Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, October 20, 2018

Annàtu Siddiqa hausa novels complete pdf

adsense here
Annàtu Siddiqa hausa novels complete pdf

Annàtu Siddiqa hausa novels complete pdf

[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 1
Anatu siddiqa
Yarinya ce yar kimanin shekara 11 tafiya take ba kakkautawa sai sauri take ga wani irin hadari da ya hadu dayake lokacin damuna ne tanayi tana waige baya nidai maman shakur narasa me take waige ta cigaba da sauri sai gashi an tauge da ruwa kaman abakin kwarya bata ankaraba tafada wani katon ruwa sai ga wata mata ta tsaya bakin rafin tanason ta kamota matar baka kirin………..firgigit ta farka daga mafarkin da take tanata tsala ihu mamanta datake kan dadduma ta taso ta riketa tana tofa mata addu’a aka ita kuma tana kuka sosai har dai bacci ya dauketa ta koma bacci hmmm ku kasance tare dani dan jin asalin lbr
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 2
Anatu siddiqa
Datakoma barci maman ta tsaya tana tunanin yanda rayuwar yar tilon yarta ta kasance
Asalin lbr su….alhaji Muhammad nasir shine mahaifi ga anatu siddiqa su uku iyayen su suka haifa shi da yayanshi alhaji faruk da kanwarsu hajiya
aishat.baban yayansu alhaji faruk yaran shi uku da mubarak sai yan biyu mata fa’iza da farida sai hj aishat wanda har yanzu bata haihuba dan ita ta dade bata aureba.family su yan boko ne kowa sai yay karatu mai zurfi yanzu haka mubarak yaron big daddy (alh faruk )yana Oxford university a India yana karantan medicine bangaren mata wato gynecology yakusa graduating, yarone dan kimanin shekara 29 shi mutum ne mai zafi akwai saurin fushi baya wasa da yara akwai son girma dat is mubarak black beauty ne mai dogon hanci ga fadaddan kirji yanada saje wanda yakarama fuskan shi kyau da kwarjini.yanada yawan gashi akai bai ciki askiba sai dai yarage kaman yanda most doctors suke;)…sai kaninshi yan biyu suna 18years yanzu suna ss3 a jarspok international school port harcourt……..wash hannuna na ciwo bari nahuta
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 3
Anatu siddiqa
Asalin su hausawa ne aiki ne yakai dukansu port harcourt da zama family ne wanda kansu ahade yake sunason junansu sakamokon rashin iyayensu alh Muhammad da matarshi hj halemat sunyi aure so da kauna sun dade basu haihuba sai daga baya Allah ya azurtasu da yarinya mace kakkyawa son kowa kin wanda yarasa fara tas da ita mai suna ANATU SIDDIQA amma ana kiranta da ANA anyi shagali an kashe kudi ranan sunan yan uwa da abokan arziki sun tayasu murna matuka haka Ana ta dinga girma ga wayo ga ilimi alokacin data shiga shekara 5 a duniya tafara ciwo kawai zazzabi mai zafi aka kaita asibita akai jinya harta warke amma sai me tun daga lokacin Ana tabar magana ankai ta kasashen waje an kashe kudi amma duka abanza Ana har yau bata magana har suka hakura suka zubawa sarautar Allah ido…..
Cigaban lbr haka maman ta gama tunani tai addu’a Allah warka da Ana ta gama ta shafa tazo ta kwanta kusa da Ana.
Garin Allah yawaye da asuba mama ta tashi ta tashi Ana tai salla tai wanka suka karanta alqur’ani bayan sun gama sai suka shiga kicin haka maman take duk da kudi su amma bata bata yartaba tana koya mata girki kuma dad bayason abincin masu aiki dama.
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 4
Anatu siddiqa
Bayan sun kammala hada break ne mama tace Ana jeki gaida daddy dinki tell him breakfast is ready sai ta girgiza kai ta wuce ta tafi haka Ana take duk abunda kafada tasani tanaji amma magana ne Allah bai bata ikon yiba ko ta bude baki sai dai ihu amma baka taba jin
magana.tayi side din daddy tai knocking dama dazaran daddy yaji knocking yasan itace yace come in tashiga ta tatar daddy na waya da big daddy ta tsaya ta jira yagama wayan yana gamawa ya bude mata hannu taje da gudu tana murmushi to dama haka ne gaisuwar tata yace hw was ur nyt my Ana ta girgiza kai alamun fine kenan yace oya less go suka tafi dinning dan cin break fast din bayan sun kammala ne ta tashi tadau school bag tai sauri taje wajen driver dinsu dan yakai ta school dan ta kusa
makara.bayan fitan Ana mommy ta kalli daddy tace na rasa wani irin matsala ke damun Ana gashi yarinyar ba bakin tayi bayani alh am very worried wlh tabashi lbr ihu datayi jiya da daddare alh yadamu kwarai shima amma hakanan ya kwantar da hankalin matarshi yace mata Ana nada appointment a clinic ending of dis month zasuje komame sai akara dubata shinefa suka cigaba da fira har yake bata lbr mubarak zai dawo dis week ya kammala karatun tai murna kwarai tace Allah dawo dashi lpy
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 5
Anatu siddiqa
Bayan dawowan Ana daga school mum dace Ana jeki shirya we are going to big daddy house ta tashi da sauri tana murna yau zataga twins har ta wuce mum tace zo sai ta koma tace yaya mubarak is back ta tsaya ta kurama mum ido dan batasan yaya mubarak ba tun tana yar 5 year yabar Nigeria mum tace mata yayan twins ne shine tai murmushi ta wuce ta tafi daki dan shiryawa ta shiga bathroom tai wanka tasa dogowan riga na atampa black mai ratsin ja tasa red flat shoe da red mayafi tai kyau sosai dukda bata make up dan bata iyaba tafito tasamu mum da dad sun riga sun shirya mum tace my baby u are looking gorgeous tai murmushi taje ta hugging mum da dad suka dunguma suka tafi
Suna isa gidan bata jira su mum ba ta arta da gudu ta shiga bata lura da mutum ba kawai taji sun bangaje juna tai sauri ta dago suka hada ido ta girgiza mishi hannu alamu sorry tanayin haka ta arce ta shige ciki habawa shi kuma mutumin ya shaka yarinya yar karama ta bangajeshi batasan tabada hakuri ba kawai yajuya yabita ciki …..ita kuma tana kaiwa tasamu big daddy da big mommy a falo kawai tabada jikinsu tana murmushi tana murna sosai big daddy yace kedawa kukazo ta nuna hanyar kofa da hannunta kaman a jehoshi ya shigo ranshi a bace:evil: big mommy tace lpy mubarak ai kafin yace wani abu su mum da dad sun shigo aka tashi anata murna mubarak ya gaida mum da dad suka tambayeshi ya karatu yace lpy lau sukai mishi addu’a kowa yace amin bayan hayaniya yadan lapa yace mum wai ina Ana kowa yay mamakin tambayar sukace ga Ana nan yajuyo ya kalleta ya kura mata ido……..
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 6
Anatu siddiqa
yanata kallonta amma baice komaiba kawai yatashi yatashi yanata sake sake acikin xuciyarshi….can sai ana tatashi tashiga cikin gda batasan yana tsaya gurin kofa ba kawai taxo da gudu ta hankade shi akaro na biyu …sai yakamota don taga tana da niyar guduwa yace baxaki bani hkri ba tayi shuru sai daya kuma maimaitawa sannan tamishi wavin din hannun ta alamar sry….ta wuce zata tafi ya kamota ya wanka mata mari ji kake tass tafashe da wani irin kuka sosai dan marin ya gigitata taji hanun maza ana haka sai yan biyu suka shigo gidan suka ganta tana kuka ga kuma yaya mubarak yana huci da sauri sauri suka isa wajen fa’iza ta rungume Ana while farida ke tambayan shi wot happen yace wace irin mara hankali ne yarinyar nan mara kunya ta bigeshi bata bashi hakuri ba tunda ta ganshi batasan ta gaidashiba har yanzu …farida ta lura ranshi yabaci sai tacema fa’iza ta wuce da Ana ciki ita kuma taja hanun mubarak sukaje side dinshi dama sunfi shiri dashi tazaunar dashi tace yaya Ana bata magana ta dawo kurma tanaji amma bata iya amsawa
Yace wot bata magana kikace?wot happen to her?garin yaya?tai rashin lpy ne?tana hawaye tabashi lbr rashin lpy datayi har tadena magana shima yaji matukar tausayin yar kanwarshi yai kuma nadamar marin dayamata yace sis zo muje nabata hakuri suka dunguma zuwa dakin su twins but suna zuwa suka tarar tai bacci fa’iza tace yaya tai kuka har bacci ya dauke ta yay murmushi kawai farida tace sis am hungry zo muje muci abinci suka tashi sukabar dakin akabar daga mubarak sai Ana tana bacci yaaya mubarak ya dinga kallon ta yace a zuciyarshi nai alkawarin duk inda zan shiga a duniya sai na shiga na nemoma matana lapiyar ta in sha Allah ya sumbaci goshinta yabar dakin
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 7
Anatu siddiqa
Washa gari takama ran Saturday Ana na zaune kan cinyar mum tana kukan shagwaba ice cream takeso kuma yakare gashi mum ta aiki driver dinsu mum tace mata tayakuri yadawo sai ya siyo mata shine taketa kuka mum tanafaman lallashi…tun daga bakin get yaji kaman ana kuka kasa kasa yay maza ya karasa ciki shi yakai abokinshi side dinshi yafito yatafi dakin mum yana zuwa yaga Ana nafaman kukan banza mum tace aa mubarak kaine a gidan sanun da zuwa ai Ana najin an kira sunan mubarak ta natsu dan ta tuna marin dayamata jiya yace mum me akamata take kuka tace ice cream takeso kuma na aiki adamu driver ya kalleta tai maza maza tai kasa dakai dan bala’in tsoronshi takeji yanzu..yaci gaba da magana da mum yace mun akwai wani friend dina doctor ne sunanshi Ibrahim ya karanchi duk abunda ya shafi murya (voice) so inaso yaduba Ana mum tai murmushi tace mubarak dabaka wahalar da kankaba babu inda bamuje a kasashe ba yace mum is my duty na neman mata lpy karki damu in sha Allah za’a dace
Mum tace tashi kibishi tai suru suru alamun tsoro yay gaba tana biye dashi suka shiga doc Ibrahim ya dubata yasa tabude baki yadai yi yan bincikensu yace inda hali ka kawota clinic saboda tai running some text yace in sha Allah on monday zasuzo yace ok ni zan wuce suka futo tare zai rakashi Ana ma tafito zata tafi side dinsu yace maata ta koma ta jirashi ta koma bayan Ibrahim yatafi ya koma dakin ya tarar da ita a zaune a kasa duk tai tsuru tsuru saboda tsoro har abun yaso bashi dariya yadai controling dariya bata fito ba yace why are u crying? ta kalleshi ba ansa yace u want ice cream?ta daga kai alamun eh yace u can go ta tashi ta tafi yay murmushi yace Allah kaba matana lpy ta dinga magana
Kunjifa wai matarshi:oops::oops:
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 7
Anatu siddiqa
Bayan tafiyan Ana ya shirya yaje kilimanjaro ya siyo mata ice cream da su chocolate daya shigo gidan ya tarar da ita tana kallon wani cartoon SOFIA THE FIRST a disney junior sai murmushi takeyi a zuciyarshi yace very pretty yarinyar dukda tana karama ihu dayaji ne yadawo dashi daga tunanin da yake yay maza yakarasa ciki lpy sai ihu take tana kankameshi sai da ya daka mata tsawa yace natsu ki min bayani menene shine ta nuna mishi lizard a jikin bango yay maza yaje yay dabara ya cafki lizard din yakai waje dawowanshi ya tarar mum tafito tace lpy naji ihu ina sallanake yace mum lizard tagani take ihu mum tace ai haka take sai tsoron bala’i Wlh ko kwana a daki ita daya bata iyayi ni narasa wani irin tsoro ne wanan ya girgiza kai kawai yabata ice cream ta karba tanata mishi murmushi shima yay mata yafita..
*************Lokaci nata tafiya yanzu Ana an shiga jss 3 tana 14 years gata da brain akwai kokari saida bata magana har yau kullum kara kyau take ga abubuwan sai cikowa suke kaman wata babba kullum suna hanyar clinic yaya mubarak ke kaita check up …
Ayaune akama dad kiran gaggawa zuwa international meeting akan business wanda za ayi a chaina yace mum ta shirya tare zasu tafi mum tace kasan Ana ran Monday zasu fara exam dad yace saisu zauna da mubarak (ina fatan masu karatu basu manta mubarak agidabsu yake zama tun kafin ahaifi Ana dayake sun dade basu samu haihuwaba big daddy yabasu mubarak) .dad yakira mubarak yafada mishi yace Allah kaiku lpy mum tafadama Ana tanata kuka hakadai suka kaisu airport Ana nata kuka agabansu jirginsu yatashi suka koma wajen dasukai parking motan sai kuka take gashi kukan naci mishi rai yadaka mata tsawa kima mutane shiru kafin na bubbugeki tai gum hakadai suna tafiya har bacci ya dauketa yabiya ya saimata ice cream da kayan zaki wanda zasu debe mata kewa
Lokacin dasuka dawo magrib tayi ya tasheta tai salla shikuma yafita masallaci bayan ya dawo yasameta a falo yace kina jin yunwa? tadaga mai kai alamun eh kin iya girki?tadaga kai alamun eh harda murmushi dan tanada son yin girke girke yace no i can eat ur jagwalgwalo yatashi ya shiga kitchen din yadafa musu indomie yakawo mata taci yatafi masallaci bayan yadawo yasameta tana kallon cartoon yace mata bari naje nai wanka yatafi koda yay wanka kafin ya shirya ya fito wuraren goma daya shigo ya tarar har tai bacci yay murmushi ya dauketa chak ya kaita dakinta ya lullubeta da bargo ya rage karfin Ac ya fito yaja kofa yatafi dakinshi …….
Wuraren 12:30 ta farka ta tattaba wuri ba kowa ita kadai habawa ai tsoron yafara ta dinga ihu ihu sosai yana dakinshi yagama bincikenshi a laptop har ya kwanta yace bari nadubota tukun yafito yanufi side dinsu koda yakai wuraren kofa yaji ihuta yakara sauri ya shiga yaga sai ihu take ta firgita sosai yay maza yahau gado yakamota ya rike gam yana kiranta Ana Ana Yi shiru am here yi shiru daina jin tsoro yadan samu tai shiru tai maza ta hugging dinshi ta kankameshi sosai ai da mutumin yaji boobs dinta sun hadu da kirjinshi sai da tsigan jikinshi yatashi sosai yay maza ya cireta ya rike mata hannu suka fito suka nufi side dinshi
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 9
Anatu siddiqa
Ya rike mata hannu suka nufi side dinshi yakaita gado ta kwanata ya lullubeta shikuma yadau filo yakoma kasa nandanan bacci yay gaba dashi da Ana taji alamun yafara bacci ta sakko ahankali tazo ta kwanta kusa dashi ta rikemai hannu gam dan haka take inhar zatai bacci tanason jin mutum kusa da ita hakadai bacci itama yay gaba da ita…..
Kiran assalatu ne yasa ya farka dan haka yake. ganin Ana yayi kusa dashi tanata baccin ta gashi ta rike hanunshi yay murmushi ahankali ya zare hannushi daga nata yakoma kan kujera yana kallonta pyjamas ne a jikinta na dogon wando da riga pink ga gahinan a barbaje dukda karama ce amma akwai gashi da dan bakinta karami da pink lips dinta kaman baturiya ga dongon hanci yacigaba da kallonta yana murmushi a zuciyarshi yace intai girma akwai mace anan yatashi ya shiga toilet yazo yay nafila dazai tafi massallaci yatasheta ta maza ta mike yace go and pray ta wuce ta tafi dakinsu ta shiga bayi tai alwala tazo tai salla ta dakko alqur’ani ta kuramai ido tana karantawa a zuciyarta ..koda ta gama karfe 6:00 tace bari tadan kwanta kafin yaya ya dawo tana kwanciya barci ya dauketa shikuma daya dawo ya shigo yaga takoma bacci sai ya kyaleta yatafi dan ya shirya aiki …….Tana cikin bacci taji kaman abu ya tsikareta a maran ta tai maza ta tashi koda ta tashi taji danshi danshi a kasan ta gashi kuma maranta na ciwo sosai ta karajin kaman ruwa na gangara a kasanta sai ta tsorata tai maza tasa hannu tana ciro hanun mezata gani jini ai batasan lokacin data kwalla ihu ba wanda saida yasa maranta ya murda sosai har saida ta tsugunna dayadan lafa ta lallaba tafito tai side din yaya mubarak
Datakai ta kasa shiga sai ta tsaya tana kuka ta rike mararta yana cikin sa kaya yaji alamun kukan Ana yace a zuciyarshi yanzu kuma mai ya faru ya bude kofan fuskanshi a daure sai yaga tana kuka gashi tarike mararta ya tsorata sosai ganin yanda takeyi har bata iya tsayuwa saboda yanda maran ke mata ciwo yajawo ta ciki ya cemata wot is d matter? Tana kuka tarike hanunshi takai maranta saida yaji sock yace ciwo yakeyi tadaga kai alamun eh sai kuma ta fashe da kuka sosai yace wot again?dan shi baima kawo al’ada bane yazaci cikinta ke ciwo sai yaga ta nuna mishi hanunta wanda yakeda jini tana pointing HQ da finger dinta dayagane mai take nufi ai sai ya rude sama da itama itakuma dataga ya rude sai ta kara fashewa da wani irin kuka dan tazaci mutuwa zatayi
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 10
Anatu siddiqa
Ta kara fashewa da kuka sosai dan maran ta murda mata ta sugunna tana kuka yay maza ya dakko magani yabata yace Ana bari inzo jirani anan yay maza ya fita yana tunani kodai dama chan bata fara bane data rude haka ….dayakai supermarket din yasai mata pad mai suna LADYCARE yasai mata pants masu kyau dosin daya yay maza yakarasa gida yasameta sai kuka take tabashi tausayi sosai duk ta tada hankalin ta yakira sunanta Ana ta dago kai ta kalleshi is dis ur 1st time?ta daga kai alamun yes azuciyanshi yace no wonder duk ta rude…yakamo hanunta yakaita bayi yace tai wanka yana jiranta ya kullo mata mata kofa yafito ya dauko mope da ruwa ya goge inda blood din yay staining a kujera ya gyara ko ina ya zauna jiranta
Bayan tagama wankan tafito daure da towel dinshi iya guiwa ya tsaya mata kallo daya yay mata yay maza ya dauke kai tazo ta zauna kusa dashi sai yadauko pad din yabata ta tsaya a wurin dan ita har ga allah bata san me akeyi dashi ba daya lura bata ganeba shima kanshi yay chaji dan besan ya ake amfani dashiba ya karbi pad din ya karanta instruction din sai ya dakko pant daya ya bare ledan yasa mata pad din sai alokacin ta tuna abunda ake koya musu a basic science kunya ya kamata sosai ai be karasa sawaba ta fizge pant din da pad tai arce a guje zuwa side dinsu:D:Dlol abun ma mamaki yabashi ya tsaya ya wangale baki daga baya yay murmushi yace yarinta kenan ibahakaba me abu kunya yatashi yashiga toilet dinshi ya tarar da kayanta da suka baci ya wanke mata yaje ya shanya yay wanka shima yasa kaya ya nufi side dinsu koda yaje ya tarar da ita a kitchen tana dafa indomie bataji shigowan shiba yakarasa ciki yace Ana taki dagowa ta kalleshi wai kunya takeji yace cikin ya dena sai ta kulle idonta da hanunta sanan ta daga kai yay murmushi yafita yaje parlo yazauna ya na kallon aljazeera channel data gama dafawa takai dining tazo taja hanunshi sukaje dining sukaci abinci kaman jira maranta yake ta gama cin abincin yahau ciwo tafara kuka yace menene ta nuna mishi mara yarasa ya zaiyi dabara ta fado mishi yadau waya ya kira twins su fa’iza da farida yace ko mesukeyi su bari suzo yanzunan suka fadama mum tace saisun dawo driver ya kawosu suna zuwa yaya yamusu bayani ta fara mp ne kuma maranta ciwo yake su zauna da ita bari yaje hospital ya dauko alluran dazai mata dan bayi da ita a gida sukace mai to ya wuce yabarsu sukuma suka shiga ciki Ana na ganinsu taje ta rugemusu tanata kuka
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 11
Anatu siddiqa
Ta rungumesu tanata kuka sunata lallashita dayake suna bala’in sonta sosai hakadai suka dinga lallashita tadanyi shiru cikin ya rage ciwo.farida tace yau kika fara? tadaga kai alamun eh tace ankoya muku wankan tsarki a islamiyya ko? tadaga kai alamun eh tace mata duk ranan dakikaga yadauke sai kiyi wankan ta girgiza kan alamun to hakadai suka dinga mata bayanin tana ganewa dan cikin yadan lapa har su twins sukahau firansu fa’iza tace kinga yaya Mubarak kodan kunya babu yake fadamana tafara period ni wlh dayana mana bayani har kunya yaban farida tai dariya tace ai all doctors ba kunya suka cikaba dan inyana kunya bazai iya aikin su da kyau ba inda ace abun baimazo da gardamaba maranta na ciwo da bazaima saniba kotafaraba sukai shewa sukai dariya Ana dai tai shiru abunta suka cigaba da firansu…
Chan ciwo fa yafara gadan gadan dan yamafi nada sosai har haki takeyi ta durkushe takasa mikewa su yan biyu sun rude sosai dan basu taba ganin hakaba kawai basuyi tsammaniya sukaga tafara amai dan indomie da taci ta amayar farida ta rude tadau waya ta kira yaya kana ina plz yi shiru yafara mata ciwon sosai fa shima yarude yace yakusa karasowa ta ajiye wayan ta koma wurinsu ta gama aman amma takasa mikewa maranta ya rike sosai allah sarki gashi ba bakin fadan abun da kemata ciwo ana cikin haka yaya ya dawo ya shigo da sauri yace farida dauko wani kaya ta chanza wanan amai yabata taje da gudu ta dauko duk sun rude auta yau ba lpy fa’iza ta dagata ta cire mata rigan ita tama manta yaya na wajen aiko yay sauri ya kauda kai lol yadai kyasa ta samata wanda farida ta kawo yaya yafito da allura zai mata ai tana ganin allura tan kankame fa’iza ya taho zai mata ta saki hanun fa’iza zata gudu yaya ya damketa ya turata jikinshi ya dan zame wandonta kadan yamata sai kuka takeyi ,yace mata is okk yanxu ciwon zai dena kinji daina kuka yadan lallasheta ya daga hannu zai maida alluran kenan da gudu takoma bayan fa’iza dukansu sukahau dariya dan ita tazaci allura zaya kara mata yakawo magani ya bata shima da kyar tasha tanasha ko minti biyu ba ayiba tahau bacci yaya yadauketa yakaita daki ya kwantar da ita yadawo falo ya samesu yace ita kuma haka nata yake yazo da ciwon mara farida tace harda amai yaya yace is normal akwai wasu matan da insuna al’ada suna ciwon mara kuma kiga har amai sunayi wasu kuma ciwon baya akwai masu yin ciwon kafa ma ,yace bari na koma asibiti inada aiki amma bazan dadeba inta tashi kubata abinci sukace to yatafi
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 12
Anatu siddiqa
Twins suka shiga kitchen suka dafa abinci mai rai da lpy suka kai dining suka dinga firansu karfe 6:00 yaya mubarak yadawo har lokacin Ana na barci big mommy ta kira waya tace su dawo haka mangariba tayi suka tattara suka tafi da lokacin salla yayi mubarak yaje yay salla yadawo ya zauna a falo yana kallo chan dai yaji motsin ta tashi ya shiga dakin ya tarar tana zaune tana ganinshi ta matsa baya dan yanxu tsoronshi takeji saboda alluran daya mata yagane hakan amma ya fuske yace mata ya cikin yadena ciwo ta daga kai alamun eh yace jekiyi wanka ina jiranki a palo ta tashi ta shiga wankan ta fito tasamu ya ajemata pad din a gado taji kunya harda rufe ido kaman yana wurin tagama kintsawa tasa t_shirt da wani sket na jeans mai kyau tafito ba kwalliya data fito yaga taimai kyau sosai tana zuwa yace ga abinci jekici taje taci iya cinya ya kawo mata magani ta yamuse fuska batason sha ya daure fuska yace sha ko namiki allura ai da gudu tasha suka dawo palo suna cikin kallo kiran dasuka shigo mubarak yadaga ya gaidashi da girmamawa dad yave ina fatan Ana bata damunka yace eh suka danyi fira mum ma takarba suka gaisa tace yaba Ana wayan yamika mata ta karba da murnarta mum tace Ana ya kk?Ana tai murmushi ya girgiza kai mubarak ya tsaya ya kura mata ido yanda take girgiza kai abu yabashi tausayi yace in sha Allah zakiyi magana sai naje har bangon duniya na neman miki magani yana cikin tunanin yaga ta bashi wayan ya karba mum tace mishi Mubarak are u sure Ana lafiyan ta kalau wlh naji ajikina wani abu na damunta yadan yi shiru sai chan yace mum tafara abun ne yau mum tace wani abu? yay shiru sai chan mum tace period kake nufi yace eh yace amma yazo da gardama ne dan maranta na ciwo but yanzu taji sauki nabata magani mum tai ajiyar heart tace shikenan allah kara sauki muma mun kusa dawowa gobe zasu gama meeting din maybe jibi zamu dawo yace eh haka dad yace sukai sallama suka kashe wayar.
Da goma tayi yace Ana go and sleep akwai school gobe tai maza ta kalleshi dan ita bazata iya kwana kadai ba yagane me take nufi dan haka ya tashi suka fito tare ya kulle side din suka tafi side dinshi yakaita gado ta kwanta shikuma yaje yay wanka yadau laptop yanata bincike ci …….
Washe gari yasa driver yakaita school yacema driver in an taso yakaita gidansu dan yau yanada aiki sosai a office bazai dawo da wuriba inyaso inyadawo yaje ya daukota daga gidansu su dawo yace mi shi to.bayan an taso daga school yakaita gidan su tanata murna sunata wasa da twins ga hardai yaya yazo suka
tafi.ayau ne dady da mum suka dawo Ana tai murna tasha saraba yar gatan dady
******Ana ankai ss2 yanzu tana 16 ta kara girma asalin kyauta yafito sosai ga hip masu dauka ido dan allah yabata mum ta biyo ga boobs su cika kirgin masha allah kaman na namesake zagi lol farinta yakara fitowa har yanzu tana zuwa makaranta amma sai kuma me tunda ta cika 16 years take mugun mafarki dasuka taka nada abun nadamun dad da mum yaya Mubarak yanzu kusan every week suna hanyar hospital basu taba kawo su gwada na islam ba matsala yan boko kenan su komi asibiti yau an wayi gari anata ruwa hakadai driver yakaita school bancin ya ajiyeta ta fito tana gudu dan batason ruwa ya tabata tanata gudu bata ankaraba tayi tuntube dawani katon dutse ta fadi ta buge hanunta sosai sai kuka take sosai takasa tashi wata senior dinsu ne ta hangota tai maxa taje ta tayar da ita tanata kuka bakinta na jini gashi takasa mikar da hanun takaita office din principal aka wanke bakin doc din school yace hanun nan dole sai an gyara tasamu targade akira parents dinta principal yace to aka kira number dad taki shiga ta mum ma taki shiga dama sunada number yaya Mubarak ana kira ta shiga akace yazo anatasamu targade yace wot ai basu gama fadaba yay maza yakoma cikin mota dama yafito ne yashiga asibiti kawai yakoma mota yakama hanyar school dinsu yana zuwa yaga Ana baki a kumbure ga hannu ta kasa mikarwa yaje sukai mishi bayani ya kamota yasata a mota suka kama hanyar gida yanata trying number mum cikin sa’a tashiga yafada mata yace takira mai gyara gashinan kawota gida mum duk ta rude ta kira mai gyara yace yanzu zaizo takira dad ma shima yace gashinan zuwa Mubarak ya iso gida mum tafito ta rike Ana ita kuka Ana ma kuka mubarak yace mum plz stop crying suka karasa ciki sun zauna kenan sai ga mai gyara dad ya iso ,mai gyara ya kalli hanun ya kumbura suntum yace ta mikar ta kasa yace kai riketa dan bazata bariba dad kuma ya akace ya tsaya incase intafi karfin Mubarak sai shima yasa hannu tana kuka takoma bayan mum tana kuka tana girgiza kai alamun no bataso mai gyara yacema Mubarak yakamota yaje ya zaunar da ita shima ya zauna a bayanta mai gyara ya kamo hanun zai mikar tafara ihu harda kokarin tashi ta gudu Mubarak ya damkota ya riketa sosai aka fara tana ihu tana fiz ge fizge garin fizge fizgeta ne mistakenly Mubarak da damko dukiyar fulaninta wai:oops:
Maman shakur 07032834950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 13
Anatu siddiqa
Yaji wani irin shock ajikinshi da sauri yacire hanunshi kan kirjin nata itako batama san yanayiba saboda azabar ciwo ahaka akagama gyaran amma mai gyaran sai mamaki yakeyi sbda baiji tayi mgna ba saidai ihu…anne yake tambayar ta bayan yagama yace sannu ..mai sunanki takura masa ido da hawaye yace kiyi mgna mana …mumy najin haka tace ayya ai bata mgna yacika da mmk yace meyasa…mum tace ciwo tayi tun tana yar shekara 5 tadai ba mai gyaran lbr komi da komi har yanda suke yawon asibiti mai gyara yacema daddy ni aganina ku gwada na Islamic mana ai mata ruqiya wani abun mamaki shine yana fadan haka Ana ta mike zata gudu kowa yay mamaki yanda tayi mai gyara yacema Mubarak yi maza kamota ai bai tsaya yaji amsan da daddy zai badaba ya ciro waya ya kira abokinshi dazai mata ruqiyya yay mishi kwatancan gidan
Duk aka zauna Mubarak ya rike Ana gam ana haka saiko ga malamin yazo akai mishi bayani yakurama Ana ido tai maza ta kauda kai ya rike mata kai yabude idon ta yakalli kwayan idonta ya dawo da kallonshi akan su dad da sukai tsuru tsuru yace da sammu a tare da yar nan amma da iznin allah yanzu zamu karyashi
Maman shakur 07932934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 14
Anatu siddiqa
Malan yay karatu a kofi da ruwa yasa aka bata da kyar Mubarak yabata tasha ko minti biyu batayiba tafara amai wani irin bakaken abu buwa take aman su tai taita aman chan dai aman ya tsaya sai mallam yafara mata ruqiya idonta sukai jajur fuskarta tai wani irin ja yadinga karatu taki magana yace akwai ruwan zamzam dad yace yanadashi yaje yakawo aka bude malam yay karatu ciki bayan ya gama ya watsa mata sai ta sume yacigaba da karatu chan sai ta farfado tafara ihu sosai amma dagajin ihun kasan ba nata bane dan ihun muryar namijine malan yace bazakayi magana ba yacigaba da ihu sai chan yace mallam zanyi wlh amma dan allah kadena konani yaceto yi yace wlh boka ya turoni na kasheta tun tana yarinya wai wani na kusa dakai ne yakeso akasheta nikuma da aka turoni naga inason ta har nake kishinta na ke hanata magana saboda banaso kowa yaji muryanta inata rainonta anma samana rana yanzu haka ran jumma’a za’a daura mana aure mallam yace shi bokan wayaturashi aljani yace bansaniba amma wlh saboda inasonta naki kasheta amma ana yawan turomata asirin kisa wlh ina kareta daga su …malam yace yanzu kafita karabu da ita yace bazan fitaba inason Ana inna rabu da ita mutuwa zanyi wlh mallam yace zako ka mutu…mum duk ta rude dad ma haka shiko Mubarak hawaye yaketayi mallam yacigaba da karanta mishi ayar allah yanata ihu chan dayaji azaba yace mallam tsaya zan fita wlh kuma bazan kara dawowaba mallam yacigaba da karatu yace allah zanfita wayyo ka dena mallam yay shiru sai ko gashi Ana tai wani irin bakin Amai tana gamawa ta sume Mubarak yay maza ya rungumota yana hawaye…..malam yace alhamdulillah yafita akwai magungunan dazan baku tadinga amfani dashi da daddare na wata daya kuma insha allah tunda yanzu yafita zata dinga magana mum da dad sunata murna mum harda rumgume dad mallam ya dauko ruwan zam zam din ya shafa mata afuska chan sai ta farfado tana kallan kowa mum ce tafara cewa Ana kaman bazata amsaba sai chan tace naam mum mum ta taso tazo ta rungumeta anata murna mai gyara yace shi zai wuce dad yay musu kyauta mai tsoka naban mamaki sukai godiya suka tafi Mubarak yatashi yana murmushi yabar dakin wani irin murna yake azuciyarshi sama da tunanin mai karatu dad ya maza yakira yayanshi da hj aishat tace gobe zata biyo jirgi tazo su big daddy sukace gasunan zuwa
Mubarak dayakai daki yay sujjada ya godema allah yace allah na godema dakaba matana lpy harda hawaye tsabagen farin ciki…..
Chin waye nakusa da daddy dakeson kashe Ana?
Mesa Mubarak ke kiran Ana matarshi?kubiyoni dan jin amsoshin tambayar ku
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 15
Anatu siddiqa
Ba adadeba sai ga su big daddy sunzo da big mommy dasu twins murna kowa ketayi mum tacema twins suje suyi mata wanka dan bazata iyaba yanzu saboda hanunta suka wuce daki sai chan Mubarak yashigo ya gaida iyayen nasu yatambaya ina twins mum tace musu suna dakin Ana yawuce yabisu yana shiga daki daida lokacin suna sakama Ana bra wai dukda angama sa bra din amma dagudu Ana ta sugunna sukuma twins sukai kasa dakai suna murmushi yaya Mubarak yace oops sorry yay maza yajuya yakoma pallo habawa mai twins zasuyi sai dariya sukace wai yaya ya kyasa lol :D:D
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 16
Anatu siddiqa
Bayan sun gama sa mata kayan lace ne pink suka samata pink band akai mai duwasu tasa pink flat shoe komi pink tasa sukai mata makeup tai bala’in kyau dukda daurarren hanun fa’iza sai tsokanar ta take wai yaya Mubarak yaga na sabil tacika tai fam tace wlh saina hadaki da big mommy ko dan kwali bata tsaya sun daura mataba tafito da gudu tafada jikin big mommy tana kukan shagwaba tace mum kinga yaya fa’iza ko tana yi tana zunburo baki mum tace mai tayi cewa tayi wai ya…ya.. Ai maganar tsayawa tayi dataga yayan a dining yanacin abinci ko inda take bayama kallo mum tace metayi maki? Tace mum bakomi kyaleta ta juya da gudu ta koma daki .Mubarak azuciyarshi yace Allah yayi baiwar murya a wurin nan wai wanan murya kaman busan sarewa yadai gama cin abinci shi ya tarkata yabar gidan
********oga khamis ya iso cewar manager oga yace oya shigo dashi aka shigo dawani kakkaywan saurayi baki daga ganinshi zaiyi 28 dogo ga saje kyau shi daidai shi yazauna akan kujera oga yace maike tafe dakai khamis?khamis yace oga wasu vital information nazomaka dashi yau duk maganan nan da oga keyi yabama khamis bayane irin kujerun nan na office ne masu juyawa ko ina ni maman shakur nai iya kokarina naga waye wanan ogan nakasa ganin fuskanshi
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 17
Anatu siddiqa
Oga yace inajin ka yace nasamu rahoto Ana tafara magana yau dat means plaan dinmu yaruguje oga yay shiru budan bakinshi yace damm it why?mesa Ana always ruin my plans sai chan ya fashe da wani irin mugun dariya yace khamis inada plan yanzu wanda dole saita fadama plan din khamis ya natsu yace oga wani irin plan? oga yay gyaran murya yace inason kai soyayya da ita kasa tasoka sama dakowa nasan when ita comes to girls u are prince charming alokacin data fada a soyayyarka sai kakai mata documents din tai signing kaga duk dukiyan da babanta yadamida da sunanta yadawo nawa i have faith dis plan will work.khamis yace oga yanda kafada haka za’ayi amma yanxu bata zuwa school saboda ta karye a hanun nasan a gidansu baza abari muyi soyayya dakyau ba sai mun jira takoma school oga yace duk yanda kayi dai yace ni bukatata tai signing documents din das all khamis yace shikenan oga yatashi yatafi duk maganan nan oga yaki juyo fuskarshi naga ko waye nafada muku masu karatu oops sorry
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 18
Anatu siddiqa
Kwanaki nata wucewa kimanin 1 month kenan hanun Ana yafara warkewa dan har an kwance tana kuma iya daga abu da hanun suna zaune ita da mum tasa wata riga iya guiwa rigan irin wanda wuyanshi yakai kirji dinanne duk dukiyar fulanin kana ganinsu suna zaune itada mum namata kitso sai wash wash take wai zafi suna cikin haka saiga Mubarak yashigo da sallamarshi mum tace Mubarak harka dawo daga aiki yace eh mum ina wuni tace lpy Ana duk kunya ta kamata bataso ya tadda ita hakaba dan tun ranan daya ganta da bra kulum in yana gida hijab take sawa sai yau ta dago dakai tace yaya ina wuni da siririyar voice dinta yace lpy
Mum tace ga abinci kan a dining yace mum Ana takawomin daki zan dan yi wanka ne nagaji yawuce yatafi
Mum tace Ana tashi kikai mishi ta tashi taje ta dauko hijab tasaka tadau abincin tawuce side dinshi ta tarar har yagama wankan yama sa kaya 3quater da farar riga yay kyau sosai ta sugunna ta ajiye mishi abinci da sauri sauri tai hanyar fita ya daka mata tsawa ke zonan duk ta daburce dan wlh ita tsoro yake bata yace a gidanku haka akeba mutum abinci ba ayi serving dinshi ba tai rau rau da ido zatai kuka yace karki sake kiyimin kuka anan ta hadiye ha wayen tace yaya yakuri bansan yanzu zaka ciba saida hawayen ya zubo yai maza ta share ya kauda kanshi ta tsugunna ta zuba mishi ta tashi zata tafi yace dawo ki zauna nagama ta zauna duk a tsorace takedai daya gamaci yakira sunanta Anaaa ta dago kai tace naam yace kina bukatar wani abu tace noo
Yakara cewa wanan karan baki ciwon maraba tai mamaki dayasab she is off salat tai shiru bata amsaba gogan naku yana kan kujera yakara cewa maran bai miki ciwoba tace jiya yayi mum taban maganin daka bata tadinga bani yace okk yace jeki shirya zaki rakani wani wuri ta ce to tabar dakin
Maman shakur 07032934959
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 19
Anatu siddiqa
Taje tafada ma mum yaya yace zasu fita tace saisun dawo tai wanka tasa jeans sket sket baku da wata shirt yellow tasa dankunne yellow da wani flat takalmi black and yellow ta dauko black mayafi siriri ko hoda bata shafaba dan bata iyaba amma tai bala’in kyau sai murna take dan tasan halan gidansu zasu yau zataga twins sket din ya matseta sosai hips dinan mai kama dana karina kapoor sun fito sosai dan tamafi karina kapoor hips ga rigan masu maballi sai yakara fito da shapes din dukiyar fulanin tagama tacema mum bye tace adawo lpy da gudu ta karasa side din yaya shikuma lokacin yafito sunkusa gware dukdai murna take zasu
fita.yaya ya kalleta 4rm up to down ya kauda kai yace jekisa hijab hakanan ta juya ta tafi yadawo da kallonshi kanta yanda take tafiya kaman da gaiyya sai juya mazauninta take nan da nan yaji cikinshi ya murde yay maza yakoma daki ya zauna kan kujera yana maida numfashi chan tashigo tasameshi tace yaya nasa hijab din ya dago kai ya kalleta idonshi sunyi ja tazata ko laifi tayi ta rau rau da ido tace yaya bansan batason gyale ba allah bazan kara sawaba karka dakeni plz yawuce yay gaba tabishi suka shiga mota suka tafi
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 20
Anatu siddiqa
Kira’ar shuraim ce ketashi a motan tun kafin su karasa parking ta zabura zata fita ya kamo hanunta ta natsu bayan ya gama parking yace baki da hankaline zaki fita ban gama parking ba tace yaya sorry bazan karaba suka fito tare kafin yama gama kulle motan tawuce ciki da gudu yay murmushi yace Ana haryau batasan ta girmaba tana ihu yaya fa’e yaya farisco haka take cemusu wani zubin suna palor sukaji ihun ta suka cema mum tace mata basanan sukai maza maza suka labe tana kaiwa parlo ta dane jikin big mommy tace mommy ina wuni tace mommy ina su twins mum tace basanan ai kawai sai gashi tabare baki ta zauna a wurin sai kuka ta cire hijabin da dan kwalin garin fisge hijabin daga jikinta har botiran riganta suka cire na karshe na wajajen cibi ne kawai bai fitaba kana kallon bra dinta yellow ga nonon nan sunyi luhu luhu sun leko ta dinga kuka tana turje turje a kasa mama tace tashi zokiji taki tashi ta zauna tana kuka aiko saiga yaya mubarak ya shigo tai maza maza miki tana kukan zata shiga daki yace zonan lpy kike kuka taje ita har yanzu bata lura botirin riganta sun fitaba takoma wajen yaya tace su twins basanan yace shine to kikema mutane kuka yay mata tsawa common get out of here tai sauri tabar wurin har tahau bene taji su twins sun kwalla mata kira ta dawo tana neman su ta shagwabema mommy tace mum ina suke mum tace kawo kunenki ta dan duga kadan yanda tayi din sai ya kara baiyanar da dukiyar fulanin ai Mubarak baisan lokacin da yay tsaki yabar dakin ba.yarinya tanason tahau katar dashi sai masifa yake shikadai yatafi dakinshi yazauna yanata yan tunane tunanenshi duk dan dai yadaina ganin surar Ana …suko Ana ana chan an hadu dasu twins sai fira suke suna cikin firan taga ankira farida a waya wai saurayinta Ana taga yanda ake soyayya ta sake baki tana kallonta bayan ta gama waya ne farida tace malama kallon ya isa haka and button up ur shirt tai maza maza ta kalli jikinta ta ga duk a bude taji kunya sosai tai maida boturan ta kulle haka suka dinga fira daga baya suka koma dakin mommy tacema mommy gobe zata fara zuwa school dad ma yadawo tafada mishi kaman karta tafi bayan dad ya yaya sun dawo daga v masallaci yace tazo sutafi harda kuka wai ita batason tafiya dad da mom ne suka lallabata tatafi yayako ya shaka tana shiga motan yaya yaja motan da gudu har saida ta firgita sunkai wani supermarket ya tsaya suka shiga yasai mata ice cream da biscuits masu dadi na zuwa school gobe tana ta murna tace tnx yaya suka koma mota sukaja sai gida hartafara bacci ma lokacin karfe 9 yaya yace sai shege bacci kaman kaza dasuka kai yatasheta ta tashi ta kalleshi da idon bacci yay maza ya kauda kai yace malama tashi kibar ki wuce ciki ta tashi ahankali ta fito shikuma ya tsaya amsa waya bayan yagama wayan ya kalleta yace tafi mana tace yaya tsoro yay tsakiyace sai shegen tsoro yarakata suka shiga ciki
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 21
Anatu siddiqa
Washa gari ta shirya cikin uniform dinta blue short skirt mai zane zane sai kuma white shirt da hijabi dan karami iya kafada tai kyau tai kama gashinta da ribon fari ta rike hijabin a hannu ta taho dining da gudu tasamu su dad mom da yaya Mubarak a wurin ta gaidasu tazauna taci abincinta yaya sai satan kallonta yakeyi taci kadan ta tashi mum tace bakici sosai ba tace mum banason na koshi mum inada ice cream dashi zan tafi school tai tashi da gudu tatafi fridge ta dauko ice cream din tawuce ahaka zata fita yaya yace Ana dawonan ta dawo da alamun tsoro a fusknta yace sa hijab tai maza tasa yace u can now go ta wuce ta tafi driver yakaita.tana zuwa taga anyi sabon malami mai suna khamis shike koya musu mathematics yashigo sai kallon ta yake da break ya aika aka kirata taje office dinshi dama a school dinsu kowani malami yanada office makarantar yaran manya ne tashiga office din da sallama yace ta zauna ta zauna bayan ta zauna yace ya sunanki ta tsaya ta karemai kallo baki ne kakkyawa ga idon nan yaji kwalli batasan kwallin nan na asiri bane saisa ake kiransa dda prince charming dazaran yasa kwallin nan kowa yace yanaso dole tasoshi muryanshi taji yana cemata mekike tunani tace bakomi yace to ya sunanki tace sunana Anatu siddiqa but ana kirana da Ana yace kinasona?tai murmushi wai ita kunya takeji yaceto kinada waya tace no batada shi yaceto gaskiya kifadama dad yasai miki waya tace to yauma sunata fira Ana tafada soyayya mai karfi tana bala’in sonshi kawai daga haduwar farko
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 23
Anatu siddiqa
Tafara rantse rantse allah yaya ni number friends dina mata zan karba bazan yi waya da kowani namiji ba tana maganan tana shesheka na kuka Alamun dai mara gaskiya yaya yace ok jeki shirya muje nasai miki ai tsabagen murna saida taje ta rungume Mubarak wuta dauke mishi tayi dip yay maza ya tureta yace wot is wrong with u tai maza ta sakeshi tace sorry murna nake saisa ta juya da gudu taje ta dauko hijabi.
Mubarak ya tsaya yana tunani Ana is up to something yasani dalilin dayasama zai sai mata wayan saboda karta fada wani hali yasan yanzu inya saimata koma meke faruwa ta wayan zaibi yasani amma inba asaimata wayan ba baisan wani hanya zatabi ba ,amma koma menene zai saka mata ido he will be watching all her step, yana cikin tunanin yaji tazo tace yaya am ready yay murmushi suka fito suka tafi yasai mata waya mai bala’in kyau Samsung galaxy note 3 yasaimata sim mtn .Ana nata murna kaman tasa ruwa akasa tasha Mubarak yasan akwai abunda ke faruwa inba hakaba wanan murnar saboda waya kaman anbata aljanna.
Suka fito yabiya supermarket port harcourt mall wanda ke kusa da government house dasuka fito daga mota yarike mata hannu saboda mutane sunyi yawa suka shiga ciki.yakaita wajen makeup yace oya zaba tace laa yaya ni cream fa kadai nake shafawa karka saimin ban iyaba yaceto zaki koya yanzu dan kindawo yan mata ta tsudda kai kasa wai ita kunya yaja hanunta yadinga kwasa mata kayan make up yasai mata kayan sawa English wears da su ice cream suka gama suka biya kudi suka fito lokacin karfe 9:30 na dare suka shiga mota suka tafi sukai shiru dama yaya bamai surutu bane chan har bacci yay gaba da ita yaya yai parking a gefen hanya ya kura mata ido yanda take baccin ta hankali kwance ya saukar da numfashi yafada a baiyyane Ana i luv u, i luv with all of my heart ,u are d best thing that could have ever happen to me.yace Allah ka tsaremun Ana kartafada wani hali nasai mata wayan nan ne dan bansan wani way zatabi ba inban saimataba amma i will put my eyes on her yay ajiyar heart yay mata kiss a kumatu
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 22
Anatu siddiqa
Haka suketa fira har aka gama break takoma class bayan antashi yarakota har wurin mota yabude mata kofa ta tafi sunata ma juna bye bye
Da daddare lokacin daddy yadawo yana tare da mum tashigo tai sallama ta gaidasu taje jikin daddy ta kwanta yace lpy my auta tace daddy i need phone dad ya kura mata ido yace mezakiyi da phone tace dad duk friends dina sunada phone nikadai ne bandashi mum ta kalli dad tai mishi wani signal da ido dad yace mata bani yakamata na saimiki phone ba kije daki yayanki nanan kifada mishi duk ta tsorata dad yace tafi mana tawuce ta tafi ta tsaya a bakin kofa tana tunani ya zatama yaya maganan tace kuma i need d phone kodan naji muryan khamis dina aikuwa tawuce ta tafi side din yaya tai knocking yace come in tashiga ta zauna akasa tai gaidashi ya amsa tai shiru tana wasa da yatsun ta.mubarak ya lura da abinda take bukata.yabar abinda yakeyi yay gyaran murya yace kina bukatan wani abu ne ?
Tace yaya uhm ..dama.dama
Yace go straight to d point kina batamin lokaci
Tace yaya dama inson wa..yaa ne tana maganan tana cijewa
Data ambato waya yay sauri ya kalleta ya daure fuska ai ta tsorata tafara rantse rantse.
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 24
Anatu siddiqa
Ya tada motan har sukakai gida tana barci yabude motan ya ciro kayayyakin dayasai mata yakaimata dakinta ya ajiye lokacin su mum da dad na falo dad yace ina take yace tana mota tai barci sukai murmushi kawai yaje mota ya daukota kaman jaririya yakaita dakin mum dan anan take kwana ya kwantar da ita yacire mata hijab din ya kalleta up to down yakai kallonshi kan lebenta pink dasu yan misi misi ai baisan lokacin daya manna bakinshi anata ba tai motsi yay maza yatashi ta bude ido ta kalleshi tace mum good nyt duk da muryar bacci yay ajiyan heart dabata ganeshi bane ya lullbeta yakashemata wuta yabar dakin
***Da gari yawaye Ana akaci gayu sai da tai makeup dik dan saboda khamis gashi make up din bata iyaba jan baki ta shafa a gira tasa hoda a fuskan duk fuskan tai dot dot saboda ruwa bai tsane fuskan ba ta shafa power dan idan kaganta sai kai dariya yanda kasan kwalliyan yan kauye ahaka gani take tayi kyau sosai.ta sakko da gudu zuwa dining lokacin mum dad da Mubarak duk suna dining kowanensu bude baki yay yana kallonta Mubarak kasa rike dariya yayi saida yay dariya ma ishi mom tace Ana kinga fuskanki kuwa tana murna tace mum nai kyau ko yaya ne yace nadinga make up wai yanzu nadawo yan mata mum tace ai ba haka akeyiba tai kaita bayi aka wanke fuskan ta dawo sai zumburo baki take wai an wanke mata makeup dinta ,ta tashi zata tafi wai tama fasa cin abinci yaya yay mata tsawa tadawo ta zauna taci.data gama ta tafi
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 25
Anatu siddiqa
Soyayya tsakanin Ana da khamis sai karfi take kullum a school da break suna tare intadawo kajita shiru a daki toda khamis take waya haryau babu wanda ya lura tana soyayya.
Yau sunday ba makaranta tun safe yaya Mubarak baifito ba gashi yanzu 12 din rana mum duk tadamu tace Ana jekidubomin yayanki ko lpy shi kalau naga tun safe bai leko ba tace to tatafi daki dan ta dauko hijabi saboda yar rigan shan iskane a jikinta iya gwiwa ma ta tsaya mata gashi ko bra batasaba saboda ana zafi ta dauko hijabinta har kasa tasa ta tafi datakai bakin kofan tai sallama ba’a amsaba sai tafada dakin dakin duk duhu yakashe wuta tanata yaya yaya bataji amsaba ta kunna touch din wayanta tana haskawa sai ta hango yaya a chan karshen gado ya kudundune kan bargo tai maza takarasa wajen tana yaya lpy ta yaye bargon singlet ne fari a jikinshi da gajeren wando duk ta rude ta taba goshin shi taji zafi rau takara kai hanunta kan kirjinshi nan ma zafi bata ankaraba taji ya chafke hanun nata yace lpy kike tabani yabude ido idonshi jajir har saida ta tsorata tace yaya naga baka da lpy ne saisa nataba ka sorry yace bazaki dena haskani da touch ba tai maza ta juyar da wayan daga saitin shi duk magananan sunayi still ya rike hanunta yakara daure fuska yace wayabaki izinin tabani tace sorry yace bazan yardaba sai na rama kuma duk inda kika tabamin saina taba miki kema kawai ya fincikota harsaida wayan hanunta yafadi kasa ,ya fincikota ta fada kirjinshi yacire mata hijabin ya wullar a kasa
Maman shakur 07032934950
Anatu siddiqa
Ya fincikota ta fada kirjinshi ya cire mata hijabin ya wullar a kasa yace waye ce kitabani duk ta tsorata tana yaya plz sorry bazan karaba ya kwantar da ita kan gadon yataba goshinta sanan yasa hanunshi cikin riganta ya bata kirjinta yace kekuma jikinki ba zafi amma me daga kirji sai yawuce yana taba dukiyar fulanin tanajin hanunshi a nononta tafara ihu yaya plz stop allah bazan karaba banaso kadena jitayi kaman tai fitsari dan duk pant dinta ya jike yayako cigaba da wasa da nonon yake har yanajan nipple din da hanunshi sai wani irin numfashi yake saukewa Ana dataga yaki denawa tafara kuka yaya plz stop ai ba nan natababa tanakuka tana kokarin kwace jikinta yakara danneta amma har yanzu bai mata komiba sama da nonon dayake wasa dashi chan kaman ya tuna wani abu yay maza ya saketa ta tashi zata gudu ya daka mata tsawa malama dawo nan tadawo tana kuka yace dau hijabinki kisa tadauka tasa yace duk randa kika kara tabani saina bata miki rai kuma karki sake kifadama mum ta girgiza kai yace answer me tace naji.har tafara tafiya yace zo nan takoma yace shiga toilet ki wanke fuskan ki ta shiga ta wanke ta tafi mum da dad ta tarar a falo sukace yana ina tace dad baida lpy yana daki dad da mum suka tafi dubashi suna kaiwa dakin mezasu gani Mubarak kwance a kasa yana numfashi sama sama dad yay maza ya rikeshi meya sameka Mubarak yace dad ci…..ki cikina …ciwo dad yarude yadau waya yakira abokin Mubarak din Ibrahim yace yazo Mubarak ba lpy yace gashinan zuwa ba ajimaba ya shigo gidan ya dubashi yace ma mum akawo mishi abinci harda yunwa ke damunshi mum ta tafi kawomai abinci Ibrahim ya bashi magani yasamu ciwon ya lafa dad ya kalli Ibrahim yace doc meke damun yarona Mubarak ya kalleshi da ido alamun karya fada ya harareshi ya juyo yace alhaji agaskiya yaronka na bukatan mace i mean mata yawan sha’awan da yakedashi yasa sperm yay freeze a maranshi saisa kaga yana yawan ciwan ciki ko ranan haka yay mai a office.ayi mishi aure da wuri inbahakaba zai iya rasa ranshi ,dan yace insha allah zamu mishi Ibrahim yace zan tafi patient najirana a hospital dad yace mungode sukai musabaha ya wuce yatafi.dad ya juyo ya kalli Mubarak wanda kanshi na kasa yace Mubarak karka damu zanma dad dinka magana kwanannan zamu baka matar ka kaji bazamu jira saita gama school ba yawuce yabar dakin bai jira yaji mai zai ce ba mum tazo tabashi abincin yaci.
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 27
Anatu siddiqa
Dad yakoma dakinshi ya zauna chan sai naga yamike bansan tunanin me yayiba yatafi dakin Ana ,Ana nachan tana waya da khamis ya dameta tazo birthday dinshi saboda yanazo yabata kwaya ta maye tasha yanda zatai signing documents din all kudin dad daya maida name dinta zai koma na oga.. ita kuma tana lallabashi dan tasan ba abarinta fita a gidansu dad yakai daidai bakin kofanta yaji tana cewa my luv plz kadena fushi dani duk yanda zanyi sainayi nazo party din gobe i promise u yaji takara cewa smile 4 me naa sai chan dad yaji tai kiss muahh
Ai dad wani irin buga kofan yayi da kafa saida Ana ta firgita da uban wa kike waya Tai shiru dad yaciro wayan wuta daga tv yafara dukanta tana ihu daidai lokacin mum tashigo tana lpy alaji ai baibi takan mum bama mum tai iya kokarinta na kwatan Ana takasa tai maza takira Mubarak dukda baida wani karfi yazo yaga dad na dukan Ana yay maza yarike dad yakarbi wayan wutan yana dad plz kayakuri kome tayi babu kyau dukan mace haka Ana tai maza taje ta labe bayan Mubarak tana kuka
Dad ya nunata da yatsa ke kisan ko ke wacece kuwa wama yabaki izinin soyayya mum ta zaro ido soyayya alaji dad ya kwashe duk abunda yaji Ana na fada yafada musu mum itama gadan gadan tataso zata daketa Mubarak ya hana yace mum plz dont beat her gwara tafadamana meya hadata dashi dakyar yasamu su daddy suka zauna yace Ana dawa kike waya tace dama…um..dama dad ya dakamata tsawa bazakiyi magana ba tace dama malamin maths dinmune a school yace yana sona shine …..um dad yace kokiyi magana ko nazo wajen na ballaki tace shine yake kirana a waya tana magana tana kuka Mubarak zuciyarshi kaman anzuba wuta wani shegen malami ne yake soyayya da Ana dinshi yana tunanin yaji dad nacewa Ana kinsan koke wacece kuwa?? toyau kinja dole zan fadamiki kuma yau zan yanke miki hukunshi…Ana yakira sunanta da karfi harsaida ta tsorata tace naam dad .yace akwai igiyoyi uku na aure a kanki ke matar wanice Ana ke matar aurece
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 28
Anatu siddiqa
Dad yace Ana akwai igiyoyi uku na aure a kanki ke matar wanice Ana ke matar aurece matar ga Mubarak a tsorace ta kalli Mubarak ta kwalalo ido da duk hawaye ya cika shi dad yace hukuncin dana yanke yau shine zamu hada bikinku dana twins ranan daza akaisu ranan kema za akaiki dakinki kuma daga yau baki ba zuwa makaranta wanan shine hukunci dana dauka saiki fara shiri bikin nan da wata daya kuma babu wanda ya isa ya chanza decision dinan yatashi yadau wayanta yabar dakin .Ana ta koma jikin mum tana kuka mum ta tunkudeta tace mum dan allah kiyafemin i really need u now tana wani irin kuka mai ban tausayi mum taji tausayinta sosai dama ance tsakanin uwa da ya sai allah ta rungumeta Ana tace mum dagaske wai yaya mijina ne?yaushe akai auren daban saniba?mum yayafa bayasona tana magana tana kuka mai tsuma zuciya Mubarak yakasa daurewa kukan datake dole yatashi yabar dakin mum tace Ana zauna yau nabaki cikakken lbr kiji daina kuka
Ana ta share hawaye ta zauna mum tace nakasance nice marikiyar Mubarak da mukai aure da babanki mun dade bamu haihuba gashi ina bala’in son Mubarak shima Mubarak yanasona sosai ranan big daddy yakiramu nida babanki yace yabamu Mubarak muka dinga murna harsaida nai kuka tsabagen farin ciki tundaga ranan ne Mubarak yadawo gidanmu dazama ana haka har Allah ya bani juna biyu munyi murna barinma Mubarak yace mum inmace ne matata ce inkuma namijine abokina nace nabaka dana haka har allah yasa na haifi mace mubarak na bala’in sonki yana kula dake kema kina sonshi dan kun shaku lokacin dakina shekara 5 Mubarak yasamu admission a Oxford university yace wlh bazai tafiba harsai ya aureki da farko mun zaci wasa yake amma ya dage harda kwanciya ciwo shinefa muka fadama big daddy alakacin Mubarak nada 18 years shine dad yace shikenan duk kara dankon zumunci Mubarak yadinga murna kaman anbashi aljanna haka aranar jumma’a aka daura aurenki yanata murna ranan Sunday yatafi India harsaida yay kuka saboda rabuwa dake saikuma me yana tafiya kika fara ciwo shine har yay sanadiyar dena maganarki alokacin
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 29
Anatu siddiqa
Ana kawai kuka take ita wlh Mubarak kallon yaya take mishi batasan ya zata mishi kallon mijiba sai yanzu takara gane dalilin dayasa yataba mata nono dazu dasafe sai duk taji bata sonshi .mum tace kidena kuka zan lallaba babanki yaya kuri yabarki ki cigaba da xuwa school tace to mum ta tafi wurin dad itakuma Ana bakin ciki kaman ya kasheta
Mubarak shiko bakin ciki yake wai Ana har tana iya furata tanason wani
Mum tayi tayi dad ya hakura yabarta ta cigaba da school yaki yace tabar maganan.
A ranan da daddare dad yaje w urin big daddy yafada mishi duka halin da ake ciki big daddy yace shi yaso ace tagama secondary tunda saura shekara daya dad yace yaya gaskiya muna daukan alhakin Mubarak dayawa yaron nan yay hakuri shekara 34 ba wasaba itama ai ta girma tunda 16 take kawai ranan bikin yan biyu itama akaita ranan da kyar dai big daddy yahakura ya yarda suka kira hj aishat sister dinsu suka fadamata itama ta goyi bayan dad tace aure baya hana karatu abashi matarshi hakafa akabar maganan
Shirin biki ake gadan gadan dan yau saura sati biyu Mubarak yahada akwati na gani na fada har saida mum tai mishi fada kayan sunyi yawa Ana dataga akwatunan wani kuka tafara shikenan yanzu barin gida zatayi tadawo matar yaya.kullum da abinda mum kebata tasha tawani yi kyau tai bul bul da ita mum gyara yarta take in and out tun daga ranan da abin yafaru bata kara bari sun hadu da yayaba kwata kwata yadena ganinta bai damuba tunda yasan bata fita yanzu kuma an kwace wayan shi dai murna yake takusa zama tashi
Bari mudawo lbr khamis tunda khamis yaga tadena zuwa makaranta kuma wayoyinta sun dena shiga yasan wani abu nafaruwa yasami oga yafada mishi oga nata mishi fada khamis kai wani irin dabba ne wlh inhar kaja bansamu abunda nakeso ba saina kasheka yanzu ka ja plan B ya lalace yanzu plan C kadai yarage mana shine dole sai kayi kidnapping yarinyar nan shikadai yanzu plan din yarage mana idan kai kidnapping dinta kai forcing dinta harsai tai signing documents din khamis yay murmushi dan shima dayaji ance kidnapping sai yace wlh dole nima na dandanata oga a azuciyarshi yake fadan hakan
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 30
Anatu siddiqa
Kullum khamis na unguwan su Ana jira yake wataran tai mistake din ganin Ana yadauketa yau Ana taji tanason ganin waje taje tasami mum tace mum dan Allah naje kofar gate na kalli titi wlh mum nagaji da zaman gida tabama mum tausayi mum tace jeki kardai kije ko ina tace to mum tasako hijabi tafito
Yau ya kasance yaya Mubarak na nyt duty tunda garin allah ya waye yaketa jin gabanshi na faduwa sai dukan uku uku yake yanata addu’a yace allah sa lpy chan wurin karfe 10:00am na safe yaji kirjinshi na dukan uku uku yace baridai yakoma gida yakulle office yashiga mota yataho
Ana ta fito kofar gate dinsu tana tafiya kadan kadan khamis yana cikin motanshi yaga fitowarta ai ya dinga murna yaja motan da gudu ya paka a gabanta ya fito duk ta rude saboda bataso wani na gidansu ya ganta yana mata murmushi yace Ana kin manta daniko tace dan Allah kayakuri katafi kar a ganni wlh anmin aure yace wlh baki isaba ba inda zaki tafi dataga yana neman kamota yajuya zata gudu ya damkota tana turjewa tana ihu babu mai jinta saboda unguwan masu kudi shiru babu kowa a waje shikuma Mubarak daidai lokacin motarshi ta kunno kai cikin anguwan ya hango wani na kokarin sa Ana cikin mota ita kuma tana ihu tana fizge fizge ya karama motan shi gudu but kafin yakai har khamis ya tusata a mota ya danna da uban gudu yaya shima yabishi sunata gudu akan titi dai dai wurin wani round about khamis yawuce yaya yazo wucewa aka tsayar dashi khamis ya challa da ita
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 32
Anatu siddiqa
Duk da yankan da yama Ana a kirji tace wlh saida ka kasheni bazan yi signing ba yace ke mai taurin kaiko to yau kin samu wanda yafiki ya yarda wukan kan gado azuciye yahau kwance igiyan daya daureta dashi ya dagota yafara kokarin cire mata riga Ana tana kuka tana dan Allah kayakuri wlh zanyi signing din kawo pepar din ina baima jitaba sunata dambe yasamu nasaran yaga rigan jikin ta dama doguwan rigane yarage daga ita sai pant da bra ya jefata kan godon dai dai kan wukar wukan ta yanketa a baya sosai Khamis baima saniba yafara kiciniyar cire mata pant daidai lokacin yaya ya daki kofan bugu jikake bam harsaida khamis din ya firgita yamike tsaye Mubarak a zuciye yay kanshi yafara duka dama ya shigo dawani ice yaran kwala mishi akai khamis kawai yafadi a wurin ya sume ya koma kan Ana wanda ko kakkyawan motsi batayi saboda yanda wukan ta yanketa a baya yaya ya dagota yay maza yacire rigan dake jikinshi shirt ce yasa mata ya rungumeta yana Ana ko amsawa da kyau bata iyawa dan ta wahala sosai ana haka saiga police sunzo dai dai lokacin khamis ya farfado yaya ya koma kanshi yanata dukanshi kaman an aikoshi police suka rikeshi sukace kabarshi kai yanzu kai kanwarka hospital alokacin khamis yay wani irin dariya yace wlh bani kadai bane kuma sai anzo har gida ankara saceta yaya yakara zaburowa zai dakeshi suka rikeshi akace kar yadamu dole zai fadi shida suwaye
Yakoma yadau Ana kaman baby yasata a mota yafara tafiya sai alokacin yatuna dasu dad yay maza yadauko phone yakirasu dad yafara cewa Mubarak kai muke Shirin kira yanzu Ana tabata Mubarak yace dad cool ur mind kai da mum kuzo gidana na GRA yanzunan kawai ya kashe wayan yacigaba da tuki da sauri yana kaiwa gidan ya paka mota ya zagayo ya dauki Ana kaman jaririya bai direta ko ina ba sai bedroom dinshi sukuma daidai lokacin su dad sun iso dayake daga gidansu Ana zuwa GRA ba nisa yafito yadawo mota dan daukan first aid box a motanshi yahadu da su dad sun shigo mum tace Mubarak lpy kace mu taho nan yace mum ku kwantar da hankalinku Ana na ciki yabasu lbr abinda yafaru duka da gudu suka karasa ciki dad kallo daya yama Ana yafito falo yana zubda hawaye Mubarak ya shiga dakin da mum tana kwance kuka take mara sauti daga ita sai yar shirt din yaya daya bata wanda da kadan ta wuce duwaiwa gashi riganma dukta baci da stain din jini saboda yankata da khamis yayi mum takarasa ta rugumeta tana kuka Mubarak yace mum zan yi dressing wounds dinne da baya da kirjine yankan mum ta matsa mishi yazo daidai gaban Ana ya zaunar da ita yana kokarin cire mata rigan ta rike riganta gam wai ita kunya mum tace my friend bazaki tsaya yayi aikin shiba ba mijinki bane ko saina bata miki rai tana kuka haka yaya ya cire rigan ta kulle idonta gam yaya yadawo ta baya dan cire bra din Ana ta rike hanunshi tana girgiza kai mum ta taho a zuciye ta cire mata bra din subhanallah shine abinda Mubarak yafada a zuciyanshi dayayi tozali da abun lol
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 31
Anatu siddiqa
Sai daga baya aka bar Mubarak ya wuce amma saidai me yanemi motan su khamis yarasa ahaka dai yadinga mike titin yana tafiya yana waige waige
Mum taji Ana shiru ta leko bata gantaba ta tambayi mai gadi yace yaga wucewarta amma baisan inda tajeba mum duk ta damu takira dad tafada mishi yadawo gida duk suka damu dad yace badai yarinyar nan taje ganin khamis ba
Khamis yakai wani gida mai kyau Ana sai ihu take tana dan Allah kamaidani gida ya riketa gam ya bude dakin ya hankadata ciki tafadi tim ya zaunar da ita kan wani benci yace mata zan kyaleki amma wlh saikin yi signing wayan nan abun yabata documents din ta karanta tadago kai ta kalleshi dama dokiyan babana kakeso baniba?yace mata eh kuma dolenki kiyi signing tace wlh kozaka kasheni bazan yiba duk abunda zakayi kayi yace azuciye ya kwada mata mari ta fasa ihu yakaimata naushi a baki habawa baki sai jini yace zakiyi ko bazakiyiba? tace wlh bazan yiba ka kasheni din yace ok yanzu zakiga azaba ya dauko rope ya daureta akan kujeran yaciremata hijabi yakawo wata karamar wuka mai kama da aska sai kyalli take Ana ta tsorata sosai yay murmushi yace yau zanyi maganinki ya sabule hanun rigantaa tafara yace plz karkamin komi dan Allah kota kanta baiyiba kawai yasa wukan ya tsaga tundaga kirjinta zuwa saman kan nonon ta Ana tahau ihu tana wani irin kuka ko tausayinta baijiba yace haka zanbi duka jikinki na tsaga har sai kin yarda kinyi signing tanata kuka
Yaya yana ta tafiya kan titi ahankali kawai ya ga wata yar unguwa irin wayanda ba agama ginasu ba amma akwai gudaje kadan a ciki kawai yaji ranshi nacemishi ka shiga nan yana shiga kuwa ya hango motan dayaga ansa Ana a ciki a kifar wani gida amma kafin yakai sai ya ciro waya ya kira police yamusu kwatancen gidan sukace gasunan zuwa
Maman shakur 07032934959
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 33
Anatu siddiqa
Mum tazo a zuciye ta cire bra din subhanallah shine kalmar da Mubarak yake fadi a ranshi da kyar yasamu ya daidaita kanshi saboda kar mum tagane ,mum tace bari naje wurin dad yana falo ta fito ta nufi wurin dad Ana daketa kare dukiyar fulanin yaya ya daure fuska yaje juyo bayanki infara dashi ..haba da gudu ta juyo bayan har abun yaso bashi dariya yadai daure baiyiba ya dauko iodine yasoma cotton wood ciki ya shafa a bayan Ana wani irin ihu tasaki mara karfi tana yaya plz ahankali da zafi yaya wayyo mum dina kuka take yace sorry yanzu zan gama hakadai yanata lallabata har yagama treating na bayan yace to juyo namiki na kirjin taki juyowa tace yaya plz ka barshi tunda ba yawa tana kuka tana fada dayaga batada niyar juyowa kuma tana bata mishi lokaci kawai yasa hannu ya juyo da ita da karfi…anan yakara ganin fresh milk..wayyo allah abunda Mubarak yafada kenan aranshi…itako Ana tanata neman abunda zata rufe kirjinta dashi cikin sa’a ta ga rigan data cire tai maza ta dauko ta rufe kirjinta dashi yaya bai hanataba dan shima inya cigaba da ganinsu yasan bazaisan lokacin da zaikai bakinshi wajen ba haka yafara treating na wajen yadan sabule rigan kadan yayi ya gama da kyar ta yarda yamata alluran tatanox yana gamawa ta maida rigan tasa hawaye na zuba a idonta saboda zafin datakeji yace mata sorry karki damu kinji ciwon bazai dadeba zai warke bari na kira mum tazo tamiki wanka kici abinci ko
Yafita yasamu mum da dad yace mum nagama aimata wanka mum tace dakamata wankan ma ai dan gidansu batasan kai mijinta bane yay murmushi kawai mum ta tashi taje dakin tahada ruwa takaita bayi tana mata wankan shikuma yaya ya shigo yafito dawata riganshi shirt ce itama amma da dan tsawo da zatakaima Ana gwuiwa ya aje musu a gado yafito yasamu dad
Dad yace Mubarak khamis dinan narasa waye oganshi gaskiya 4 now Ana zata zauna anan harsai ankamo ogan dan banason yata takara shiga hatsari irin wanan suna cikin maganan ne sai ga su big daddy sunzo su big mommy da twins suka wuce ciki inda Ana da mum suke while big daddy suka tsaya maida zance
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 34
Anatu siddiqa
Suna cikin maganan ne inspecta yakira Mubarak yace suzo police station yanzu khamis yace zaiyi magana wai zai fadi gaskiya yafada musu dad dukansu suka mike suka tafi
Shiko oga tunda yasami lbr ankama khamis yace ai zama bata ganniba yaje gida yaharhada kayanshi ya shiga mota yagudu yabar garin port harcourt ma
Bayan sun dad sun isa aka fito dashi yaji jiki sai kuka yake fuskan nan duk akumbure yace dan allah kuyafemin wlh na yarda nai aikin nan ne saboda kudin da alaji ya rantamin na biyama mamana kudin asibiti dad yace bamuson wani lbr ka waye ogan ka????
Yace alhaji kasim dad yace wlh karya kake alhaji kasim mai amana tun muna yara muke tare tare mukai secondary shine zaka cemin shine
Khamis yace alhaji kasim dai PA dinka a office wlh shine alhaji ba karya nakeba shine yay sanadiyar yarka tadena magana da farko asiri yayi akasheta baisan yatafaru ba yaga Ana taki mutuwa
Lokacin damuke planning muyi amfani da rashin magananta musa tamana signing pepars din yanda duk dukiyar ka zata koma ta alhaji kasim sai kawai muka samu lbr tafara magana
Alhaji kasim yasa nai kidnapping dinta amma bashi yace nai mata fyade ba shaidan ya tunzurani amma allah ya taimaka kafin na cimma burina wanchan ya nun Mubarak ya zo ya hana.
Dad yay shiru yana tunani alhaji kasim dayake bala’in so komi a duniya yamishi shine yakeson hallaka mishi yarshi guda daya tilo big daddy yatabashi yace dont stress ur self alhamdulillah komi yakai karshe yanzu tunda dai anganoshi komi yawuce.khamis yanata kuka wai dan Allah susa a sakesh ki bazai karaba yay nadama dad yace gwara ka dandana justice saboda wataran bazaka kara irin hakaba…..dad suka tashi suka tafi gida
Police ko ina anata neman alahji kasim an buga hoton shi ko ina wanted criminal
Alhaji kasim yana cikin fanfala gudu a mota yakai lokoja ma yana hanyar okene kawai bai lura dawata rami ba saida yazo daidai ramin ya kauce ya bugi wata mota sai ga wata babban mota da gudu ta taho ta buge motanshi yay wani wulli jukake kasssssss ya motarshi ta bugi wata vishiya dake defan titi ko shurawa bai yiba yamutu nidai maman shakur nace alhakin Ana ne haka aka taru police sukazo aka bude gawan sukaga ai hoton wanan wanted criminal da’ake nema a port harcourt ne nan da nan suka kira headquarter na port harcourt aka fadamusu zancen mutuwan sukuma suka kira Mubarak suka fadamai lokacin ko gida basu kaiba suna mota yafadama su daddy dad yace alhaki ne allah jikanshi yasa mucika da imani mukace amin
Koda suka karasa gida Ana hartai bacci dan lokacin karfe 9:30 na dare dad yay musu bayanin abunda yafaru sukace allah kyauta akai hamdala da abun bai wuce hakaba
Big daddy yacema su twins sutashi sutafi dad ma yacema mum sutafi tunda Ana tai barci ta kwana anan inyaso gobe yaya ya kawota gida kowa ya shirya suka tafi akabar daga yaya Mubarak sai Ana dake baccin ta a daki…..
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 35
Anatu siddiqa
Yaya Mubarak yatashi ya shiga dakin yaganta sai baccin ta take yay murmushi ya shiga toilet yay wanka yazo yasa kayan bacci yadau laptop dinshi yagama binciken dazaiyi ya hayo gadon ya kwanta daya kwanta bacci yaki zuwa yarasa ya zaiyi kawai yajawo Ana kirjinshi harsaida ta bude idon bacci tace ahankali gud nyt mum tamaida ido ta kulle hardako kara gyara kwanciya akan kirjin nashi tawani kara shege mishi haba ai sai wutan Mubarak ya dauke yaji yana sha’awan ta sosai ahankali ya balle buturun jikin rigan dake jikinta ya bude rigan da kyau dukiyan fulanin suka fito shidai a rayuwanshi yana matukar son nono haka allah yayishi.ya kalleta sosai abunda batason yagani ya gansu gasu a tsaye kam dasu yay sauri ya kara mannata a kirjinshi ahankali yadinga saukar da numfashi har ya samu ya daidaita kanshi daga baya ya kashe musu wutan har dai bacci ya daukeshi a haka da asuba yatashi yay salla ba tashetaba saboda yasan batada lpy yakoma kan darduma yana karanta alqu’ani ahankali ta bude idonta ta hango yaya kan darduma yana karanta alqur’an tai maza ta kalli dakin tace laa dama a gidanan na kwana ta tashi tana kokarin mikewa tsaye taga boturan riganta duka a bude kirjinta duk a waje tai maza ta koma ta kwanta saida ta maida boturan ne sanan ta mike ta tafi bayi a zuciyanta tace allah sa yaya bai ganni a hakaba
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 36
Anatu siddiqa
Ta shiga bayi tai brush ta wanka tare da dauro alwala takara maida rigan data cire sanan tafito tadau hijabi tai salla bayan tagama tace yaya ina kwana sai alokacin ya kalleta yace kintashi lpy tace lpy lau ya jikin hope ba inda kemiki ciwo tace eh.duk kanta a duke take maganan yagane kunyarshi takeji ya tashi dataga yana shirin chanza kaya tai maza tatafi falo yace kincika kunya amma nakusa cireta very soon yacigaba dasa kayanshi yafito yasameta a falo yace bari naje nasiyo mana abinci tace to yawuce yafita ita kuma takoma dakin ta gyara gadon tai shara ta wuce bayi tafara wanke bayin
Yaya yasiyo abinci awani eatery mai suna THE PROMISE yabiya supermarket yasai mata wani doguwan riga mai kyau da pant da bra yabiya kudi yashiga mota yataho gida
Ana nagama wanke bayi takara wanka tafito daure da towel din yaya tana fitowa taga yaya zaune akan gado yana danna waya dukta daburce kunya takamata ta juya zata koma bayin yaya yace zonan taje gabanshi ta tsaya yace oya zauna na duba wounds din aikawai tafara kuka tana rantse rantse yaya wlh sun warke shi abinma burgeshi yayi dan tana mishi kyau intana kuka yadaure fuska yace yimin shiru tai tsit yazo daidai gabanta yasa hannu ya sabule towel din kadan yanda daidai inda tayanke din yafito ya ga abun yasoma warkewama yace ta juya baya ta juya da kanshi yasa hannu inda ta daure towel din ya kwance yaduba bayan shima ya warke tai maza taja towel din ta daure .yaya yace ga kaya a leda kisa kifito dining kici abinci sai mukoma gida tace to yafita yabata wuri tawuce tadau kayan taga harda bra da pant tasa tanata mamaki ya akayi yaya yasan size dinta tana gama sa kayan taje dining sukaci abinci
Bayan sungama suka shiga motan sai gida Ana sai wani murna take…..
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 37
Anatu siddiqa
Shirye shiryen biki akeyi gadan gadan su Ana sun koma gidan big mommy saboda achan za ayi bikin kuma daganan za akai ko wacce gidanta
Kullum da abunda mum ke bama Ana ta sha hj aishat (kanwar su dad )itama takawo nata kayan mata aka dinga bama amare Ana bata kara barin sun hadu da yaya ba kullum kuka take dan ita wlh batason yaya badai yanda zatayi ne kuma intaganshi bazata iya cemishi ba dan yanamata kwarjini dayawa .
Yau takama jumma’a yaune aka daura auren su twins fa’iza da wani dan attajiri mai suna fahad sai farida itakuma pilot ne mijinta sunanshi bukar sai murna suke. kasancewa dad yace bayason ayi party ko daya yasa ba ayi komiba gobe asabar ne za’ayi walima bayan walima akai amare kowa murna yake gidan yacika dankam Mubarak yaci manyan kaya farare yay bala’in kyau sai murmushi yake yana rabon kudi Ana ma tai kyau nafitan hankali kaman aljana taci makeup dan makeup artist aka kira sukai musu tasa wani ubansu leshi pink da flowers dinshi black akai mata nadin net akai tasa costume pink takalmi wani hill pink purse ma pinki sai kanshi take jikinta yakara wani irin taushi kaman na shakur lol
Haryau bata bari sunsake haduwa da Mubarak ba Mubarak ya khaleta ne yasan duk buyanta gidanshi dai za’a kaita saisa yazuba mata ido duk tagama buyan
Yautakama asabar yaune walima a garden din gidansu akayi amma amare kwalliya da abaya baki daga dubai mum tasiyo musu subhanallah tsarki ya tabbata ga ubangijin daya hallici wanan hallita Mubarak ke fada lokacin da aka fito da Ana zuwa wurin waliman simply make up akai mata amma akwai daukan hankali annada mata gyalen abayan tazama kaman balarabiya tazauna kusa da Mubarak dama haka akeyi ko wacce tareda angonta ta zauna yawani riketa gam kaman za’a saceta aka fara walima akai wa’azi mai ratsa jiki Ana kuka kawai take yaya kukan na damunshi yace mata a kunne kudena kuka kar zazzabi yakamaki amma batamasan yanayiba tacigaba da kukanta hakadai aka gama walima .
Sai karfe 8 aka fara kai amare yan biyu akai fara kaiwa saboda sunne manya suma sai kuka suke Ana harwani shudewa take kaman zata suma mum tace atafi dasu twins Ana basata bisuba insun dawo sai akai Ana akatafi kaisu sai kuka suke
Mum tafarama Ana magana tace ban gane wani irin kuka kikeba ansan kuka is normal but naki is getting too much banaso control yourself mum tafara lallaci Ana ta fashe da kuka tace mum i dont want to leave u mum tace Ana dole ki rabu dani nima haka na rabu da iyayena nazo nai aure harna haifeki yau kidena kuka kinji ibada zakijeyi oya tashi kiyi wanka kafin su dawo atafi dake tace to tashiga tai wanka mum tasake mata makeup tafito mata da simple kaya wasu material mai kyallin bala’i tasa tai kyau sosai
Sai wuraren 11 suka dawo anan nefa akaga dramar dan Ana kikam ta tsaya wai bazata tafi ba tana ihu mum tayi tayi amma taki saida dad yafito da bulala matsoraciya da gudu tashiga mota tana kuka suka tafi aka kaita gidanta mai kyau duplex ne parlo anmishi penti purple kujeru purple komi a parlon too match purple sai dakinta da pink akai mata penti gadontama haka yay kyau bayi kuma komi blue har tiles din bayi mutane nata yaban dakin itadai Ana kuka take kawai hj aishat sai lallashita take nandanan zazzabi ya rufeta hj aishat tabata paracetamol tasha tace mata ta kwanta takira Mubarak tace kana ina yace gamunan xuwa munkusa isowa tace kai sauri Ana na zazzabi duk yarude
Da dubara hj aishat tadinga lallashita tasa kanta a cinyarta har bacci ya dauketa ta kwantar da ita ta lullubeta tafito falo taja tawagar suka hau mota suka tafi ……koda Mubarak yazo yashiga dakin yaga tana bacci ya taba jikinta da zafi still amma tunda tai bacci bai tashetaba yakoma parlo wajen abokinshi doc Ibrahim yace amarya tai bacci Ibrahim yay murmushi yace man naga amaryanka danyace jagab i no u gaskiya kaimata ahankali fa yay dariya kawai dan yanada kunya wuraren 12 yatafi Ibrahim ya rakashi yadawo ya kulle kofa yatafi dakin amarya
Maman shakur 07032934950
[21/08 3:57 PM] Aishat muh’d: 38
Anatu siddiqa
Yaje yay wanka yazo ya gyara mata kwanciya yarufeta ya kura mata ido a zuciyanshi yace Ana banason nai miki komi 4 now inason ki saki jiki dani tukun kuma ma a calculating dinshi gobe zata fara Mp hakadai yadinga magana a zuci har gari yawaye .yatasheta tai taje tai salla shikuma yatafi masallaci taje bayi tai wanka tai brush ta dauro alwala tai salla tadau alqur’an tafara karatu.bayan tagama ta gyara dakin tafito tatafi dakinta donsa kaya tasa atampa riga da sket tai kyau sosai tazauna shiru tana tunanin mum duk idonta ya cika da kwalla motsin yaya taji alamun zai shigo dakinta tai maza ta mike tsaye ya shigo dakin ta dukar da kanta tace ina kwana ya amsa kintashi lpy tace lpy lau yazo kusa da ita ya rike mata hannu ya kalleta taki yarda su hada ido dan hannun ta dayakama jikinta har yafara rawa yace bana hanaki kukaba bakiji ko kinaso muyi fadane ta girgiza kai yace mesa kike kuka taimai magana da muryar kuka tace muuuuum takuma saki wani kukan yajawo hanunta ya zaunar da ita kan gado yace kinason ganin mum tace eh yace zan kaiki kwanannan amma sai kinmin alqawari kin dena kuka yace kin yarda tace eh yacigaba da kallonta yace mesa baki make up tambaya yabata mamaki tace ban iyaba yace zo yau nakoya miki yakaita gaban mirror ya zaunar da ita yafara mata makeup idan kunga yanda yaya ya iya makeup sai kunyi mamaki yanda kukasan MENA MAKEOVER tai mata tace laaa yaya dama ka iya yace eh tunda na lura baki iyaba shine na koya saboda nadinga miki ta dinga murmushi chan yaji tace wash yace lpy tace marana ne ya murda yaya yace kodai abunne tarufe fuskarta da hannu yace jeki duba yafita yabar dakin tana fitowa daga toilet taga ya ajiyemata roll din always akan gado ta dauko daya tamaida sauran cikin wardrobe
Yaya ya leko yace mum takawo abinci zo muci tafito sukaci
Ahaka suka cigaba da rayuwan kullum yana hakuri aikin l?
dayake ma zuwane yadauke mishi komai jiya ta gama mp yaushikuma yadau hutu a clinic na 3 weeks
Mubarak zai amarce lol
Maman shakur 07032934950
[21/08 4:14 PM] Aishat muh’d: 39
Anatu siddiqa
Dazai dawo gida ya tsaya yasai wata dankwaleliyar zaka inkuka ganta takai shakur girma lol yahada da farm fresh yoghurt mai sanyi saida ya tsaya yay isha sanan ya shigo gida Ana na daki tanata kuka tana cewa yaya wayau yamata gashi yau kwana 7 amma bai kaita taga mum ba yashigo yasameta tana kuka ya ajiye abunda yasiyo yace menene tace bakai kamin alkawari kaki cikawaba har yau baka kaini naga mum ba yace to ya isa gobe zan kaiki kinji yace to smile taki murmushi yace ok nasan abunda zaisaki dariya kawai taga yaya yafara mata waka kunason namuku wakan masu karatu????lol bari namuku kawai taga yaya yafara
Anatu siddiqa yarinya yar kakkyawa Anatu my baby i luv u soo much sooo much yana wakan yana dan taku kadan kaman rawa Ana batasan lokacin data fara dariya ba shikuma ganin tana dariya takara birgeshi yaji kaman ya rungumeta kawai bata ankaraba taji yaya ya rungumeta tsam ajikinshi yana shafata ahankali yace Ana ina sonki sosai plz kisoni ko kadan ne kinji help me Ana kawai taji yakai hanunshi kan nononta yana shafawa yana wani irin numfashi sama sama tace yaya plz stop yaki bari kawai ta kwace kanta tana kuka jikinta sai rawa yake shikuma yakara biyota da gudu ta kwasa tabar dakin yaya yana kawowa bakin kofan dakin kawai jikake timmm yafadi dan yay tsananin kamuwa da sha’awa yana mukurkuso Ana tana maida numfashi taji tim takoma kawai ganin yaya tayi akasa yana mukurkuso da gudu takarasa tace yaya meya sameka?
Maman shakur 07032934950
[21/08 4:37 PM] Aishat muh’d: 40
Anatu siddiqa
Tace yaya meyasameka murya kasa kasa yace cikina duk ta rasa mezatayi gashi sai kara gaba yake chan taga yaja numfashi ko ya sume ne oho tadaiga yadena motsi arude taje ta lalubi jikinshi ta dauko wayan takira mum tana dauka da kuka tace mum yaya ya mutu mum tace mekikace tace mum nidai yafadi baya motsi plz kizo mum tace meya faru tace dama..dama mum ta daka mata tsawa dama me tace yatabani ne na gudu shine yafadi mum tai salati tace ina zuwa tai maza taje tasamu dad tace zanje wurin Ana dad yace da daddaren nan tace abunmu ne na mata dole sai naje taki fadanma dad gaskiya dan tasan zai ya kusa karya Ana yay murmushi yace to kidau securities kuje tare saboda darene tace to tafito suka tafi tana hanya takira abokin Mubarak doc Ibrahim tafada mishi shima yace gashinan zuwa mum ce tafara kaiwa taga Mubarak a kwance ko numfashi kirki bayayi ga Ana na kuka ta wankama Ana mari lafiyayyu biyu tace anjima zan gamu dake ba yanzuba takoma kan Mubarak tana kira amma baya iya amsawa ana haka doc Ibrahim ya shigo shida mum suka kaishi daki suka kwantar kan gado yacema mum tabashi wuri yafara aiki shi dakyar yasamu Mubarak ya farfado mum tahado mishi tea ranan dai a tsaye suka kwana ba wanda yay bacci cikinsu Ana sai kuka take dad yakara kiran mum dasafe yace baki gama gasa yartaki bane tai murmushi dan shi yadauka wanan ne tace nama kusa dawowa taje ta duba Mubarak yana tare da doc Ibrahim ya dawo normal harda murmushi sunama fira ya gaida mum kai a sunkiye tai smile taje tasamu Ana a daki tana kuka ta daka mata tsawa tace wot is ur problem Ana wanan ne tarbiyan dana baki inda kinkashe yaran mutane mezakice tai shiru tace yau kije kibashi hakuri in doc Ibrahim yatafi kinajina inba hakaba zan saba miki ke matar shine dole kibashi hakkinshi baiyi kokariba shekara 34 yana
jiranki.kuma zan fadama babanki ta tsorata tafara kuka plz mum karki fadama dad allah na dena mum taji tausayinta dan duk ta tsorata idanun sun kumbura saboda kuka.mum ta tashi tadauko wasu kayan mata tabata tasha tasata ta gyara kanta mum tafito mata da wasu arnayen kayan bacci tace in d nyt kisa kayan nan tace to mum tai musu sallama tatafi.sai wuraren 8 doc ibrahim yatafi
Ana ta shirya tasa kayan da mum tace tasa ta shafa jikinta da turaren da mum tabata tasa ta dauko hijab tasa tayi dakin yaya tai sallama ta shiga ta tsaya tace yaya ina wuni yay shiru kaman ya bata rai ta kama kunenta tai rau rau da ido muryanta na rawa tace yaya am soooorrryyy plz will u forgive meeee???yaya tabashi tausayi sosai yataso ya rungumeta tsam chan yafara kokarin cire mata hijabin……
Maman shakur 07032934950
[21/08 10:47 PM] Aishat muh’d: 41 Anatu siddiqa
Ya cire mata hijabin subhanallah shine kalmar daya fada a ranshi wata jan rigan barci tasa iya cinya transparent ne rigan sosai tasa dan kunne karami dan makale shima ja ta dauko jan ribon takama kanta dashi dama kuma kunsan ance ja sexy color ne hmmm dan dressing din yay turning Mubarak on.ya zaunar da ita yace ina zuwa yafita sai chan taga yadawo ya shiga bayi yai wanka yay alwala yafito yasa jallabiya duk kanta a duke itadai wlh kawai dan tsoron kar abun jiya yakara samunshi mum tafadama dad da wlh ta gudu amma duk jikinta rawa yake yace kema jekiyi alwala taje tayi sukai salla raka’a biyu ya juyo yakama kanta yay mata addu”a chan taga ankirashi awaya yafita yadawo da kaji da farm fresh yogurt ya ajiye yaje ya dauko plates da cup ya yago kasa yakai bakinta ta kauda kai yace haba my luv cimana yakuri ci plz ta bude baki b kadan yabata kadan taci saboda tsoro bai barta taci sosai ba tace ta koshi ya lura da yanda ta daburce saisa bai takura mata taciba yagama yakai su kitchen daya dawo yasameta a kwance yaje kusa da ita ya zauna dan har jikinsu na gogan juna ya kamo hanunta ya rike ya kwanto da ita kan cinyarshi yace Ana a hankali itama ahankali tace naam yace inason ki sosai Ana zan kula dake zan baki soyayyar da kowace mace zatai fatan samu ..yay shiru sai chan yadagota ahankali fuskarsu na kallo juna dan har yanajin saukar numfashin ta yace Ana dan allah kiyakuri da abunda zai faru yau kinji sonki danake ne zaisa na aikata hakan gareki naso nabarki saikin kara girma amma bazan iya daure ina ganinki kusa daniba plz help me my luv
Kawai yajawota jikinshi yana shinshinata ahankali chan yafara shafata ahaka har yakai kirjinta yana matsawa kadan kadan chan yafarayi da karfi dan har jan nipple din yake yana numfashi da sauri sauri Ana duk ta rude tafara hawaye yace shiiiii my luv dont cry plz kibari naji dumin ki 4 d first time yana magana ahankali haryanzu hanunshi nakan kirjinta yana wasa dasu daga baya ya zame hanun riganta daya yana lashe kafadanta zuwa wuya yakara zame dayan hanun yaja rigan kasa saiga dukiyar fulanin sun baiyana sai tafara kuka sosai kirjinta na fat fat duka jikinta rawa yake yaya Mubarak ko yanzu hankalinshi yasoma barin jikinshi yace shiiiiii Ana plz kibani hakkina matata karna mutu ahankali yace kinyarda i should make u mine dis nyt tana hawaye ta girgiza kai alamun eh yadagata dukansu suka mike yakaita gado ya kwantar da ita ya chanza wutan dakin zuwa dim red colour romantic light kenan ya rungume Ana yafara shinshinata chan yakai bakinshi kan nata yana kissing dinta sosai yana wani irin shafata dake tada mata da hankali tace yaya yaya plz stop kana maganar tana sheshekan kuka bai bari takara wani magana ba yafara kissing dinta hanunshi nakan dukiyar fulanin yana matsesu dakyau chan kuma yafara chansu Ana tafara kuka da karfi yaya stop i dont want ko takanta baibiba yafara ceremata pant tafara musu musu amma ina takasa kwace kanta dan tashigo hanun namiji kuma tuzuru 34 year baitaba yiba ai bawasa ba koba hakaba masu karatu? yafara kokarin sawa ahankali taki shiga gurasar ce kaman ta yara kawai yacire tausayi ya danna da karfi nanma taki shiga saida yasha wuya sosai kafin yasamu hanyar zuwa makkan Ana tuntana kuka tana yaya plz stop harta kasa kukan tana ajiyar zuciya shi yayama hankalinshi ya gushe bashi yabarta ba sai 5:30 yay release niko na tsaya naga lokacin dazai sauka akanta nace kai wanan Mubarak yacika dadewa lol
Maman shakur
[22/08 6:54 PM] Aishat muh’d: 41
Anatu siddiqa
Yana sauka a kanta yaga ta sume tariga tai pass out..da gudu ya dauko ruwa a fridge ya watsa mata ta farfado tana yaya plz stop its hurt alot ya rungumeta yana Ana sorry na dena yi shiru my luv ya kwantar da ita yaje yahada mata ruwan zafi ya kaita shida kanshi yamata wanka sai kuka take yakawota ya ajiyeta a kan gado yace ina zuwa bari nima nai wankan yafada bayi Ana tana ganin ya shiga bayi da ta sauko daga kan gado ahankali take tafiya gwanin ban tausayi gaskiya yaya yamata very rough takoma dakinta tasa kaya tai salla ta koma ta kwanta
Yaya na fitowa yaga ba Ana yasan ta gudu yaje yay salla sanan yadau magungunan dazai bata ya je kitchen yahada mata tea mai kauri ya shigo dakinta da sallama ta rufe idonta kaman tana bacci yazo kusa da ita ya kalleta yanda gashinta ya rufe mata fuska sai yaji ta burgeshi kaman ya kara amma hakanan ya daure dan yasan bata da lpy ahankali yace Anaa ta bude ido kadan yace taso kisha magani kisha tea saida yatai maka mata ta zauna yabata tea tasha ya kawo maganin ta kauda kai tana tabe fuska nan da nan yaji yana wani irin sha’awan ta yace plzzz sha kinji wajen zai dena ciwo da kyar tasha tana bata baki yaja wota jikinshi a firgice ta kalleshi tai rau rau da ido zatai kuka yace ba abinda zan miki ya kwantar da kanta kan cinyarshi yana shafa mata gashi ahankali tun tana dar dar harta saki jiki bacci ya kwasheta ahankali ya kwantar da ita yacire jallabiyarshi yazo kusa da ita da dabara ya balle botiran riganta favorite friends dishi suka fito ya jawota kirjinshi sosai dakyar bacci ya daukeshi danji yay yanason ya kara dan shi yanada tsananin da karfin sha’awa
Sai wajajen 12:00 na rana suka tashi Ana jikinta duk yay zafi yaya yahada mata ruwan zafi tayi sit bath sanan tai wanka tafito tasa kaya yaya yace bari naje na yo mana take away dan bazata iya girkiba yafita yaje ya siyo hakafa ranan yadinga lallabata lokacin daya fita sallan mangariba yabar wayanshi a gida mum takira ta tambayi jikinshi sai Ana ta dauka tace mum yatafi masallaci mum taji muryarta wani iri tace meya sameki tai shiru sai kuma tafara kuka mum tagane mai afkuwan tariga ta afku tace yishiru daina kukan yabaki magani kinsha ko tace eh tace kinyi sit bath tace eh taceto karki damu zaki warware nanda gobe kinji yata tace to mum haka tadinga mata wa’azi kan duk lokacin daya nemeta tabashi hakkinshi tace to.
Sai da mum ta tabbatar hankali ta ya kwanta sanan sukai sallama ta tashi da dingishi take tafiya taje tai alwala tai salla Mubarak bai dawoba sai bayan sallan issha yashigo da abinci yace su fito falo suci yanda take tafiya dakyar yasa duk yaji tausayinta shima yasan bai mata ahankali ba to ya zaiyi is not his fault yakasa controlling kanshi ne d girl is just too swt duk maganan a zuciyarshi yakeyi suka karasa suka zauna kan kujera yafara bata abincin tanaci yana bata ruwa hartace ta koshi shima yaci nashi suka gama yakai kwanukan kitchen yadawo ya zauna suna kallo…chan taji ya kirata ta kalleshi yajawo hanunta ya rike yace Ana nagode da kika kawowin buturcinki hakan kuma yakara miki kima a wajena i luv u soo much kuma nai miki alkawari sai nasa kinfara sona itadai ta dukar da kanta dan kunya yabata ya jawota jikinshi ya rungume yana shafa kanta a hankali ahaka suka cigaba da kallon da film din yakare wuraren 11 nadare yace Ana angama muje mu kwanta ko ya dagota yaga ai tadade ma da barci yace hmmm Ana sarkin bacci kenan
Maman shakur
[22/08 7:45 PM] Aishat muh’d: 42
Anatu siddiqa
Yadauketa ya kaita daki yay wanka yaje yadauko mata rigan bacci yazo yafara kokarin cire mata riga ta tashi a firgice ta rike jikinta harta fara kuka yaya yace cool ur mind ba abunda zan miki dama zansa miki kayan bacci ne tace kawo nasa da kaina yabata ta rike bata saba yace to sa mana tace kajuya to yay murmushi yajuya baya da sauri sauri tasa rigan baccin ta kwanta ta ja bargo saboda transparent ne yace najuyo tace eh yahayo gadon ya kwanta yana kokarin janyota ya rungume tafara kuka tana tureshi yace allah koki bari na rungume ki nai wasa dake konamiki irin na jiya hakanan taji ya rungumeta yafara wasa da kirjinta chan yakai hanunshi kan gurasa yace mata ahankali u get wet easily dat is y u are too swt ai batasan lokacin datafara kukaba tana nidai kadenamin irin magananan ai saida yay dariya yace to sorry nadena hanunshi nakan kirjinta hardai bacci ya daukesu dasafe ta tashi lpy kalau daya tafi masallaci ma bayan ta yi salla taje kitchen tai musu breakfast mai rai da lpy takai dining
Takoma daki tai tai wanka tasa english wears riga da wando rigan baki mai stones yellow sai wando jeans yakamata sosai amma iya guiwa ya tsaya tasa dan kunne yellow tasa ribbon yellow takama kanta tasa wata sarka bidce doguwa takawo mata har ciki yellow itama tai kyau sosai dukda ba makeup tafesa turare masu dadi ta kwanta abinta ..
Da yaya yadawo yaga abinci a dining yadinga murna tasamu lpy tunda har ta iya girki yaje dakinshi yay wanka yasa kayan shan iska yataho dakinta tafara bacci amma sama sama dataji anbude kofa ta bude ido yakaraso ciki tatashi tazauna tace yaya ina kwana yace kintashi lpy tace lpy lau yazauna kusa da ita ya kalleta yace kinyi kyau sosai tai murmushi ta daukar da kanta chan taji yace Ana ta kalleshi kawai taji bakinshi anata yana mata kiss tun tana tureshi harta barshi saida yay ma’ishi sanan ya saketa duk idonshi yay ja yace zomuje muci abinci ta tashi yace shiga gaba mana tana tafiya yana kallan mazauninta yanda suke juyawa yaji duk hankalinshi yatashi sukakai dining tai serving dinshi yaci sosai itama taci bayan sun gama tatashi takai kayan kitchen duk idonshi a kanta tadawo ta zauna
Chan yace danje dakina kidauko min wayana tace to ta miki tana taku ahankali yabita da kallo yana hadiye miyau yana ganin takai dakin yamike yabita suka hadu daidai bakin kofa yace muje ciki kawai tabishi suka koma dakin yace ta zauna ta zauna duk tana dar dar yakarbi wayan kaman gaske yana dubawa chan ya ajiye yazo ya zauna kusa da ita ido jajir yace Ana plz am in d mood nadan karayi tana jin haka tafara kuka ya kamota ya rungume yafara mata hot kiss ta tashi zata gudu yakamota ya hankadata kan gado idonshi jajir yafara cire mata kaya yafara aiki da karfi….saida yaji ya gamsu sanan ya kyaleta Ana sai kuka take yakaita yay mata wanka yafara bata hakuri hardai ta hakura da yamma wajajen 5 saida yakara yi Ana fa duk ta firgita da Mubarak wani irin mara tausayine shi kodan tausayinta bayaji yanzu tsoranshi takeji wlh gashi ya dade kafin ya kyaleta
Da daddare yay niyan kyaleta dan hartai bacci amma shi yakasa baccin sai juyi yake har wurin dayan dare Mubarak yarasa bacci saida yaji cikin yafara murda mishi ba yanda zaiyi hakanan ya birkito Ana yafara cire mata kaya tadinga kuka sosai amma baibi ta kantaba saida yajishi yasamu natsuwa yafara lallabata.
Maman shakur
[22/08 7:53 PM] Aishat muh’d: 43
Anatu siddiqa
Yau satin Ana daya kenan amma kullum Mubarak na damunta har addu’a take yakoma aiki hutunshi yayi ya kare duk ta rame saboda tsoro
A bangarenshi shima abun yadameshi yanda ta rame har ga allah yanason ya rage yawan saduwa da ita amma sai ya kasa haka yake jin sha’awan ta koyace bazai yiba sai yaga yafara ciwon ciki dole sai ya sadu da ita yake samun natsuwwa
Yau yace ta shirya suje gida tanata murna harda yashigo yadau wayanshi a dakin ta yaga tana kokarin sa kaya dan harta shirya ai kawai yaji sha’awa ta motsa yakarasa ciki Ana dukta firgice yace yakuri my luv sau daya kachal zanyi hakanan yacire kayanta yafara sunfi 2 hours dayagama yaje yay wanka itama haka tafito tasameshi harya shirya yace mujeko tace to suka shiga mota sai gida suna kaiwa Ana ta fito da gudu tana kwallama mum kira mum itama tafito da sauri
[22/08 8:08 PM] Aishat muh’d: 43
Anatu siddiqa
Yau satin Ana daya kenan amma kullum Mubarak na damunta wani zubin sau 4 ma in a day har addu’a take hutunshi yayi ya kare ya koma aiki duk ta rame saboda tsoro
A bangarenshi shima abun yadameshi yanda ta rame har ga allah yanason ya rage yawan saduwa da ita amma sai ya kasa haka yake jin sha’awan ta koyace bazai yiba sai yaga yafara ciwon ciki dole sai ya sadu da ita yake samun natsuwwa
Yau yace ta shirya suje gida tanata murna ….yashigo dakinta yadau wayanshi a yaga tana kokarin sa kaya dan harta shirya ai kawai yaji sha’awa ta motsa yakarasa ciki Ana dukta firgice yace yakuri my luv sau daya kachal zanyi hakanan yacire kayanta yafara sunfi 2 hours dayagama yaje yay wanka itama haka tafito tasameshi harya shirya yace mujeko tace to suka shiga mota sai gida suna kaiwa Ana ta fito da gudu tana kwallama mum kira mum itama tafito da sauri ta rungume ta tace ina dad dina mum tace yatafi masallaci Mubarak ya shiga yagaida mum yace shima bari yatafi masallacin tace to ya kalli Ana data dare jikin mum yay murmushi yafita
Mum taja Ana zuwa dakinta ta kalleta da kyau takira sunanta tace Ana tace naam mum mesa kika rame haka tace wlh mum nima haka nagani bansan mesaba mum ta kara kallonta tace karkimin karya fadamin gaskiya duk duniya Ana tasan bata da kawar dazata iya fadama matsalanta mum tace yimagana mana meyasaki kika rame tai rau rau da ido tace mum yayane
Mum tace meyayi ? Tace mum kullum kullum fa mum ta kalleta dakyau tace kullum kullum yakeyi tai sauri tace eh tana hawaye tace kuma mum wlh wani zubin sau 4 arana mum plz kuce yabarni na kwana a nan gidan yau allah nagaji wahala nake tana magana tana kuka sosai mum ta jawota jikinta ta kwantar da ita kan cinya tace Ana yau zan fada miki wani sirri badon komiba sai don kin shiga cikin sahun cikakkun mata yanzu kinsan ke wacece ki natsu ki sauraren. Tace Mubarak karkiga laifinshi gado yayi
Maman shakur
[24/08 7:45 AM] Aishat muh’d: 44
Anatu siddiqa
Ana karkiga laifin Mubarak gado yayi lokacin da dad dinki ya auroni haka ya dinga damuna nima har wataran maman Mubarak (big mommy) tazo gaidani kasansewar kawata ne kuma muna shiryi sosai nafada mata matsalan danake shiki abunda tacemin shine indai hakane to wlh abun a jininsu yake dan itama big daddy haka yakeda jaraba saisa ko tafiya tataso sai yaje da ita
Ana tunda kika taso kintaba ganin dad dinki yay tafiyar dazai kwana baije daniba?tace a’a… mum tace saboda bazai iya kwana daya batare da maceba dole inbiyama mijina bukatarshi karyaje yafada halaka kuma abunma sabone bagamu mun sababa yanzu harmun haifoku keda Mubarak din?
Yanzu abunda nakeso dake ki cire tsoron a ranki Ana ki kula da mijinki karki hana Mubarak kanki kija yafada halaka ko neman mata kinajina tace eh inhar hakan tafaru zanyi mummunnan saba miki babu macen data cika mace inhar bata jure mijinta….ki daure kinji Ana ta tace to tana hawaye dan wlh ita tsoron abun takeyi ..mum ta tashi ta dauko wani tsumi tabata tasha tace ki dinga cin wake da dankalin turawa da malt zai baki strength kinji tace to
Mum tace bari naje falo tana zuwa ta tarar da Mubarak da dad sunata fira itakuma Ana mum nafita ta gyra kwanciya sai bacci haka ranan suka wuni a gida ko fitowa falo bata karayiba gudun karsu hadu da Mubarak
Bayan sun dawo daga isha dad ya kwallama Ana kira ta fito yace oya jeki shirya kutafi Mubarak na zaune ya kafeta da ido tafara shirin kuka ta tsaya kikam dad yace bazaki wuceba ai sai tafara kukan dad wlh banason komawa ni anan nakeso zama plz dad yace kaji maganar banza kibar wajenan kafin na dauko bulala ta wuce dakin mum tana kuka mum tace Ana kidaina kuka muma zamuzo dubaki kinji yanzu kin riga kinyi aure kinbar gidanan kenan haka mum ta dinga lallashinta ta gama shiryawa tafito falo dad yace Mubarak na mota mum tarakata har mota tanata kuka
Mubarak yaja motan a guje dan ranshi a bace yake har saida ta tsorata ta kalleshi badai tace komiba suna kaiwa gida tafito still tana kuka ita kukan tsoro take bataso Mubarak ya nemeta yau dan wani zubin idan yayi gurasarta taita ciwo saboda shi tacika girma.tana shiga daki ya biyo bayanta riketa gam ya daka mata tsawa duk ta tsorata yace nikike gudu dazakice zaki dawo gida ba ta girgiza kai tace a’a yace ni dodone?ko don saboda ina karban hakkina so kike naje na nemi matan banza tace yakuri yaya bazan karaba tana maganan tana kuka kawai ya jefata kan gado ya juya yafita ta biyoshi tana yaya am sorry plz come back yadau key din car yafita ya ja kofan da karfi ya fita da mota
Maman shakur
[24/08 8:07 AM] Aishat muh’d: 45
Anatu siddiqa
Yana cikin mota yakira doc Ibrahim yace ya kana clinic ne yace yes yace ganinan
Ana tanata kuka yau yaya yai fishi da ita inya fadama mum ai tabani duk hankalinta ya tashi tacigaba da kuka idon yay jajir
Doc Ibrahim yasamu a office yana runbuce yakarasa ciki da sallama doc Ibrahim yatashi da murna suka rungume juna yana ango kasha kamshi sunata barkwanci sai chan yay shiru Ibrahim ya kalleshi yace abokina lpy kaman kana fushi yay tsaki yace wlh friend Ana ne tsoro na take yau munji gida harda cewa batason takoma tana kuka doc Ibrahim yay dariya yace namijin duniya damunta kake da fuck hala?yay murmushi yace to ya zanyi banda kowa sai ita doc Ibrahim yataso ya dawo kusa dashi ya rike kafadarshi yace abokina Ana yarinya ce dole kabi da ita ahankali try and minimize ka rage yawan yi kadan kadan wataran zakaga tazo ta saba dama yanzu dole taga abun wani irin idan kuma kai la’akari da u are her 1st batasan abun daba kagane ko
Mubarak yace to i will try and see
Doc yace kayi kaman 1 week batare da kayi ba ai dasauri Mubarak ya kalleshi yace kanaso infashe kenan?yace wlh ko 1 day batare dayiba saidai na daure kawai dazaran na kalleta zakaga sha’awan ta ya motsa min
Doc Ibrahim ya kalleshi yace ur sexual desire is too strong but 4 now kayi kokarin ragewa kajata a jiki sosai yanda zata sake dakai yaja numfashi yace too
Doc Ibrahim yay dariya yace namijin duniya kana neman ka kashe mana yarinya ko halama ta rame
Mubarak yace wlh kaman kasani ta cika tsoro wlh sonta yamin yawa saisa kaga bana iya hakura da ita and she happens to be too swt
Doc Ibrahim yace kadai rage malam yace insha allah haka suka dinga fira yana dago kai ya kalli agogo yaga 12:30 yace wot har lokaci yaja haka yay maza ya mike yace bari natafi nasan bazata iya barci ita kadaiba doc Ibrahim yace adai daure kar kamata komi yau Mubarak yace i will see to it doc Ibrahim yadakeshi yace namiji duniya kenan yawuce ya shiga mota
Maman shakur
[24/08 8:26 AM] Aishat muh’d: 46
Anatu siddiqa
Abangaren Ana bayan yafita ta dinga kuka ya zauna a gefen kofan sai kuka take idonta har ya kumbura ita tsoronta biyu ne kar yaya yamata komi kuma karyafadama mum dan tasan mum zata fadama dad haka ta dinga kuka dataga 11 yayi takara kukan tace shikenan yaya bazai dawo gidaba sai wajajen 12 tai bacci yaya ya shigo gidan ahankali yay parking yafito yana shigowa ciki yaga Ana kuka da kofa zaune sai barci take wani irin tausayinta da sonta suka dirarmai ahankali ya dauketa yakaita dakinshi ya kwantar da ita yakoma dakinta ya dauko mata kayana bacci yadawo yana kokarin cere mata rigan ta tashi ta rige riganta tafara kuka tana yaya am sorry ya shiiii ya jawota jikinshi yace Anaaaa ahankali bazan taba iya fushi dakeba saboda ina sonki ina sonki sosai kinjiko dena kuka ya ciro hanki ya goge mata hawayen yaga ta kura mishi ido yace menene tace bakomi takara wani shigewa jikinshi ahankali ya tureta yace sa kayan bacci muyi bacci tace to ta tashi ta shiga toilet dan ta chanza azuciyarshi yace gwara haka dakikayi dan wlh innaga jikinki banji zan iya hakura ba kuma.tafito tai bala’in kyau ta zo kusa da yaya tace yaya yace naam ahankali da muryan kuka tace plz karka kara fita ka dade haka yaya inatajin tsoro duk laifin danama kamin hukunci ba kabar gidana yaya plz hawaye ya zubo kawai kallon ta yake dan yanda take maganar ma birgeshi yake ya jawota ta jikinshi sosai ya dago fuskarta yace i promise yay kai bakinshi kan nata yafara kissing sosai bata hanashiba saboda ta tuna wa’azin mum ahankali ya kyaleta ya kwantar da ita yace bari nai wanka yaje yay wanka yasakaya ta rufe ido yay dariya yace sarkin kunya ya hayo gadon bai matso kusa da itaba saboda bayason yay mata komi kawai ganin Ana yayi ta matso ta daura kanta a kirjinshi ta rikeshi sosai tace gud nyt yaya ta rufe ido Mubarak ta birkitashi masu karatu kunji Ana fa daneman tsokana yanzu dazaran zai fara wani abu tahau kuka mai na matso shi Mubarak yakara janyota sosai yana numfashi da sauri sauri yafara kokarin cire mata riga da sauri ta bude ido tana kokarin kwace kanta ya kara riketa saida ya cire rigan ta da pant yafara wasa da ita sosai tana yaya stop stop plz yakai bakinshi kunenta yace u get wet easily ta taushe kunen tafara kuka yace ko kiyi shiru ko namiki mai gaba dayan tai shiru sai da yay wasada ita sosai yadanji dama dama sanan ya rungumeta sukai bacci ahaka
Maman shakur
[24/08 10:07 PM] Aishat muh’d: 47 Anatu siddiqa
Da garin allah yawaye Ana tayi musu breakfast sukaci suna cikin ci big mommy takira Mubarak tace yau zatazo takashe wayan Mubarak yafadama Ana sai murna take ta tashi ta shiga cikin wai zatama mata girki
Mubarak shima yakoma daki ya cire kaya yasa singlet da gajeren wando yazo kitchen din Ana tana ganinshi ta dukar dakai kasa yaya yakaroso da murmushinsa yace Ana mesa kin cika kunya niba mijinki bane ya dago kanta yace i luv u Ana takura mishi ido yace lpy tac bakomi yaya ya rungumeta sosai yafara shafata dakyar ya barta yace amma tare zasuyi haka sukayi girkin 12 tagama yaya ya shiga yin wanka itama tatafi nata dakin hardasa makulli saboda karya shigo
1 dai dai mama tazo da gudu Ana ta rungume ta Mubarak yace karki karyamin mama tai murmushi suka karasa ciki tanata murna takawoma mama kayan kwalama tadaanci kadan sai kallon Ana din take sunata fira abinsu harda Mubarak akeyi Mubarak yatashi yashiga dakinshi mum tacema Ana ina zuwa tabi Mubarak daki tai sallama tashiga ta zauna tace inason magana dakai ya kalleta
Tace ya akayi Ana ta rame haka? Yay shiru
Tace haba Mubarak kanason kashe mana ya da jarabar kane mesa bakada hakuri jibi yarinya duk tai kashin wuya
Dole kabita ahankali nasan ba laifin ka bane amma ka rage plz kabari harsai tadan saba sai ka dinga mata duk yanda kakeso amma ba yanzu datake danya da itaba duk maganar nan kanshi a sunkuye yace to mum naji insha allah zan kokarta tace to
Datakai palo tasamu Ana hartafara bacci tace ke kaza tai maza ta bude ido ni zantafi tafara kuka wai batason ta tafi dakyar ta barta ta tafi yaya yadawo yana lallashinta har bacci ya dauketa ya kura mata ido yana tunani mesa sha’awan shi tai yawane yanzu haka jiyakeyi kaman yayi duk a matse yake ga yarinya sai tsoron bala’i kawai yace zan kyaleki Ana har sai kin dena tsorona
Da daddare bayan sun gama cin abinci Ana ta lura duk inda tayi kallonta yake ta tashi ta shige daki tana tunani a ranta tace Ana kinsan mijinki na bukatan ki ko baki sonshi dole kibashi hakkinshi kin manta da wa’azin mum ne duk wanda mijinta yakirata taki mala’ikun allah na tsine mata Ana ita kadai tanata kuka tace wlh yaya yacika karfi ne ga abun katuwa ni saisa nake tsoro wata zuciyar tace mata kije kibashi abunda yakeso kisamu lada ta tashi tai wanka tasa kayan barci pink na net raga raga ne komi na jikinta ana gani ta dauro hijab tatafi dakin yaya tai sallama ta shiga ta ganshi ya kife rungume da pillow ta karasa kusa dashi ahankali tace yayaaa ya bude ido jajur ya shafa fusanshi tace yaya kayakuri kayafemin ashirye nake danabaka hakkinka duk lokacin da kake bukatata nasan ba laifin ka bane allah ya yika haka kuma yabaka mata ni yasan zan iya jureka dan allah baya hada bawa da abinda yafi karfinsa
Ta cire hijabin ta aje a kasa ahankali ta dawo kan gadon ta kwanto da kanta kan kirjinshi tace yaya tace me am all urs
Maman shakur
[24/08 10:36 PM] Aishat muh’d: 48 Anatu siddiqa
Tafara shafashi ahankali ya mike zaune yajawota yace Ana nagode hakika nai farin cikin auren ki danke mata ta garice allah miki albarka allah yasa kisoni tace amin ahankali ya dago habanta suka kurama juna ido yace Ana tnx alot tai maza ta rufe mishi baki tace yaya ni takace babu godiya tsakninmu hakkin kane ya kara jawota jikinshi yana shafata da sauri sauri Ana saida ta tsorata yanda yakeyi da sauri sauri kaman mahaukacin zaki saboda kawai jiya baiyiba ne jikinshi ke bari haka ya cire mata rigan yafara kissing dinta ko ina yafara wasa da dukiyar fulanin yana numfashi sauri sauri murya kasa kasa yace Ana i luv u tashafa mishi tsakiyan kanshi ai kaman takara wuta ya kwantar da ita yafara wasanni da ita nanda nan tajita very wet tasoma rudewa rikinta yafara rawa yaya yace relax Ana yacigaba da wasanin bata gama rudewaba saida taji bakinshi a gurasarta tafara wayyo yaya stop it plz baima jitaba yacigaba da abunda yake dan hankalinshi yariga ya gushe tafara nadaman mesa ma nakawo kaina tadawo daga tunanin dataji yana kokarin sa a gidanshi ta rude amma nayau saitaji ba zafi sai sugar sugar hakafa yaya yadinga rawan skelewu akan Ana yana sumbatu yay different styles da ita sai wurin asuba ya gamsu sosai iya gamsuwa dan yau tabashi hadin kai.ya kalleta ya rungumeta sosai yace allah miki albarka nagode Ana inda baki da bansan yanda zanyiba ta rufe mishi baki bacci ya daukesu sallan asuba dabai jeba kenan dasafe Ana ko karfi daya batadashi dan yaya yamata lilis ita har mamaki take yaya sai kace soja ranan shiya musu girki yabata sai addu’a yake mata koda dare yayi baimata komiba dan yaga batada karfi ranan…..
********tafiya tai tafiya Ana da Mubarak suna zaman lpy dan yanzu tafara sonshi sosai yana kula da ita yana kuma sonta dan ko fushi tayi yarasa kwanciyar hankali kenan.tuni yakoma aiki basayi da rana saidai yana dawowa da yamma kafin ma yaci abinci zaiyi yaacewa i miss u luv sai kuma bayan sallan isha wanda dama shi till down ne dan sai asuba yake releasing Ana yanzu harta saba tace tunda dai ba yayi da rana alhamdulillah
Yau Ana ta tashi da matsanancin zazzabi jiri take gani sosai gashi saida yaya yatafi aiki ciwon yafara ta lallaba taje daki tadau waya takirashi ahankali tace yaya kazo gida banda lpy bata jira amsan dazai bataba tayi bayi da gudu sai amai take ya shigo gidan yaga taa amai duk ya rude yaje ya wanko mata fuska ya dawo ya zaunar da ita yace meke damunki tace jiri ciwon kai da amai yace tashi muje clinic dan ban taho da kayan aiki gidaba suka tafi gwajin farko yaga tanada ciki 1 month ya dagata sama ya yana murna sosai ya rungumeta yace Ana am going to be a father tai murmushi itama tanata murna suka koma gida yakawo mata tea tanasha tayi amanshi tas ga wani irin jiri yabata magani tasha tai bacci
Haka cikin yake damunta da laulayi inkazo gidan sai karasa mai cikin cikinsu Mubarak duk ya susuce yau 4weeks da kwana 3 baiyiba har lissafi yake yakosa taji sauki Ana ta lura da halin dayake ciki duk taji tausayinshi ranan datadanji sauki tace yazo yayi har saida ya dagata saboda murna yafara Ana ranan saida tai nadaman cemishi yayi dan kacha kacha yamata ta wahala matuka shikuma nashi bangaren dadi yaji wanda baitaba jiba takara dadi takara nono.ga hips data kara masu burgeshi haka yakaita yamata wanka yanata lallbata hakadai ta hakura tace mijin nawa kenan
Maman shakur
[24/08 10:58 PM] Aishat muh’d: 49 Anatu siddiqa
Ana cikinta nata girma kullum saitai fama da rigiman Mubarak yana bala’in sonta yana kula da ita yana kuma girmamata tanada wani irin matsayi a zuciyanshi dan yasan matarshi jaruma ce dukda yanda yakeda jaraba Ana bata taba zuwa ta fallasashiba bata taba mishi goriba bata taba amfani da jikin nata dayakeso ta mishi wulakaci ba hasalima kullum tattalinshi take tana kara kula da nuna mishi soyayya da ladabi
Yau yana zaune wurin aiki wata arniya tashigo tasa wani dan mini sket da riga kaman vest ta shigo tana wani girgiza nan da nan hankakinshi v yatashi tace hiii yace yes tace can i no ur name yace mata no need tace i just luv u ya harareta tace i just look u and no dat u will be good in bed habawa Mubarak hankalimshi yatashi danshi ko maganan banza natada mishi da sha’awa ita kuma ganin tadan fara nasara yasa ta matsa kusa dashi tace i can see u are soo hot i can give u my self to pass out ur cum
Plz ride me doc Mubarak harda cemishi dont worry no one will know our secret cos am a prostitute ,prostitution is my business tafara shafashi gabaki dayan jikinshi yay weak yakasa hanata chan yaji wani karfi yazo mishi ya hankadeta ya fitar da ita daga office dinshi ya kulle office din yafito yahau motan shi sai gida gudu yakeyi kaman zai tashi sama saboda matar tariga ta tada mishi da hankali yana
Ita kuma Ana yau bayan fitanshi taji zazzabi sosai ya rufeta batada karfi gash bataci komiba tun dankalin safe yana zuwa yasameta a falo yace Ana help me i need u badly yana fadan haka yana cire kayan jikinshi tace yaya yau banjin dadi kayakuri yace kiya kuri bazan iyaba kawai yafara cire mata kaya yafara aika sako gashi da karfi yakeyi yabda kukasan injin ko bedroom bai bari sunjeba anan ya dinga yi tana yaya dena amma ina kojinta baiba ya dinga yi harsaida ya gusar da sha’awa r shi yaji ya gamsu sanan ya kalli Ana wanda ta dade da suma aguje ya dauko ruwa ya shafa mata a fuska ta bude ido yace Ana dan allah kiyakuri wlh bazan karaba harda hawaye tace ya isa yaya bakomi ba laifin ka bane wlh haka yadinga mata sannu yace tashi muje daki ki kwanta mijewan dazatai yaga jini nabin kafanta ita kuma tahau ihu tana yaya cikina arude yasa kaya yasamata ya dauketa chak sai mota suka tafi asibiti yama kasa mata komi doc Ibrahim ne yadubata yace haihuwa zamtayi Mubarak yace wot d pregnancy is 8 month only yace to haihuwace dai haka Ana ta wahala sosai amma cikin ikon allah ta haiho danta mai kama da Mubarak sak komi nashi sai murna Mubarak yakeyi
Maman shakur
[24/08 11:09 PM] Aishat muh’d: 50 Anatu siddiqa
Ana ta sauka lpy namiji ranan suna yaro yaci suna Abdulshakur lol Mubarak na bala’in son yaron bayan arba’in aka bashi matarshi suka tafi gida ranan Mubarak ya ragargaji soyayya da Ana
Mubarak yasa ta koma school tazana jarabawa cikin sa’a taci tachiga university tafara karatu na law dan shi takeso kullum soyayya sukakarama junansu
********Bayan shekara biyar nakoma naga Ana dayara biyu wai ita tana karatu bataso ta haihu dayawa saita gama nace kajimin boka kafidiri:roll:abdulshakur da macen amatu shakur twins ma duk sun haihu they all live happily ever after dahaka nake cemuku
TAMMAT BIHAMDILLAHA
godiya ga allah daya bani ikon kammala muku littafinan
Ina godiya gareki humairat with all ur support and attention i want to use dis moment and shout so dat everyone will know dat I LUV U HUMAIRAT MY FRIEND
Godiya to my groups
NOVELS WORLD &MENENE AURE
Maman shakur (aishat muhd ) for any correction ga number na 07032934950
I luv u all my fans

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *