Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, October 20, 2018

ANWAR $ AYMAN COMPLETE HAUSA NOVES WORLD

adsense here
ANWAR $ AYMAN COMPLETE HAUSA NOVES WORLD

ANWAR $ AYMAN COMPLETE HAUSA NOVES WORLD


[4/10, 7:38 AM] Dr Rahmancy: [ 11/1/2017 10:40am ].                                                   🍇🍎 ANWAR $ AYMAN 🍇🍎.                                                 Written by RAHMA A DANMASANI.                                                                                                      Bismillahirrahmanirraheem.                                                                   1____5.                                               Acikin fillin mkrnt HALAL COLLEGE anan na hango yara dayawa sunata buga kwallo kasancewar yau Alhmis duk ranar sunayin sports matsawa nai kusa dawasu yara danaga suna hand ball aciki naga wata yarinya ta sungume ball din bata aje ko inaba sai cikin raga take filin yadou ihu ana AYMAN AYMAN AYMAN wasu ma suna dagata anata murna amma iya yan garinsu wata yarinya naji tace gaskiya ayman fita xaki kekulin kikashiga ball saikinxinye safiya ce taisauri tace ba inda xata kudukcinda kuke muntaba cewa wani yafita acikinku Ayman tai saurin cewa dalla kyaleta wlh ba inda xani inkiyi xcy kema kije kixama master akan ball din saikitaci 😏😏 taja safiya sukawuce tana mita Ayman kenan yarinyar tabatapi shekara 8 ba tana pri 4 gab datashi nagansu xaune akanwani dandamali ita da safiya  Ayman Allah yaukinburgeni dakikacinyemanasu ranan dabakixoba bakiga cinrashin mutuncin dasukaimanaba safiya tace hhhm Aywallhi Kuban mamaki dakukabari yarinyan tacinyeku 😏😏safeeya tace kwai sa'a.... Dalla rufemin baki bakukotataba dams taya xakusami sa'ar Allah daxu nakusa xubawa yarinyarnan mari kinsan banasan rashin kunya safeeya race gwara dakika kyalleta kinsan halin yayyenta Na college yanxu saisuxo sudakeki tab! Wah? Xasudaka aywalh koda uwwarsu suke yawo baxan tsaya sudakeniba sainarama manyanepa sfy tace ko sunkai gajimare karewar girma saina rama wlh 😏😏 sudin banxa kai ayman ana haka akai ringing bell duka suka mike ayman tace kawas😊😊 Dan Allah xakijira yaya yaxo kinsanbansan xama nikadai kuma kinga bakula yarancan nakeba tace ki addu'a kar Abba yaxo da wuri tace ameen kaawata ahaka sukacigaba da hirarsu Daga kandaxasuyi saiga motar Abban safeeya suka mike Ayman tace oh! Nashiga uku🙆🏻 inakuma Yaya yashiga kowaxaitapi yabarni Anan sfy CE tariko hannuta tace muje kigaida Abbah suka tapi harkasa ta tsugunna tagaida Abban yace ayman yanmata ince ana krtn sosai da sauri tace sosaima Abba yace dakyau Akaradagewa sosai tacw toh yawwa yar Albarka biscuit da chocolate yadako yabata dauki daya kiba kawarki daya chocolate din ta dauka tabata biscuit race Abba mungode Jaxakhallah Ameen ayman yace Anahaka wata dalleliyar mota tashigo bakakirin kirar 2017 labar motar anrubita DANMASANI dagudu ayman tanupi motar tanupi motar tabude gaba saitai turus sakamakon ganin wata budurwa datagani a gaban yaya wace wanan kuma bansaniba yace kibude baya kishiga wace kegaban tai murmushi tace ayman ya sch mtssm😏 nipa Allah baxan xauna abayaba wakekeyiwa tsaki to nibadakai nakeba todawa kike shhiru tai batace komaiba kishiga nacemiki nipa bxanshiga bayaba baranafito saiki maimaita mekikace wace kegaban motar  tace calm down yarinyace saihkr kayi hkr Anwar banashiga Bayan saitahau gaba takoma bayan itakuma ta haugaba tana hawa yaxuba mata rankwash tadape kaitare dace wayyo Allah 🙆🏻                                        Muje xuwa taku Dr Rahmancey.                                              For comments 08067450913
[4/10, 7:38 AM] Dr Rahmancy: [ 11/1/2017 1:00pm ].                                                                  🍇🍎 ANWAR $ AYMAN 🍇🍎.                                        Written by RAHMA A DANMASANI.                                                       6_____10.                                                             Rufemin baki kona kwadamiki mari Mara kunya shiru tai dantasan da gaske sai ya maretan chocolate dinta tabude tagara sha wayabaki? Abban safiya tafada hade da juyar dakai bans hanaki karbar Abu ahannun mutaneba ? Aybarokarsa naiba shiabani saikice kinkushi wlh baxance nakoshiba bayan inaso 😏 kunne yariqemata nikike mayarwa da mgna yaya da xapipa😩 Aynasan daxapin Dan Allh kai hkr baxan sakeba am very sorry my sweet bros yasaketa tare dafadin be careful tace OK sir duka sukasa dry Aneesa dake baya tace gaskiya boss kwanwanan taka tana burgeni murmushi kawaiyayi shidama bamaisan mgn bane da ayman kadai take iyaxqma yai hira duk darabi fada suke ganin yabi wata hanyar yasa Ayman saurincewa inakuma xamu yace Sedake xanyi gunguni tafara u come late also katapi yawo dani ni Allh yunwa nakeji Anwar yace mgn kike da sauri tace a,ah aneesa CE race gida xaikaini dagacan saikuwuce gida baki ta tabe ni inaruwana koma inaxaikaiki baishapeniba amma yakaini gida Dan yunwa nakeki😲😲 tokibari inmukaje gidanmu saikici Allah yasawake kinajipa dagashan chocolate xaidakeni bare cin abbinci agidanwasu lallai muuguwace ke sokike muje gida yakasheni wlh baxanciba baxai dakekiba Ayman nipa baxanciba vanacin abincin gidanwasu Anwar najinsu baice kmb harsuka karasa gidansu Aneesa tapito tace ayman xomuje kici kallanshi tai yaxuba mata harara da sauru tace baxancuba To shikenan cute sis tace boss danmasani ngd saigani Na biyu yww kigaida mammy xataji Ayman kugaida gida ko kallanta bataiba har tatapi yajuya motar sukai gida suna isa megadi ywangale get suka shiga ko parking batajira yagamaba tabudedagudu tapita yankiranta taxo tadauki bag dinta da ledan chocolate dinta amma tai banxa taishigewarta sai falalu maigyran flower yasa yashigo da su tanashiga tafada jikin Mamy tana wash mamyna yauna gaji sannu yata inakukajene yau kunjima wlh yayane yadauko wata siririya kamar muciya mukakaita gida jyowa tayi anacewa ammatapiki kyau ko Allh yasawake tapini kyau nan da nan Mamy tahade rai😠😡 tace doughter jeki wanka kixo kici abinci nasan yunwa kikeji kaikuma biyudaki I want talk 2 u Ayman tashige dakinta Mamy taigaba shikuma yabita a gefan gado taxauna shikuma yana kasa wacece wanan yarinyar ta tambayeshi cikin tswa   hmm dam DM dama.                                         Muje xuwa.                            Dr Rahmancey
[4/10, 7:38 AM] Dr Rahmancy: [ 13/1/2017 9:20pm ].                             🍇🍎 ANWAR $ AYMAN 🍇🍎.                                         Written by RAHMA A DANMASANI.                                         11____15.                                                                                   ______________________________                                            Dama Aneesa ce muka ragemata hanya yafada yanasosa keya wacce aneesa takara jehomasa tambayar yace yar ajinmuce dama mmttss... Tsaki taja dagabisani tace kaukasani Karde kamanta wlh baka isa kakawomin yarinya gidanan bataiminba sannan yaushema kapara krt dudu shekararka 22 xakafara bin yan mata kiyi hkr Mamy ba budurwata bace tsaki taja mtss hade dafadin kaikasani Ga abinci can a danning in Ayman tapito kuci Anje an wahalarmin dayarinya a aikin banxa tsaki tasakeja shikuma yamike Yanupi dinning arear inda ya tarar da Ayman sukaci abincin tare daga bisani kowa yatasshi shiyatapi gidan abokinsa itakuma ta hausama Anwar yana isa gidansu farouq yafada dakinsa yasameshi yanawaya da daya daga cikin yan matansa tabe baki Anwar yayi yanafadin dan iska ahakadai xaka kare kaita yaudarar yanmata kuma ba aurensu xakayiva mtss farouq yakatsewayar dayake yanafadin never mind I'll call u later yakashe yafadin yaranka ayni soyayya yanxu nafara kuma baxandena ba saidai in mutuwa nayi mtss kaikasani Ashe xakamutum aykuwa daranar denawa nibahanaka soyayya nayiba amma just a limit kaisanshi Kazan Allah abokina danine yan mata sukecewa sunasona haba any......  Baikarasaba wayar anwar yaikara yaxaro yada Abban ne yake kiranshi cikin girmamawa yadaga daga can Abba yace kana inane son inagidan su farouq to inkagama abindakake kaxo inason ganinka to Abba yakashe wayar yajeyo yadubi farouq yace kekakecewa yace danmasani inji mata da dafade bar wannan mgnar inakuwa jerry dinka yace tanan klw yauma tahadani da Mamy akan Na dauko aneesa nan yabawa farouq lbr tas yanda sukayi da Mamy yata daria yana masashakiyanci ayda gaskiyar Mamy yaushe aka haipeka harxakapara kula mata jiya aka haipeni Dan rainin hnkl haka suka wuni suna hira said are Anwar yaiwa farouq sallama yataho gida yanaxuwa sukaci abinci yahausama dakin Abba tunda yace yasameshi a can sundade suna hira daga bisani Abba yakeshaidamai yasamomishi mkrnt a China xaitapi sainan da 5 years xaidawo yai far in ciki sosai amma days tuna rabuwa daxaiyi da gida especially Ayman dayasn xaiyi missing dinta sosai Abba yalura dahalindayake ciki yaceme bakasone kaiyada alamar a,ah yace inatuna yadda xanyi kewarkune sosai yabada dadi tausayi yace Allh sarki son mumaxamuyi kewarka .............                                       Dr Rahmancey.                                           For comments 08067450913
[4/10, 7:38 AM] Dr Rahmancy: [ 14/1/2017 10:00am ].                                                                                🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇.                              Written by RAHMA A DANMASANI.                                                                         16_____18.                                                                 _______________________________                                            ABBA ne yace sai hkr son amma dole kayi kewar gida nidai abinda xanfadama shine kaji tsoran Allah a duk indakake kariqe mu2ncinka  kaguji abokanan banxa kariqe addininka da kyau insha Allhi Abba xankiyayye xankasance meriqo da addinina tashi katapi Allah yaimaka Albarka nan da ranar litinin xakatapi Allah ya kaimu anwar yace Abba yafada cikin xolaya inkadawo sai aure ko ? Anwar tashi yapita yana murmushi dakinshi direct  yashiga yaiwanka yakwanta yana tunanin rabuwa da jerrynsa yasan kapin yadawo tayi girma sosai wayarshi yadauka yakira farouq yafada mishi xancen tapiyarshi sosai abokinnashi yatayashi murna dapatan alheri yatambayeshi yaushene on Monday yabashi amsa kundade suna hira daga bisani sokai sallama bayan pitar Anwar daga dakin Abba mamy tashiga nan Abba yabata lbr tapiyar anwar mkrnta tai murnasosai dapatan Allah yatsaremata Dan nata . Washegari dasape suna kan dinning Suna breakfast mamy race
[4/10, 7:38 AM] Dr Rahmancy: [ 14/1/2017 10:20am ].                                   🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇.                                                                Written by RAHMA A DANMASANI.                                                     19____20.                                            ______________________________                                   B.   MAMY tace son yaushene tapiyar yace on Monday ne tace Allah yakaimu Dan Allah son kariqe mutumcinka da addininka kasani duk avindakayiwa Dan wani kaimaxa ayiwa naka inmabakadasu to ga yar uwarka kakula sosai nan taimai nasiha sosai momy insha Allahu xankiyaye Allh yamaka albarka duk suka amsa da ameen Ayman tundataji anti xancen tapiya duk jikinta yayi sanyi lura dahakan mamy tayi cewatayi 'yata what's wrong with u eh bakomai mamy a,ah doughter meke damunki fadi inji Abbah yace bakomai Abba kintabbata eh toshikenan yaya xanyi late let's us go OK tashi mutapi tadauki Jakarta suka pita mamyce race Adawo lpy saura kski Dakota da wuri irinjiya mttsss ... A mota ayman tajuyo ta kalli Anwar tace sweet bros inaxaka tapine yace China sainanda 5 years xandawo cikin sanyi murya tace adawo lpy Ameen yace sweet sis I'll miss u a lot tace I will miss u too yace Allh sossima inkatapi yanxu waxainakaini mkrnta yace direba Abba xaisamomiki anahaka suka isa mkrnta yai parking tapito shikuma yajuyo yadawo.                                                 Yautakama Monday Anwar xaitapi China domin akaro krt afanin elecronic engineering sanye yake cikin kananan kaya black jeans da red t_shirt sanye yake da bakin takalmi yadaura agogo red abikinka da fari badai kyauba Anwar farine dogo siriri amma basosaiba yana da dogon hanci da many an idanuwa Wanda ake kira sexy eyes sai dan karamin bakinsa Wanda yaidaidai dashi medauke da pink lips kamaryanasa janbaki gashinkansa akwance luplup kamarna larabawa ( nidainace dukwani sirrinkyau yaciki kamar Muhammad dina ) briefcase dinshi ja yarataye yakyau sosai hannu Ayman Nagano nadauke da trolley bag dinshi baka tana ja ahaka sukashiga mota sukai airport domin rakiya farouq me yake tuki ayman da anwar suna baya mamy da Abba kuma sunataso motar ayman tace sweet bros mexakabani ina tunaka yace mekikeso axurfar hannunshi ta nuna yace kekadai can iya bawa wanann axurfar cos inasonta sosai Dan Allh karki yadda ita kinji sweet sis hhm yaya koxanyardakome vaxan yadda axurfananba saikadwo kasameta cirowa yayi yamikamata hade da rungumeta ajjikinshi harsuka karaso airport din farouq yaso yace to yan uwa anxo ransr rbw harara anwar ya watsamai yakwashe da daria Aneesa ma taxo amma ko kallanta Ayman bataiba su mamy sunkaramai nasiha sosai harkwalla yayi akkakira sunansa yatapi gurin screening yana saga musu hannu ayman nadagamasa tana kwalla 5: 00 pm jirginsu anwar yatashi saga Nigeria xuwa China ( nikuwa nace safe journey ABUBAKAR ABDULRAHMAN DANMASANI Anwar ).                          Muje xuwa.                                 Dr Rahmancey.                                                                      For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 31/1/2017 5:30pm ]

🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍇🍎 


 Written by RAHMA A DANMASANI




 Dedicated to all my fans 
       
         27____28

     Hankalin Mamy yatashi sosai sai xupa takeyi tana impossible I swear to God I most fulfill my promise son Ayman takira ta tambaya wace wanan tanuna mata pics din Mamy nima bansanta  tapada kamar xatai kuka meyafada miki game da ita Tamara jehomata tambaya  baicemin komaiba toh shikenan jeki dani yake xancen , Mamy akwai wani abune naga hankalinki yatashi ba..bakomai doughter tashafah  kanta Batace komaiba ta mike amma a xcyarta tasan da akwai matsala dan daganin mamy kasan akwai wata akasa



     A kasar China kuwa Aneesa hankalinta tashe sbd fadan dasukai da anwar sakamakon gayyatarshi bikin birthday din kawarta feenah dstayi yaje yasameta tasha tayi tatil tanata Marisa yana xuwa ta gungumeshi tanata kissing dinshi badan yaiyaki da shedanba Dan sunkwacewa hanya gashi tasa wata riga iya cinya ko hannu bata da ita kuma takamata sosai Rabin breast dinta a waje duk da bawanu girma garesu ba wannane sular fadan naso bayan ya wawwanka mata mari wanan shine karo na farko da Anwar yataba sharfar jikin wata mace kuma yaji matsansnciyar sha'awa farouq yayi wa waya yafadawa duk abinda yafaru tsaka ninsu shidai farouq hkr yabashi kuma yabashi shawara 

  Aneesa tarasa ta yadda xatashawo kansa abinda take gudu yafaru gashi Dad dinta kullum kiranta yake kullun tadawo gida wanan yasa tasa feena a gaba tana kuka da kyar feena ta rarrasheta tace ta barmata komai a hannunta xata dawomata da farin cikinta 



A bangaren Mamy kuwa tanunawa Abba pics din sosai yai bakinciki wato son beji abinda nafada masa ba to tunda hakane gobe xancika Alkawarina Ido Mamy taxare tace is too early now hannu ya dagamata yace bana magana biyu gobe daurin auren ANWAR $ AYMAN bafashi shine hukuncishi narashin jin maganata








   MUJE XUWA



Taku Dr Rahmancy



For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 1/2/2017 9:00am ]


🍎🍇ANWAR $ AYMAN🍎🍇

  Written by RAHMA A DANMASANI


  DIDICATED TO DANMASANI FAMILY

          29___30

  Yafuce fuu fuuu bejira abinda Mamy xata fadaba haka tanemi guri ta xauna tanafadin nashiga uku wanan wanne irin matakine a gaskiya yayi tsauri bakamata ace yanxu xa'ayi hakaba da anbari kowa ya mallaki hankalin kansa , tana cikin wanan tunanin Ayman tashigo tasameta tadafata tana cewa Mamy na dan Allh yaukisa direba yakaini gidan su safeeya naimata alkawari xani shiru Mamy tai amma axuciyarta cewa take gaskiya kam dan kema yauxa'a cika alkawarin ma......bata karasa muryar Ayman takatseta da cewa Mamy tunanin mekike haka firgigit Mamy tayi tace bakomai Ayman takara shagwabe fuska amma naga duk kinyi ......... Kafinta karasa mamy tadaka mata tsawa I said bakomai I don't want nonsense question raurau tayi kamar xatayi kuka tace shikenan Mamy kiyi hkr kiyafemin dama naga kamar kina cikin damuwane bakama bane inacinkin damuwa 'yata Mamy tafada axuci a filikuma tajawo Ayman jikinta tace bakomai my baby kinji ki kwantar da hankalinki mamynki tana cikin kwanciyar hankali kinji daga kaitayi yi dariya mana bebyna Ayman ta kyalkyale da dariya itama mamy yaqe tanemo tayi tace to mikomin wayata nakira balan yaxo yakaiki saikije kishirya ta tashi tana dariyar da gudu ta hausama Mamy takira bala tashaidamasa kai ayman unguwa daxaiyi yace ga shinan xuwa takashe wayar tunkafin yagama mgn taxuba tagumi tana tunani.



          A bangaran Anwar kuwa jiyake duk duniya tayimasa xapi ga abinda Aneesa tayimai gashi yanxu inyakira Abba bawata sakin fuska bare danwasan da suka saba na Uba da da mamy kuwa tadena daukar wayarsa kwata kwata tunda abin yafaru gashi ya matsu yaji muryar sweet sis dinshi kanshi yaji yana saramai yadape kan yanacewa ya Allah! 


       Aneesa kuwa hankalinta atashe yake ga feena tace tabarmata komai amma har yanxu shiru kakeji kuma tahanata takirawo Anwar din tace intakirashi komai xelalace gashi ssura kwana hudu tavaro kasar tadawo gida Nigeria sakamakon sharadin ta dad dinta yakapamata nacewa intakara kwana hudu bata dawo ba saitai shekara guda batakuma xuwa wata kasarba kuma yanda taji yayi maganar bawasa haka yasa tanemi ticket ranar litinin tayou guda 9ja . 


          Feena ce taje har masaukin Anwar tai sallama ya amsa mata hade da tsuke fuska dan baiqi yaxanetaba intanemi takawomasa raini lalle Wanda beji bariba bayaqi ganiba daji  maganar Abbansa dahaka bata faruba feena kuwa qaremasa kallo takeyi taga meyasa Aneesa ta rude akansa balaipi beauty ne ajin farko danko a samarin India yapi wasu dayawa kyau danshi kirar larabawa kodan wanan asoshi Anwar ne yakatsemata tunani ta hanyar cewa lapiya kikaxo kikatsayamin aka murmushi tayi tace kasan ance bakonka annabinka daka bani wurin xama ayda bantsayama akaba beyi maganava yanunamata daya daga  cikin kujerun dakin taxauna xamatai tace gud afternoon , afternoon ya mayarmata ta gyara xama tace naxone bisa halin dakukeciki kaida Aneesa kafinta karasa yadakamata tsawa inwannane yakawo ki kinemi hanyarki kapin naci mutuncinki yanuna mata hanyar fita taji xapin abbinda yaimata amma tadanne takara kaskantar dakai pls allow me to talk bance dole kayarda da abinda xanfadamaba amma dole na wankema xargin fake cinkim xcyrka tana fadin kamar xatai kuka arayuwar Anwar yatsani yaga mace tayi kuka tausayinta yakamashi amma benunava yace fadi abinda xakifada ki fita sakowa tayi ta tsugunna sannan tace ngd takoma taxauna tafara dacewa hakika kawata tayi laiipi duk da ba laipintabane abinda ya faru ranar Na bayar ayima odar juice shine Wanda yasiyo juice din yataho da giyar da xesha me'aikin gidanmune kassn mutum inba musulmineba sai ahankali dayaxo saiyahada ya ajiye ataree ya manta nashi itakuma kasan inba hanlinka bane to baxa kasan meye ba taduaka juice ne tasha kuma lokacin sleeping dress ne ajikinta shiyasa kaganta da wannan rigar takarashe maganar tana sunkuyar dakai ita adole ta Allah sannan tace duk abinda yafaru badassninta tayimaba kuma na tambayeka duk lkcin da kuka dauika da ita katava ganin alamum shaye shaye atare da ita . shiru anwar yayi a xahirin gaskiya betaba ba danhaka ya girgixa kai alamar a,ah taciga badacewa hukuncinka ya burgeni dan shine alamar sanin namijin kwarai mskinshinkansa da addininsa ka burgeni sosai nanma becemata komaiba abinka da mace saida tasan hanyar da tabi takare kawaeta har ya yadda da ita daga karshe tanemi alfarmar yayafema kawarta sudawo kamar yadda suke da yace bakomai yawuce amma da sharadin duksanda Na tabbatar abinda yafaru halintane bani ba ita har abada saidataji muguwar faduwar gaba amma tadake takarbi sharadin tunda tariga tace bahalinta bane ahaka sukai sallama ta taho.





       Ayman taje gidansu safeeya sunsha hirarsu amma ba kaman kullum ba danyau ayman batajin dadi sosai ga wata faduwar gaba da take yawan yi dabatasan tamececeba



       Yau Yakama JUMA'A rana mecike da tarihi Wanda Aka daura aueren ABUBAKAR A DANMASANI DA AMARYARSA MARYAM M DANMASANI ( ANWAR $ AYMAN ) A masallacin gidan sarki dake kano agaban taron jama'ar musulimuna 





         ASALINSU 




      MUJE XUWA 

Taku har kullum Dr Rahmancy


For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 31/1/2017 4:30pm ]


🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇


Written by RAHMA A DANMASANI 



     I Dedicated dis page to DANMASANI FAMALIES

     25_____26

   Aneesa ta sauka lafiya China inda tasauka agidan wata kawarta da sukai krt a India da ita bayan sunyi graduate ne suka rabu amma duk dahaka suna waya lukaci xuwa lokaci yanxunma ita takira awaya taxo tatapi da ita

     A bangaran Ayman kuwa sai xumudi take anshiga j s s one iyayi yakaru surutu yaragu sunayawsn yin waya da Anwar yana turomata hotunansa ita tana turamai amma ta wayar Mamy Dan haryanxu bata da waya yauma suna chatng yace sweet sis turomin nice pic dinki mana Allh yaya baxan turoma ba kullin kaitamin wayo inaturama amma kai saikadade xaka turomin dan haka yau walbani walbaka walhanani walkememe takarasa tana dry shima dariyar yake yace kai kwanwata kinsan niyanxu naxsma dan beauty pics dina xada suke tab! Ay idanba nafika yin kyau baka yadda nayiba kasan dadin xama baya my nation 9ja kenan ( nikuwa nace gaskiya saidai Allh yakara gyaramana ita ) sosai yayi dariyar yace gaskiya ne sweet sis shiyasa nace kituromin naga yan kika kuma naga yadda muka kara samun cigaba a kasartamu indai naga kindada kyau to kasata ta da da gyaruwa Allah yaya wayo kakeso kayimin kuma nakin wayon yau katuromin natura ma a xcyar shi yace sweet sis gaskiya tadada wayo afili kuma yace shikenan bana turomiki suna shuguwa saikema ki watsomin tunda yau kinqi yadda da wayon yafadi yana murmushi ita shitake


     Bangaren gimbiya Aneesa kuwa hakarta tacinma ruwa domin kuwa duk hanyar daxatabi Anwar yasota tabi kuma tayi nasara da temakon kawarta feenah yanxu soyayya suke xubawa ita da anwar amma ita yanayin soyayyar bemataba danshi Anwar yanaso yayi tsarka karkiyar soyayya yayin da itakuma bahaka takeso ba amma gudun kar asamu matsala yasa ta danne abindake ranta xuwa wani lkc tacimma burinta .


    Lokacin da Anwar ya turowa Ayman pics dinshi yayi kuskure  yaturomata da Wanda sukai da Aneesa Wanda shima besan yaturoba hankalin Ayman yatashi matuqa ganin Aneesa ta makale Anwar axuwan ita style din hoto tabayar kamar nasan wannan fuskar abinda Ayaman kefada a ranta kenan amma tarasa inda tasanta haka ta hakura ta kyale da taymupin tambayarshi wacece saikuma ta kyaleshi amma sosai takejin haushin matar danbaxatace yarinyava 


       Mamy taxo tana dubawasu pics din magunguna da aka turomata ta whatsapp ta tsaya tana kallo pics din dannata da tai missing dinsa sosai , nantai arba da hoton shi da Aneesa gabanta ya yanke yafadi ta duba taga lalle bahadawa akaiba xahirine  fili ta furta wallahi son  kayi kadan kasaba Alkawarin da Abbanka yadauka nima Na dauka kaima ka dauka tunbayauba..


       MUJE XUWA


 TAKU DR RAHMNCY




For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 2/2/2017 6:30am ]



🍎🍇ANWAR $ AYMAN🍎🍇



Written by RAHMA A DANMASANI




DIDICATED TO DANMASANI FAMILY


             31____32

ASALINSU


        Alhaji Abubakar danmasani danmasani yayi fuce a garin kano da kewayenta dan kasuwane dayafara da saida takalma a unguwa cikin ikon Allh sana'ar takarbeshi haryakaishi yana fita asashen duniya dauko kaya yasiyar a Nigeria yafuce sosai lokacin dayake munxalin aure ne yaje yanemi kanwar amininsa wato sarkin kano ba abata lokaciba maimartaba ya Abbashi auren Hajiya Maryam anyi shagali sosai Inda akakai amarya gidanta dake zoo road kano gidane mawadaci mai yalwa kuma anda da kawatashi da ado irin na sarauta abindai saikagani. Bayan aure da wata viyu memartaba yakirawo Allh Abubakar yabashi sauratar DANMASANIN KANO ayibikin sarauta anci ansha dangin danmasani dake rimin gado ba'abarsu abaya ba sunxo sunyi bajinta nan akainadin sarautar kowa ya watse . shekarar hajia Maryam biyu tahaipo danta namiji mekama da danmasani sak ba inda yabarshi anyi ran suna suna anyi shagali anyi kade kade anyi bushe bushe irin na saurata akaradawa yaro suna ABDULRAHMAN  saida Abdul ya sheksra goma harma sunpi daran haihuwa sannan hajiya Maryam takara haipo muhmud mekamarta suke ki kiransa junior a lokacin Abdul yana jss one suntashi cikin kulawa daso da kaunar mahaipinsu kuma Allah yahada kawunansu sunason junansu ga xumunci Abin Allah ba wuya yanxu Abdul yana university muhmud kuma na jss one tare da  kaulawar mahaipinsu 


Abin ba wuya Abdul ya kammala degree dinsa inda yakaranci business sbd yana temakawa mahaipinsu gurin kasuwanci lokacin muhmud Na gab dagama secondary aban garan islamiyya kuwa duk sunsauke Al_qur'ani maigirma da littapai da dama Allah kuma ya shirya su sunakaiwa memartaba da mutanen Rimi gado yawan xiyara 


        Yauce ranar da baxa sutaba mantawa ba Danmasani yafita da direbansa xaikaishi airport dumin tapiya kasar Dubai dankasuwsnci Anan ne sukayi hatsari ba wanda ya shura acikinsu INNALILLAHI WA INNA ILLAHIRRAJI'UN abinda suke fada lokacin da labari yaxomu take hajiya Maryam tapadi tasuma akai asibiti da ita su Abdul kuwa saikuka suke da qyar ta farfado tana sumbatu akasallamosu su kadawo gida memartaba yaxo yayimata nasiha sosai .

      Banya rasuwar danmasani Abdul yaciga da kasuwanci dakula da mahipiyarsa kuma yapara Neman auren 'yar hajiya halima kanwar hjy Maryam ba bata lokaci akayi auren sa da Aisha ( Mamy kenan ) hajia marym taji dadin auren nan harma memartaba bayan shekra daya Aisha ta haipi danta namiji akasama suna ABUBAKAR wato sunan danmasani suke kiransa da Anwar daganan bata kara haihuwa ba tayi mgni amma shiru dole suka hkr suka rungumi dansu 

     Alokacin kuma Mahmud junior  yana university yadawo gidan Abdul daxama amma kullum ta'ala da sape xasu sugaida hajia sape da yamma xumuncinsu saikaruwa yakeyi 


       Mahmud yadade beyi aure ba saida Anwar yashekara 18 shima yaxama saursyi sanan aka tilastama yayi inda ya auri wata bafulatana kyakyawa mesuna Fatima ta tare adaya daga gidansu da mahaipinsu yabarmusu tana son anwar sosai dan  yana yawan xuwa gidan shimayasaba da ita yanacemata Aunty amarya agidanta yanxu yakecin abinci kullum addu'arsa aunty amarya tahaipi mace ba adadeba kuwa tasami ciki murna gun hajiya maryam Da Mamy harda su Abbah kowa Allah yasa ta haipi mace Anwar kuwa kullum suka hadu da farouq xancenshi Aunty amarya xataimai kanwa kasan Allh farouq semunyi farty idan tahaihu Allh yasa wake da girma nakama paryn yara Faruq yamayarmasa nanda nan annurin xuciyarsa ya Kai sai da Faruq yabashi hakr yace Ay ran suna har gwanja ma xamukira sukasa dariya suka tapa 


         Yautakama Alhamis Allah yasauki Aunty Amarya ta haipi yarta mace mekama da ita sak amma Allah sai yadauketa yabar yar wanan al'amari yagigitasu sosai hakan yasa akayiwa yarinya huduba da MARYAM ( wato Ayman ) sunan hajia bawani taro saixaman makoki........





        MUJE XUWA 

taku har kullum Dr Rahmancy 



For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 2/2/2017 9:00am ]

🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇


Written by RAHMA A DANMASANI



DEDICATED TO DANMASANI FAMILY


               33

   Hankalin Abban Ayman yatashi sosai narashin matarsa abin kaunarsa sannan kuma uwar 'yarsa dagani yakeyi daba ta haihuwa ba dabata mutu ba ( nikuwa nace ay ajali ko daciwo koba ciwo saiyaxo ) dan Fatima macece mai biysyya ga tsabta ga dasanin takan kula da miji danhaka yaji duniyar taimasa xapi Hajiya ce taxo ita da memartaba da Abban Anwar sukasa agaba suna bashi hkr memartabane yafara da cewa mahmud na'am rankan yadade yanayi yana sunkuyar dakai Abinda nakeso dakai kayi hkr duk mairai mamacini haka Allh yafada acikin (suratun nisa'i) kuma haka Allah yatsara dama intaxo haihuwa xata mutu kuma aykayi farin ciki tunda tayi shada Allh baya barin wani dan wani abinda xakayi mata yaxama gata gareta sai addu'a kaji kai yadaga yace alamar eh hajiya tace haba junior karasa mahaipinkama bare mata kuma ay gashi Allah yabaka madadinta dan Ayman kamar photo copyn fatimace shiru yayi ba abindayake sai kuka nansukaima nasiha taratsashi sosai yana kuka yace to ysnxu yaxa ayi da yarinyar Abba ne nixan karbeta dannasan halima xata riqeta da gaskiy yace shikenan yaya nabaka Ayman halak malak suka rungume juna suna kuka

       Bayanda dangin mahaipiyarta basuba avaso amma Abban Ayman yace a,ah xadai anakawo ta haka suka hkr sukakoma


    Rainan Ayman yakoma gun Mamy itskuwa abin nema yasamu ansami Mace sai tattali da rarrashi Anwar kuwa lokacin sukai candy danhaka duk inda xashi Ayman najikinshi wani irinso yskemata bcc ne kawai kerabasu da ita wani lkcin ma guduwa yake da ita sukwana tare wanka wanki bata madara duk shiyskemata harsa Pampers da kyar Mamy kerabasu har gidan su Faruq sunsanta danyana xuwa da ita gata yarinya meshiga rai da fsrin jini wataranma Maman su Faruq kecewa yakawomata ita duk da bata yadda da kowa sai Faruq tundashi tassnshi sosai yana daukarta idan kanaso kaga bacin ran anwar to sweet sis dinshi taikuka Dan wataran intai kuka shima saiyasa kukan tun abin navawa Mamy haushi haryadawo bata mamaki haka rayuwa tajiga da tapiya Anwar ne kekula da Ayman ko yaushe suna tare da ita duk wanda yasan Anwar yasan Ayman 


       Allah yayiwa memartaba rasuwa da haji'a a wasiyar da hajiya tayine take cewa dan Allh ahada Mata jikokin nata biyu aure sukaimata alkawari hakan 


      Mahmud yanxu yana Germany yana aiki amma yaqi aure 


      CIGABAN LABARI



MUJE XUWA 




Dr Rahmancy


For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 3/2/2017  8:40pm ]

🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇


 Written by RAHMA ABDULRAHMAN DANMANI



     DEDICATED TO DANMASANI FAMILY

           34_____36


        CIGABAN LABARI


 A bangaren Anwar kuwa yarasa mekemai dadi ga shi yau dayakira wayan mamy tana dauka saicewa tayi kabani kunya walh son takashe wayar ysikiran duniya taqi dauka menayi?  tambayar dayakewa ksnsa kawai



        Feena taje tasamu Aneesa shinfide akan gado tayi rubdaciki itama gadon tafada tare dayin tsaki mmtss dis guy yafiya jijidakai tare dauko wayarta ta kunna recorded din datayi dan duk abinda suka tattauna da Anwar tanade takunnamata tamikamata da sauri ta karba takafa akunne , ihu tasaka wayyoo! tnx a lot dear friend I like u so much tsxubawa feenah peak agoshi kinyimin abinda baxan tabamantawa dakeba mtss... Bakiji warning dinshi bane nakarshe shiru tayi sai sannan tatuna amma don't worry about dis I will be careful up to tym he will become only mine baransje na watsa ruwa kekisani kuwa danni banga namijn daxaina juyaniba duk kyanshi daria Aneesa tasa tanafadin baki samun handsome bane irin boss dina ga class ga cash sukasa daria


       Bayan daura auren Anwar $ Ayman tare da wasu daga cikin family danmasani daga rimin gado dakuma 'yan uwan memartaba duk da abinyaxo aquraren lokaci amma sunyi kokarin hallata , Abbah yakira Abban Ayman yafadimasa yadda akayi addu'a yayi dafatan Alheri Abbah yace ko hukuncin beyi dai dai ba ay yaya duk hukuncin da kayanke daidaine saidai Allah yahada kawunansu Ameen nansukai sallama 


   Aneesa takira Anwar takara bashi hkr yace bakomai  yafemata Allah my cocholety bakaga yadda narameba kafa hurani dayawa hubcy hhhm to kebakiga yadda nakomaba kana nufin kaima kayi missing dina kamar yadda nayi naka sosaima kuwa my neesa hhhm kasan me saikinfada neesa ta jibi xankoma 9ja dad yamatsa yanxu tapiya xakiyi kibarni Anwar yafada toh yaxanyi niba ason rainaba gaskiya nidai katkitapi uhm uhm uhm😭😭😭 Yanxu kuka xakayi my choculaty badoleba masoyiya xatayi min nisa kayi hkr I will back soon to shikenan my Aneesa amma xanyi kewarki sosai kai choculaty Allh hubcy kisan yadda nskejin sanki kuwa yanxu a,ah tafada inkikaxire Mamy Na , Sweet sis, bawata mace danakeso bayanke gabantane yafadin jinyace sweet sis dinshi yanaji kinyi shiru bakomai Matsayin daka banine yaban msmakin Ashe nakai wannan matakin axuciyarka ta wayance hhhm harkin kusa fi, haka sukaci gaba da hirarsu harsukai sallama shiya rakota airport randa xataapi haka rayuwa tacigaba da tapiya 

Duk yanda taso suyi fasikanci sai yagoce wani lokaci sufada sudawo su shirya tana yawan kamai xiyara 
    

          AGURGUJE 

 Yau gashi Anwar ya kammala krtunsa yadawo gida Nigeria yayin dayapito da gud result yanxu yaxama cikakken engineer ranar dayadawo Su Ayman sunje tararsa a airport sosai Ayman tayi kwalliy yanxu tafara xama yanmata tayi tsayi badai kauri sosai kyanta yafito sosai amma ko qirgar dangi bata dashi sanye take cikin maron Swiss lace da adon sky blue ajiki tadaura sky blue din takalmi da magafi tayi daurin ture kaga tsiya gashinta yakwanto har gadon bayanta yalala kamar na larabawa gatsawo suna tsaye suna jiran isowar jirginsu qarfe 4:30pm jirginsu ya sauka shigar Hausa wace jikinshi sky blue din shadda ce yadoramata dark blue din hula da takalmi hsnnushi sanye da agogon axurfa sai murmushi yake yakara fari da ja amma yadan rame dogon hancinan yaqara fitowa yana taka mattakalar ksmar besan tapiya dahaka yakaraso gurinsu dagudu Ayman ta rungumeshi tana oyoyoyiyoy wani yarrrr yaji ajikinsa yadake yanashsfa fuskarta I miss uh sweet sis I miss u too sweet bro su Mamy suka kataso suka rankaya sukayi gida kslolin abinci Mamy tayimasa Na welcome back yaci yasha yakoshi Mamy tace yaje yaiwanka ko yaji dadin jikinshi dakin shiyanufa Ayman tabishi da trolley dinsa abaya komai nadakin tsab yajuyo sweet waya gyra dakinan yai kyau haka nice👈🏻 jawota jikinshi yai ya matse me sis Allah yaya tada da lafewa akirjinshi yaushe kika koyi gyra haka toh ayko wansn patatoes soup dinan takaci kake ta santi Nina girka yanxu na Iya abubuwa da yawa wayake koyamiki yadada matseta ajikinshi da wani irindadi yaji yana ratsashi ga kanshi turarenta yamai kafintayi msgana wayatshi tai ring hannu yasa ya dauka sunan my neesa yabayysna kan screen din wayar ya dauka tare dafadin my neesa kukatasa subhsnallah lpy hubcy meyafaru me akayimiki choculaty na bskaine kasauka baka neminiba sankin Ayman ysyi daga jinkinsa yaxauba gefan gado sorry my neesa wlh ko awa biyu banyi da saukaba kiyi hkr yaxanyi namanta dake baranai wanka yanxu xakigsnni kinji um to share hawayen kinsanbansan kukan mace bare kuma ke to yaushe xakaxo danafito daga wanka sai wurinki oek shikenan to danyimin dariya mana konasamu kwarin gwiwar Lankan dan bakiji yadda jikina yamutuba jinake wani abune yasameki dariya tayi kajika danrasaka na wuni aygwara a mareni tab! Wa ya isa yatabaminke aysai inda karfina yaqare bakin cikine ya ishi Ayman da sauri tabar dakin wacece wannan dayaya ke xubsmata kalaman soysyya ko kunyarta beji har yske kiranta hubcy wata kwallace tabiyo kuncinta (nikuwa nace meye naki aciki) 


    Kwaliyya yayi sosai cikin farin boyel tas da bakar hula dinkin ya amsheshi sossi yakqata fitomai da ainihin kensa afalon kasa yasami su Mamy ysmusu sannu da gida inaxaka bazakatsaka tsaya ka hutaba yafara Sosa keya xani gurin faroq ne Ayman taji wani abu harkahon xcyart ko akan wace shegiyarce yau yaya yake karya abinda batasnshi da Shiva adwo lpy murya Mamy tajiyo tanafadi son Abba yafada na'am Abba inkadawo daddare kasameni adakina xamuyi wata muhimmiyar magana to Abba Allah yakiyaye hanya ameen sweet sis barakiya ba adwo lpy kamar xatayi kuka tace adawo lpy duka sukajiyo suka kalleta jin muryarta narawaa Mamy da Abba suka hada vaki gurin fadin lpy mamana Abba yace meke damunki vaki da lpy ne kaitadaga danshine kadai mafita domin batasan dalilin damuwartaba Anwar ne yaxo yaxauna kusa da its yshada jikinsa danata yakwanta da it's afaffadsn kirjinshi ysna girgixata meke miki ciwo sweet sis kainane muje mota nabaki msgani kinji ysdauketa suka fita ..........




    MUJE XUWA


Taku har kullum Dr Rahmancy



For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 4/2/2017  11:40pm ]


🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇



    Written by RAHMA A DANMASANI





DEDICATED TO DANMASANI FAMILY




          37_____38


    Be ajiyeta ako inaba saicikin mota yaxaga yabude motar saida sukafi yar yapiya sanan yayi parking yahuyo ya kalleta cikin murya kasa kasa yace pls my little angel sis mekedamunki yakamo hannunta yana matsawa shiru tayi batace komaiba yakara sausauta murrya pls say some thing shirunki najepani xulumi bakomai yabashi amsa da komai kede padi inbaki fadimin matsalarkiba waxaki gayawa kainane naji yana ciwo kuma shine kike kuka kaitadagamai alamar eh murmushi yayi yace shikenan, Allah yasawake naga sanda xaki girma tunda abinkuka brmiki wuya .. Wayarshi ce tai ringing ya dauka tare da fadin my choculaty kimin uxuri yanxu baxan samu damar xuwaba amma daddare xanshigo haba haba my hubcy kasan yadda nadamu da ganinka kuwa nima nadamu inganki amma baysnda na iya meyasa baxaka samu xuwa yanxu ba Ayman yashafa da xaxxabi ya rufeta sakamskon wayar dataji yanayi yace wlh sis ce ba lapia xankaita asibiti ranta taji yayi mugun baci akan wanan yarinyar xesabamata alkawari amma saitadanne dan inmatayi fushi baxaifasaba kuma may be yaxame musu fada dantassan yana matukar ji da ita yayin da itakuma ko kadan ysrinyar bataimataba daurewa tayi tace meyasameta xaxxabine da ciwon kai Allah yasawaqe batajira kexaiceba takashe wayar ranta yanamata qunana shikuma yanupi hanyar daxata sadashi da asibiti 

         Likita yadubata ya rubuta mata wasu magumguna suka taho yabiya shop rite yaimusu shopping sai wajen magriba suka dawo gida 


       Bayan yayi sallar magriba yatapi gurin aneesa baibaro guntaba sai bayan isha'i yayi sallah yabiya gurin farouq sukaita hira ta yaushe gamo sai wurin goma yabaro gidan 


        Yana xuwa gida yaci abinci yai wanka yanupi dakin Abba dan maganar dayace xasuyi akan kujera yasameshi a parlour yana kallon labarai yai sallama yashiga yaxauna akasa kusa da qafar Abban sannu da gida Abba yawwa son shiru yaratsa Abba dama naxone akan maganar dakace xamuyi daxu to Alhamdulillh , dafarko inaso kabani hankalinka kanutsu kaji mexancema to Abba 

      Abubakar Abba yakirashi tunda yaji Abba yakirashi da wanan sunan yasan maganar babbace na'am Abba kasan Allah yabamu 'ya'ya amana agaremu inmuriqe su da kyau munkyaitata amana inbamuriqesu da kyauba munci amana sanan yadorama hakkinsu a kanmu kuma suma ysdouramusu hakkinmu daga cikin hakkinsu akwai ciyarwa, sutura, ilimi, yarbiyya sanan insunkai munxulin aure a aurar dasu ga mataye nagari ko maxaje nagari dasauransu kuma suma Allah yadoura musu hakkin yima iyayensu biyayya dole saidai in abin yassbawa addini to dole su bijire (dan babu biyayya gurin sabawa mahallici) hakane kai Anwar yadaga alamar eh wanne haqqine naka wanda bamu sauke Makaba a matsayinmu na mahaipsnka tundaga haihuwarka xuwa yau , babu Abba Alhamdulillh anwar alfarma nake nema agurinka asanina dakai yarone mai biyayya amma bansaniba koxaka bijiremin kawatsamin kasa a ido. Abba kafi karfin Alfarma a gurina kaban umarni xanyi komeneni ko xanrasa raina kafada kawai Abba , saukowa qasa yayi ya tsugunna gaban anwar yace Abubakar dagowa anwar yayi suka hada ido ganin mahaipinnasa a tsugunne kabansa yasashi saurin kawsrdakai Abba yafara dacewa Anwar idan kaimin abinda nakeso katemakeni domin nacika umarnin da mahaipiyata tabani kuma na daukarmata alkawarin cikashi nabiyu ka kara karfafa xumuncina tsakanina da dan uwana Wanda shikadai yaragemin Na  uku xaka sanyani farinciki Na har abada , idan kabijire kuwa bamakawa idan nace haihuwarka bata amfaneni da komaiba kuma xandawwama inabakin cikin may be ma bakin cikin yaxama ajalina yafara share kwalla shima anwar dinkuka yake yana fadin wallahi Abba xanma komeneni kayi hkr kar kwallaka taxuba asanadina pls Abba . Anwar iyaye xasu xabawa dansu abinda xaicuceshi kai ysgirgixa yana fadin baxasutaba ba Anwar abin shine na XABAMA MATAR DA TADACE DAKAI dasauri yago yakalli Abban tabbas har an daura aure innalillahi wainna ilaihirraji'una abinda yakefada acikin xuciyarsa kenan wacece abinda yatambayi kansa kenan kamar yasan tambayar dayayi yacemai kuma bawata bace face 'yar uwarka kanwarka AYMAN besan sanda yafurta Ayman yarinyar dana raina da hannuna yarinyar da dudu batapi 13years metasani a aure yaxanyi nadubi Ayman a matsayin MATATA.............




     MUJE XUWA 



Taku har kullum Dr Rahmancy



For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 5/2/2017   10:00am ]


🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇



      Written by RAHMA A DANMASANI



I DEDICATED DIS PAGE TO MY PRECIOUS MOMY I REALY LOVE U MY MOM 



            39___40


   Abba yakatsemai tunani ta hanyar cewa nabaka AYMAN amana, amana, amana inkaci amanata baxan taba yafemaba insha Allahu Abba xanriqe amana kuma xaka sameni mai biyayya Allah yayimaka albarka ya albankaci ratuwarka ameen Abba ngd , kana iya tafiya miqewa Anwar yayi jiki ba kwari yafita yana xuwa dakinsa yafada kan gado yaduro hannunsa biybiyu aka yana fadin dame xankalli aneesa ya xa'ayi nafadi mata aneesa ce matata yanxu dawanne ido xanna kallon Ayman gaskiya bakuyimana............. Kiran aneesa yakatsemai tunani kamar bejiba yayi hartakatse tasake kira har tayanke ba'ay picking va haka taitakira da yagaji saiyakashe wayan gabadaya yayi rufdaciki yàna tunane tunane dahaka bcc barawo yayi gaba dashi Aneesa kuwa haushu ya isheata xakasan nikayankewa waya inbanda so kai ka isa irinqa binka mmtsstttt.... Mammy ce tashigo lapia kike pada kekadai, inaruwanki ko buhon barkono nahau tsabar fada mutum ba'akasa dashi yace saiyadauka mtsstttt😏😏😏 tajatsaki nikike yiwa tsaki aneesa anyimiki mexakiyi koxaki dakenine wlh inkikace kema samun ido xakiyi kamar sauran matan dasukabar gidanan kofa abude take saiki waje wlh akawo wata shiru mammy tayi ina baki isa navar gidanan ba harsaina cimma burima shashasha kawai afili kuma cewa tayi kiyi hkr 'yar gatan dad baxansakeba kekikasani tadau wayarta taigaba tana fadar maganganu mammy batace komaiba saida ta pita ta sheqe da daria xakisan nikikayiwa haka Yaro besan xapin wutaba saiyataka...........



              Anwar befarka ba sai asuba yai alwala yatapi masallaci yadade sosai a masallaci yana rokon Allah yasa hakane yapi alkhairi ga rayuwarsa sannan yadawo gida tsarabar dayaxo musu da ita yafuto dasu dama jiya yaba Aneesa tata da farouq akwati guda yayowa ayman tsaraba sannan yasiyomata laptop bekunna wayarshiba sbd besan takura kuma yasan daya kunna aneesa xatakira (nidai nace aytayi xcy) 



          A falo yasamesu suna breakfast yatsugunna yagaida da iyayen suka amsa sa cikin fara'a dasakin fuska Ayman ce tace yaya inakwana lapiya ya amsa bayabo ba fallasa sanan yaja kujera yaxauna tare dafadin yajikin naji sauki yaya baikalleta ba yaja plate yaxuba abinci bawanici dayawa ba yace yakoshi ke inkingama kije dakina xakiga tsarabarki da laptop dintaki tsale tadaka ta rungumeshi ngd sweet bro jaxakhallahu bi khair hannunta yabanbare daga jikinshi yana fadin Mamy xanje gidan su farouq daganan xanwuce ma'aikatar dasuksce nakai ta kadduna xasu daukeni ayki to Allh yakiyaye hanya yasa aje asa'a ameen Mamy na yasakai yafita Ayman tanupi dskinshi takwaso kayan tanata murna tana nunawa Mamy


          Daya daga cikin mutar gidan yahau 4matic yadauka sanye yake cikin suit bakake sun amsheshi matuqa yasa bakin covershoe yabude motar yashiga duk haushin Ayman yakeji kuma yarasa dalilin haushin nata saisanan ya kunna wayarshi yakira Faruq gashinan hanyar gidansu yatashi motar yaigaba, yana isa gidan yanupi part din su Maman Faruq sukagaisa tayimasa godiyar kayan tsaraba Faruq yakawomata sanan sukanupi part din Faruq din shida Faruq bayan sunxaunane Faruq yskalli anwar yace boss ya'akayine Na dukranka a bace ko gimbiyar takace dannsan yanxu bakufara fara fada da sweet sis ba wannan Ayme sauqice inji Anwar nanyakwashe komai yafada mai gamamakinsa saiyaga Faruq nata dariya abn yakullardashi dalla Malam mene haka kamar wani mahaukaci hhhhh adole mukaso shoki muci shinkafa tashi yayi yafara rawa 💃🏻💃🏻💃🏻kai aure da dadi wlh yana da dadi😀😀💃🏻💃🏻duka Anwar yakaimishi duka yaguce yana dariya aboki congratulation gaskiya tunbayauba nagane kunyi bala indace da Ayman yakarasa fadi yana dariya tare da kunna sauti yacigaba da rawar💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻haka sukawuni Faruq natsokanar Anwar said a sukai axahar suka nupi ma'aykatar sunyi sa'a akayimusu komai cikin sauqi ranar Monday sukace yafara xuwa a office a matsayin director suka varo gun sunumusu gdy kaga Mijin Ayman anxama director gidan NEPA Anwar yakame duka yaisaurin gocewa yafigi motar....





            MUJE ZUWA



Taka har kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 16/2/2017    5:12pm ]




🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇



     Written by Rahma A Danmasani



Dedicated to Danmasani family


                   43


     Idanba baxan yardaba kawai ina karamata akama awani aura jubgegen mutum kumama arasa wanda xa'a auran saiyaya saitasa kuka 😭😭😭 hakan yaidaidai da sakowar Anwar daga bene yatape yana waya da Aneesa yakirawota jiya abinka da abinda xcy keso yana bata hkr tahuce suka Fada soyayya yanxunma kirantane yatasheshe daga bacci yanxu yafito yin breakfast ne shine dama yayi wanka ysshirya bcc yakoma yacikin saukowa yaji sautin kukan Ayman subhanallah ya furta sweet sis meyafaru yakarasa yana sarsafa Aneesa cikin waya takecewa my chocolaty meyafaru shiru ba amsa taja tsaki mmmtsss... Jin yarabuda ita yana sis meyasameki katse wayar tai tanafadin narasa San da anwar yskewa yarinyah nan daba uwarsu daya sai ince ko auranta xaiyi, jikinshi na rawa yakamata yanacewa lpy takara rushewa da kuka hankalin Anwar yatashi ya rungumeta yana jijjigamata baya yana huramata iska a kunne a hankali tafara sauke numfashi saga bisani tayi shiru talafe ajikinshi sai ajiyar xcy take ya tallafo kanta yace sis kukan mekike tace Mamy ce tace.....saikuma tayi shiru hawaye yashiga xarya akuncinta cikin kaguwa yace tace me? Wai an daura mana au. ...re , wani laulasan murshi yayi tunba yau ba yasan wannan ranar xataxo yahade rai yace to mene Na kuka, toni ay bana sanka yace no dinne bakyaso ko auran nawa tayi shiru yace fadimana tace auran nakane banaso Alhamdulillah yace acxysrsa sbd me? Ni inada Wanda nakeso Na aura gabanshine yafadi da Sauri yace dama kina soyayyane kuma waye Wanda kikeso yajeromata tambayoyin wani yayan safeeya ne ya suhaip yace yanasona dabanasonsa amma yanxu ina sansa gashi kyakyawa kuma Dan gayu yaya dan kace su Abba suuce sunfasa auraminkai kanshi yadafe dayaji yana saramai abinda yake gudu ya afku a matsayinsa nawanda xayiwa Ayman aure gawanda takeso koda su Abba xasutimata auren dole yakwato mata yanci yau gashi anyimata hakan tafaru kuma shine Mijin , gaba yaji ranshi yabaci Aymance takatemai tunani wlh yaya inasonsa tswa yada kamata ke...... Wlh xan marmareki kikarayimin xance wani vanxa ance miki nima sanki nake kibani da wacce nakeso nima inada wacce nakeso takesona ya hankadeta yafuce xucyarshi kamar ta tarwatse........... Yabarta tanata gunjin kuka...........






         🍎🍇MUJE XUWA 🍎🍇





 Dr Rahmacy



For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 10/2/2017    10:20am ]




🍎🍇ANWAR $ AYMAN🍎🍇



    Written by Rahma A danmasani




              Dedicated to Danmasani family



          41____42



   Haka sukapi sai tsokanarsa Faruq yakeyi dayagaji dabiyemasa yaimasa shiru, gidan su Faruq akafara xuwa ya ajiyeshi shikuma yayo gida, lokacin dayaxo gidan babu kowa a parlour sai Ayman tana kallon shirin dadin kowa a tashar Arewa24 bekulata ba yashige dan yanxu wani iri yakeji akanta haryai gaba saikuma yadan tsaya yace ke ina mamy shiru tayi kamar batajiba Ayman wai badake nakeba oh! Tana sama parlour Abbah tajuya ta cigaba da kallonta shikuma yayi gaba a parlour ya samesu yai sallama akamai ixini yashiga bayan ya gaishesu nan ya gayamusu yanda suka a ma'aikatar komai yaxo cikin sauki ran litinin ma xanfara xuwa aiki owk Allah yataimaka yasa Albarka aciki suka hada baki sukafada ameen ya amsa dashi Abba ne yace son ni ason samuna kasuwanci xakayi krt dama kayishine dankasamu wayewa da iyaxama da mutane badan Aiki ba amma tunda haka ta faru shikenan yanxu saikahada biyun kamar weekend ko sanda kasamu Hutu daikaringa yimana safara to Abba Allah yakara girma yauwa Allah yayima albarka ameen yatashi yafito


    Aneesa kuwa ganin  Anwar yashare ta yasa takira farouk take fadamasa abinda yafaru hkr yabata daga bisani yacemata yana busy ne shiyasa tunsape suna tare saiyanxunan sukarabu amma tayi hkr xaima mgn sukayi sallama 



         Anwar a parlour yanemi guri yaxauna kusa da Ayman daga kansa sama yayi ya lumshe ido kamar mejin bcc Ayman ce a ranta tace wanan kuma lpy 😏😏😏shidai yasani saiwani cicin magani yake tajuya tacigaba da kallanta Ayman yakira bata amsa illa juyowa datayi ta kalkeshi cewa yayi ko sannu da xuwa yau babu ko? Toh Ay yaya ganinayi saiwani cicin kamshi kake nikuma bawani abu nayima shiyasa hhhhm murmushi yayi bace komaiba kuma daxu dana gaisheka aciki ciki ka amsa 😊 murmushi yasakeyi shine kikarama hhhm ehmana kaga 1/1 kenan shiru yayi bekara cwa komaiba hanunshi ta riko wani yaarrrrrrrrrrr yaji tundaga tafin kafarsa hartsakiyar kansa ya lumshe idonsa yashafa sumar kansa yajuyo ya kalleta kara matsa hanun tayi yaya waibaxakaci abinci bane dakayar ya iya furta kawomun naci anan danjin jikinsa yake duk a mace tashi tayi ta dakomasa ta ajiye sanan tadako ruwan faro da cocacola taxo taxubamai a plate tace gashi sakowa yayi  yanaci tuwan shinkafane da miyar zogale tasha busheshn kifi sai potato chips ciyake kamar bayaso wayarshi tayi ringin yana dubawa ya farouk yadauka yakara a kunne hello faruk Mijin Ayman yanxu choculatynka takirani nanyafada masa yadda sukayi da ita yakara dacewa kadaure kakirata owk badamuwa xankirata amma basan tayadda xanfada mata anyimin aure ba gaban Ayman ne yafadi aure to wayama aure kowanan matace dasukai photo da ita! Oho faruk ne yace karkafadamata yanxu kabari saika lallasheta kunshiyarsa saikuma kafada mata haka sukaciga da tattaunawa daga karshe sukai sallama Aymance ta dubi Anwar tace yaya aure kayi dama ko kafadamin ingayyaci su safiyya party nan danan idonta yakawo kwalla sai hawaye kamar anbude famfo kardai ace Ayman batasan anyi aurenba wayyo Allah! Yanxu yaxanyi tashi yayi yakoma kusa da ita ya rungumeta a kirjinshi yana bubuga bAyanta yana huramata iska a kunnenta ahankali tarage sautin kukan tayi luf ajikinshi yadagota y@nacewa yamaxa'ayi nayi aure bakisaniba wasa nakeyiwa faruk amma kitambayi maamy kiji daga kaitayi alamar gamsuwa takoma ta kwanta shikuma yadada matseta ajikinshi har bcc ya dauketa yakaita dakinta ya kwantar



         Ayman ta tambayi Mamy wai yaya yayi aure gaban Mamy yafadi shiya gayamiki haka a,ah jinayi suna waya da yaya faruk tafadamata Abinda taji da abinda Anwar yafadamata shiru Mamy tayi a zcyar ta kuma tace ta ina xanfara, Ayman ns'am mamyna tabbas son yy aure Mamy waya aura ? Kitsaya kiji mana Abbanki da Abba ne sukayamsa aure kuma yayi biyyayya ya amince beyimusu jayyaba Mamy wace matar hhhm bawata bace face kanwarsa kums yar uwarsa Ayman 😳😳😳 xare idotayi amma bani Aymandinba kekuwa nashiga uku gaskiya ni baxan aureshi shiba Mamy ce tahade rai to Ay andaura kuma doe ki hkr inkuma ke baxakiyi biyayyarba saiki fada kinsandai Annabi (SAW) yace: Kubi iyayyenku sannan yayanku subiku, kuma biyayyarsu nacikin biyayyar ubangiji inkuma sokeke Allah yafushi dake kuma su Abbanki su tsinemiki saiki bujure tatashi ta barta agun tanafadin nasan xa'arina Ayman kuwa cewa tayi idanba baxan yarda ni wlh suhaip nakeso..........







     🍎🍇 MUJE ZUWA🍎🍇


 

Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 18/2/2017    10:25pm ]



🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇



  Written by Rahma A Danmasani



Dedicated to Danmasani family




         45


  Mamy tarasa yadda xatayi sai safa da marwa tajeyi adakin 

   Da daddare Abbah yakirawo Anwar yafadamasa daxar anyi hutu 3rd term Ayman xata tare gaban Anwar yafadi Abba wace tarewar, nikake tambaya to ina nupin gidan mijinta dummmm... Anwar yaji gabanshi yakara faduwa cikin sarqewar murya yace Abb....a.....h yaushe kenan nanda 2mnth masu xuwa Abba she's too young she doesn't know any thing associate with marriage pls leave her........... Kai rupemin baki kapin ranka yabaci nagama magana idankuma baxaka yiba shikenan kalas saikafadamin, Allh yahuci xcyarka amma Abba ayban gama gini gidanaba indai gidane muhmud yabaka daya daga cikin gidajensa na kwandila yace kaje kaxabi Wanda yayima to ngd Allah yakara girma, ameen , to  Allah yakaimu yafito da dakin kamar xcyarsa xata fashe , yanxu dole yafadawa aneesa koma mexatayi tayi, amma da yafadiwa faruq saiyace Allah yasa kana ne yafi Alkhairi

     Yafadawa aneesa hargida yaje bayan sunyi hira yake cemata yau inaso mutattauna wata magana, tamepa ta tambayeshi, watakwan inaso infadamiki kiyi hkr da abinda xanfada owk waimene fadi kawai inajinka, NAYI AURE KO KUMA INCE IYAYENA SUNYI MIN AU.... kapin yakara ta tsashu ta hanyar inmma wasakake banason irin wannan wasan pls kosokake xcyata tabuga farat daya basawa nakemikiba ko kinga wasa a fuskata , dago tayi ta kslkeshi tags bawasa a idonsa oh! My god mehakan kenupi pks explain to me the way I will understand, yes kamar yanda kikaji nafada hakane iyayena sunyimin aure ..... Wata Uwar ashar tayi wllahi baka isaba yanda navata lokacina nanace kainakesp Na hkura da duk wata bukatata nabika baka isa ka auri wata bayan niba inma wasa kake tunwuri kadema Dan. Hkr xakayi kifahimceni nima bansan anyiba to kasaketamana dole su wanne irin iyayrne naka ba waninan kaikace kanaso ay ba ayiwa namiji auran dole, kiyarda dani. Wlh susukayimin, aywallahi basu isaba kasaketa kawai, mahaipananeva ko suwaye dasuka haipeka su suka halliceka Dan vaxai yuwuba subasunan xamaniba wadanne irin jahilaine su daqiqai wannan ayxalinceni kuma li kasaketa kokuma kuyi dansani Mara adadi dakai dasu da ita .... Iyayen nawakike xagi...........




      🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇



Taku har kullm Dr Rahmancy



For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 16/2/2017    8:50pm ]




🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





   Written by Rahma A danmasani



Dedicated to Danmasani family 



           44


  Haka tagaji da kukanta tayi shiru Dan Mamy tunda tashiga daki batasan anayiba, Anwar kwa zcyarsa ce kemasa xapi taya xa'ace Ayman tasan soyayya yarinyar dake jss 3 yanxu dudu shekararta goma sha 13 amma taya hakatafaru hartasan wane wannan Dan iskan Yaro yabata ta dole yadau mataki haka ya wuni ba kwarin jiki 

   Ayman kuwa tunda tashiga daki xaxxabi ya rufeta ga wani irun ciwonkai datakeji kanar ya tsage dan ciwo abinda taketa nanatawa a ranta Kalmar Anwar NIMA AYBASANKI NAKEBA INADA WANDA NAKESO TAKESONA saitafashe da kuka mai tsanani shiru shirun da Mamy tagani Ayman wuni guda bata fito ba ko abincin ta Na rana bats ciba ha Anwar ma yafita ko sallama bemata ba shiyasata lekawa dakinta can kuryar gado tahangota sai karkarwa take hakoranta suna haduwa da gudu Mamy takarasa tana fadin lafia meke damunki bata Iya magana ba da sauri Mamy tafara danna lambobin Anwar hartai ringing takatse bai dauka a xatansa Aneesa ce haka taitakira har sau biyar sai anakarshen ne ya dauka xaiyi masifa saiyaga Ashe Mamy ce da sauri yadauka hannunsa Na rawa yace hello Mamy Na Anwar kana ina Ayman ba lapiya pls bala direba bayanan yi sauri kaxo akaita asibiti baijira tagama maganar ba yakatse wayar yataho gida hankalinshi atashe tsaye ya tarar da Mamy sai safa da marwa take Mamy tana INA meyasa meta? Nubansaniba tayi gaba habita yana xuwa yafada kan gadon yadaukota she karkarwa take yanufi kofa Mamy ta biyoshi da mayafinta a hannu asibitin nasarawa suka nupa nanne duk yan gidansu kegani likita kasancewar suna da hanya akwai kanwar many hajia binta a asibitin da gudu aka karbeso akabasi gado akafara teating dinta Anwar yaxauna duk ya birkice yanxu akan Ayman batasan auransa shine wannan cuwon yakamata Na Shiva uku meyasa su Abba sukaimana haka wayarshi tai ring ya dauka Faruq yagani yadauka yakara akunne Faruq yace mijin Ayman gani gidanku amma mefadi yaxemin kunfita yanxu a mota yakeji vama lpy ba meyafarune cikin sanyi murya Anwar yace sis bata da lpy subhanallah meyasameta bansaniba kuna wanne asibitin nasarawa OK ganinan xuwa Allh yasa waqe ameen ya ansa yakashe wayar yaxuba tagumi 


     Bayan ysn gwagwaje likita yace bakomai xaxxabine kuma xaisauka asomo ruwa adan daddannamata jikinta dashi da sauri Anwar yamiqe yace inxa'asamu ruwan hajia binta tace banaje kicin nasamo, ba ajimaba saigata da ruwan ta miqawa Mamy amma sai Anwar yace shi xaimata Mamy tace bashi kawai haka kuwa shiyagasamta jikinta sannan akasamata ruwa akabata magunguna da daddare Abba yaxo yace dama bata da lpy ne mamy tace yau abin yafaru shima yaijimami sosai Faruq taxo saida yakai dare sannan sukatapi da Anwar many ce ta kwana da IRA Anwar kwa yanda yaga rana haka yaga dare bai rutsaba dayaga zaman bazaimasa va yashuga vandaki tadauro alwala taxo yaita nafila yana mewa Kansu Alkhairi da mapita awanan lamarin 

     Kwanan Ayman buyu aka sallaneta jiki tayi kyau safeeya ce tayomata waya meyasa bataxuwa makaranta tace Aybata da lapiyane yau aka sallamota Allh sarki kawata insha Allahu in anjima xaki ganni zangaya yaya suhaip gaban Ayman ne yafadi tace betapi mkranta ba ay yace bakuyi sallama Allh sarki ya sugaip Ayman tapada hararar da Anwar ya wurgamata ita tasa ta saurincew saikinxo takashe wayar, qarpe takwas nadare saiga safeeya da mansu da ya suhaip dayake duk yangidan sunsan ayman kawar safeeya ce itamakuma Mamy tasansu suka shigo dakayan dubiyarsu kaniqiqi Ayman tafada jikin Ammi tace ammin Nagano hanyar barxagu suka kyalkyale da dariya suhaip yace aybaxaki mutu yanxuba saikin kara shekara dubu taxare ido dubufa kace ya suhaip aysaina xama ya gwalgwal aringa shanyani aybaxaki tsufa bake duka akasa dariya amma banda Anwar dayake cika yana batsewa da qyarma ya amsa gysuwar suhaip haka akacigaba dawasa da dariya suhaip nata tsokanar Ayman tana ta washe baki kasancewar shi ya Iya barkwanci anwar kuwa jiya keyi kamar yafitardashi daga gidan sai wajen tara suka tapi 

     Bayanda Anwar veyi da aneesa taxo taduba Ayman saitace itafa baxa taxo ba dole yaravuda ita amma abinyayimasa ciwo sosai



    Ayman jiki yayi kyau takoma makaranta saidai wani Abu da daiyafuto dashi shine idan Ayman tayi jarabawar Junior waec dinta da k e r d dinta to ahutun xata tare agidan mijinta da Mamy tace bata yarda yahauta da Fada waitanso tanunamsa ita ta haipi Anwar Ayman ba yartabace tace baha bane inason naga Ayman taxama Babar mace sanan saita tare wanne irin babba Mace bayan hakan sunnane Annabi lokacin da ya auri Nana Aisha tana shekara shida ya tare da ita yana shekara tara9 da da da yanxu ayba.... Yadaga mata hannu nanda wata 2 Ayman xata tare nagama magana karatuntapa ko aji 4 bata shigaba wannan yana hannun mijnta ruwanshi yavarta koya hanata yaificewarshi yabar Mamy atsaye..........



      

       🍎🍇MUJE XUWA 🍎🍇




Taku har kullum Dr Rahmancy




For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 19/2/2017     12/20pm ]



🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇



 Written by Rahma A Danmasani



Dedicated to Danmasani family 




               46


  Ay su cancaci haka inbanda Su basu........ Bata karasaba ya wanka mata mari tayi sauri tariqe kunci tanafadin nikamara An mareki angayamiki iyaye abin banxane ko yankani sukayi aysu su haipeni bare gata sukayimin mahaukaci kawai mara tarbiyya tsugunnawa tayi tarushe da wani matsanancin kuka Allh ya isa na kacuceni ka yaudareni vaxan taba yapema ba kuma wllh duk wace ta aure ka saitayi danasani kuma yanxu nafara sanka don sanka acikin jinina yake da jijiyata I can't alive without it yayin data kuma rushewa dawani matsanancin kuka tausayinta Yakama Anwar amma sai yashare yai tapiyarsa sbd yanunamata kuskurenta naxagin iyayensa ay kishi ba haukabane, tanishi da kallo haryapice tana kuka. Duk abinnan yafarune a idon mammy sbd a babban parlour gidan suka xauna taxo wucewa taji hayaniyya saita tsaya ta labe, dariya tahauyi daga visani tace ahayyeh😃😄😃😃!!! Nasamu hanyar cimma burina nakuma nunawa yarinyan nan bata da wayo sannan nadau fansar xagin datayimin 😀😀😀 ta tuntsure da daria da shewa yanda Aneesa baxataji taba, ta gyara fuska tafito tana inna lillahi wa'inna ilahirraji'una meyafaru tariqe Aneesa, Aneesa kuwa tafada jikinta tana kuka metsuma xcya tana kitaimakeni Anwar yayi aure yayi au......re tasake fashewa da kuka kiyi hkr kiyi shiru fadamun meyafaru Aneesa ta share hawayen dayake xuba a idonta wani nabiyedashi tabawa mammy labarin abinda Anwar yafadamata da irinkuma sandatakemasa baxan Iya rayuwa batare da Anwar ba ki taimakeni mammy, mammy tagyara xama a xcyarta tace yauni kike Neman temako a gurina ta tuna ranar da akan tace tabari idan dadinta yadawo daga Egypt sai itakuma tatapi USA din yarufe ido tacimata mutunci kudinki ne Namu hardaxaki xabamin abinda xanyi konace kitaimakeni da sisinki kaf duniya baki da abinda xaki Iya temakona dashi angaji da yawan bariki anxo anliqewa mahaipina gayar talauci kawai, mammy tai ajiyarxcya tace lalai bahaushe yayi gaskia dayace mehakuri shike dafa dutse yasha romansa, afili tace indai da Kudi aykomai mesaukine aneesa tai saurin cewa a kwai konawane to masha Allah kibarmin komai ahannuna karkima fadawa dadinki komai xexo cikin sauqi dakanshi xexo yaroqeki ki aureshi inaki aueshiba xemutu ke ko iyayensa xai Iya rabuwa dasu akanki, taya hakan xatafaru, kedai bari kudi ne magana indasu anyi komai angama yanxu he ki wanka ki Bacci kisamu nutsuwa kixo kiji mafita, aneesa ta tashi ciikin jin dadi da samun nasara tashiga daki Mammy tabita da kallon shashasha, tanashiga daki tapada toilet ta watsa ruwa takora syrup da cocaine tafada gado


       Shikuwa Anwar tunda yatapi kanshi kejuya masa Allah ne kawai yakawoshi gida yana shiga dakinsa yaxube kan carpet yadora kanshi kan kujera yananata ALLAHUMA LA SAHALA ILLAMAJA ALTAHU SAHALAN WA'ANTA TAJA ALLUL HAZNA IZAH SHITA SAHALAN sanan yasamu nutsuwa tafara xuwanmai yayin da hawaye ketabin kuncinsa ahankali yanajin sanyi aran sa (nikuwa nace Addu'a makamin mumini).......




       🍎🍇MUJE ZUWA🍎🍇



Taku har kullum Dr Rahmancy



For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 19/2/2017    1/30pm ]




🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇



  Written by Rahma A Danmsani 



  Dedicated to Danmasani family 


    

                 47


   Kwanci tashi asarar mai rai yaugashi Ayman taga gama exam takara girma kaikace takusa kagama sikandire gawani sirrin kyau datake karawa takara haske yanxu yadanyi kiba ba laipi ta tashi daga sahun sirara ammapa bata shiga sahun lukutayeba tanan dai2 saidai bawani alamun girma ajikinta , Mamy kan ganin Abba dagaske yake kai Ayman xaiyi yasata taxage wajen kula da yarta ta gyrata tsaf ciki da bai gyaran jiki da tsumi bawanda batayiwa yartaba wani abunma intava Ayman sai Ayamn din tace Mamy wannan abubuwan danakesha namaye sai mamy tace gyaran jiki Ayman kuwa dason ado danhaka databata saita shanye, Ayman gwanar kwalliya yanxu takara gogewa wajan kwalliya dan wani lokacin intai kwalliya saika xata Aljanance tsabar kyau. Anyimusu Hutu 3rd term danhaka Abba yace nanda 2weeks xata tare, Anwar kuwa yaje kwandila yaxabi gida nagani nafada ba a magana, lokacin Da Abba yakira Ayman yafadamata xasu koma gidansu ita da Anwar saitasa kuka tana ita baxata komaba yashiga tarraashinta yana bata baki yace xasuje da ita Dubai taxabo irin kayan gidan datakeso jin ya ambaci xata Dubai yasata saurin share hawaye yace kinaso kiga Abbanki cikin sauri tace eh yace xaixo lokacin daxa kukoma farinciki ya lullubeta sai murna take, Tana yiwa sapeeya waya tagayamata sapeeya tace to yanxu Ayman shikenan baxaki auri yaya shuhaip dinba kinsankuwa son dayakemiki Ayman tamarairaice tace kibari ay shi yaya Anwar din basona yakeba yanada wadda yakeso may be yasakeni kinga saina naxo na aureshi ko, tab! Bayaso saikinxama kwantai sannan😜 kamar ya barxancen danbaxaki gane abinda nakenupiba yarinya hhhm 😜 nice yarinyar taki am sorry pa asheke babbace na manta now you are house wife suka kyalkyale da daria haka sukaci gaba hirarsu. Yau saura sati biyu tariya dan haka gobe Mamy da Ayman da wata kanwar mahaipiyar Ayman Aunty Raheela datake aure a gwanbe xasu wuce Dubai Dan suyowa Ayman kayan daki, washegari jirginsu yadaga 🛫🛫✈daga 9ja xuwa Dubai(sis Raheelah kixabo mekyau karkixabo mata irinnaki .....ki xabomata irin Na Rahmancy kinga ita yar birnin kano ce ba gombe ba😀😝😜) .



   Aneesa kuwa sai xubawa mammy Kudi take waitana xuwa gurin boka shakundun sha yanxu magani yanxu, aganin aneesa magani yanayi tunda har Anwar kiranta yayi yabata hakurin Marin dayayi mata yaita lallashinta akan shima baa asan ranshi akayi auran ba bakuma San yarinyar yakeyi ba badan kar sutsinemaiba ma datuni yasaketa gashi yanxu wata soyayya yake nunamata wacce kodacan baya bata kulawa kamar haka, a tunanita aikin boka ne, bangaren Anwar kuwa tausayinta yakeji tunda ya lura tana masifar sonshi shiyasa, duk abinda ke faruwa tanasanar da Aminiyarta feenah, yauma sunaxaune take gayawa mammy abinda Anwar yafadamata Na beson yarinyar nangaba xesaketa mammy taa gyara xama tace aykadanmma kenan aynan gaba sujjadace kawai baemakiba itama Dan Allah kadai akeyiwa amma komai kikeso saiyayimiki Allah mammy, kixuba ido xakisha kallo,  sukasa dariya duka suka tapa


    Yau su Mamy sukadawo daga Dubai sun soya Kaya masu kyau sosai danko yar wani president din saihaka Ayman dakanta taxabi komai kadanne su Aunty Raheela suka xabarmata abinka da yar birni takuwa xabo Wanda sukadace anje anjeramatasu gidan yakara fitowa kamar government house jibi yakma xata tare 

       Yau Yakama tariya gida yacika da yan uwa da abokan arxiqi dangi mahaipiyarta sun xo sunyi kara dayake Mamy ta ayka Anwar dakansa yaje yafadamusu mutanen Rimin gado ma sunxo gida yacika maqeel Ayman ansha graya fatarta sai kyalli take ga kunshi baki da ja yan medugurine sukayimata shi da turaren jiki ko inata gifta sai wani asirtaccen kamshine ketashi ajikinta Abbanta yaxo tunsuna Dubai koyaushe tana maqale ajikinshi suna hirar yaushe gamo 

   Karfe 6:00pm dai2 motocin daukar Amarya suka iso yayin da Abba yasa aka kira womasa ANWAR $ AYMAN Mamy Na xaune da Abba da kakarAyman tawurin uwa koyamusu Fada da nasiha sannna Mamy ta Dora son ga Amanar  'yata inkaci Amana banyape ba kekuma kiyi biyyayya kiriqe surinku banda rashin kunya taimusu Fada da nasiha sosai Ayman saikuka take cikin shashekar kuka take cewa Mamy Na Abba kuyafemin duk laipin da naimuku kugafarceni kuka yakwace mata itama mamyn kuka takeyi suka CE munyape miki duniya da lahira Allh yaimuku Albarka shima Anwar kukan yake ahaka aunty Raheelah taxotapita da ita sanye take cikin wani hadden lace maitsada marron ne yasha hadden dinki Riga da siket aka doramata Alkybba orange colour abin sai wanda yagani tai kyau kamar sarauniyya sakar gwalce da awarwaro ajikinta akasata haddiyar motan last decision kirar 2017 sai gidan yayanta angonta ANWAR......



   🍎🍇MUJE XUWA🍎🍇



Taku har kullum Dr Rahmancy


For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 20/2/2017       10/40am ]




🍎🍇 ANWAR $ AYMWN 🍎🍇



  Written by Rahma A Danmasani



 Dedicated to Danmasani family 



          51_____55


    Suka shige cikin dakin gaba tayi tarakube agefe, yaja wani center table ya dora plate din akai da ledan yakoma kan doguwar kujerar dake daki ya xauna yaxuba yafara ci yana kora juice can yahangota tarakube gefan gado a takure sai gyangyadi takeyi, sai sannan ya tuna to inaxata kwanta adakin nan daya kawota danshi be iya kwanciyar kasaba ya yanke shawarar ta kwanta kawai akan kujera inyatashi saida yagama komai yakashe wutar sannan yadawo kusa da ita yadagota tabude idonta yace koma kan kujera ki kwanta bamusu ta tapi ta kwanta yace kinyi addu'a, tace a,ah toyi saiki kwanta takaranta addu'ar tashape jikinta sannan ta kwanta shima yahaye gadon ya lullube jikinshi da bargo cikin dare sanyi yakada jikinta sai rawa yake tasako kaqa ta kudundune saikarkarwa take Anwar kamar yadda yasaba dan gabatar da nafila hakama yau yatashi yaye bargon yashiga toilet yayo alwala ya fito yashinfida daduma yatada sallah sai bayan ya iddar yaduba kan kujera saiyaga batanan gabanshi yafadi kardai fita tayi yanupi kofa yakunna fitila saiganinta yayi tanata karkarwa da sauri yakaraso gurin yadagota ta kanqameshi lapiya ko sanyi ki keji kaita daga owk bana dakomiki blanket yashiga duba dakin amma sama daqasa ba blanket adakin yadawo yace hau gadon ki kwanta tatashi ta haushima yahau yarupesu da bargon, amma kanshin jikinta Dana turarenta suka jefashi wata dunia yakasa bcc tunani kawai yakeyi can yaji kamar a mafarki an rungumoshi yana juyowa yaga Ayman ta makalkaleshi tana bccinta hankali kwance hannunshi yasa yatallapota kan qirjinsa ya gyramata kwanciya shima ya gyara ya kwanta Bacci medadi yayi gaba dasu, bashi yafarka ba sai dayafara jin kiran assalatu yatshi yaxareta daga jikinshi a hankali yaje ya dauro alwala sannan yafito ragowar ruwan hannunsa ya yarfamata tai miqa ta tashi yace lokacin sallah yayi yanuna mata toilet shikuma yatapi masallaci, bayan ta idar da sallah sai takoma toilet din ta wanke mai sannan tadawo bed room din tashare ko ina ta gyarashi ko ina tsaf tsaf tajuna abin turaren wuta ta xuba turare sannan tasa air frshner a toilet tadawo parlor ta gyara mai shima tasa turaren wuta takwashe kayan dayaci abinci taxura  hijabinta tapita daga part din bayan ta gyara part din duka ko ina kamshi yake sannan ta rupomai sashen takoma nata ta gyara shima sannan takoma babban parlour shima ta gyrashi ko ina a samanan ka gifta kamshi ketashi ta hada plates din dasuka bata ta wanke ta mayar dasu sannan tafada toilet tashiga wanka bayan tapito daga wanka ta bude wadrope ta dako wasu Riga da siket na tamfa a inda su Auny Raheela suka shirya mata a tamfar lemon green ce da orange da black bayan ta tsantsara kwalliya tasaka kayan sunyi mata das ajiki sannan tayi daurinta mai step step tasaka fashion din sarkata da dan kunne duk orange tadoura agogon hannu shima orange takoma falon dakinta taxauna bayan tapeshe jikinta da turaruka masu dadin kamshi da humra 


      Anwar kuwa lokacin daya pita yabiya ta gurin masu aiki yacewa kukun gidan ya dora break fast sannan yatafi masallaci saida rana tafito sannan bayan yagama laxuminsa yadawo sannan ya taho gida sanda yaxo masu aykin harsun gyara harabar gidan masu gyaran fulawa nayi suka runga xubewa suna gaisheshi yana amsa musu cikin fara'a da kulawa yashiga cikin gida gabaya porlor kasa da dakunan da duk wani bangare angyarashi sai kamshine ketashi kai tsaye sama yanupa yana xuba wani lapiyayen kamshi yadaki hancinshi Wanda yasha babban dana qasa ya wuce xuwa dakinshi abin yabashi mamaki gani kamar ba ataba shiga side dinba sai kamshine ketashi ya wuce bed room shima tsab hakan ya tunamai da gyaran dakin da akaimai lokacin dayadawo daga China ya yasaki murmushi yace Allah sarki sweet sis har anfara girma yafada toilet yayi wanka sannan yafito yanufi bakin mudubi yashirya kansa sannan yasa kananun Kaya yayi kyau sosai yataje kansa yafuto baitsaya ko inaba sai part dinta akan kujera yahangota takame tana kallo yayi da kamshinta da nadakin suka hadu suka bada wani hadden kamshi mesanyaya xcyar masoyi yakaraso kusa da ita ya xauna yana murmushi ta sauka ta tsugunna kasa tace yaya inakwana yadagota yace lapiya klw kanwata yakikatashi, lpy, ya bagwan guri, lapiya masha Allh irin wannan kwalliya haka kamar ba a 9ja ba daga nesapa nadauka bakuwar saudiyya mukayi kai yaya ya kwaikwayi yanda tai magana yace Allah suka tuntsure da daria yadagota ya xaunar da ita kusa da shi suka shiga hira rigin din kararawar dasuka jine yasa susu kallon kofa yayin da Anwar yace yes come in wata tsohuwar mata taxo ta tsugunna tagaishesu cikin ladabi suka amsa mata sannan tace anshirya abincin a dinning sukace to hartayi gaba Ayman tace baba cikin rawar jiki tadawo tace gani Hajiya Ayman tace dan kidaina gashe da ni nixanna gaisheki aykinyi jika dani kuma basai kin tsugunna ba Anwar yabita da ido dan bakaramin burgeshi tayiba matar tai murmushi tace to Hajiya nagode Allh yayimuku Albarka yabaku xaman lapiya da xuri'a dayyiba Anwar yace ameen baba mungode tafita Anwar yajawo ayman tafado jikinshi yaxubamata kiss a goshi yana fadin kin burgeni sosai Dan Allah kina musu biyayya kinga su manya ne tace to yaruqo hanunta suka pito duk abinda baki saniba ki tambayesu xasu fadi miki kinji tace to a haka suka karasa dainin ko waya kujera ya xauna Ayman ta tashi tayi serve dinsu potato cake ne da chicken nuggets sai tea da kunun tsamiya sunaci suna hira yana tsokanarta wai yabata abaki kotafi koshi sai daria take yadebo a cukali xaisamata abaki tabude bakin wayarshi tai ringing ya ajiye cokalin ya dauka my neesa ya bayyana a screen din ya saurin pickng yana choculaty cikin kissa da shagwaba tace kamanta daniko haba Aneesa ta kintaba ganin mutum ya manta da rayuwarsa a,ah chocalaty tokece rayuwata yaxan manta dake ta sheqe da dariya haka sukacigaba da soyayyar su yayin da Ayman tacika Pam saiganin hawaye tai yanaxuba juyuwar da Anwar xaiyi sai yaga Ayman tadena cin abinci tana hawaye yai Saurin katse wayar taacewa My neesa ina xuwa yakashe ya tallapo Ayman yace...............





       🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇



Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 19/2/2017     11/11pm ]



🍎🍇 ANWAR $ AYMAN🍎🍇




Written by Rahma A Danmasani




Dedicated to Danmasani family



           48____50



  A mota banda kuka ba abinda takeyi Aunty Raheela nabata hkr a haka suka karasa gidan fitilun dasu haka haska layin su suka tabbatar min ga gidan Amarya can tinkan naqarasa nace Aljannar duniya gate naga an wangale motocin suka shiga da kyar Ayman tapito tana kuka suka nupi parlour n gidan wani hadden parlour nagani yasha haddun kujeru kalar pink and black da kyalkyali jikinsu gawani haddun pink and black din labulaye da wani center table golden akan waniakeken pink and golden carpet saiwata makekiyar plasma ajikin bango da home tiyata abindai sai Wanda yagani can gefe nakara hango wani parlourn medauke da adon green and white beside kuma dining table sai dakuna hudu agefe, samma na tsallaka nan naga duniya Gidan kaman ba 9ja ba babban parlour ne medauke da kujeru coffee and milk yana dauke da dakuna biyu daya days naga sunshiga sainaga she parlour ne shima da two bed room sai kitchen da toilet acikin kowanne bed room akwai toilet nannaga anshiga da ita daya bed room an ajiyeta a tafkeken gadonta shima kansa abin burgewa ne (nikuwa nace daya dakin Na megidanne kenan) a habban parlorn nan babban kitchen yake gaskiya annarka dukiya aciki kai gidan ANWAR $ AYMAN yahadu abinda naki yankai amarya nacewa domin nagajidagaya muku tsaruwarsa dan sai inkwana inayi saidai fatan Alheri, a hankali mutane suka ringa tapiya saida yadawo daga aunty Raheelah sai hajia binta kanwar Mamy itace takatayiwa Ayman nasiha takecewa Ayman babban a binda me riqe aure hakuri yinayi bari na bari karki yarda mijinki yayi fushi dake domin kuwa duk macen da mijnta ke fushi da ita Allh baya karbar ibadarta kodaga ixuwa sama ba ayi, kiriqe sirrin mijinki komai yafaru tsakaninku yaxama sirri walau na dadi ko wuya, kiyi koyi da Nana fadima yar manxon Allah SAW da matan sahabbai nagari , kiriqe tsafta domin yana futo da martabar mace gurin mijinta ladabi biyya kiriqe domin Aljannaki na karkashin kafar mijinki Annabi cewa yayi dan umarci wani yayiwa wani sujjada dana umarci mace tayiwa mijinta to kinga kuwa miji daraja gareshi sosai nandai taimata nasiha mai tsuma zcya Ayman dai kuka take Aunty Raheelah ce ta tasheta tace taje tayi wanka taishirin kwanciya yashi tayi tashiga toilet kapin ta fito suka dauko Mata rigar bacci doguwa mara nauyi suka fesheta da turaruka masu kamshi tare da ribbon kalar rigar wato sea green kafinta fito suka sanpe, tana fitowa ta tsaya gaban miro tashape jinkinta da mayuka masu kyau da tsada tabi kowanne gurbin jikinta da turarurruka masu kamshi kamar yadda Mamy tace tanayi tasa rigar baccin tadaure gashinta da ribbon a tunanita sunan saita leqo parlour bata gansuba yapita babban parlor amma shiru sauri tayi tadawo kan godo ta kudundune tsoro yacika mata ciki.

      Anwar kuwa sai yanxu ya shirya cikin sky blue din shadda da dark blue din hula da takalmi yataje gashin kansa yasa wasu haddun mayuka ya dora agogon sa ga fuskannan tasha gyra sajensa yafuto yai kyau ba a magana Faruq sai tsiya yakemai sannan suka fito saida suka biya shop rite suka sai da kwallen kaji da juices kala_kala da hollandia sannan suka nupi gidan suna isa mehadi yabude get suka shiga sai Faruq yaqi futowa daga mota yace yagama rakiyarsa anan baxaishiga Anwar yayai dashi amma yaki shiga dole yarabu da shi sukai sallama aci amarci lapiya har Anwar yaigaba yadawo yana cewa a ina amarcin yake saikace Wanda ya auri mace au meka aura kai muna mace dai suka kyalkyale da daria Faruq nafadin karkacika bakidai haka sukai sallama yaja motar yafita shikuma yanupi cikin gidan, saida ya kulle komai nakasa sannan yayi sama a parlour yayi turus ya tunani yanxu saiya shiga dakinan yace yaxo gurin Ayman a matsayin matarsa kai wannan abin kunya da yawa yake aysai tarainashi ba intapi dakina kawai wata xcyarta kayi yaya da wannan kaji kuma ka tabbatar taci abinci yanxu pa kulawarta na gareka koba komai aybekamata a kawota wannan tafkeken gidan ace ta kwana bataji motsin kowana ga Ayman da tsoro yakuma tuna Kalmar Mamy Na son ga 'yata nan amana inkaci amana.......... Kawai saiyafada cikin dakin can kuryar gado ya hangota ta takure da farko beganta ba yana shirin Shiga daya dakin ya hangota tausayinta ya kamashi yakarasa gefen gadon yaxauna cikin sanyin murya yace Ayman tadago cikin sanyi jiki ta kalkeshi dukkaninsu saida gabansu yafadi taisaurin kasa da Kanta sukai shiru na yan daqiqa yai karpin hali yace xo Ayman ta sako kanta a sunkuye taxo kasa taxauna yayin da kamshinta ya bugi hancinsa da sanyi A c saiwani nishadi ya zyarshi zcyarsa ya kalli idonta jajir alamar taci kuka tagaji yace cire hularsa ya ajiye yace Ayman kukan mekike shiru tayi tana wasa da yatsun hannunta yakara da cewa konine bakaiso kixauna dani kaita daga alamar a,ah yai murmushi to mene namma shiru tayi ya gyara xama yace tunda axumin magana kike banatashi natapi dakina saida sape ga abinci nan yamiqa mata babbar ledar yadau hularsa yafita tabi vayansa da kallo da part dinshi xainupa saikuma yafasa yadawo yace xaki iya kwana anan part kekadai kaita girgixa hawaye naxuba ba kuka nace kiminba tambayarki nayi inxaki Iya saida sape cikin sauri tace baxan iyaba to dako hijabinki kixo muje hannu tasa ta dauko hijabinta taxura dama su Aunty Raheela sun dako mata dashi tayi salla ya wuce gaba tabishi a baya har part dinsa yabude suka Shiga, yace je kitchen ki dauko plate daxakici dashi yanuna mata ta dauko yakaita kofar dakin yace tashiga shikuma yashiga daya dakin yana xuwa yafada wanka yafuto ya gyara jikinshi ya fesa turare yasaka ash din jallabiya yafada gado yadanna kiran Aneesa ringin biyu ta dauka chaculaty kaida kake kidan amarya amma kake kiran wata wacece wata Aykimfi karfin haka dankoxa a taramun matan duk duniyar nan basukai muhimmancin muryarki a gurina ba balle wata kwaila danake ganinta kamar bamace ba Aneesa tasheqe da daria tace yanxu tana ina tana dakinta kaipa ina nawa cikin xaulaya tace kaidaxakaci amarci innakai INA varin amarya ko xuwa kayi muyi hira ka koma Allh yasawaqe ina abin wai maye yaci jariri ta kyakyale da dariya nikuwa xanso naga amaryanan dataimin kawacen miji gabanshi yafadi amma saiyadake yace xaki gantane kuma saikin rainata tasake fashewa da dariya haka sukaci gaba da hira cikin raha da nishadi


   Ayman kuwa tana Shiga ta xuba kaxarta taci ta rage dama yunwa takeji rabonta da abinci tunsape bataci komai ba tana gama ci tasha madarar hollandianta takwashe kayan takai kitchen amma tana xuwa kwanciya tsoro ya kamata saitaji kamar anamata rada tayi sauri tapito taxo kofar dakin da Anwar yashiga ta maqale dahaka bcc ya dauketa.
     
     Shikuwa Anwar bayan sungama waya yafito xaidauki plate sai yai turus ganin mutum a kofar daki ya tsorata yafara karanto addu'a saiyaga Ashe Ayman keta baccinta yawuce ta yaje kitchen ya dako plate yadawo yatasheta kemekikeyi anan tafashe da kuka yaya tsoro nakeji ba kuka nace kimin ba xaki Iya kwana daki daya dani tadaga kanta alamar eh magana xakiyi xan Iya tafada cikin shesheqar kuka yariqe hannun ta yace to muje.........






    🍎🍇 MUJE XUWA 🍎🍇

Taku har kullum Dr Rahmancy



For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 21/2/2017       8:55am ]




🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇




  Written by Rahma A Danmasani


 Dedicated to Danmasani family




        56_____58

 
  Ya tallapo ta jikinshi yace Sis meyafaru wani haushin shi taji yakamata ta fincike kanta daga jikinshi ta turo baki gaba yaqara kashe murya yace menai miki kanwata ta kalloshi saiya kashe mata ido daya taiqasa da kanta dan axahiri baxatace ga dalilin kukan ta ba kawaidai kallaman da taji yana fadawa budurwar tashine yabata mata rai wata zcyar tace mata ina ruwanki keda ba sonsa ki keba ay kema kinda wanda kikeso basai kuna xuba soyayyar kuba, ya katsemata tunani ta hanyar cewa tunanin mekike murmushi maikunshe da alamum ramuwa  tayi tace Mamy na tuna shene sainaji badadi shima murmushin yayi yace Allah sarki haka suka cigaba da hirar su, bayan sungama cin abinci wajen 10:00 Anwar yasake wanka yafita ita tasake wankan tayi kwalliya doguwar rigar shadda jaa maituruwa tasa wacce tasha surfani tundaga sama har kasa ta daura dankwallinta rigar nadan jan kasa tayi kyau sosai abinka da farar fata sai kamshine yake tashi ta dawo falon kasa taxauna


       Anwar kwa gidan su yanupa yaje ya gaishe da su mamy, Mamy taji dadin ganinsa ta tambayeshi Ayman yace tanan lapiya sunyi hira sanan yataho tace inyaje gida yakira wota sugaisa da 'yarta yace to, bayan yataho direct gidan su abokinshi ya nupa sun sha hira Faruq sai tsokanarsa yake wai jiya ansha amarci nimadai auranan xanyi da Anwar ya gaji da bashi amsa yaimasa shiru sai bayan la'asar sukai sallama yataho gida Oasis ya biya nan zoo road ya saiwa Ayman ice cream da chocolate da biscuits masu tsada ya siyo pizza ya taho 

    Ayman da ta gaji da xama tarasa mexatayi sai Allah yataimaketa kukun gidan taxo ta tambaye ta mexa adapa dan haka tace ayi fried rice with patato sai ayi beans bums da leaf soup tace to itama tashiga kitchen din tare sukayi komai sukagama suna hira kasancewar itama bawata babbace sosai ba sunan ta haule ayman ba wuyar Sabo harsun saba, bayan sungama Ayman ta dako haddun flask taxubawa Anwar komai ta rupe takaisu dainin din sama ta rupe da wani Darrin yanki sharashara da fulawoyi ajikin sa tadawo sannan tace haule ta xubawa ma'aikatan gidan tunda ta sansu da baba itama ta diba, tadebo kwakwa da abarba da kankana tayi sama saida ta hadawa Anwar lemon kwakwa da abarba taxuba a jug ta ajiye sannan tashiga wanka tasake kwalliya cikin hadden bakin material riga da siket sun matseta sosai taci kwalliya takashe jikinta da turare tapito tasake gyara saman ta kuma kunna turaren wuta gabaya yadau kamshi ta nemi guri ta hakim ce ta kunna MBC 3 tana ganin carton, Biyar dai2 Anwar yadawo yana shigowo daddan kamshi ya bugeshi ganin beganta a kasa ba ya hau sama nanpa wani far in ciki ya lullubeshi Wanda sanadiyar asirtacen kamshin girki dana daki ga uwa Uba Na jikinta daya bugi hancin sa (Dan Allah mata mudunga gyara ko dan mufarantawa maxajjenmu musamu lada) har yaje kusa da ita batasan yaxoba saida taji an riqo hannun ta tai saurin firgigit ta miqe da nupin gudu saitaji ance cikin tattausar murya ina xaki tana juyawa suka hada ido sai ya kashe Mata ido daya😉 yana murmushi lah! Yaya yaushe kadawo kina kallo nadawo banji shigowar ka ba sannu da xuwa tadan tsugunna yawwa yasaketa yana danja da baya kinci abinci a,ah meyasa yafada yana dan bata rai ay Mamy ce tace ina jiranka munaci tare, Allah sarki sweet sis yanxu baki ci komai ba tun breakfast yafada da alamar tausayawa a,ah naci ragowar kaxar jiya hhhm! Shikenan danasani banxauna ba farouk ne ya riqeni yana fadi yana tapiya banayi wanka naxo muci ya ajiye ledar hanunsa ya nupi part dinsa tace a pito lapiya, bayan wasu mintina yafito ta miqe suka nupi dainin area......




      🍎🍇 MUJE XUWA. 🍎🍇




Taku har kullum Dr Rahmancy 





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 21/2/2017       8:30pm ]




🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇




    Written by Rahma A Danmasani




Dedicated to Danmasani family




          61____62


  Harara Ayman ta watsa mata ta tabe baki hade da siririn tsaki ta juyar da kanta, Aneesa ce tace chacolaty wace wannan gabanshine yai mugun faduwa sai yadake yace Ayman ce yajuya ya kalli Ayman yace baki iya gaisuwa ba, bakin ciki ne yahanata magana illah tsartar da yawu da tayi ta gallai hatara ta dauke kai Aneesa ce tace chaculaty fito mana mubar gunnan dan kanwar nantaka bata da kunya baxamu daidaita ba ko dantaga tana da kyau ne oho, bude motar yayi ya fita yayin da Ayman tabisu da kallo jitake kamar xuciyar ta xata pito waje dantakaici tana hango su suna tahira da kyalkyala da dariya Anwar yace my neesa mexakije yine tayi Jim sannam tace bikin wata yar abokin dadi xani kuma kawata oak sai yaushe kenan 2mnth xanyi bayawa amma xanyi kewarka, kina tausayina kuwa mekaga xaki tapi kibarni xanyi missing dinki my chaculaty hhhm ay innaji baxan iya ba gudowa xanyi naxo nakanka kallon dayake mata ne yasata wani nishadi itama ta tsaya tanayi masa cikin shauqin soyayya tanajin wani masiffaen sansa nakara shigarta hanmunshi takamo ta hada danata ta damke tana mishi kallon so cikin begen kauna tace kariqe min amana har nadawo kar matarka..... Aybata karasa ba taji anmake hannun da sauri duk su biyun suka juya Ayman ce tsaye tana kada qugu tace ya yunwa nakeji kaxo mutapi nagaji inka kaini saikadawo Aneesa ce ta daka mata tswa keeee👉🏻nikeke bugewa hannu dama Ayman ita takeso tayi magana aykuwa ta gyara tsaiwa tace badake nake ba kije dai kiji da karuwan cinki aykuwa take taji andauketa da wani mahaukacin mari Aneesa ce tasakarmata shi ba itaba anwar ma saida yaraxana, tadafe kunci saikuma tasaki tadaga hannun xata rama saitaji anriqe hannun Anwar ne ya riqe yana fadin baki da hankaline ita xaki mara ta fixge hannunta Ay wlh saina rama ko angaya mata kowa dabbane kamar ta sake riqeta yayi baxaki bariba nipa saina rama dan wannan akuyar baxata mareni na kyaleba nikike cewa akuya lallai xaki gane kuranki anfada miki mexakiyi meye maravarki da akuyar wani mari ta Kawo mata Anwar yatare yace my chaculaty yi hakuri yimata uxiri danni kinji yi hkr pls taci da rajarka dakuma son danakema amma dasaitagane kuranta mexaki iyemin ke kin isa kimin wani Abu sannan tajuya ta kalli Anwar nika sakeni narama marina tsawa yadaka Mata kimin shiru baxan yiba kasakeni nidai danbaxan yarda ba ta fincike ya riqeta yana ta mata magana amma sai xullo take saita rama aykuwa ya kwashe ta wawan mari a daya kuncin nata tai sauri tadape kuncin ta rushe da matsanancin kuka ta ruga da gudu tayi mota Anwar jiyayi kamar yafashe da kuka beso yadake taba amma taqi nutsuwa ne farin ciki yakama Aneesa lallai bokan ta na ayki Dan Anwar dakansa yace  bayan Mamy ba macen da yakeso sai Anwar yau gashi a kanta ya mare ta murna takamata abin dayaqara bata mamaki shine hakurin da Anwar ke bata yana cewa yarinya ce bata da hankali bakomai chocolaty kadai ja mata kunne banason raini xanja mata kiyi hkr owk bakomai nahakura, Ayman kuwa tana xuwa tabude gidan baya ta shiga tarushe da matsanancin kuka kamar ranta xaifita, Anwar saida ya raka Aneesa inda xata hau jirgi sai xuba ta kemai shikuwa hankalin sa na wajen Ayman tausayinta yaka mashi dayasani gida yapara kaita yadawo airport din haka sukai sallama yana ta yaqen dole, yataho a kofar yaga jakar ta inda ta yar yadauka ya shiga motar ya ajiye yaxauna ya tashi motar yana jiyo shesheqar kukanta yajuya yaga takipa kanta akan cinyar ta saikuka take jiyai kamar yasa kuka haka yafigi motar bayar gun, suna xuwa gida kafin yagama parking ta bude motar tapita gudu gudu gudu sauri sauri takeyi tashiga  bakowa a kasa ta haye sama direct dakinta tanufa ta pada gado ta kuma rushewa da wani kukan ........




      🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇



Taku har kullum Dr Rahmancy



For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 21/2/2017       1:00pm ]




🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇




  Written by Rahma A Danmasani



Dedicated to Danmasani family



        59___60



 Ya jawo kujera ya xauna ita kuma ta yaye kyalle ta jawo plates sannan ta bude abincin kamshin girki yadaki hancin sa ya lumshe ido yabude yana kallonta saida tacika plate kyat ta turomai gabansa sannan tajawo wani xata xuba yace waxaki xubawa tace ni, yace kikace ni kike jira naxo muci, meye amfanin jiran baxa muci tareba kuma ni wanan  abincin yayi min yawa badan naji xaiyi dadi ba dasainace ni kadanma xanci yadauko cokula biyu yasa mata daya agabanta daya anasa ta akiye plate din suka fara ci yadago dakansa ya kalleta yace sweet sis are u d one dat cooked it, tace eh nida haule mukayi wacece haule itace me yin abincin gidan, OK, gaskiya yayi dadi kamar kunne na ya tsinke kai yaya bakiga yana rawa ba kalli kiga ta tuntsire da daria yace naga barapa kiji dadin abinci ya debo yasamata abaki, haka suka ringa ci cikin raha da nishadi bayan sungama taxuba mai leman data hada yasha sweet sis na'am da kamfanin fanta sunsanki dasun dauke ki aiki dan wannan leman yapi kamfanin su dadi, kamfaninsumma ba leman ba au🙊 leman xance karkuma kice santi nake ta kyalkyalle da daria aydama shikake😃😂😂😂


       Bayan sallar magriba yabata ice cream dinta dasu  chocolate da biscuits din daya soyomata tasa hannu biyu ta karba tace yaya nagode jaxakhallahu bi khair yace ameen aff Na manta Mamy Na gaisheki bana kirata Ku gaisa yawwa yaya Allh nayi missn dinta sosai, yakira Mamy yabata sundade suna hira sannan taqara yimata nasiha sukai sallama.



      Haka rayuwa tacigaba da tapiya su kwana tare ingari ya waye Ayman ta gyra musu dakunansu itama tayi kwalliya, tana xuwa kitchen kullum suyi girki da haule, yanxu sunsaba sosai saidai abinda ke bata mata rai shine kullum da daddare sai Anwar yaraba da dare yana waya da Aneesa idan ta tuna wani Abu kuma saitai murmushi.



      Yau su Ayman xasu koma makaranta xatashiga ss1 Anwar yasake mata komai na makarantar sabo ta shirya cikin shirinta ta na makaranta ta pito yanxu takara girma tayi haske ga kiba, gawani irin kyau datake karawa saikace balarabiya shape nagani yana pitomata alamun budurci dan yanxu hartapara qirga dangi(danta hada da Dr Rahmancy da kawarta Ummul Kulthum a irgenta😄😄) taxauna sukayi breakfast sannan tayiwa su hauke ba baba sallama dan yanxu Ayman in Anwar bayanan xuwa take suyi ta hira ba raini kamar bamusu aiki ba, Anwar ne xaikaita shima daga can yatapi office sanye yake cikin bajajen suit da cover shoe sunkarbeshi yayi kyau sosai tare suka pito suka shiga mota yaja a mota yake cemata kartacewa kowa tana da aure inba haka ba xa'akore ta kodamasu aure a makarantar tace a,ah yace to ki shiru karkigayawa kowa kinji tace to a haka suka karasa makaranta ya sauketa ta shiga sannan ya juya yatapi, tana shiga safeeya ta taho da gudu suka rungume junansu suna murnar ganin juna, bayan an fita break akaxo afadawa kowa curse din dayake sapeeya da Ayman suna science class sunyi murna sosai dan Ayman dama pharmacy takeso ta karanta safiya kuma gynecology Ayman tahuyo ta kalli safeeya tace kinfadawa ya suhaip nayi aure a,ah banfadamasa ba Alhamdulillah, yawwa kawata menene bakomai, da jiyapa harxan fada mai nafasa gwara dabaki fadamasa baa kuma dan Allah karki gayamai kinji sbd me? Inaruwanki kinfiya tambaya Allah kedai kawai karki fadamasa to shikenan sukaci gaba da hirar su, da aka tashi Anwar yariga suhaip xuwa daukar Ayman dan haka basu haduba duk da Ayman bataso haka ba, hakace take kasancewa kullun Ayman nariga suhaip xuwa daukar safeeya


      Aneesa kuwa ta sakankance tasamu Anwar aganinta bokan mammy na aiki yauma dubu dari biyar tabawa mammy xatakaiwa boka waixaiyi abinda Anwar xaisaki matar sa, itakuma xata tapi birthday din avokinta jasco Wanda sukai makaranta tare yanxu yana America daxama annanne xasu hadu da feena kafinta dawo mammy tace Anwar xairabu da matarsa.


       Yauxata tapi da karfe 3:00pm Bayan Anwar ya dauko Ayman daga makaranta tayomasa waya tana airport yaxo suyi sallama dan haka yajuya motarsa yanupi airport Ayman tace yaya inaxamu xaki rakani airport ne owk tayi shiru bata qara cewa komai ba harsuka isa suna shiga Aneesa tagano motarsa danhaka takaraso inda yayi parking taxo bakin kofar dayake tace choculaty har ka iso da sauri Ayman ta kallota danbaxata taba manta muryan nanba tana juyowa suka hada ido nan da nan hoton da Anwar yaturomata Wanda sukai shida Aneesa yafado mata yayin da Aneesa ta manta inda tasan fuskar............





        🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇




Taku har kullum Dr Rahmancy




For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 23/2/2017       11:40pm ]




🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇




  Written by Rahma A Danmasani




 Dedicated to Danmasani family


     
         63____65

  Anwar kuwa bayan ya gyara parking cikin gidan ya shiga, ganin beganta a parlour ba ya wuce na shi dakin yarasa meyake masa dadi a rai, sai da yayi wanka ya shirya sannan ya fito still batanan qasa ya sauka nanma beganta ba ya tambayi su haule ko sun ganta dayake tana gunsu hira sukace basu sanma ta dawoba sama yaqara komawa yana xuwa yayi dinnin area ga mamakin sa saiyaga abinci ko alamun tabashi ba ayiba hhhm sis rigima ko ta inaxanfara rarrashin oho? Yanupi dakinta bata parlour dan haka ya bude daya daga cikin bedroom din cikin sa'a ya hangota tayi rup da ciki sai sheshekar kuka take rabinta na kan gadon rabinta Na qasa ba abinda ta cire har takalmin ta ma yana kaparta, gefen gadon yaje ya xauna bayan ya ciremata takalman yajuyo da fuskarta wacce yatsu dara2 suka bayayyana tayi jajir abinka da farar fata tausayinta ya kamashi a hankali ya jawota jikinshi tana jinshi bakin ciki yahanata magana fuskarta ya dago sukai facing din juna ya gyara mata kwanciyar ajikinshi yace sweet sis shiru tayi ta lape baxaki amsa ba fushi kike dani ko? Nanma shiru tayi nine ko kiyi hkr ba ason raina nayimiki ba kinji pls 4give me👏🏻👏🏻 nayi kuskure amma kiyi hkr, jintaqi magana ne yasashi dago fuskarta wadda tunda yafara magana hawaye suke xarya a kuncinta ga wani xaxxabi dake shirin rupe ta hasbunallahu wani'imalwakil ya furta danji yake kamar shima yafashe da kukan yace sweet sis xoki rama marinki indai xaixama sanadiyar rashin zubar hawayen nan naki xoki rama yatasheta yamiqa fuskar shi fashewa tayi da kuka tafada jikinshi, rungumeta yayi, yayin da wata kwalla ke sauka a kumatunsa cikin raunaniyar murya yace pls Ayman kiyi hkr kedaina kukan nan karwani ciwon yakamaki sanadin haka kinga nakasa rike amanar da iyayenmu sukaban yayin da hawaye yacigaba da xarya a kuncinshi jin muryarshi narawa yasa Ayman tace nipa yaya ba kukan Marin dakaimin nake ba narashin kinbarina na rama Marin da akuyar nan tayimin nake axahiri yaji xapin Suna da ta kira Aneesa da shi amma tunda sulhu yake saiya daure yace to tashi kirama akaina abun yakara bata haushi kenan da ta daketa gwara shi adakeshi amma ita yabari ta mareta harma yaqara mata aykuwa naqudiri ramuwa ko yar gwalce duk sanda Allah yahadamu saina rama marina tafashe da kuka, ganin duk rarrashi vaxaimasa tunda yayi amma taqi ta sauko saima haitake danhaka yadagota a hankali yazame hijabinta yadago fuskarta ya nemi bakinta kawai saiya xura cikin nasa yaringa aykamata da wasu xafaffan kiss yana tsutse lebanta da farko yaimata hakanne dantayi shiru amma halin da ya tsinci kanshi acikine yasashi da dajawota yakanqame itakuwa jinhaka yasata sauri hadiye kukan ta jikin ta sairawa yake kuma tayi tayi takwace takasa shikuwa sai tsotsar lip dinta yake kamar wani alewa inyagaji yakoma kissin dinta sunpi 20mnt a haka duk jikin ta ya mutu hawayen sunkafe saida yagaji dankansa sannan yasaketa yana mai da numfashi, yamiqe agadon ya lumshe ido yajawo ta tafado kirjinshi yamatseta tsam kamar xaimayar da ita ciki sanna cikin wahalalliyar murya yarada mata a kunne kin hkr da sauri tadaga Kai yayi murmushi talk mana eh na hakra gud yakamo hannun ta yabata peak sannan yadada matseta harsaida tai qara yayi murmushi yace da xapi ko eyya sorry yatasheta jiki kiyi wanka kixo muyi lunch yau mun makara bamuci ba ta yashi kamar wacce kwai yafashewa a ciki tanupi toilet tana xancen xuci shikuma yabita da kallo hartashige sannan ya lumshe ido kamar mejin bcc yaqara bajewa a gadon, tanashiga bandakin taxauna tace ko yaushe yaya yaxama dan iska haka oho kodayake ba abin mamaki bane tunda budurwarsa yar iskace taja tsaki Allh ya shirya, jin shirun yayi yawa yace Ayman yi sauri kifito yunwa nakeji to ganinan, simple make up tayi tasa jar doguwar riga da baki sai adon duwatsu ajiki rigar irinta larabawace ta feshe jikinta da turaruka ta tufke kanta da red ribon duk Anwar Na kallonta dantaimai kyau soosai yariqe hannu ta suka pita yana ta tsokanarta wai inwani yaganta saiyace basu hada jini da 9ja ba kodayake nima ay dan beauty ne.........




     🍎🍇MYJE ZUWA🍎🍇




Taku har kullum Dr Rahmancy



For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 27/2/2017         9:000am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇




 Written by Rahma A Danmasani




Dedicated to Danmasani family 




             69____70


  Saida taji kayan cikin ta sunyo sama sbd yadda ya figi motar bece mata komai ba itama batace mai komai ba illa gudun da yake xuba kamar xaibar gari, a haka suka isa gida Allah ne kawai yakawo su yai parking ta fito shima yafito tana gaba yana binta bata tsaya ko ina ba sai babban parlor yashigo a fusace yajawo ta tafado jikinshi ya matseta uban ways wannan yaron cikin gadara tace saurayi nane.... Tsawa yadaka mata da auran nawa kike maganar saurayinki xakuwa kigane baki da hankali ranar da kikajishi a..... Kafin yaqarasa tace waini da naganka da budurwarka haka nayima ko ba kusan kwana kuke kuna waya ba menakecema danni kawai yau muntsaya da saurayina munagaisa shine xakazo kanamin masipa no haka nakema, nikike mayarwa da magana ayba mayarma nayiba gaskiya nafada kuma inason sa keeeee👉🏻 wallahi ki rupemin baki ko nafarfasa miki shi ni kikecewa kina sonsa mmtssw.... To mene dan nace INA sonsa wani abune kaimeye bakacewa budurwar ka gwarama ni ba iskanci muke ba taja wani tsaki aykuwa kamar tadaba masa wuka a kirji yace kina nupin in dan iska ne lallai kin girma xakuwa kiga iskanci xan nunamiki nidan iskan ne yanuna kanshi da yatsa ta dago ta kalleshi idon yakada yayi ja kamar gauta saihuci yake kamar namijn zaki jawota yayi jikinshi ya matse ta yarinqa aika mata da wasu irin xaffafan kissa ya hade bakinshi da nata yana ta aika message yaxuro hanun yaxare mata hijabin makaran tar itakuwa sai cuku cuku take takwace amma ina takasa dan bariqon wasa yayi mata ba a hankali ya xaremata Riga ya nonowa yagani das a tsaitsaye kamar andasa tacikin singlet dinta hannun tasa tana kare kirjinta tana kuka saicewa take Dan Allah yaya kayi hkr ina hankalinshi be gonta hannun ta yajanye akai ya daga bes din yaxame aykuwa yana yin ido biyu da kirgar danginta wanda yanxu sunwuce ace musu haka dan sunqara girma dan wata budurwar ma basupi haka wasu ma basukai ba aykuwa hanunshi yasa ya cafka yana ta liguigui tasa su itakuwa saicewa take pls yaya xapi Dan Allah kabari wlh da xapi baxansake ba cema ba kuma ko kallanson nadena maimakon yabarima sai saka daya abakinshi da yayi dayan kuma yana hannunshi saishapa kan yake gaba daya yafita hayyacin sa duk ya rude idanshi yakada yayi jaa ganin baxaisaketa ba yasa tayi amfanin da duk wani qarfin ta ta kwace kanta hannun ya miqo xaijawota aykuwa ta xura da gudu, cikinshi ya riqe yayin da mararsa ke wani irin ciwo ya durkushe yana nishi kamar mehaihuwa, itakuwa tana shiga daki tafada kangado tana maida numfashi idon ta sai hawaye yake
 

       Shikuwa da kyar yasamu ya dakko wayarshi a aljihu ya danna kiran lambar tanimu wani mai gyaran fulawa a gidan tanimu yadauka yace hello boss cikin kasalalliyar murya Anwar yace inda kudi a gurinka jeka siyomin leman tsami kasame ni a parlour qasa xanbaka kudin cikin girmamawa nace angama boss amma lapiya naji muryarka.... Katseshi yayi lapiya klw kaidai kayi sauri kasiyo min to shikenan ya katse wayar, dakyar yasamu ya sauka qasa yaxauna cikin daya daga cikin falukan qasan yayi rigingi ne hannunshi daya nakan mararsa yadaga kansa sama a haka tanimu yasameshi ya tsugunna yabashi ya karba yace ya karbo mai ruwan xapi a kitchen yakarbo masa sannan yabashi kudi lemon tsamin yakuma qaramasa wani tanimu yayi godiya yatapi bayan yasha daya danji saukin sai ya hausaman yayi wanka ya shirya cikin kananun kaya ya fito dakinta ya nupa itama tayi wanka ta shirya cikin dogowar Riga ta atampa simple make up tayi daga powder said lipstick amma tasa turare yanda tasa ba bata daura dankwalin ba tadai rupe kanta dashi ta ratayoshi rigar ta haujikin ta falo takoma ta xauna taxuba tagumi bude kofar da akayine yadawo da ita da tunani tajuyo ta kalli meshigowar suka hada ido gabanta yafadi tai sauri tayi qasa da idon ta kifito dainin inajiranki kaita daga yafita tamiqe tabi bayan sa dan yanxu wani mugun tsoran sa takeji.

    Aneesa yau xata taso daga america xuwa Nigeria  bayan tagama sheke ayarta takira Anwar yafi sau goma be daga ba daga karshema yakashe wayar hankalin ta yai masifar tashi kuma a iya sannin ta vataimai laipi ba ko meyasa............






🍎🍇🍎
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 25/2/2017        8:40pm ]




🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





Written by Rahma A Danmasani




        66___68


Itadai dariya take haka suka isa dinnin yana ta tsokanar ta ta tashi xata xuba abinci ya riqeta ya xaunar da ita yace yau ni xanyi servin dinmu haka ya xuba musu sukaci yana bata a baki har ta qoshi.


      Aneesa ta isa America lapia yayin da jascon ya turo abokinsa chalse yaxo ya dauke ta a airport bai tsaya ko ina  ba saika taparen hotel din da aka kama musu ita da feena tariga feena xuwa dan haka tana sauka jascon yaxo ya rumgume ta ita ta rungumeshi tana fadin many days yaxu ba mata peak a goshi yasake ta yana kun buya ya riqo hannunta suka shiga ciki.

      Jascon tsohun saurayinta ne da sukai krt tare a India tare da shi da feenah sai claimant shi kuma saurayin feena ne, sun xuba soyayya kamar baxa su rabuba badala ba wacce ba suyi ba. (Sai dai nace Allah ya shiga lamura). 

     Jascon ya ja hannun ta ya murxa yana fadin nayi missn din wannan laulassan hannunanaki ta rukoshi tace napika kewarka suka tuntsire da daria ya fixgo ta ya manne ajikinshi sundade a haka sannan yace ta tashi suje tayi dinner dinta tunda bata iso ba sai dare, tare suka kwana da shi a hotel din dankuwa sun faran tawa shedan, washe gari feena ta sauka a america daga China. Itama tashiga nata shagalin dan tare suke claimant, 


      Ayman kuwa sun shirya da Anwar xaman su kamar da, yau suna xaune ita fa sapeeya suna hira bayan antashi Ayman tace kinga har yanxu sweet bros beqara so ba kapin ta rupe bakin ta saiga motar gidan su safeeya Ayman tace kawata yauke xaki rigani tafiya kinga Abbanki yaxo, ke ba shine ba ya suhaip ne shiya tapi sokoto sai jibi xaidawo ayda gudu Ayman tamiqe tana yaushe rabon danaga ya suhaip da gudu tanupi gun tana xuwa suhaip ya bude motar yana fadin wanake gani kamar besty nice gaskiya kin yi wuyar gani ya bude motar ya fito yana watsamata wani malalacin kallo ita shitake kallo Ayman ko tausayina ba kyaji bakiga yadda na rame ba kinsan kuwa yadda nake tsananin sanki kuwa Ayman inasanki more than how am loving my self ayman help me kice kina sona kullum inna tambaya sis ke saitace wai yayankine yake xuwa da wuri yatapi dake ko hallin danake ci ba kya kula dashi safeeya na gefe dan yace insuna tare da Ayman ta dena xuwa Ayman tace wlh besty ina sonka, duk abinnan nafaruwane a idon Anwar dan yana shigowa ta motar sa ita kuma tana karasawa gurin suhaip kasa jurewar da yayi ne yasashi tunkaro su yayin da xuciyar shi ke bugawa jiyake kamar ya shaqesu su mutu Ayman nadaga kanta ta hangoshi aykuwa saita marairai ce tace besty wlh son danakema ya wuce duk wani so da kake tunani dan xan iya bada fansan raina gareka, murmushi suhaip yayi yana cewa are u sure? Am very sure I luv uh, I luv u too suhaip yace mata Anwar da tun daxu ya iso takaici da bakin ciki suka hanashi yin magana sai kallo Ayman ta juyo ta kalleshi tace lah! Yaya yaushe kazo harara yaxu ba mata yace kixo mutapi owk dan ban 2mnt muna gaisawa danawa chaculaty ne tsawa yadaka mata nace kishige ko? Ni gaskiya ba inda xani inbaxaka jiraniba katapi besty ya kawo ni ko? Ta juya da kallon ta gun suhaip yai murmushi yace ina wuni yayanmu harara yaxu bamai bace komai ba sainunawa Ayman hanya da yayi yanda taga idonsa yakada yayi ja yasata saurin cewa besty natapi kai suhaip ya daga mata saigobe ko yawwa Allah yakaimu kaxo da wuri kamar yau owk karkidamu ki wuni tunani na kuma kisawa ranki ina tare dake ko yaushe I luv u, itama tace I luv....... Bata karasaba saijin maritayi tas tajuyo da sauri taqarajin saukar wani a dayan kuncin nata yakuma daga hannu xaikara mata saiyaji anriqe ana cewa enough is a enough suhaip ne yace haka duk dakana yayan ta it doesn't suppose to bite her lyk dat without any reason da sauri anwar ya make hannunsa yana fadin koxaka ramama tane to barakaji duk sanda kasake kuskuren tsayawa da ita ko ka kalleta wlh sai uwarka tayi danasanin haihuwar ka banxaye masu lalata wa iyeye yara ran suhaip ya baci yace daga nace ina son ta shine Na batata to yanxuma nafara son ta kuma yanxu nafara tsayawa da ita saidai in itace tace bata sona, Aykuwa Ayman cikin kuka saicewa tayi banma fara sonka ba bare nace nadaina bakuma xanfada ba insonka yau ina sonka gobe har xuwa karshen numfashina suhaip yabude baki xai magana yaji ansaqe mai wuya idan ka isa gobe ka kulata yabugashi da bango sannan yasakeshi ya juyo ya xabgamata rankwashi ya hankada ta suka inda suhaip yace xakuwa kagani saidai kayi avinda xakayi kana wanta kana wani acting kamar saurayinta wanda yace yana son naka ayba maqiyinka bane ... safeeya dai kallo ne nata dantuni ta dawo inda suke. Anwar naxuwa ya bude mota ya hanka data ciki shima yashiga sannan yatashi motar yafigeta kamar a filin yaki kowa saida yace Allah ya sauke Ku lpia.........




    🍎🍇MUJE XUWA🍎🍇




Taku har kullum Dr Rahmancy




For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 27/2/2017      10:00pm ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇




written by Rahma A Danmasani 





Dedicated to Danmasani family





       71___72


   Hankalin ta yatashi matuqa ba kuma tagaji da kiran ba, shikuwa Anwar wayar ne baya gurinshi ya manta ta agida shikuma yana gidan Mamy Ayman ce taxo wucewa ta gurin falon sa taji ringin danhaka ta tura kofar cikin sa'a taji ta a bude ta dau wayar ganin mekiran yasa takashe wayar, itakuma taxata shine yakashe, sunyi hira sosai da Mamy yakira Ayman a wayar daya bata ajiya sbd tana yawan cewa yaba wayanshi takira kawayen ta shine ya siyo baby Nokia yabata yace ta ajiye mai inxatakira kawayen ta takirasu a ita, sunyi hira sosai da Mamy cikin farin ciki da harxata fadawa Mamy abinda yayi mata, amma saita tuna nasihar Mamy datace mata kiriqe sirrinku karki fadawa kowa dan haka taishiru sukaci gaba da hira sannan sukai sallama tace Mamy xance yaya ya kawoni gidanki au gidana lallai Ayman ta tuntsire da daria a@ to gidanmu hhhm ayman kenan kibari harya kawoki da kanshi karki tambayeshi kinji tace to sukai sallama mamy ta bashi wayar sai dare sannan ya taho


      Yau Ayman suna xaune a makaranta taji cikin ta ya kulle mararta ta dauciwo danhaka taishiru, takwanta a kan des safeeya CE tace meke daminki naga kinyi so sleint lyk dis bakomai kai Mrs Anwar ga idonki nan yayi jaa ke cikinane ke ciwo Allah sarki Allah yasawaqe kawata ameen wata yar ajunsu ce tace Maryam m danmasani meke damunki safeeya tace cikin tane ke ciwo owk Allh yasawaqe kice ciwon manya kike safeeya tagane nupinta Ayman kuwa bata fahimci metake nupiba dan haka batace komai ba

      Bayan antashi suna mota Anwar ya kalleta yace lapia kaitadaga tace eh amma kikayi shiru haka yau ba labari ne, shiru tayi batace komai ba harsuka isa gida yainashi dakin dan watsa ruwa itama tayi nata tanaxuwa ta cire kayan ta daura towel ta shiga wanka tana cire pant dinta saitaga jini nashiga uku😳🙆🏻wannan menene haka gani tayi yana xubowa saitafashe da kuka dahaka tayi wanka tafito tanemi guri ta xauna ta xuba tagumi takasa sa kaya sai hawaye take tanajinshi yana fitowa, Anwar yagaji da jira yafito ya shigo ganin ta yayi tana hawaye yace menene saitakama takurewa tana marmatsewa ya matso Yakama hannun ta yana tambayar ta memakon tabashi amsa seikuka yaiyai taishiru taqi tayi yamata da fada alma memakon ta tsorata saima wanidada tsuke jikinta takeyi, daga ta sama yayi yanacewa waimeye saiwani karkarwa take qasa ya kalla saiyaga jini😳😳..........





🍎🍇MUJE ZUWA🍎🍇





taku har kullum Dr Rahmancy




For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 28/2/2017       8:40am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇




 Written by Rahma A Danmasani




Dedicated to Danmasani family 





          73_____74


 Mene wannan? Yana dada kallon gurin da ta tashi, nima bansani ba tace baki sani ba abu naxuba ajikinki kice bakisani ba taqara rikicewa Allah yaya bansani ba nima ganinshi kawai nayi, tun yaushe kika gansa dana shiga wanka, tab! To jinin mene shiru tayi tsawa yadaka mata tambayarki nake aykuwa jikin ta sai bari yake ta kara fashewa da kuka tashi yayi yakwanta akan gado rigingine yadora kansa akan hannayensa yana kallonta tana tsaye daga ita sai towel jikinta sai karkarwa yake a xuciyarshi yace Ashe yan matana angirma  ajiyar xuciya yayi wato Ayman batasan mensuration ganin yana kallonta up nd down yasa ta kara rudewa tanafadin wallhi kawai ganinshi nayi ta tapi xata qara tsugunnawa tsawa yadaka mata karki tsugnna kishapemana jini a carpet miqewa tayi cikin sauri daria ce taso kwacemai amma saiyadake ya tashi yanupo inda take runtse idonta tayi azaton ta dukan ta xaiyi yamatso daf da ita nunfashin su na haduwa tajuna taqara matse idon ta numfashin ta nafita sama2 ganin tana neman shidaiwa ne yasashi janyo ta jikinshi aykuwa saitafada jikinshi ya rugumeta yana bubbuga bayan ta yana cewa kiyi shiru bawani abun tada hankali ne bakomai girma ne yaxomiki kinji kaitadaga yanxu shiga toilet ki gyara jikin ki kafin nadawo ki gyara gurinnan daki ka bata tace to saikuma yahade rai yace cikin tsawa sakeni karkishapan jini da sauri tasakeshi ta tafi xata hadu da bango ya tarota yanafadin uwar yan tsoro ya lakuce mata hanci sannan yasake ta yafita yana daria itakuma tafada toilet sanda yafito yagamu da tanimu yana share harabar gidan harqasa ya tsugunna ya gaisheshi da harxai bashi yasiyo masa pad amma xuciyar shi tacemai yanxu daka bashi yasan mexa ayi da ita kuma yason wace xatayi amfani da ita yaxo yana irgan watan mata mmtssw yamiqi hanya ya tafi yadoshi get baba megadi yaxo ya budemai yace bada mota xakafita yace eh xandanje wannan shagon bayanne nasiyo wani abu daka bayar ansiyoma a,ah barshi baba nagode yatapi abinsa, itakuma bayan tafito ta gyara gurin saitakoma toilet taxauna taxuba tagumi tanafadin wannan menene haka? Bayan yadawo ya shigo dakin natanan danhaka yace kina ina ne bude kofar tayi tafito kamar wacce kwai yafashewa aciki tanemim gefen gado ta rakube a tsaye pad yamiqa mata yace jekisa ta karba tana jujjuyawa aranta tana cewa menene wannan muryarshi ta katseta yayin da yace kin iya sawa ne tsayawa tayi ta girgirkixa kai alamar a,ah oak dako pant dinki kigaa toh tashge toilet ta dauko amma saitakasa meqamasa, miqana dunaqule hannun ta tayi takiqa masa ya karba yana daria ciki ciki yakarbi pad din ya karanta direction din sannan ya daura pant din agado yasa mata pad din yamiqa mata tashiga toilet tasa tafito yace kinga yadda nasa tace eh xaki iya sawa da kanki tace eh yace oek ki ringa sauyawa after 8h inyana xuba dayawa 6h maxaki iya sauyawa kardai kibari kiyi staining tadaga kai yace kina tsarki da ruwan dumi karkinass ruwan sanyi kinji tace eh a makaranta bakun sauke Akhdari ba eh munsauke munma shiga ixiyya oak aykinsa abinda ke kanmasu haila ko saisanan ta tuna malamin su yayi musu fasalin fil haidi kunya takamata kenan itama shitafara ta rupe fuska da hannun ta tana daria tace nasani yace meye kuma narupe fuska banay ninasamiki pad yana daria ita shitake oya back to business fadamin mene mahaila batayi tace sallah, axumi, dawafi, daukar qur'ani, kuma ba a saduwa da ita kumasai tai shiru cigaba mana yaya meyene saduwa lokacin da malam yayimana bayani cewa yayi bayanxu xaiyi nangurin ba saimunkara girma Anwar yasaki ajiyar xuciya yace kibari xanmiki bayanin very soon tace to haka suka cigaba yaitaimata tambayoyi tana bashi amsa inda batasani ba yafada mata itama inda batagane ba ta tambayeshi yafada mata bayan sungama yace tadebo littafanta na islamiya xaicigaba dayimata Wanda basu sauke ba tace to, to tashi muje muyi lunch yariqe ta suka pita xuwa dainin


         Aneesa kuwa tasa mammy a gaba wai ya akayi har yanxu Anwar besaki matar sa ba mammy tace kin tambayeshi ne eh na tambayeshi saiyacemin tananan danaimasa nadauka kasaketa sai yabagarar da xance kuma yanxu ya rage yawan kulawar dayake ban gashi saikudi nakekashewa ba biuan bukata, mammy takatseta harnawane kudin naki idan rashin kunya xakimin saina xare hannu na, bahaka bane mammy to yaya ne? Sonake asamu mafita oak Kawo wasu kudin muyi magana, kamar nawa 200000 ya isa, dubu dari biyu mammy inbaxaki bayarba ki barshi tajuya kanta tana taunar cingam kas kas yi hakuri xanbayar bana dako amma su mexa ayidasu kedai ki bayar xakiga ayki dakanki xakiban lavari owk ta tashi ta tafi debowa mammy tabi bayan ta mugun kallo tace sha3 wlh saikin gane baki da wayoo..............







       🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇




Taku har kullum Dr Rahmancy







For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 2/3/2017          5:30pm ]


 


🍎🍇 ANWAR $ AYMAN🍎🍇






 Written by Rahma A Danmasani





Dedicated to Danmasani family




       
        75___76




   Haka Aneesa ta debi kudi ta cakewa mammy ta karba kamar bata so dad dinta ne yayi sallama ya shigo ta tapi da gudu ta rungumeshi shima haka mammy ta tabe baki sannan ta Alhaji barka da shigowa yawwa ya amsa mata yayin dayake kokarin zama akan kujera mammy tace Nana Kawo ma abinci tunda yanxu ciwon kapa yahana hauwa dainin murmushi yayi tacewa ko tsupa ne oho! Juyowa yayi ya kalli aneesa daughter wai tsupane karabu da mammy kawai tsokanarka take hhhm kedai rabu da ita aysainaga jikoki na mumurmushi aneesa tayi yace daughter har yanxu baki samu xabin naki bane murmushi tayi tace dad nasamu amma kabari mugama fahimtar juna, da gaske kike dagaske nake waneshi waye baban sa hhm mekakeci na baka naxuba xanfada ayshine nace kabari mugama fahimtar juna oek Allh ya tabbatar da Alheri Ameen my lovely dad amma nayi mamaki harkikai saurayi baki tabayimin xancen sa ba hhhm aybamudade da haduwa ba lokacin kana Japan oek amma ki kula kixabi Mijin daxaixamemiki garkuwa, kuma inapata ba talaka ba eh dad gaskiya suna da rupin asiri dan Abdulrahman Abubakar Danmasani ne  Wow! Kice dan babban gida ne ay kakan sa babban dan kasuwa ne kuma yanxu akwai wani kanin mahaipin sa damuke business dashi a Germany bashi da aure ay abin nagida ne gaskiya naji dadi dan inhaka taparu kika aureshi wani burina kuwa xaicika wanne burine dad kuma xakiji sai bayan auren Ku oak shikenan dadina Allah ya tabbatar mana da Alkhairi Ameen sukace su duka


        ANWAR $ AYMAN kuwa sunyi xurpi a karatu dan lokaci guda Anwar ya ware yana koya mata karatun addini, Ayman ce kwance kan gadon Anwar yau Sunday basu da school tagama duk abinda xatayi shine tadan kwanta sbd Anwar yafita kafin yadawo yau English wear tasa wando ne iya gwiwa baki sai pink din riga maigajerin hannun ta daura top baka akai kajeria iya kirji da daure gashin kanta da ribon pink sannan ta daura baki gashi kayan sun matseta sosai kai gaskiya Ayman tayi kyau yanxu kam kirjinta ya ciko tap kamar yafasa kirji yafito gawani hips da tayi fatarnan takara kyau da sheki abindai ba a magana kwance take rigingine akan gadon tana game a wayar sa miqa tayi saita hango wani karamin littapi can kan mudubi hannun ta xura ta dako tana dubawa taga ansa ilimin jima'i batasan mehakan ke nupi ba danhaka ta shiga karantawa gaban tane yashiga faduwa yayin data tsunduma cikin karatun anan tagane ma'anar saduwa da Anwar yace xaipada mata kuma yaqi xupa ta rinqa ketomata me yaya yakeyi da wannan littapin ta tambayi kanta takuma bawa kanta amsa da oho taba wannan hali haryashigo batasani ba haryakarasa kusa da ita batasani littapin da ya hangon a hannun ta ya fixge yana duba bangon littapin hhhm😊yasaki muemushi abinda dama kikeyi kenan kinayimin bincike tayi tsuru2 Allah yaya bahaka bane to yaya ne? Shiru tayi meye hadinki da wannan yana daga littapin sama itakuwa saixare ido take kamar mujiya miqe tsaye yace ta shitayi idon yabita dashi ganin irin dressen din datayi ya burgeshi sosai musamman cikar halitta ta da bayyana murmushi yayi yace matso kusamana ta matso yace karama tsowa mana kosaina ....kapin yakarasa ta matso dapdashi rungumota yayi ya matseta ajikin sa yace gayamin mekika gani a littapin fadamun shiru tayi hhhm yaki kayi shiru yayin dayake lallubar bakinta a hankali yajasu suka fada gado yadan danneta ta runtse ido kamshin turaren ta ya bigeshi nandanan hankalinshi yatashi yashiga aykamata da xafaffan kiss yana sarrafata san ransa itakuwa tayi lamo gabada yagigice yana kai hannunsa kan.............





       🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇 




   Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 3/3/2017         6:45am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





 Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family





          77____78


 Da yakai hannun sa kan kirjin ta yaji acike haba nan da nan yanemi hankalin sa yarasa qokari yake ya rabata da rigar ta itakuwa ta tattaro duk wani karfin ta tamatse gun cikin wahalalliyar murya ce pls dauke hannun aykuwa saitakece da kuka ganin baxata dauke ba yasashi cijaga ba da yamutsata tako ina lips dinta kuwa yasha tsotsa kamar xaicire mata shi saida yagaji dan kansa yasake ta yana maida numfashi yajawo ta ya rungume ajikin shi sai shasheqar kuka take a hankali yafara rarrashin ta dabata hakuri sannan taishiru tace amma yaya baxaka sakemin ba murmushi yayi yadaga kai dan yatsan ta ta miqo tace Kawo naka muyi alkawari kai ya girgixa hade da maqe kafada yace uhm2 kedai baxan sake ba yakoma yayi rigingine dan jiyake mararsa na ciwo ya runtse idon sa yariqe marar jin yayi shiru yasa tajuya inda yake kwance gani tayi yariqe ciki ya tsugunna akan gadon sai xupa yake tace yaya lapiya beiya magana ba illa dada runtse idonsa da yayi gigicewa tayi tace yaya meyasa meka nanma shiru aysaitasa kuka hannun shi yamiqo yadan rungu mota yace kije kasa kisamomin lemon tsami da ruwan lipton inbabu lemon tsamin kije kicewa tanimu yasiyomin amma kisa hijabi karkifita a haka kinji kaitadaga yasaketa ya damqe cikinshi har tuntube takeyi ta pito tana ganin su haule a parlour amma ko kallan su batayi ba tawuce kitchen cikin sa'a tasamu leman tsamin tajawo plask tadebi ruwan takoma kamar xatakipa dan sauri yadda ta bashi haka tasameshi tace yaya gashi tana matsowa kintaho da wuqa a,a amma bana dauko batajira mexaice ba tapita tashigo da wuqa yace bani yanka lemon tsamin xakai yace eh, bana yankama tayanka ya karba yana matsewa a bakinshi ragowar ya matse a ruwan lipton din yadaga sama yashanye, aykuwa saiyasa qara yariqe cikinshi Ayman kuwa kuka tasa kamar ranta xaipita qarfin hali yayi yajawota yana jijjigata kiyi shiru yanxu xanwarke insha Allahu kinga nasha magani yaya konakira tanimun akaika asibiti kai ya girgixa alamar a,ah sukai shiru duka yayin taciwon yashiga lafawa itakuwa tayi lamo apappadan kirjinsa (nikuwa nace kinfiya sanjiki ga cuta ga nauyinki damexaiji😂) a hankali ya xameta ya kwanta itakuwa sai kallonsa take a haka bacci ya daukeshi ajiyar xuciya tasaki taxuba tagumi tadan gyaramai kapapunsa
      Bashi yatashi ba sai la'asar itakuwa bata tashiba tanan yanda take intagaji da wannan hannun tasa wannan haryatashi batasani ba saida yajanye mata hannu yanafadin tagumin mekike tace yaya kawarke tafada cikin pity face itama shima ya langwabe na warke kinyi sallah tace a,ah yace jekiyi alwala kafin inyo wanka sai inyimana jam'i tace to yamiqar da ita tsaye yana murmushi yace u luck so beauty with dis u attractive dress sannan yasaketa tapita tana murmushi shima yashiha wanka


      Aneesa farin ciki yakamata mammy kuwa yaqen dole take axuciyarta takuwa itatasan metake saqawa, Aneesa takirawo Anwar haryakatse bai dauka ba dan yanxu yadaima peaking kiran ta gaban Ayman dan yalura haushin yana kula aneesa ne yasa take kula suhaip shikuma data kula suhaip gwara ya mutu dan betaba tsanar mutum ba irin yaron aneesa kuwa bata damu ba dangani take tasameshi a hannu kuma ta dauki alwashin rama duk wulaqanci dayaimata kafin ya karbi soyayyarta da kuma wanda yake mata iyashigo hannun kuma tasan kodan kudin Abban ta dole iyayen sa su so ta dan haka ta kira Faisal saurayin ta wanda yake tayata bawa shedan gudun mawa tace ya shiryo yaxo sutapi sudan pita ko chilli ne suje ta dade batashiga ba yace gashinan xuwa

        Anwar kuwa bekira taba saiwurin 6:10pm bayan yabaro gida yana mota kafin yaqarasa gidan su Faruq yakira ta itakuwa a lokacin tasha shisha iya san ranta takora da barasa tasha tabugu sosai saihayaki take busawa Faisal yakama hannun ta suka doshi dakin dasuka kama suna cikin tapiya taji wayar ta tayi qara taxura hannu jaka ta dauko ganin sunan mekiran yasata buga tsalle yace aydole kakirani tafada cikin maye sannan tadaga wayar tace hello..............






       🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇





 Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 6/3/2017          1:00pm ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇



 

Written by Rahma A Danmasani





Dedicated to Danmasani family






         79____80



     Shima yace hello can cikin maye tace chaculaty why naitakiran wayan ka saika ki kadauka why cewa yayi yanaji muryarki a haka kamar......nop ta katseshi kawai ina murane nasha maganin bcc yanxuma baccin nake kakira batajira mexaiceba takashe wayar sannan ta dura ashar kaika isa kahanani abinda nai niyya taja hannun Faisal sukayi ciki abinsu wani dattijo suka hadu dashi a hanya yana neman yarsa ance tana daki lamba34 kwatsam saisukayi karo da Aneesa phone dinta tafadi kasa aykuwa cikin tsawa tace kaiwanne irin mahaukaci ne tsohon yariqe baki nikike xagi da girma na anxageka ina girman naka kaxo gurinan sha3 kawai kuma wlh wayata tafashe ba inda xaka saika biyani tsohon banxa kawai Faisal sai rupemata baki yake taishiru amma taqi sai maganganu takefada tsohon yasa kuka yana fadin haihuwace tajawomin yanxu maryam dabaki lalace ba kinxo gun mexaikawoni da girmana a wulaqantani yanayi yana share kwalla wasu samari ne guda biyu da wata yarinya a tsakiyarsu da after dress ajikinta harsun wuce saisuka dawo donganin meke faruwa macen naxuwa taga tsohon saitahau karkarwa tana Abee meyakawoka nan yasa kuka yana fadin yanxu Maryam rayuwar dakika xaba kenan gashi hartajawo anamin ganin nima fasikancine yakawoni lallai dankuka mejawa uwarsa jipa gashi kinja anxageni ya daga hannu sama yace ya Allah karkaduba rashin tsarkin gurinan ka karbi addu'ata Dan SAYYADIL MURSALINA kashiryamin 'ya ta kwalli daya mace da kaban kadawo da ita kan gaskiya Allah kagani iya tarbiyya nabata daidai gwargwado ya Allh ka shiryeta da duk Al,ummar musulmi fuskarshi cike da hawaye ya shapa jikin kuwa saida yai sanyi amma banda aneesa saimacewa tayi saikace wani mutumin Allah halama kaikafara lalatata xakaxo kana hawayen munafunci taja tsaki mmtssww... Allah yasoka waya ta bata lalace ba da wallhi saika biyani ko kukan jini xakayi banxa kawai taja Faisal xasu wuce aytuni taji ansakarmata mari jikake tas Maryam tariqe kugu tace wlh nafiki barikanci xakisan kinxagi mahaipina Dan merabani da ke sai Allah tajiyo ta kalli Baban ta tace muje Abeenah naimaka alkawari daga yau nadaina duk abinda nake xankoma yimaka biyyaya yanda yakamata insha Allahu innafita a gunan nabarshi har abada baxandawo ba Allah kayafemin laipina kaa Abeey kayafemin duk abinda najamaka harwannan cin mutumcin da akaima tasa kuka sukarungume juna suna kuka tana Allh kayafemin Abeey kayafemin duk nagurin jikinsu yaisanyi harda waqe dantassan rama marindatayimata bawasa bane dan Maryam a ce kodamaxa tasha fada ba sa cin riba bare ita kuma tana manya manyan gurin samarintane danxata iyasawa a koreta danhaka tayi shiru, Samarin Maryam dayan yace nikuma indai kinshiryu kiyi istibira'i xan aureki nima daga yau nadaina wannan harka karnaje na mutu a haka jiama Momy na takusa tsinemin akan haka Abeey yajasu yarungume yana godiya ga Allah, suka nupi kofa sannan Maryam tajuyo tacewa aneesa karkixaton nabar bariki kuma daukar fansana yakau wlh abinda kikayiwa mahaipina sainayiwa nakipi sannan kinsandai irin yadda yake gudanar da sana arsa ko hhm wallhi xakisha mamaki, kuma duk wani burinki saina tarwatsa inapatan kinsan ABUBAKAR ABDULRAHMAN DANMASANI to ki saurari tashin hankalinki bamaitaba mahaipina yaciga ba dasamun kwanciyar hankali ta furxar dawata iska ta rike mahaipinta tanafadin abeey baxangaji da neman gafararka ba suka nupi kofa fita yayin da Aneesa ta dulmiya kogin tunani tanafadin ABUBAKAR ABDULRAHMAN DANMASANI a inatasan Anwar ko dan uwan sune kaibasu hada jini ba haka taitasa saqesaqe


          Ayman yautakaiwa Mamy xuyara Mamy tayi mamakin girman Ayman sunyi hira sosai nan Mamy ta duramata magunguna da tsumi sannan yasata adaki tanakoyamata kissa da kissina da yadda xatarike mijinta wani ta gane wani kua bata fuskanta, saidare Anwar yaxo yatapi da ita bayan sunyi dinner sungaisa da dadi 

    Tun a mota Anwar yagigice da kamshin tutarenta Mamy ce tashapa mata sannan tabata tace tana shafawa inxa takwanta, yasa daya hannunsa yajawota jikinshi yanatuki da daya yace sweet sis........








        🍎🍇MUJE ZUWA 🍎🍇






  Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 6/3/2017            5:45pm [





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





  Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family





    
          81______83


  Ina kikasamu turare mai dadin kamshi haka, Mamy ce tabani Ayman tace yace kamshinsa yayimin sosai a haka suka qarasa gida yana maqale da ita harsuka shiga daki nanfa yajawota ya qanqame yanata sunbatarta da kallolin soyayya Ayman kuwa yanxu tasaba tadaina raki dan itama yanxu tanajin dadin abun 


      Maryam kuwa suna xuwa gida Abeey ya riqota faruk sukagani a waje saicun magani yake aykuwa sunafitowa a mota yapigo ta yasamata duka difdifdif tana Dan Allah ya Faruq kayi hkr ina kojinta bayayi wato kinmaida mutane yan iska yacigaba da dukanta ihun tane yafito da da ummi aykuwa da sarsarfa ta qaraso itama tashiga dukan ta suka taru kanta ya kamal ma betsaya kallo ba shima yasamu dorina yashuga xulamata magiya take tana wlh ummi nadaina da kyar Abu ya kwaceta yana duka aybaya magani addu'a xakuyimata ummi tasa kuka tace nayi dana sanin haihuwarki Maryam danasan irinki xanhaipa wlh Dana.... Rupemata baki Abu yayi yace karkipada addu'a xakiyi mata ke uwace baikamata kimata baki ba, maryam tace ummiey kiyi hkr kidaina xubda hawayenki a kaina hakan masifa ce gareni kiyi hkr ummiey insha Allahu nadaina dukan da kamal yakawo matane yasata suma da Abu ya tsaida su suka rabu da ita sukai ciki bayan ta farfado taja jiki tayi ciki ba Wanda ya kalleta tayi dakinta tashiga toilet tagasa jikin ta da ruwan xapi ta kwanta tana bccin wahala 



        Ma'aikatar wata computer ce tayi gobara gabada electrics dinsu suka qone dan haka suke meman wanda zai iya gyara musu daga kowanne ma'aikata datake da engineer shine ma'aikatar su Anwar suka miqashi duk da bayaso dole yatapi sunyi alkwarin bawa duk wanda ya gyaramusu kayayyakinsu billion dari shida yanxu kwace ma'aikata so take ace a cikin ta akasamu gwarxon daxai jagoranci ragamar ganin ma'aikata dayawa yasa suka shirya interview duk wanda yatashi na'urori biyar a interview din shine jagora cikin sa'a Anwar saida yatashi goma da kyar sauran wasu suka tashi uku2 danhaka ma'aikatar suka xabeshi a jagora hakan kuwa yayiwa gidan nepan dayake aiki dadi, 

     Aneesa kuwa bataji dadi ba dangani take in yayi kudi baxai aureta ba duk da dadinta yace xaije yasamu kanin mahaipinshi suyi magana



        Anwar yaxo fadawa faruk yanda abin yakasance Maryam ta fito da hijabi xata pita faruk yadaka mata tsawa inaxaki tace islamiyya yace koma kindena xuwa wani malami xaina xuwa yabiyamiki kapin kiyi hankali, 


     Maryam dai kanwar faruk ce uwa daya Uba daya itakadaice mace a cikin su su bakwai ne maxa ita daya mace (Ashe baban su faruk aneesa taxaga tab!) ta taso cikin shagwa ba kowana Na riritata dan anaganin itakadaice mace duk abinda tayi daidai ne intai kuskure memakon a mata fada sai ayi daria wannan yana daya daga sillar tsintar kanta a halin da take

      Hartaigaba taga Anwar tace yaya Anwar yau Kaine a gidan namu murmushi yayi yace kece bakya ganina amma inaxuwa tace OK yace mairo yan mata da shagwagwabe fuska tace niba sunana Mairo ba saikace tsohuwa yayi daria yace at tsohuwar ce tayi fari Allah ya sawaqe kaga xankadediyar budurwa kace tsohuwa Faruq tabe baki yayi a xcyrsa yace su budurwa manya tacigaba da cewa sunana Maryam ko kace merry Indan kuma baxan iya fada bafa saikayi shiru badole saikafada shidai daria yake tace yawwa ya anwar ance kayi aure ko gayyata babu bemagana sai murmushi tace shikenan kabar yaya faruk a..... Harara ya watsomata tayi shiru tana daria tace ya Anwar xanxo gidanka kwatantamin nanya kwatantamata tace xanxo insha Allahu amma xanfadamaka ranar yace Allah yakaimu yace Amen ya sunanta  yace sunanku daya haba sai lokacin Faruk yayi magana yace Ayman ce tace ayman? Kai najidadi komai yaxo normal kamar ya? Inji anwar saita wayance tace ina nupin A² ANWAR $ AYMAN tayi cikin gida da gudu su kasa daria faruk yace sunan yayi kuwa A²................






         🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇





   Taku har kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 8/3/2017             5:45pm ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





    Written by Rahma A Danmasani






  Dedicated to Danmasani family






            84____85



     Maryam nashiga gida ta fada kan ummie tana wash! Ummie na, ummie tace ins makarantar, hhm😏 yaya faruk ne ya koroni kamar yah yako roki, wainadaina xuwa gida xa'ana xuwa koyamin ta gyara kwanciyar ta jikin ummin tacigaba ni yama hutasheni dan basan fitanake yanxu ba, ummie ta kalleta bata ce komai illah Allah yaqara shirya minke tace Ameen


         Aneesa ce xaune takira Anwar tagayamasa yanda sukai da dad dinta tunda ta fara hartagama xuffa yake dan yasan ko karan hauka Mamy taci baxa ta yadda da wannan al'amarin ba bare kuma Abban sa gwanda2 Abban Ayman ya share gumi yace yanxu yafadi masane bansani ba saina tambayeshi yace Allah yaxaba mafi Alheri, tayi saurin cewa bangane ba Ay Allah ya riga yaxaba mafi Alheri taja tsaki mmtssww....... a xuciyarta tace kai adole na Allah a fili tace waye qanin baban naka a Germany cikin xuciyarshi yace ba girmamawa gatsal qanin babanka yace shine mahaipin Ayman qanwata batasan sanda tace what? Kana nupin ba uwarku daya ubanku daya da ita ba shi sai asanan ya tuna Ashe batasan wa ya aura ba yace mata eh she's my cousin we are not disame parent also she's my wife aybaqarasa ba ta toshe kunneta yayin da tadura ashar tace kana nupin matarkace yarinyar nan wannan mitsitsiyar no wonder naga tanamin kallon raini wallahi3 saita raina kanta duk sanda naxo gidan dan vaxan juri raini ba inkanason xaman lapiya ka gaggauta sakinta dan inma baka saketa ta dadiba kasaketa ta wuya abin mamaki yabashi dan haka yakasa cewa komai tacigaba da bala'in ta shidai behanata ba kuma baibata hkr ba danbama sauraranta yake ba yashiga duniyar tunani yana tunanin ta yadda xaifuskanci iyayensa da maganar auran saida tayi mai issarta takashe wayar tana haki


      Maryam taci kwalliya ta fito hannun ta riqe da phone dinta tace ummiey na nashirya waxaikaini tace ga baba direba yakaiki yadawo dake dan Allah kiyi Abu na hankali karki kikai dare tace insha Allahu baxankai dare ba taqarasa maganar tana fita sainadawo ummieey na adawo lapia Allah ya tsare Ameen tace tafita ta shiga mota suka nupi hanyar gidan Anwar tana bawa baba direba kwatance kamar yadda Anwar ya fadamata a wani supermarket ta tsaya tayi shopping kamar yadda Abu ya bata kudi yace tayimusu tsaraba kartaje hannun na dukan cinya bayan tapito ta shiga motar sukacigaba da tapiya saida sukaje kofar gidan ta kira Anwar a number da faruk ya bata bugu biyu ya dauka tace maryam ce ya Anwar yaudai gani a gidanka wacce Maryam din yace tace kanwar faruk ya tuntsire da daria yace ay Mairo xakice sainapi ganewa tace kaga banaso Allh saina koma a,ah yi hkr merry ta tuntsire da daria yace kice muna da babbar bakuwa ki qarasa gidan Ayman nan ina office amma nakusa dawowa tace to takashe kiran megadi kuwa yasan motar dan faruk yana xuwa da ita dan haka ya budemusu get suka shiga baba maigadi yayi parking a parking space ta bito ta nupi cikin gidan ba karamin burgeta gidan yayi ba a fili tace wlh Aneesa indai ina raye baxski shigo gidannan ba taqarasa ciki ay saisanan tayi mamakin gidan ganin tsaruwar parlon su haule tagani tace matar gidan nan sukace eh tace kuyi mata magana kuce merry ce kanwar faruk , ba api 5mnt haule tadawo tace tace ki hau sama Maryam tayi sama taji dadi da Anwar baya gidan Dan xatafara gabatar da program dinta a yau takarasa da gudu ayman taxo ta rungume ta tana kwana da yawa wlh nml taje tadebo mata drinks suka shiga hira sosai suke hira sannan merry tajiyo tace kinsan Aneesa Ayman tace wace budurwar Yaya Anwar tace au sunan ta kenan aukinsanta kenan tace eh taya kikasanta nan Ayman tabata labarin komai har Marin da tayimata da kuma wayar da suke da Anwar da daddare ya isa Maryam tadaga mata hannun lallai kincika wawiya harkika bar hakana faru cikin gidanki na aure kinban mamaki to yaxanyi hhhm bakisani ba lallai ki koyi kissa kissisina kiriqe mijinki ta yadda walhi ko kallan ta be isa yayi ba taya hakan xatafaru xage damtse xakiyi kuma xantaimakeki mudun duk abinda nasaki xaki kau da kunya kiyi ki kwato yan cinki tayi saurin xanyi dan wlh abin nadamuna bani da wanda xanfadawa kawata dayace inma napadamata batasan mafita ba karkidamu inatare dake yanxu lokacin baxai isa mu tattauna ba amma innadawo xan xomiki harda shiri sannan kiban phone mumb ki xamuyi wani xancen ta waya tace to tabata nmbr wayr da anwar yavata suke gaisawa da Mamy tanacikin bata Anwar yayi sallama ya shigo yana cewa wanne munafurcin kuke ake sallama kuka kasa amsawa yana qarasa xama a xaton Maryam Ayman xatatashi ta rungumeshi saitaji tace sannun da xuwa dan qaramin tsaki tayi itama tayimasa yaxauna suka cigaba da hira sai dasukayi lunch da Maryam sai wajen 5:00pm tabaro gidan har bakin mota Ayman tahadamata kayan kwaliyya da perfumes sukai sallama Anwar yabata kudi tace wa Ayman sakinji kirana tace to sukatapi Ayman nadaga mata hannu






        🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇




 Taku har kullum Dr Rahmancy







For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 10/3/2017            11:30pm ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





 Written by Rahma A Danmasani





Dedicated to Danmasani family 





           86_____87


   Merry na xuwa gida tayi sallah bayan tanunawa ummie kayan da Ayman ta bata da kudin da Anwar yabata dan haka ta baje akan makeken gadonta taxaro wayar ta tashiga kiran Aneesa saida tai ring yapi sau3 sannan tadaga kasancewar sabuwar number tagani cikin muryar masipa take cewa hello wai wane hhhm😊 maryam tai murmushi sannan tace calm down dankwaline ba hulaba ko kinxata hula ce, hhhm ko kuma wannan jajirtaccen namiji da kike mafarkin samu a matsayin miji ko dayake ba wannan ba merry ce inaso in sanardake ne cewa nafara yaqin daukar fansa ta a yau inkina da wani shiri ki shirya gudun karnaimiki farat daya wlh3 saikinyi da nasanin xagin mahaipina nonsense kawai taja tsaki mttssww.... Aneesa takasa cewa komai illa sauraranta da kuma mamkin kalaman ta ta wacce siga kenan xata dauki fansar tata maryam ta katsemata tunanani ra hanyar cewa ayi tunani lapia Aneesa tabude baki tace kin... Merry takatse ta bankira dannaji batunki kiba kingane ta katse wayar batare da tajira me Aneesa xata ce taja tsaki tana fadin xakisan kintava Maryam Aneesa bin wayar tayi da kallo dan tasan Maryam baqaramar yar duniya ce ba tasan ta basanin shanu ba xata'iya komai dan cikar burin ta saikuma tasaki murmushi tace muxuba merry aga wazai fadi qasa

       Dad din Aneesa har Germany yaje gurin Abban Ayman yaimasa xancen auren Abbah ya gyara xama yace shi Baban nawa shiyace axo anemi auran sa ( Anwar kenan ) dad yace a,ah na tambayi asalun sane sainaji Ashe dankune Dan haka naxo musasan ta tunda abin tuwona mai nane Abba yai shiru alamar tunani sannan ya nisa yace wacece yarinyar cikin sauri dad yace yar wajenace nine mahaipin ta ok abu yayi amma kasan banine mahaipinshiba dan haka yanxu dole saina sanar dashi naji tabakinsa sannan shima yaron haka dan bedade da aure ba ace kuma xaiqara dad yace yana da aure dama eh yana dashi Anna wannan ba Matsala bane tunda shi yace yana sonta  kuma yana da ikon auran fun haka shiru dad yayi badan wata munufarsa ba da da bashi da hanyar cika ta sai yanzu da ba abinda zaisa ya aurawa Aneesa mai mata Dan ko kadan bayaso tasamu matsala amma dole yadanne ayi tunda amfaninsu har ita inyaso daga baya yasa momusu mafita dan yar shi tapi qarfin xama da kishiya, haka suka xauna suna tattauna batun daga karshe Abbah yace abinda suka shawar ta da yayansa zaipada masa nan dad yace yana Neman alfarma yanke decision kar asa fin wata 2 a shirye yake kuma kuma nasan kuna da halin yinhaka Abba yace koda kuwa gobene nandai suka cigaba da hirarsu amma a xuciyar Abba yana tausayawa kankanuwar yarsa kishi da wayaryiyar mace irin Aneesa duk da besan taba yana jin labarin ta tashiga kasashe da dama kasancewar wani lokaci tana taya mahaipinta business 


       Merry tasamu dama tayi ummie karyar xata gidan grany ta kwana dama tana ta dade bata jeba bamusu ta barta tunda Abu yayi tapiya itakuwa gidin Ayman xata fara xuwa dan tasan intacewa ummie xata cewa xatayi yaushe taje xata koma dan rashin hankali ta hanata xuwa, sannan taje gidan grany din ummie ta hada ta direba suna fita tace yafara kaita kwandila inyaso bayan magriba yaxo yakaita gidan grany, tana shiga da gudu Ayman taxo ta rungume ta sunyi sa'a Anwar bayanan saidare xaidawo dan yanxu sunfara aikin gyran ma'aikatar nan kuma shine jagora cikin dakin Ayman suka kule bayan ta bata drinks da snacks suka shiga hira 

     Merry ta kalli Ayman tace kawata saikin tashi tsaye dan inkikayi wasa aneesa xata kwace miki miji to yaxanyi Maryam tayi daria matso da kunneki kiji mudun xakiyi amfanin da abinda xanfada miki wlh saiya manta da ita itadin banxa mexatapada miki kinpita komai wlh menene Dan Fadamin mekikeci nabaka naxuba xanfada miki amma da sharadin xakimim alkawarin xakiyi duk abinda nafada miki Ayman tayi shiru can tace xanyi matiqar basabawa Allah hhhm besabawa Allh ba inkikayima lada xakisamu ........






🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇
         



 

 Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 15/3/2017         6:00pm ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





  Written by Rahma A Danmasani





Dedicated to Danmasani family


.


         91____92



Ya cigaba da cew dudu yushe akayi auren nasa amma yace aure xaikara wlh be isaba tacan Abban Ayman yace yaya ka tsaya kaji shi aure..... Ka rupemin vaki dudu nawa Ayman take xa'ace xa aimata kishiya idan yasan xaluntarta xaiyi aysai ya cemin nipa baxan aure ta ba ko yasa keta tunda an ruga an daura amma baxan dauki wannan rashin mutuncin ba nayuwa yata aure ne badan ta wulaqan ta ba dan haka yanxu vaxa a daga mata hankali ba da quruciyar ta ba, yanxu yaya dan Anwar ya auri Ayman shine bashi sa ikon kara aure bayan Allah ya halatta mai ya dauri uku ma bayan ta in akayuwa yaron nan haka ba ayi adalci ba shima yana da.... Wlh muhamd idan vakayimin shuru ba ranka sai ya baci to bara kaji wlh ko kaine xakayi aure nace ban amince ba baka isa ba bare Anwar dakai da yallabo ya fadama da shi munafukin duk a qasa na kuke kai matan ka nawa ina nayi2 kayi auren ka qi to barakaji Allh inka batamin rai barganin INA lallabaka ba tsoranka nakeji ba gobe sai na daura ma aure muga ta tsiya nipa ba Anwar ne ya fadamun ba, ban tamvaye ka ba, abinda nasani shine Anwar baxai kara aure ba idan kuma xaikara yafara sakarmin 'ya ta sannan yayi kuma basa hannuna kaima bara kaji daga ranar da ka daura mai aure kanemi wani dan uwan bani ba, ya katse wayar yana haki, shikuwa muhamud yabi wayar da kallo yana fadin lallai lamarin ba qarami bane amma indai akayi haka an tauye yaronan dole xansan abunyi,

       Mamy ce tasameshi sai fada shikadai tace meke faruwa bayan ta xauna ya kalle ta ya daure fuska sannan yace danki ne xai aure, tace Alhandulillh ay gwara yayi yahuta xaman gwaranci wani mugun kallon da ya watsamata shiyasa tayi saurun yin shiru daga bisani yace wato me kika sashi kinban mamaki halima ban taba tunanin haka a gurinki ba to bara kiji ba xanlamunci shashanci ba wlh ko xan rabu daku kuduka bedameni ba Amma ki kira dan naki kisheda masa yasakomin Ayman ya baki takardar ki kawomin ke kuma ki karbi taki saikije kimasa auren kema yasa momiki vaxawari ya juya xai fita ta riqo shi tana fadin ban fahimta va aybazaki fahimta ba ya fuxge xaiwuce tasha gaban sa tace kapin kasakenin wane zaiyi auren Anwar ko muhamud karki rainan hankali wakika haipa acikin su sakin shi tayi yayin da jiri ke dibanta ta xube ya saurin riqota yana menekuma kuma kavan mmk da kayin tunanin xansa Anwar aure duk xamanmu dakai baka fahimci halina ba nida xuciya daya na dauke Ku ko bani nahaipi Ayman ay haihuwar ta kadai uwar ta zatafadamun dan Nina raineta ko ba yan uwan taka tsakaninmu ay Ayman 'ya tace yaxanyi haka Ashe can iya cutar da kaina tana kuka tafadi yau rana ta farko daka taba ambata xaka sakeni akan xancen dabashi da tabbas dan saidai mafarki Anwar ya isa yace xaiyi aure yanxu dan naji kuna hira da muhamud ne naixaton shi yace xai aure shiyasa amma Anwar ko giya yasha ayvaxai xoma da xancen nan ba tausayin ta yakamashi ya rungumota ya shapemata hawaye yace kiyi hkr rainane a bace amma naganar gaskiya Anwar wai aure xaiyi muhamud ya fadawa ya gayamin hala shi kunya yakeji tayi xunbur ta miqe tana fadin bamu sa ba wannan was an da kaiba, yace wlh da gaske nake inkuma kina ganin wasa ne kira shi junior din ki tambayeshi gaba daya tagama birkicewa tana fadin kayi kadan baka isa ba wlh gabadaya hankalin ta yatashi waya ta dauka da nupin kiran Anwar Anwar Abba yace mexakiyi Anwar xankira ba yanxu ba kamar yah? Kiyi yadda nace ta ajiye wayar tana huci Abba yace banaje nayi sallah adawo lapiya tace cikin sanyi murya yafice ta koma ta xauna tana fadin son3 mumuka haipeka baka isa ba.


     Aneesa kuwa ba qarami tashin hankali ta shiga ba wai ita Anwar yake cewa bashi da lokacin ta na matar sa lallai merry ta fado mata taja tsaki tace Dole nasan abun yi, Abban tane ya kira ta ya fada mata yadda sukayi da qanin mahaipin Anwar wannan ne ya sanyaya mata xuciya tana fadin xaki gane kuranki randa nashigo gidan 

         Ayman naga ban mudubi tana kwalliya Anwar ya fito daga toilet yana tsane jikin shi da karamin towel ya kuma daura wani a kugunsa kallo daya tayimai ta dauke kanta ganin faffadan kirjinsa da wasu kwantattun gashi sunkwanta lup ga wani kwanji a hunnunsa💪🏻 kamar me xuwa training tashi tayi ta fita ya bita da ido yana murmushi bayan yagama shirya kanshi cikin haddun mayuka na jiki dana gashi ya tashi xai bude wadrop yaga kaya kan gado Ayman ta dauko mai yasa ya dauki hullar yana karyawa ta shigo ya tsaya da abinda yake ya bude hannu ta taho ya rungume ta sannan yace my sweet sis kinyi kyau sosai kamar yar tsana wannan kwaliyya haka gaskiya tana gigita ni wai yaushe xan😷shiru yayi beqarasa ba wani juyi tayi ta karkada kugu tayi wani fari🙄🙄tace Aykaima kayi kyau Kawo nasama hular ya miqo mata tace amma sai kasunkuyo kasan kayimin tsawo yace to barakiga hanya mafi sauki kan tayi magana ya daga sama cak sannan yace to samun tana daria tace kai yaya kalli yadda kadagani kamar yar baby daria yayi yace to nauyine dake tasamai hula memakon ya sauketa sai yadago ta dai2 bakinshi yafara xuba mata wasu xafaffan kiss nan danan yafuta hankalinshi gani tsaiwa baxa takaisu ba yasa yaimusu maxauni a kan gado ya kwantar da ita yanata aykamata sako yakai hanunsa kan kirji ta kawai sai wayarsa taikara cikin kasala ya miqa hannu ya dauka ganin mekiran yasa ya tartaro nutsuwa yadaga yana fadin Assalamu alaikum mamy na yanxu nake shirin xuwa gurin..... Tsawar da ta da kai mai ce tasa shi qarasa maganar da yake tace...............









      🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇







 Taku har kullum Dr Rahmancy







For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 11/3/2017             8:10am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





 Written by Rahma A Danmasani






   Dedicated to Danmasani family





         88_____90



 Ayman tace lada kuma? Ehmana ayduk abinda xakiyiwa mijinki yaji dadi lada xakisamu wannan kuwa riba biyu ne kisamu lada sannan kisamu yancin kanki dan wlh cikarkiyar yar bariki ce kika sake ta maqalewa mijinki saidai kiji anayi kunin rana a wani gida Ayman dai tayi shiru nan merry back to the business nafarko abinda xangaya miki dole saikin iya kwalliya dukda kema naga ba baya kina wanka aqalla sau nawa ayman tace sau3 OK hakanma yayi amma inson samu ne kiqara sannan ko wanne lokaci da irin shigar daxaki nayi I mean attractive dress sannan Ayman kicire kunya a rayuwar aure ba kunya bawai INA nupin ba kunya gabadaya ba amma there's limit wasu kaya ta Ciro a Leda ta miqa ayman xasuyi wajen kala goma tace da sape kina sa irin wannan kapin kisa uniform ku idan kin rigashi tashi kikaje kikayi wankanki to inkinxo tashinshi bakai tsaye xakije kina bubbuga pillow ko katipa nop matso kiji Ayman ta matsa ta radamata Ayman tace xan iya kuwa sosaima inma bakiyi ba yana auro ta saitayi fiye da haka jin an ambaci Aneesa xataimai tace xanna gwada yawwa yar gari sannan dole ki koyi shagwa ba kimaida kanki yarinya kawai kodayake ay ysrinyar ce Ayman ta kyalkyale da daria tace kin iya fari tace eh yimin naga Ayman tayi merry tace yawwa takwara ta kina yawan yimasa fari da idonki hhhm nandai saida Maryam tabawa Ayman darasi mai yawa wani tashi take ta gwada mata itakuwa Ayman tana hadda cewa idan kuma nadaria ne tayi wani kuma tace baxata iya ba sai taga merry ta hada rai saitace yi hkr xan gwada haka suyi tayi ba irin salon da Maryam bata koya mata ba na riqe miji ( koxatayi amfanin dasu oho ) da haka sukayi sallama Ayman tayi mata kyautuka da dama 

      Ayman ce ta pito daga wanka ta chaba kwalliya tashapa turaren da Mamy ta bata blue din lece ne da kwalliyar orange sannan tasa jewels dinta orange dinki Riga da siket sunkamata sosai tana xaune tana tunanin anyaxa ta iya abinda merry tasata inyadawo tayi masa tana cikin haka taji kamar muryar sa a qasa dan haka ta dake ta taho yana shigowa babban parlou ta tapi da gudu ta rungumeshi tana oyoyoyo ya bude hannun ya rungume ta tana danesa yadagata sama yana jujjuyata sai daria take ya sauke ta yana fadin kinyi kiyi kyau sosai yakawo mata peck a kumatu itama ta mayarmasa kamar a mafarki yaji abun yadago ya kalleta saita daga mai gira ta kashe ido daya murmushi yayi ya janyo ta cikinshi ya miqamata kuma tunsa yace add another tarupe ido tana daria yace meye narupe ido bude kiga taki budewa saiyace kinga phone dina dana barta tana bude baki xatayi magana saijin nashi tayi cikin nata dun dade a haka sannan yasaketa bayan yagama ya mutsa ta yajingina da bango yana maida nunfashi duk hankalinshi yatashi dan wannan tutaren nata ba qaramin feeling yake sa shiba ya lumshe idon kamar a mafarki yaji an hura mai iska a ido ya bude jikin sanyi jiki tariqo hannun sa tace yaya ga ruwan kwanka na hadama kaje kayi ya lumshe idonsa Wanda sukayi jaajir ya mike cikin kasala yace tnxs dear ya miqe tace lapia naga kayi wani kwalafs mumurshi ya kakalo yace normal tace alright yashiga dakinshi bayan 10mnt yafito cikin kananun kaya kyau sosai a dainin yasame ta ya qaraso ta miqe dayakusa xuwa tadan russuna tace barka da pitowa cikin wata irin murya da harcikin tsakar kansa yaji kasa magana yayi yaxauna tana xuba abinci tana tambayar sa ayki bayan tagama xubawa taxauna kan ciyarsa ta dauki spoon tace let me feed u naga kamar yau kagaji dayawa shidai tsayawa yayi kamar solo dan abin mamaki take bashi tadebo abincin a cokali xatabashi ya riqe yace da hannunki xaki ban ta ajiye cokalin tasa hannun tana bashi saici yake kamar Yaro harya cinye plate daya besani ba tace kai yaya cine dakai Allah nagaji saikarasa ya gartsamata cixo a hannun dake bakinsa ta kwalla qara ya toshe bakin nata danashi yana fadin am so sorry ta turo baki gaba tace Allh .....ya katseta kiyi hkr yana matsa dan yatsan a hankali wayarshi tayi ring yamiqa hannun xaidauka ta rigashi gannin mekiran yasata tsaki ta nupi tashi da wuri amma saiyariqeta ko motsi takasa yadau wayar yasa a kunne nandanan hawaye yafara xarya a kuncin ta gashi takasa tashi daga rikon da yayimata kwar da wayar yayi yace mekikeso nayi Dan Allh kidena min asarar hawaye yafada kamar xaiyi kuka shiru tayi tafada kirjinshi tana hawaye yace pls tell me aneesa kuwa sai magana takeyi amma shiru jin yadora kansa akan nata yanamata magana akunne tadago tana fari 🙄🙄🙄 tace kace baka da lokacinta yanxu is for u wife yai saurin cewa its oek by u tadaga kai yace angama haka kuwa yafada mata bejira mexatace ba yakashe wayar Aneesa kuwa jitake kamar xuciyar ta tatsaga kirjin ta pito

      Abban Ayman kuwa yakira Abban Anwar yafada masa yadda sukayi da dad xufa ta rinqa ketomasa yace lallai Anwar yarainani wato yasan bashi da gaskiya shine xaibiyo ta gurinka to wlh yayi kadan be isaba mumuka haipeshi bashi ba Abban Ayman yace ba abun xapi bane katsaya ka fahimci xance vaxan fahimta ba yakatse wayar yanafadin wlh son kayi kadan ............






      🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇





  Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments    08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 17/3/2017             8:15pm ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family







           95___96


   Zufa ce ta runka kwaranyo mai duk da sanyin dakin da yanayin garin Na sanyi be hanashi jin xapi ba hularshi ya cire yana fifita tsawar da Mamy ta da kamai ce tadawo da shi hanakalin sa waibaxaka rubuta katashi kapi cemin ba nadaina ganin bakin ciki, saida ya daure ya iya cewa Mamy Ayman matata ce dan zanqara aure ayba yana nupin xan xalunce ta ba ko ba komai ya qanwa tace ko bani ba aybaxan so wani ya wulaqan ta ba bare ni kuma wlh Mamy baxan taba bari...... Dakatamin ta katseshi ka rupemin baki kafin Na wanwan ka mari nixaka mayar abokiyar wasanka ko ni xakayiwa dadin baki to kayi kadan ka yaudareni sha3 wulaqantata aykagama tunda xaka auro mata Babar ta kuma yar duniya, Mamy wai waya ce miki Aneesa..... Kofa ta nunamai fallow u way👉🏻 ka ficemin dan gidan tsarka kune baxaiyuwa sunan ta yana yawo acikin sa ba ya marairaice yace mamy kaficemin nace I said get out! Nonsense taja tsaki mttsww... Xaisake magana tace kapicemin kapin na illataka a gidan nan dole ya miqe ya riqe hularsa ya nupi kofa fitar saida yaje kofa ya rusunna yace na barki lapia Allh ya huci xuciya yasa kafa ya fice a sama ya tsinci muryar ta nacewa karka dawomin gidan nan inba ka janye kudirinka ba ko kaxo kawomin takardar sakin Ayman da kyar ya kejan kafar sa icon shi yakada yayi ja kamar gauta xuciyar sa sai tafasa take ya shiga motar yana shiga ya fige ta kamar xaibar gari mamy da talabe tana kallon sa saida gaban ta ya fadi tace Allh ya sauke ka lapia ( tsakanin da mahaipi sai Allah ) be tsaya ko ina ba sai gidan su faruk yana xuwa yayi parking a tsakiyar gidan shikanshi me gadin yasan da akwai matsala yana fito ya fada dakin faruk ko sallama babu faruk ya tsorata da ganinsa lapia mallam xaka shigomana ba sallama yanayi yana juyowa aytuni gabanshi ya bashi ras ganin yanayin Aminin nasa yadai ya fada bekula Shiva yanufi fridge ya dauko cocacola ruba 3 yaxo ya xauna ya bude inda yakafa kai saidai ya ajiye roba har yagama shanyewa shidai faruk kallon sa kawai yake da mamaki bece komai ba bayan yagama shanyewar ya Ciro wayoyinshi ya kashesu ya dora kan center table ya kwanta kan 3siter ya lunshe idanon sa yana jero addo'oi a xuciyar sa ko yaji dama dama a hankali yaji zcyrsa tana sanyi a hankali siraran hawaye suka runga xubomai suna bin kuncinsa amma idon a rupe shidai faruk binshi da kallo kawai ko be fada masa ba yasan abokin sa nacikin mugun tashin hankali dan haka shima ya xuba uban tagumi yana bin hawayen shi da kallo da har yanxu idon sa ke rupe, sunfi 30mint a haka ba Wanda yayi magana sai can Anwar ya miqe ya shiga toilet ya ringa sakarwa kansa shaya sannan yaji xaoin da xuciyarsa kema 50% ya ragu ya dauro alwala ya fito yana daura agogo sai sannan yacewa faruk natafi masallaci ajiyar xcy faruk ya sauke sannan yace adawo lapia sai nataho ya fita shikuma ya shiga toilet danyin alwala, byan sundawo daga masallaci faruk ya dubi Anwar cikin pity face yace abokina wai meke da munkane Anwar ya sauke ajiyar xcy ya fara bawa Faruq labarinn yadda sukai da Mamy ya dora da cewa nasan Ayman ce xatayiwa Aneesa sharri tace ita karuwa ce saboda tasan Mamy baxa ta yadda Na auri karuwa ba dan da kunne na naji ta taba kiran Aneesa da karuwa kuma sai tagane kuren ta wlh, ya qarashe maganar yana huci, faruk yace taya Ayman xata ga yawa Mamy wannan magana bayan batasan da auren ba, aynasan Mamy xata kira ta tambaye ta tace mata tasan da maganar itakuma saitace fada mata, aboki baikamata gayi anfanin da xargi ba kayi hukunci kana amfani da yaqini abinda yake gaskiya babu kokwanto, inma itatayi ay abin farinciki ne tunda hartafara kishinka hakan kuma na nupin ta dau hanyar sonka saikayimata uxiri Dan wannan kuma inma ita tayi banga lefinta ba dantayi qoqarin hana kishiyar da ta girmemata shiga gidan ta, amma kasan wani Abu Ayman bata kaiwayon daxatayi haka Na dudu nawa karma ka xarge ta, Anwar ya juyo ya watsawa faruk ma tsiyacin kallo yace ko yau aka haipeta wayon ta yafi nan Dan haka dole ta fuskanci hukunci yanayi yana daukar wayoyin sa da mukulin mota yana fita sannan yace sai munhadu gobe Allh ya kaimu amma ka kiyaye abokina karkaje kayi abinda xakayi danasani a cikin sa

       Sai bayan isha'i ya isa gida fuskar Na kamar an aykomai da mala'ikan mutuwa saiwani xare ido yake yashigo gidan Ayman taci kwalliya sosai sai kamshi take ta ko ina damashi take jira Aykuwa tanajin takunshi ta taho da gudu xata rungumeshi amma sai ya goce ta bugi garu jikake kwam ko juyowa beyiba ya nupi ciki abinshi, tabishi da kallon mamaki yayin da tabi bayan sa har xuwa falon sa tace yaya sannu da xuwa, ka dawo lapia, ya juyo a fusace yace da bandawo lapia ba xaki ganni ne munufaka kufi ficemin annan kapin ranki ya baci da sauri tapita sakamakon ganin jan idon sa da ya firgi ta ta tafito tana magana ciki2 dan anbatama rai a waje saikaxo ka huce akaina ni nayima, takoma dakin ta ta kwanta kan kujera sannan ta kuna kallo tanacewa inka gadama kaci abincin inkadama ka barshi dan bacci ne kawai xaikaini tunda kaimin korar kare.

  Ba ita tashiga dakin ba sai 12am bayan tagama shirin kwanciya tsaf ta nupi gurinsa kwance ta ganshi da kayan bcc jikinshi da alama yayi shirin bcc amma babu alamar bcc a idon sa takaraso xata kwanta yadaka mata tswa aykingama kwanciya a dakin nan gadonan yafi karfinki yanxu saidai inn auro karuwar tawa ya matso ya matsmata kunne yana fadin kindebowa kanki tashin hankali tunda kika hadani da iyayena sannan kuma dama tausayinki nake danni ancuceni da aka auramin ke dankinga nabarki kina walawa shine kikeso ki rabani da cikarkiyar mace wacce xanhuta a gunta to saina aure ta ya xuba mata rankwashi ta kwalla qara sannan ya hankada ta kificemin anan karki qaraxuwa ko kofar dakinnam bare kwanciya munafuka karamarki dake amma kin iya makirci .............








           🍎🍇 MUJE XUWA 🍎🍇






 Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 16/3/2017           11:00am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family






        93____94


 Tace kaxo inason magana da kai batajira mexai ce ba ta katse wayar tana haki Abba tagani akan ta yace wato Dana ce karki kirashi shine kika kirashi ko yana qarasa xama ta marairai ce tace kayi hkr nakasa jurewa ne, 

    Ya bi wayar da kallo to meya faru Mamy take mai irin wannan kiran kuma da ji tana cikin bacin rai Allah dai yasa ba shine ya batama raiba Ayman ta kalleshi race lapia sweet bros ya kakalo murmushi yace bakomai Mamy ce ke nemana lapia ehto shine dai bansani ba sainaje amma nafiton lapiar oek yanxu xaka tapi kosai anjima tanxu xantapi yafada yana daura agogo yasa takalminsa ya kwashi wayoyinsa ta fita Ayman ta biyoshi da gudu tace yaya ya juyo kamanta baka perfume ba tanayi tana fesamai 

        Ayman saida ta rakosa har bakin mota ta budemai ya shiga sannan ta ta manna mai peak a goshi tace ka gaidamin Mamy na nd tell her I miss her a lot nd I luv her yayi daria yace xataji ta rupe kofar ta matsa shikuma yaja motar yana daga mata hannu ita tana daga mai falon qasa ta shiga ta xauna yayin da ta samu su haule suna hira itama ta xauna aka doura da ita 
       
     Aneesa kwance tana busa hayaki kamar xata tashi sama falon ya burkice da warin tabar shedan ga hayaki sai tashi yake taji sallama asama kamar muryar feenah amma vata amsaba saida ta qaraji ance can I come in tace yeah yayin da bata gama tabbatar da feena nan ce va kamar a mafarki taga feena ta shigo tayi saurin yarda ta bar hannun ta tanafadiin kece ko mafarki nake are u feena xabgawa kanki mari ki tabbatar feena ta bata amsa ayda gudu ta daka tsalle tasaki qara ta rungume feena tana fadin kinyi surprising din aydama haka naso shiyasa van gayamiki xanxo ba taqara kwalla kara suka qanqame juna qarar da tayice ta fito da mammy tana fadin lapia mekefaruwa ne feena ce ta dan rissina tace ina wuni ba yabo ba fallasa tace lapia Aneesa ta hade rai tace lapia kikaxo kika sani a gaba mammy tace qaranaji kamar a gidan ball to ina ruwanki xaki hanani shaqatawa ne a gidan uban ko gidan kallon ball din namai dashi what concern you I have a right to do danbaxa'a taba canjani a gidan ba ke kuwa yau naga dama saikin bar gidan taja tsaki kudine dai nace baxan bayar ba inma hauka taki bokan xaiyi yayi non of my business nagaji da gafara sa banga qaho ba mammy ta riqe kugu tace bance ki ban kudiba kuma ni wlh baxan haukace ba kece kike qaramin hauka kuma xakiyi babban yayin da kika farka daga mafarkin auren yaron kirki sha3 kawai bude baki tayi xatayi magana feena ta toshe mata baki tacewa mammy Dan Allah kiyi hkr kallon tara saura kwata ta watsa musu tayi gaba Aneesa tace xakiyi bayani bari dad yadawo feena ta hade rai ta dau Jakarta xatapita Aneesa tayi saurin riqo ta tana cewa ina xaki qasarmu bangane ba eh ina nupin xankoma sbd me sbd baki farinciki da xuwa na gidanku ba haba feena wlh nayi yanxu ma inakai hhhm a hakan Aneesa tace menayi ne feena ta sasauta murya tace Aneesa nasha fada miki but bakaiganewa duk rashin mutumcin daxakiyi ki girmama babba inyace Allah yayi miki albarka ko a iskancin saikiga riva duk da ba riba a iskanci sai faduwa nipa xanyi komai amma bana wulaqanta babba ki gyara gaskiya taja tabar datagani akan center table din falon ta kunna Aneesa ta miqe tace banasa momiki abun motsa baki kapin ayimiki girki vansan da  xuwanki ba kinxomin unexpected tanupi kofa fita


          Anwar yana isa gida yayi parking ya fito masu ayki na gaisheshi yanupi cikin gidan a falo ya sami Mamy saicika take tana batsewa ya tsugunna ya gaishe ta bata kalleshi ba bare yasa ran xata amsa ya xauna kan carpet saida tashape minti 5 sannan tajuyo tace Anwar kake kowa any how ma wacece kakeso ka aura kamar ta bugamai guduma yaji a xuciyarsa watakon Aneesa da gaske take da tace dad dinta xaiyiwa Abban Ayman magana yayi mai kenan muryar mamy ta katseshi dakaipa nake ko munafuncin ne har yanxu be qareba cikin sanyin murya yace wata ce wata wah? Aneesa 'yar gidan beqarasa ba ta katseshi ta hanyar enough is enough dan maganarshi jintatake kamar xuciyar ta xatafasa kirjin ta ta pito cikin rai tace may I see her pic ba musu ya dako wayarsa ya nemo hoton ya miqa mata ta karba ba tare da ta kalleshi ta kurawa hoton idon tabbas ta gane yarinyar ta miqo mai wayar tace ya kamata ka aure ta tace aynasan sai ita tunda kungama barbada ay yakamata, amma bara kaji kapin kayi auren da basa hannun iyayenka kuma silar rabuwarku karbi nan ta miqamai takarda da Biro ya karba yana juyawa yace mexanyi da ita 'ya ta xaka sakarmin danbata dace daxama da mujin karuwa ba kuma bekamata muhada jini da kai ba kaga da kasaketa saikayi auren soyayyar ka ko nace na bariki Mamy ya fada muryar sa na rawa,ta katseahi da cewa karna naqarajin ka kirani da Mamy cene halima danni yanxu ba muhada relation da kaiva karan gidan yafika muhinmanci a gurina............






  🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇





 Taku har kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 18/3/2017            9:00am ]






🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇






  Written by Rahma A Danmasani 






Dedicated to Danmasani family







         97___98


   Ya hankada ta yadda saida ta bugu da bango, kasa magana tayi sbd bakin ciki hawayene kawai ke xarya a kuncin ta days nabin daya kamar anbude famfo ta miqe ta fice bata tsaya ko inaba saikan tsakiyar makeken gadon ta ta fashe da wani irin matsanancin kuka makircin menayiwa yaya da munafunci abinda take tambayar kanta kenan takasa samun amsa ga wani tsoro da ya kamata yau ce rana ta farko daxa ta kwanta ita kada a daki a gidan haka ta qudundune xicin bargo minti kadan bcc yayi awon gaba da ita 

       Anwar kuwa sai juyi yake bcc ya kwaracewa idon sa gashi jin dakin yake duk yayimasa fadi da girma ya dulmiya duniyar tunani Aneesa ya kirawo suka sha hira waiko xaiji sauki a ranshi nan ya tambaye ta Abban ta ne yafadawa uncle dinsa maganar auren su nantace eh anyima xancen ne yace eh, gaskia naji dadi wata NASA xa'asa bikin danni banaso ya wuce 1month dan gaskia na matsu najini ajikin laulausan jikin nannaka murmushi yayi yace karkidamu baxaija lokaci ba tace oek xuwa yaushe ka kegani xa'ayi, yace 3month, wata uku kacefa kasan yadda Na matsu da kaikuwa gaskiya yayi yawa ko matar takace ta tsarama haka, murmushi yayi dan besan ta tunomai da Ayman yace cikin sanyi nina xabamana kinga lokacin nagama Aykina tas bani da wani matsala hankali na ya kwanta kinga saimusa mu damar cikin amarci cikin kwanciyar hankali harma mapita honeymoon ko? Ta kyalkyale da daria tace kayi tunani Allh takaimu lokacin yace Ameen haka sukayi ta hira sai ukun dare sukayi sallama ya juya ya rungumi pillow yana tunu Ayman dayanxu tana jikinshi duk sai yaji badadi yace Allah yasa tasamu tayi bcc yasan ta mugun tsoro wata xuciyar tace basai intadena kukan ba kasan ta da kukan tsiya, ya furxar da wata iska mexapi ya miqe banaje dai naga wata xuciyar tacemai inkuma idonta biyu kace kaxo mai, yaja tsàki yace nasan yadda xanyi haka ya tashi ya bude kofar ya futa ya nupi dakinta can karshen gado ya hango ta ta kudundune ko fitilar dakinma bata kashe ba yaqarasa ya bude bargon yaxauna gefan gadon yana kallon fuskar ta wacce duk tayi jurwayen hawaye kuma dagani a tsorace take bcc ya tabbata ana tabata xata firgita yafi 5 yana kallon ta sannan yayi ajiyar xuciya ya rupe ta ya miqe yakashe mata fitilar ya fita yana xuwa ya fada gado barawon bcc yayi gaba dashi 


         Ayman na tashi kamar yadda tasa ba haka ta gyara dakin ta da saman gidan kasan cewar suna hutun 1term bazata sch ba sannan taje tayi wanka ta tsantsara kwalliyar ta cikin wani blueblack din jeans da ash din t_shirt kayan sun karbe ta sosai barin wandon da ya dameta duk wani shape dinta ya fito kananun kitso ne a kanta sunsako har bayanta danhaka saitasa wani ash din mayafi dayake da dan kwalliyar red ajiki kamar yadda akayiwa wando falawoyi da red din ta daurashi irin dauri me touch light dinan tsakiyar kanta ba komai ta vaxo gashin ta har gadon bayanta bakirkirin tasa wasu fashion din dankunne red da abin hannu shima red tafeshi jikin ta da turare kamar yadda Anwar yace kartakuma xuwa koda kofar dakinsa dan haka bata nupa ba tayi qasa kitchen kantaje duk sungama hada breakfast din dan haka bayan sun gaisa ta diba tayi sama da su batakai dinnin dinsa ba saita jereshi a kanna babban falon sama ta xauna ta jawo plate ta xuba ta fara ci 

       Anwar ne ya fito cikin shirin office fuskar na a daure turus yayi gani Ayman Na break domin duk da bega kwalkiyar fuskar ta ba dreesing dinta yayi masifar burgeshi saiyaga tayi wani irin kyau saida ya qaremara kallo ta baya sannan ya qara yaxauna can nesa da ita ya ajiye briefcase dinshi a daya kujerar yana kokarin xubama kanshi abinci yaga ta miqe ta xubamai ta turamai sannan ta russuna tace Sabahul khair be amsa ba bakuma ta damu ba taci gaba dacin abincin ta shima yajawo ya fara ci a hankali yake satar kallon ta hartagama ta hada kayan tayi breakfast din ta miqe xata tapi cikin tswa yace kikawomin waya ta tace wace, wacce na baki ajiya kinga inxakiyi munafuncin saikije har gida kiyi ko kisiyi wata wayar yaja tsaki yace gossiper sum2 tayi daki wannan wanne irin wulaqanci ne yafadamata abinda tayimasa saita bashi hakuri amma bayana gayamata magana ba ta dauko wayar ta miqo mai tace gashi guri yanuna mata ta ajiye ba musu ta ajiye sannan tace yaya wai wanne munafuncin nayima sai munafuka ka kecemin nikuma a sanina banyima wani manufunci ba ta qarashe maganar tana murguda baki ya dago jajayen idanun sa ya watsamata mugun kallo yace sunnan ne yafi dacewa da ke, ya dauke kai danayi mai ni kikeyiwa tambayoyin raini haka ya fada a fusace to ay yakamata ka fadamun laipina itama ta dauke kai ta shyayi ya dauke abincin gabanshi ya rupe sannan ya dauki briefcase din shi ya matso kusa da ita yajawo hannun ta ya murde harsaida tayi kwallar wahala sannan yace mata kamar rada wlh Ayman tunda kika hadani da iyayena kingama jin dadin rayuwa akan me xakicewa mamy Aneesa karuwa ce karuwancin metayi ko dan kinji xan aure shine xaki kashe min aure ta tsitsiyar ki dake kin iya soke aure to barakiji haqanki becimma ruwa ba aure ba fashi saina aure ta wata uku masu xuwa kuma kece a wahala yaqara murda mata hannun sannan yasake ta qara tasaki sannan tayi karpin halin cewa ni ina ruwa da auran ka bare na sokeshi inban yaba kasuwa ba ko sauto bana yi mata kuma da kace nace karuwa ce nidai banfada ba amma inaji wanda yafadama yaga alama ne dankasan ruwan su daban yake nakeji ta haka a kagane..... Wawan Marin da yasakarma tane yayi saurin tsaimata da kalaman ta ki kiyayeni wlh kona sumar dake a gidannan ta dape kuncin ta ta ruga da gudu tana kuka ta tsaya a kofar dakin tajuyo tace kuma wlh kana auro ta kasake ni nima naje Na auri masoyina abin kauna ta suhaip kowa yaxauna da masoyin sa nima ayba sonka nace inayi ba ta wani karkada kugu ta murguda baki tace mugu kawai yayo kanta tai Saurin shigewa daki ta rupo kofar tasamata key ta xube kasa tana haki, yasa hannun sa biyu yadaki kofar da qarfi kamar xaijijjige ta saida taji hantar cikin ta takada sannan yace xandawo gidan xakiyi bayani ne yadau key din motar sa yafuta,

         Duk da bakincikin da yake hakan behanashi yin aikin sa cikin nasara ba kowa Na gurin yana yaba mai da yawa wasu suntambayeshi meke da munsa saiyace bakomai insuka matsa yace kansa ne ke ciwo 


      Haka xaman su yakoma xaman doya da manja dan yanxu kalaman ta na nima sainaje na auri wanda nakeso aynima ba sonka nake ba yafimishi ciwo feye da sharrin dayake tunanin tayiwa Aneesa yau kusan kwana uku kenan, Ayman rashin waya yada meta dan tanaso ta kira merry gashi ya kwace wayar yaxayi dole tayi hkr haka ta xauna sai tunani take intagaji ta kwanta taita juyi kamar a mafarki taji muryar merry aykuwa da gudu ta buga tsalle ta rungume ta tana murna naji dadin ganninki Allah, hhhm kedai hari karya nayiwa ummiey na fito baxan dade bama xantapi, ina mijn naki? 😏😏😏😏 tsaki taja tace shiyasani ni karma ki qara kiransa da mijina 😳 sbd me karde kice duk plan dinmu a banxa tabe baki tayi kedai bari nakawomiki drinks saimuyi xance tanupi kitchen tadebo nata juice da ruwa ta fito ta ajiye ta xuba mata ta miqa mata ta karba tadan kurba sannan tace sainai takiran wayanki akashe yaya ne ya kwace tai saurin ajieye kopin tace garin yaya? Nan Ayman ta kwashe komai tafada mata Maryam tasaki ajiyar heart tace tab! Rainin hankali wlh nikuma sauna tabbatar mai da karuwa ce ita kamar yah Ayman ta tambaya Dan Allah karkimata sharri kikyalesu suyi auran su nima nasamu na auri wanda nakeso ta qarashe maganar hawaye nabin fuskar ta maryam tajawo ta jikin ta kinupin bakya sonsa kai ta daga tace biyya kawai nayi tausayin ta Yakama merry tace kiyi hkr xakisoshi watarana ki ajiye qudurinki koba kyaso ki dauki fansar abinda tayimiki taisaurin cewa inaso to dole saikin hkr kin xauna dashi kinga lokaci yayi nacewa umiey baxab dadeba riqe wayar nan ta miqomata karanmar wayar ta ki buyeta xankira da daddarw xamu tattauna ba lokaci yanxu ta fito ta tapi Ayman ta ka ko ta ... ..........







        🍎🍇MUJE XUWA 🍎🍇





Taku har kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 19/3/2017            11:20pm ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇






Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family






              99___100




   Karpe 10:00pm dai2 maryma ta kirawo Ayman a wayar da taba ta bayan sun dan taba hira maryam tace wai da gaske kike akan  kince Aneesa karuwa ce shine yake fushi dake, Ayman ta tabe baki tace hhhm ni bama ni nafada ba shine yace wai ni na fada, merry ta nunfasa tace wlh nikuwa xanbashi mamaki sai ya tabbatar ita karuwar ce, kamar yah? Ayman ta tambaya ke dai xuba ido ki sha kallo, ya Maryam nifa ina tsoro dan karki kulla mata sharri ki rabu da ita ya aure taman akan wa xata xauna takare musu can danni wlh baxama xanyi ba tayimin wulaqanci na kyale ta ba rama xanyi, merry tayi daria tace aybama xata xo ba balle tayi miki, kinsan halun yaya inyaso Abu sai yayi kuma mun isa mu hanashi ne, merry tace xanbaki mamki baxa ayi auran nan ba da yaddar Allah, nidai karkijawomin yaxo yace nai mata sharri ya kamani ya xane ba maceci banfada bama saida yaxo yai tayimin masifa..... Kinga iron muguntar da yayimin kuwa, hhhm manta kawai ba abin daxaimiki kedai xakiyi mamakina sundade suna hira sannan sukayi sallama

     Mamy iya bacin rai Anwar yagama bata mata gashi tunda ya tapi bedawo ba saidai yakira ta inbata dauka ba yayi ta turo mata text na ban hkr ta share shi kawai da ta gayawa Abba yace ta kyalleshi may be ya hkr tunda daga shi har muhammud basu kara taso da xancen ba tace Allah yasa wannan ne yadan sanyaya mata xuciya tace Allah yasa ya janye din abinda ke damunta shine kullum inta kira layi da take samun Ayman a kashe amma xa taje gidan tapima samun kwanciyar hankali dan muddun in Anwar befasa auren nan xatayi mugun sabamasa dansai yai tunanin ba ita ta haipeshi ba danko ita saita manta itace mahaipiyar sa


     Bangaran dad din Aneesa jin har yanxu shiru Abban Ayman ba sake tuntubar sa ba akan batunba shine yasa yasake kiran sa nandai yace yayi hkr sunyi magana da yayan nasa komai xaixo nml insha Allahu nan ya kwantar mai da hankali, yana tunanin ta yadda xai qara tunkarar yayan nasa da xancen, nan ya kira Anwar akan maganar ya tambayeshi shi ya turo dad din Aneesa yace a,ah shidai yana son yarinyar ne xai aure ta to da yarinyar ta gabatar dashi gun mahaipin ta shine yace ya sonka xaixo yasameka kuyi magana Abba yace ba komai komai xaixo cikin sauqi insha Allahu, shidai yayi ta addu'a

       Ayman ce kwance yau watan ta yakama ga ciwon mara tana fama dashi ga ragowar pad dinta ya qare sannan ita ba kudi ne da ita ba bare ta ayka a soyomata ta nuna yau safiya tace xataxo batakira ta tunda da wayar merry gurin ta kuma ta hadda ce number saitataho mata da pad din cikin sa'a safeeya ta dauka bayan sun gaisa tace na kira wayanki be shiga ba wlh kinga mama tayi tafiya nafasa xuwa saita dawo naxo bataji dadi ba danhaka sukayi sallama ta xuba uvan tagumi ga ciwon mara da ya dameta ji takeyi kamar an daura mata dutse Anwar yadawo har yafito yayi sallah beji motsin ta ba hakan yaji badadi da yadawo har falon ta ya leko amma ba duriyar ta har xaishiga bedroom dinta komai ya tuna yafasa ya koma dakinsa xanman dakin ne ya gagareshi dan haka ya dauko system dinshi ya futo babban falo ko Allah xaisa ta pito, itakuwa jin babu sarki sai Allah yasa tatashi ta lallaba tace banaje ko yaya yadawo infadamasa ko yasuyomin magani da pad din ta miqe tana dafa bango ta fita tayi turus a falon ta to yace karna qara xuwa dakin sa yanxu yaxanyi wata xuciyar tace kiyimasa text inkuma yace inakika samu waya kice me gwanda ki hkr kawai tab! To yaxanyi kenan ay gwara karnafara staining inrasa yadda xanyi dole ta labba tana dafa bango ta pita tayi sa'a sai gashi a falo Alhamdulillh tace tana dafa bango da daya hannun ta dayan kuma ta riqe marar ta dashi sanye yake cikin ash colour din jallabiya kanshi yasha gyara ataje yake sai kyallin mai yake hannunshi daure da agogo yana kan 3siter yana danna system dinshi tunda ta bude kofa dakin ta ta shigo ya dago ya ganta dandama hankalinshi ba ya kan system din amma sai ya wayance ta yanda baxata gane yagan ta ba gannin tana runtse ido yace wannan lapia take a xuciyar shi, kai ba qalou ba ganin tayo gurinshi yasa dauke kai kamar ayki yake a laptop din ta karaso ta xauna a qasa wajen kafarshi daya da take qasa dayar ya tankwashe ta cikin sanyi murya tace yaya yiyayi kamar bejita ba taqaracewa yaya kamar xatayi kuka idon ta yaciko da kwallo be juyo ba yace ya akayine cikin ko inkula amma a xahira har cikin ransa yaji muryar ta batadamu da yadda ya amsa ba dan ba bakin mayarwa kuma inmatayi xuciya ta tashi itace aciki cikin muryar kuka hawaye nabin kuncin ta tace yaya marata ciwo take kuma.... Saitakasa qarasawa saisanan ya juyo da hankalin sa gareta fuskar ta jiqe da hawaye yace kuma me qasa2 tace pad din ta kare yadan matso yace kuma bakisha magani ba cikin muryar kulawa tace ay babu yai shiru kamar me tunani can ya nisa yace jeki dakina ki duba pad din cikin loka ki dauko miqewa tayi niyar yi aykuwa taji marar ta damke tayi saurin xama yadai yace tai narai2 hawaye na xuba tace baxan iya tashi ba miqewa yayi yaje ya dauko ya bata yace inaxuwa karkitashipa kije kifadi kijra nadawo kaita gyadamasa ya fice minti5 saigashi da magani ya riqota yace miqe muje dakin aykuwa tana tashi sai amai sha ajikinshi ta gigice ganin ya dago ya kalleta ta dauka xaidake ta cikin sauri tace Dan Allah kayi hkr bansani ba👏🏻👏🏻 kingama yace da ita Kai ta gyada kamr kadan garuwa ya durkusa ya dau pad itama ya dauke ta yayi dakin ta ita betsaya ko inaba sai a toilet ya gyaramata jikin ta yace tasa pad din yana xuwa dakinshi yaje ya cire rigar ya wanke yagyra kansa ya futo saida ya dauki ruwa sannan yashiga hartapito ta sauya kaya tana kwance kan gado ya matso ya dafa cikin ta yace tashiga kisha magani ta miqe akan ciyarshi ya dorata ya ballo magani yace ha... Ta bude bakin yasa mata ya bata ruwa ta hadiye ya kwantar da ita a kirjinshi sai hawaye take cikin muryar lallashi yace kiyi hkr xaidena inbedaina ba xuwa anjima samuje asibiti yanayi yana bubbuga bayan ta cikin lokaci kadan tayi bcc da yake akwai maganin bccin aciki jintayi bcc ya lallaba ya kwantar da ita ya samata filo gaba da baya ya dade yana kallonta sannan ya sumbace ta yace wishing u quick recovery yan mata na ya kashemata fitila ya kunna mata a,c kadan ya jawo kofar ya fito bayan ya dauke system dinshi ya sauka qasa yana shirin fita sukayi kacibus da mamy tana shigowa gaban yayi muguwar faduwa...........







     🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇







 Taku har kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 23/3/2017               10:00am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





  Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family






               102


Ya fice jikinshi duk ba kwari Ayman kuwa abundaxa taba Mamy ta shuga nemanan turaren wutar da merry ta Kawo mata ta kaiwa Mamy tana mamyna narasa mexanbaki ga turaren wuta riqe abinki daughter ngd inadashi dayawa harma da naki daxansa akawomiki sainaga kinmakusa xuwa gidan saidai inbani xakiyi nafara yimiki gaba dashi batare da Ayman tasan abunda Mamy kefadi ba tace wahala ma kenan aje dashi adawo dashi shikenan Mamy na ki gaida gida ki gaishemun da Abba sosai tace zaiji Sannan ta kalli Anwar tace muje ko ya bita itakuma tayi gaba Ayman ce tabiyosu Mamy tace Ayman koma haka rakiyar ta isa ta juya tana mamyna a sauna lapia yawwa yarkirki suna fita tayi garden din gidan yabita gabanshi nadukan uku3 bakowa a gurin taja birki ta tsaya shima ya tsaya yanuna mata sit ga wurin xama harara ta xabgamai batare da tace komai shima bece komai sai tsugunnawar da yayi mtsw...taja ga gwara ka tashi ma danbawanu ladabi tsakaninmu sannan tacigaba da cewa ya maganar mu inafatan dai karubutamin saikabani ta fito mutapi inkuma kajanye to tafada tana kallon sa yai qasa dakai yace gaskia Mamy baxan iya sakin Ayman dan dalilin xanqara aure ba dalilin saki bane Allah cewa yayi Ku aure biyu har xuwa hudu inbaxa ku iyaba Ku aure daya kuma insha Allahu xanyi adalci a tsaninsu sannan wannan Abu sunnan nane bakuma kanta akafara ba matayen Annabi nawa, 11 ne amma ..... Mamy wacce tunda yafara magana takebinshi da kallon mamaki takasa cewa komai saiyanxu datai saurin daka mai gigitaciyar tsawa kapin yaqarasa nikakegayawa wannan maganganun cemaka nayi naxo kayimin wa'axi ne aykai adalcin ne banhango a tare da daika ba shiyasa kuma kaiba ka isa ka kafurtanin ba danbammusa ayar qur'ani ba konacema haramun ne qara aure to barakaji wlh .... Wayarshi ce tayi qara yai saurin dubawa ganin mekiran yasa yacewa Mamy excuse me yadaga yana fadin hello my chaculaty xankira anjima, tacan akace mekajeyi ne dabaxaka amsa kiran nawa ba kiyi hkr mom dinace taxo muna magana shiyasa but aukana nupin mom dinka tapini bawai haka na kenupi ba amma kinsan kowa da matsayin sa yaushe xatapiki wani mumurmushi jindadi tasaki kamar tana gabansa tace oek sai anjimar ya katse wayar Mamy da gaba daya yanxu all"amarin yadaina bata mamaki tsoro yake bata ta sauke ajiyar xucy tace natapi ta dauki jakar ta tanafadin amma barakaji last word dina akan auren nan indai kayi auren nan banyafe ba kuma daga ranar kamanta kataba sanina bare a matsayin mahaipiyarka Na sallamawa dunia kai Ayman kuwa ka tsumayi sammaci inbaka saketa ta dadiba ka saketa a kotu batajira maixaice ba tayi gaba bama tagani hanyar ta takebi Jan kafa kawai take da gudu yabita yana kimin rai karkitsinemin Mamy wlh xanjanye dan Allah Mamy karkimin baki ina bamatasan yanayiba danjirine yake diban ta.. Da kyar tashiga mota direban dama yanaciki dan haka yaja suka barharabar gidan da sassarfa ya qarasa cikin gidan daya daga cikin bedroom din qasan ya shiga yakifa kai yanahuci danjin xuciyarshi yake kamar tapito nandanan yafara karanta qur'ani ko xuciyarsa tayi sanyi dayake yana da hadda saiyafara daka 



      Muhamud ne ya kara kiran Abba akan xancen auren Abba yace wato junior kamaidani abokin wasan ka ko to barakaji har yau inakan bakana Anwar baxaiqara aure ba koxaiqara ba yanxu ba banhanashi ba amma wlh baxai auri yarinyar nan ba to sbd me meye laipinta yarinya tana sonsa yana sonta basai abarsu suyi auren su gaskia yaya kayi hkr auren nafa sai anyishi tunda ba haramun bane dan an haipeshi ayba a hallice shi wanda ya halliceshi shiyabashi ikon yi danhaka muhmud Abba yakatse shi cikin kunan rai yaushi yake fada muhamud nafada yace bacin shine matsayin uwarshi da ubanshi tunda duk basu yace kaje kayiwa Anwar aure amma wlh ban amince ba kuma najanye hannuna gareku yakashe wayar sosai jikin junior yayi sanyi dajin sautin  lapaxin dayayan shi yayi anfanin wajan maganar kamar xaiyi kuka dole yaxo Nigeria yashawo kansa inkuma yaqi yafadawa mutanen Rimin gado kixasu shawo kansa amma in akahana Anwar auren nan ba'ayi adalci ba da wannan shawarar hankakinshi ya kwanta

       Tunbayan tafiyar feena tashin hankali yashiga tsakanin mammy da Aneesa abinda yafi bawa Aneesa mamaki shine ko tagayawa dad din bewani daukar mataki saisai hkr abinda ta lurada shi dad din nata yafita qaguwa ayibikin kullum cikin biyayyar muhamud yake dan haka yautasameshi take tamvayarsa dad meyasa kapini kaguwa da auren nan yace to bara na fadamiki dalili koxaki xage dantse gurin kwatoshi har ya aureki dannaga wasa sukemin da hankali ke kanki kinsan sana'ar danake tashigo da magunguna daga kasashe da dama aciki harda Germany to kinsan ba iya magungunan nake shigowa dasu ba harda kwayoyin maye kuma sanin kanki ne sunpi kawo kudi to amma wannan dan iskan kanin Baban shi Yaron dakikeson shi a babba ne agurin danake yo odar magungunan to dayasan nigeria nakekawowa saiyahana aringa bani kwayoyin maye tokinsan abinka da qasashen waje kasancewar yanadana gaba dashi sainaje muka sasanta dashi sukace su baruwansu xasuna bani duk qasashen da akexuwa dasu meyasa behana ba dole ya hkr ya barni dayaga wannan basara ba shine yahadi da custom din Nigeria yafadmusu inashigo da kwayoyin maye aykuwa ranar danayi odar kayamasu yawa akahomin dasu kapin su shigo 9ja a border akai tare su aka tsaremin su kokiintuna asarar danayi ta kayana Wanda haryanxu bandena jimamin rasasuba kuma yajawo silar raguwar arxiqina Wanda bayan haka saidana yi wata 4 a bursun tace dad natuna aynasha wahala lokacin to shine sila kuma haryanxu ba abarina nashigo da kwayoyi saida aboye suma kadan to shine nakeso ki aure Dan yayan nashi inma shi yaqi auren naki ki auri shi muhamd din shima kyakywa ne indai kyau kikeso sbd nasamu na rama abinda yayimin xanyi amfanin da wannan damar nasa akamashi a wulaqantashi a 9ja dan sharri xanmasa ince amini ne gashi har 'ya ta ya aura ko ya aurwa dan danuwansa tare muke harka yana turowa yayan sa kayayaki daga can suna xubasu ashagunansu nakasuwanni to anan xansa a xuba masa makamai ince suyake kawowa 9ja amfanin aurenshi kuwa shine xaisamu dama yasake dani yadda xanna bugarcikinsa yanagayamin sirrinsa da wannan xangane hanyoyin daukar fansa ta shiasa wannan karon nanuna bandamunba har hkr nabashi akancewa na shiryu nadaina ta qasa kuwa na qasa shiasa yasaki jiki dani danhaka yanxu nacanja shawara shi ya aureki kawai............


..




       🍎🍇 MUJE ZUWA🍎🍇





  Taku har kullum Dr Rahmancy



.

For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 22/3/2017            9:45pm ]







🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇






 Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family






              101



  Tsayawa yayi chak itakuma ra qarasa shigowa ko kallon sa vatayi ba tayi gaba ya dan russuna yace sannun da xuwa mamy kanshi a durqushe tayi gaba ba tare da ta amsa ba ya koma yabi bayan ta a falo ta xauna nan ma'aikatan gidan Wanda suke falin qasa suka shiga gaisheta ba yabo ba fallasa ta amsa da ranta a bace yake musamman da taga Anwar, shida kansa yakawo mata ruwa da juices sannan ya xauna aqasa yace inawuni Mamy harara ta xubamai sannan tace aykasan gurinka naxo ko nace ina bukatar gaisuwarka mtssw....😏 ina 'ya ta gurin ta naxo tanayi tana miqewa yace tana sama ki hawo ko na kiramiki ita wa? Allah yakiyaye na shiga cikin gidanka nandinma da na tsaya albarkacin Ayman dannagaba ko unguwar nan baxan yadda hanya tabi da niba ta juya Kanta gefe haule ce ta pito da kwana xata kitchen ta tsugunna tagaida Mamy bayan ta amsa tace jeki sama ki kirawomin matar gidan kapin haule ta juya tuni anwar yayi rabin matattakalan dan haka Mamy tace barshi jeki inda xaki, dakin Ayman ya wuce yadda ya barta haka yasameta ya matsa daidai kunneta yana busamata iska a hankali tafara bude ido tadan kalkeshi saikuma ta dauke kai riqota yayi yadan miqar da ita xaune yace yakikeji yanxu, ya farama sauqi yaya yace oek ki fito falon qasa Mamy ce taxo ayda sauri ta miqe tana fadin mamy na wayyo! Am very so happy 😄 riqo ta yayi tana juyo suka hada ido saiyasake ta ya dauke kai yafada gadon yadai tace murmushi yayi yace nml tana futa yabita da kallo yadda take sauri komai nata yana juyawa aytanaxuwa falo ta doka tsalle ta rungume Mamy tana oyoyoyoyo Mamy na Mamy ta riqe ta tana daughter aysaiki balla ni irin wannan riqo tasa dariya tana Mamy na kenan ina kewarku ina Abba na kuwa Abba yanan lapia yana gaisheki nantafara xuba mata lemon da Anwar yakawo ta mikamata tana Allah basan kinxo ba badan da yaya yaxo ya tasheni ba au bcc kike da ranar nan wallhi banajin dadine to danasha magani shine bccin ya daukeni baki da lapia to meyake da munki la bkm kawai ciwon... Saikuma tayi shiru ta rupe fuska tana daria Mamy tagane idan tadosa danhaka itama tayi murmushi tace to yajikin da sauqi, yawwa meyasamu wayanki naitakira amma bayashiga lah tana gurin yaya kamar ya kwacewa yayi Jim tayi sannan tace lalalacewa tayi sure? Am sure oek, nansuka cigaba da hira Mamy dai bata fuskanci komai ba yadda take ganin ayman dainacikin farinciki hakan yasanyaya mata xcy, saida abin dayabata haushi wato Anwar tunda tace ba gurinshi taxo ba shine ya qi ya sauko tunda yakiramata Ayman din lallai son sai Addu'a 
          Shikuwa tunda Ayman ta fita yayi rigingine akan gadon yana tunani dan yau yasan saita Allah danbesan da me taxo ba shidai aure ne bayajin aransa akwai abinda xaisa ya janye Ayman kuwa tunda suka aura mai ita bega dalilin sakin ta danko dunia xata taru baxai sake ta, Mamy ce tace kirawomin Anwar din me sallama xantapi kai Mamy na tunyanxu uhm sauri nake, yacikin wannan halin yaji Ayman ta riqo hannunsa tana tacewa sai magana nake kaimin shiru Mamy CE xata tapi tace kaxo kuyi sallama bece komaiba ya miqe.......





       🍎🍇MUJE XUWA🍎🍇





 Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 29/3/2017            10:30am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





 Written by Rahma A Balarabe





Dedicated to Danmasani family






             104



   Jiri ta ji yana diban ta tunda take a rayuwa ba atava wulaqanta ta ba irin yau itan tun tana karamarta batasan duka ba duk laipin da tayi bare mari amma yau yarinyar da a haihuwar kaji xata haipe ta amma ta mare ta kuwa daukan fansa shine daidai da ita dan wlh saitayi danasanin marinta ga abin takaici wai ita yara kiyiwa ihu, ita Anwar ya wulaqan ta wani irin ihu tasaki xafafan hawaye nabin fuskarta da kyar taqarasa motar ta yayin da ta bude ta bata wuta bata tsaya  ko ina ba sai chilli ta bada oder aka kawomata varasa da wisky nan da nan ta cake wai ko taji sa ida a xuciyar ta wayar ta ta dauka takira Faisal tace yaxo ya sameta yace tabashi 5mnt xaikaraso takatse wayar ba tare da tace masa komai ba sannan tace maleji kawai nakeyi dakai na kusa aurar gwarxon namiji dukdakaimadin ba wasa bane amma daganin Anwar kasan karshen namiji ne taja tsaki kuma...

         Anwar be tsaya ko ina ba sai harabar gidan sa Ayman kuwa shurunsa tsoratata yayi dan tasan yau xatadaku tunda ta taba yar mulki tasan baqin cikine yahanashi magana ko mexaimin shiyasani dan kwaliya ta biya kudin sabulu na rama wulaqancin da tayimin bejira ta fito ba ya bude motar ya fuce itama tavi bayan sa daya daga cikin bedroom dinqasa ya fada ya haye gado ya kwan ta yayi rubdaciki shikadai yasan meyakeji, tana shiguwa taga baba bayan sun gaisa tacemata baba ina yaya yayi tace bangaren naga yayi tsayawa tayi cak toni yaxanyi wata xuciyar tace  gwarakije kibashi hkr tunwuri ko dukan naki xaiyi kyasamu sassauci dan haka tanupi idan baba ta nunamata ta wuce falon ta shiga bedroom din kwance ta ganshi ta dade a tsaye sannan ta qarasa gurin gadon tayi magana yafi sau uku tana yaya yaya yaya bace komai ba yana jinta hannunshi tadan kamo ta hada da nata cikin raunanniyar muryar tace Dan Allah kayi hakuri Allah itace ta jawo tanayi tana dan murxamai yafin hannu tacigaba da cewa Allah yaya ita ta tsokaneni kuma kaga a matsayin ta na babba ita ya kamata ta fara Jan girman ta sai sannan ya juyo ya xuba mata manyan idanun sa da suka fara rinewa tayi saurin sakin hannun sa tayi qasa da kanta yafi mint 5 yana kallon ta sannan yace kin kyau ta komai tayimiki baki iya jurewa ba, ba gaba take dakai ba yanxu hakan yayimiki daidai ya qarasa maganar cikin sanyin murya tace Allah yaya ba laipina bane...shut up ya katse ta shikenan dan Allah kayi hkr baxan sake ba tayi rau2 da ido xatayi kuka karkimin kuka tunda banmiki komai ba tayi shiru a xuciyar ta tace Alhamdulillah ya hkr wai yau dana daku Allah ya taimakeni tasaki ajiyar xucia ta miqe xata tapi saitaji ya riqeta danhaka ta xauna jawo ta yayi jikin sa ya matse ta da kirjin sa sosai takejin bugun xuciyarsa ya tallafo fuskar ta yahada da tasa a hankali yafara shunshunar jikin ta yana bata sumba ta ko ina yariga yagama kashe mata jiki tayi lamo a jikinshi shikuwa romance dinta yake ta ko ina hannunshi ya miqa ya kashe wutar dakin nan da nan ya fara kokarin rabata da kayan jikin itakuwa sai kokarin kwacewa take da kyar tasamu ta kwace amma saiya ya janyo ta ya kwantar da ita shikuma yadan hau kanta yanda baxataji nauyin sa sosai ba ya xura harshensa cikin bakin ta yana aika mata wani irin messages labanta kuwa sunsha tsotsa kamar wani sweet dankanshi yagaji ya kyalle ta kasa tashi tayi daga kangadon lo motsi ta kasa shima kwanciya yayi yajawo ta jikin sa ya matseta a hankali ta fara sauke ajiyar xucia cikin sanyi murya tace yaya.. fuskarta ya dago yace yeah saikuma tayi shiru yadan dora fuskan ta kan kirjinshi yace inajinki nanma shiru tayi tailamo a kirjinshi batace komai ba shima shiru yayi a hankali bcc ya sace ta lallabawa yayi ya xameta yadan ragema ta wasu kayan jikin ta yanda xatapi sakewa sannan ya gyaramata kwanciyar ya fita 

     Bangaren Aneesa kuwa ba ita takoma gida ba sai 1:00am dad ne ke ta xarya a falo taxo ta wuce ko magana babu cikin fusata yace ammadai kinsan kenake jira ko oh! Dad am sorry bansani ba gani tanemi guri taxauna shima ya xauna sannan yace daga ina kike hhhm nadan xaga chilli ne kaina ya dauxafi naje nadan rage tsaki ya ja yatabe baki yace kekikasani nidai yanxu ya batun mu kin amince xaki auri Muhmud dinne saina kirashi nafadama wani irin kallo ta watsomai ta tauna cingam yace kas sannan ta hura kwai tace cikin gadara ban amince ba kuma baxan amince ba ni Anwar nagani nace inaso danhaka shi xan aura amma na samoma mafita ramuwarka cikin sauqi ya dankalleta yace kamar ya? Yawwa indan wani Abu yasamu yarsa saiyafi jin takaici fiye da kanshi kuma ita kadai ya haipa yana masifar son ta mexai hana kasa akashe ta kawai lallai baki da hankali akashe ta mekenan wannan shawar batayi hanya 1 nakeganin xatayi ki amince ki aureshi gaskia baxan iya ba saikasake wani shawarar wannan batayi ba Anwar nagani Anwar nakeso ta tashi taishigewar ta karo sukaci da mammy da ta labe takejin su saita wayence da cewa charge na namanta a falo yanxu xan dauko yaushe kikadawo Alhaji yana ta tambayata ina kikatapi nace baki fada ba tanayi tana Sosa keya mmttssswwwww.......😏bakyacemai gidan uwarki natafi munafuka mekika labe kinaji ni wlh natsani munafunci tayi kingama sata yanxu kindawo labe shigewar ta mammy tayi sororo badan Alhaji yanan ba yau da yarinyar nan saikin raina kanki amma rana dubu ta barawo daya ta mekaya baxan kulaki yanxu yasakeni banshirya varin gidan ba

       Aykafin Ayman ta gayawa merry yanda sukayi da Aneesa safeeya ta sheqa mata labari dayake yanxu sunxama kawaye suma sosai sukayi murna merry tace ke yarinyar nanfa tana target dina nass ranar rabasu da Anwar pa Dan Allah wlh yaushene kibari inyafaru xakiji o Allah yabada sa'a Ameen aminy sukayi sallama

        Yau Abba muhmud ya sauka a 9ja amma saboda fushin da Abba kedashi ko taronsa beje ba hasalima beturaba bakamar daba da kullum inxaixo saiyaga tarvar girma da aminci yanxu kuwa said napeep ya hau yaxo.........






       🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇






 Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 24/3/2017           8:35am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





 Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family 






            103


   Tayi saurin dagowa ta kalleshi yace yes, gaskia dad bazan aureshi ba akan me ga saurayi mejini ajika na auri tsoho waya cemiki tsoho ne inba acemiki yayi aure ba baxaki taba cewa yayi ba haba dad 'yar sa cefa matar Anwar haba I can't kawai ka yarda kadau fansarka inna auri Anwar amma indai saina auri wannan mutum wlh ka mutu ba kadauki fansa ba haka kawai ga wanda nace inaso ka wani kawomin wani haba shiru yayi yana sauraron ta bayan tagama tayi shiru yayi murmushi yace Aneesa×3 yace dole ki aureshi saidai inshine yaqi wlh wlh wlh dad baxan aure shi ba ninace kayi abinda xaima haka sannan karasa dawaxakayi amfanin gurin daukar fansa sai 'yarcikin ka I can't believe with dis ur purpose, it's better 4 u to change u decision before........ Wawan Marin da yasakarmata shiyayi sanadiyar rupe bakin ta sa'an wassanki ne ni daxanna fada kina fada daxakice kikisani nayi avunda nayi uban waye yake cin kudin miliyan nawa kikayimin asara kwanaki batare da wani dalili ba inbannema ba taya xaki samu to barakiji ni kudi xan iya neman su ta kowacce hanya sha3 wacce batasan metake ko dankinga komai kikeso inayimiki to barakiji inayimiki ne bawai dan kekadai na haipa ba ni da bedameni a rayuwa ta ba inayimiki ne albarkacin mahaipiyarki wacce tasoni Dan Allah ta xauna dani Dan Allah lokacin da kowa ke gudu na tayimin biyyayar da kasamu mace daya me irinta sai antona kuma taxo ta mutu lokacin da dadi yaxo tabarmin ke shiasa na kuduri niyyar duk dadin danayi niyyar  shayarda ita tunda ba ita ke xanbawa bakai nadamu dake bane yadda kike tunani to barakiji tunda aka haipeki nakemiki biyayya duk abinda kikeso nake miki bantaba baki umarni ba saidai xabi ko shawara to dole yanxu kimin biyayya yai fucewar sa itakuwa tashi tayi ta miqe tace wlh xaka mutu kuwa indai saina aureshi ta ja tsaki bansa ba da dole ba da xabin xucyta nake aiki yanxu kuwa ba a isa an chanxamin ba

    Lokacin da mamy tadawo gida a Abba ba yannan danhaka ta xauna Allah2 take yadawo tagayamai cinmutunci da Anwar yayi mata shima kuma Abban sauri yake yagayamata yanda junior yanemin yimai rashin kunya yana shigowa kuwa yasameta ta xuba ta gumi hannu biyyu tana duniyar tunani saida yayi sallama uku bata amsa ba yatafa mata hannu ya hura mata iska a ido sannan tayi firgigit ta miqe meyafaru yana fadi yana xama kusa da ita murmushin takaici tayi tace wlh son ya wukaqan tani yai saurin cire hula yace bangane ba nantafara bashi labrin yadda sukayi da Anwar Abban wanda ke firfita da hularsa tunda tafara magana yace komai yaxo end koyi ko bari tace bangane ba yace kixuba ido 


        Yau sapeeya taxo gidan Ayman merry ma taxo kai yau sunsha hira safeeya ba wuyar sabo harsun saba da Maryam kamar sunsan juna merry kuwa duk da ta girmesu bata nunawa maida kanta take kamar su, Maryam tajuya ta kalli Ayman tace ya maganar auren yafasa, saida Ayman ta sauke ajiyar xucy ta kinsanfa tunda yace xaiyi saiyayi ba fashi Dan nakeji su mamy ma sunhanashi yaqi hanuwa basai yaje yai tayi ba ni baxan dorawa kaina baccin rai ba safiya tayi saurin cewa amma ke a dolaye doluwa tanawa ce gaskia kinban mamaki to safeeya ni na isa nahanashi ne kinsan abinda kakeso kake kishi sannan kanki ya suhaip nakeso tunbansan so ba tunda narashi nayi hkr aykuwa auren bros baxaidagan hankali ba abinda nasani kawai wlh ko kallon da baigamsheni ba tayimin saitaci uban ta sainaga wanda yahaipe naxan juri raini ba merry ta katsesu ta hanyar cewa hhhm ko Anwar xaiyi aure xaiyi amma ba Aneesa dan innabari Aneesa ta auri Anwar baxan tabajin dadin rayuwa ta sannan kumaa xaixamemin j
Karo na farko dana taba daukar alkawari bancika shi ba duka suka juyo da mamaki suna kallon ta tace ba xakugane nupina yanxu ba nasaku duhu amma bayan komai ya kammala xansanar da ku haka sukaci gaba da hirarsu.

     Anwar ne xaune a falo yana aiki a lapton dinsa Ayman na kallo wayar sa nakan center table saitayi qara kasancewar bayason tsaida aykin sai yacewa Ayman daga kice bananan ba musu ta dauka batare da ta duba contact ba shi kuma ya cigaba da nashi aikin tace hello bayanan Aneesa ce tace uban waye to yace ki daga kiran Ayman jin zagin da Aneesa tayimata danhaka tace ubanki ne yace nadaga mahaukaciya kawai ni kika xaga kewace dabaxa a xageki ba kika xagi ubanama mai daraja bare ubanki da yagaxa tarbiyarki aykuwa saiji tayi kamar Ayman ta soke ta wuqa tace xakiyi danasani wannan furucin naki saidai kekiyi da nasani jaka kawai ta katse wayar lokacin da Aneesa tabi wayar da kallo lallei dole taje tasamu Ayman ta lakadamata dukan Kawo wuqa domin tasan ita batsaran tabace may be ta shiga hankalin ta
       
         Yau su Ayman xasu ga batar da cultural day din dasukeyi a makaran ta duk shekara dan haka yau taci kwalliya ta kecewa sa'a gashi tanasa ran xasu hadu da suhaip doguwar rigar wani hadden material orange tasa neshigen design din leshi gown ce rigar ta futo mata da duk wani shape dinta har jan kasa take bakin rosis ta daura step by step kai kace gwagwaro ne ta xubo da gashinta ta tsakiyar daurin ya sauko bayan ta wata fashion din bakar  sarka ta duwatsu da dankunne tasa sannan ta ta xuba awarwaro baki da orange, orange din rigar bamai turuwa bane sosai dugon hannu ne a rigar wani hill din bakin takalmi tasa wanda yaqara tsawon ta siririn bakin mayafi tara taya a wuyan ta ta dauki bakar handback din ta (tsab na tsaya kallon ta sainaga tafi Aunty Raheelah ma kyau ranar auren ta😜) gaskia Ayman tayi kyau Anwar ya fito cikin wani farin yadi sol da bakin takalmi da hula ya fito da key a hannun sa yana waya naji dai yana cewa xankai Ayman sch suna cultural day yayi shiru saikuma naji yace to chaculaty na bye ya katse a kofar daki ya hango Ayman bakaramin kyau tayimasa ba kai betaba sannin Ayman takai mace haka Ayna qarasawa kusa da ita yajingina jikinta nanfa yafara xubamusu selfie harsaida cajinshi ya qare yariqe hannusu suka tapi(da wayata da xender da ya turomin na turomuku) suna xuwa yayi parking xata pita yace Ayman kicin marairaicewar murya ta juyo ba tare da tace komai ba yace Dan Allah inyaronan yaxo karki kulashi ya wani marairaice saitakasa magana yacigaba da cewa promise kai taga yace tnx sweet sis kinyi kyau sosai ki kulammin da kanki sainadawo tace a dowo lapia tanashiga hankakin kowa na makarantar yayo kanta da gudu safeeya tazo ta rungumeta gaskia kinyi kyau kwalli suka qarasa kowa kwalliyarta ta birgeshi ko yan hassada sunyaba nan akacigaba da program

      Aneesa kuwa tunda Anwar yace mata Ayman na sch ta tashi ta shirya tana jira lokacin da xasu tashi taje taci uban ta, Antashi kuwa daidai lokacin ta isa yayin da yanmakaran ta ke fitowa da yar ta gane Ayman saidakuwa ta firgita da kyan da tayi da irin diri nata tare sukapito da safiya hannun su riqe da juna suna taba hira aykuwa gudu3 ta qarasa tacakumo wuyan Ayman, Ayman batare da tasan wacece ba ta wanke ta nari tanafadin are u mad yayin da take juyowa ido hudu sukayi mamaki yahana Aneesa magana saidafe kunci dai2 lokacin motar Anwar ta qaraso da sauri ya bude ya fito ganin jama'a nataruwa kuma ya hango Ayman a gurun kafin ya karasa yajuyo murya Aneesa tana ta xage tacire dankwalli taci damara yaisaurin karaso yayin da Aneesa ke qoqarin rama marinta Anwar yai sauri riqen hannun yana girgixa kai mamaki yacika ta Ayman tayi wani fari 🙄🙄 ta kalli Anwar tace Dan Allah husband saki qaxamin hannunan mutafi tanayi tana wani juyi daya hargitsashi yai saurin sakin hannun yace shige yaihaka xata tapi Aneesa tasha gabon ta wani Marin taqara sakarmata ta dape kunci saitaji anjanye ta ana dalla malama bata way safiya ce me magana nandanan hawaye yaxubo mata cikin sarkewar murya tace Anwar yaihaka xaiyi magana Ayman ta toshemai baki da tafin hannun ta tanaima malakacin kallo ta girgixa kai saiyayi shiru yakasa cewa komai yayi kukan kura Aneesa tayi xatajawo Ayman aytun kawayen Ayman suka jawota baya suka hankadata baya safiya tace A² a sauka lapia Ayman ta riqo hannunsa shikuma saibinta take kamar rakumi da akala har mota ta budemai yashiga tarupe sannan tajuyo ta sakarwa Aneesa murmushin mugunta ta daga safiya su hannu ta xagaya tashige motar ya bawa motar wuta tabar harabar makarantar, suka raguwar daliban gurin suka sa ihu sukace kinbata Assignment...............






      🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇






    Taku har kullum Dr Rahmancy





For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 1/4/2017              6:00am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇






 Written by Rahma A Danmasani







Dedicated to Danmasani family 






             105



  A falo ya riski Mamy tana waya ya nemi guri ya xauna har tagama ta juyo cikin fara'a da sakin fuska tace a,ah babban bako saukar yaushe irin wannan xuwa ba sanarwa me'aikinta ta kwallawa kira ta fito a guje ta umarce ta da ta kawomai abinsha yaya begayamiki xanxo ba ne eh be fada ba ka sanarmai ne na fadamasa koda yake Na manta fushi fa kuke da mu akan aure nsn da nan mamy ta hade rai tace fushin me ya tsinana tunda basanin anayi kukayi ba kunan akan bakanku ba sai ayi mugani ba taja dogon tsaki mmttttttttttsssssssswwww......... Murmushi yayi yace shifa aure nufi ne Na Allah in ya nufa sai anyi gwarama ku saukewa kanku ko juyawa tayi ta dauki remote ta canja channel tana fadin ka bari in yayan naka yaxo ka doura wa'axin kar kalamanka su qare cewa yayi duk ba wannan ba yunwa nake ji aban abincin yadda xanfi jin dadin wa'axin bamu sa sanwa da kai ba meyasa baka biya gurin amaryar kaci ba sosai yy daria yace mekikeci na Baka na xuba ay ankusa kema Allah inkikayi wasa nasa ayimiki kanwa maga yadda xakiyi tace xanyi alfahari da ranar tunda har mijina yacika na miji ya ajiye mata 2 wasu dayar ma ta gagaresu takuma sakin tsaki ya gane magana ta yaba mai dan haka yayi shiru aransa yace komai xakuyi sai yaro yy auran kara kiran me'aykin tayi ta kawo mai abinci itakuma ta tashi tayi sama. Sai karfe 7:00pm Abba ya dawo ba yabo ba fallasa suka gaisa kamar Abban ba yaso ko hirar da suka sabayi yau babu ko yayi jugum karshema Abba ya kunna labarai saida Mamy ta shigo sannan suka fara hira jefi2 da Abba hakan kuwa yadami junior sosai dan basusa ba haka da yayan nashi ba ko laipi yayi masa in har yatako kafa yazo komai yawuce xaiga tarba ta farinciki da tarairaya lallai lamarin ba karami ne ba danbesan ta inaxai tunkareshi da xancen ba danbega fuskar hakan ba



          Aneesa kuwa bala'i takewa Anwar baji ba gani akan ya wulaqan ta ta agaban yarcikin ta shikuwa hkr yake bata amma ta inda tashiga ba tanan takefita ba akan wannan kucakar xakamin haka wlh xanshigo gidan saita raina kanta saima tayi da nasanin auren ka ko dantaga ita yar uwarkace tana da permanent sit a gidanka to ni wannan bedameni ba ko iyayenka wllh vasu isa su wulaqantani in xauna inkallesu ba batare dana rama ba dankai ka aureni basu ba bare ita kagaya mata tashiga hankalin ta wlh ni ba sa'ar wasan ta bace shidai yakasa cewa komai inbanda bata hkr babun da yake hartagaji da masifar ta katse wayar. Shidai ya lura da abu daya wato Aneesa kwata2 batasan darajar manya ba yaja tsaki xanyi fama da yarinyar na batasan hkr ba batasan lallashi ba 

       Junior ganin bawata mafuta Dan Abba yaki sakarmai fuskar daxaiyi mai wata magana danhaka ya bi hanyar shawararsa ta farko yaje yasamu mutanen rimin gado yayun babansu da ragowar kakanin su ya sanardasu abinda akeciki wasu sunga rashin dacewar hakan da yabari Ayman din ta mallaki kanta sai yayi auren sa tunda wace xai aurar babba ce indai ba mai imani ce sosai ba xasu iya xaluntar ta amma yaxasuyi tunda ba addini ne yaxo da hakan ba tunda shi yana ganin xaiyi adalci tsakinsu sai abashi dama yayi dan haka Baba Alhaji wato Babban yayan mahaipin su (marigayi Alhji Abubakar danmasani) yace xaixo da kansa yasamu Abban yayi masa magana saosai muhmud yaji dadi yayi musu godia yaimusu alheri sosai kamar yadda yasa ba baba Alhaji ya rakoshi to sainazo junior to baba Allah yabar girma da nisan kwana sannan ya baro rimin gado


      Aneesa kuwa saida sukakai ruwa rana ita da dad dinta dole ya hkr akan ta auri Anwar din ba irin rashin kunyar da batayimasa ba yanda xaiyi shiya sabamata da yin abinda takeso yau ya yarda da maganar hausawa da sukecewa ice tunyana danye ake tankwarashi haka ne kuwa yau badan ita kadai ya haipa ba wlh da tuni ya cire ta jerin 'ya'yan sa

 
       Yau baba Alhaji yaxo gidan Abba kasancewar yau weekend yasan xaisameshi sosai Abba da mamy suka shiga yi masa hidima bayan anyi hira antaba wasa da yake shi mutunne mai barkwanci yai gyaran murya sannan yace gurinka naxo Abba yace lapia baba yace itacema ta kawoni da kasani kace ninaxo din a,ah innaxo maganar tafi muhimmance kuma aynasamu ladan xumunci ko hakane Mamy ce ta mike xata fita baba yace ayhardake xanyi maganar xo ki xauna ba musu tadawo ta xauna ko yayi qasa da kai yanajiran me baba xece yafara da cewa Abdulrahman na'am Abba tare da dagowa shin aure haramun ne a,ah yace to qarinshi haramun ne nanma a,ah yace Matan ma"aikin mu nawa ne Annabi (SAW) 11 ko kamanta yawan matan da suke dunia inba qarawa ina xa'akaisu wanda yataimaki wani shima Allah zaitaimakeshi qarin aure sunnace mai karfi Annabi (SAW) yayi  sahabbansa sunyi to akwai wanda ya isa ya hana a,ah Abba yace Annabi ( SAW ) cewa yayi duk wanda ya qyamaci sunnata ba yadaga gareni, meyasa xaku tauyewa danku hakki bayanshi yanayimuku biyayya yanda kuke da haqqi akansa shima yana da hakki akanku Annabi cewa yayi dukkaninku makiwatane kuma ababan tambaya kowa xa atambayeshi ya katafiyar da kiwo da akabaka 'yaya amanace garemu kuma sai antambayemu yamukayi kiwon su to mene dalilinku na hana danku koyi da xababbe daga xabbbu abin xabi shugabanmu silar xuwanmu dunia Annabi Muhammad (SAW) ba kwa gudun yashiga wata hanyar banxan inkuma yafada wlh kuna da kamashon xunubi tunda kukuka hanashi hanyar shiriya abundant xaku duba shine ya yarinyar take ya gidan su yake kai ko karuwa ce ya halatta ya aure ta inyayi hakanma jahadi ne. Su Abba Wanda tunda yafara magana ba Wanda yace komai sai yanxu Mamy tace Ayman ce mugaga tayi kankan ta ayimata kishiya to daxakice tayi kankanta, ya katse ta Nana Aisha itace matar Annabi ta biyu a aure tayi Ayman sanda ya aure ta itakadaice budurwa cikin matan sa kafin ya tare da ita ya auri nana saudatu har lokacin da Annabi yayi wafati shekarar ta sha takwas 18 matanawa ya aura bayan ita axamanin yanxu har yar 25years budurwa ce taya xakuna tunani ba hujja ga gaskia kutake, haka baba ya ringa yimusu bayani harsai da ya tabbatar sungane da karshe yayi musu nasiha yace shima yana tsoron abinda suke gudu amma kyakyyawan xato akafi so dole suka hkr banda sunso ba saidan hujjojin sa da kuma girmansa gurin su, ya tapi akan nanda kwana uku xaidawo sukai kudi asa rana su tambayi Anwar watanawa yakeso sanna yayi sallama yatafi sunhadaima shatara ta arxiki Abba yarakashi bakin mota junior daya labe yaji komai danhaka yakira dadin Aneesa yafadamasa sannan yakira Anwar ya sanarmai sosai sukayi murna 


       Kamar yadda baba yafada haka kuwa kwana uku sukaje akayi baiko akasa wata uku biki kamar yadda Anwar yafada............






.      🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇






 Taku har kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 1/4/2017          1:00pm ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





 Written by Rahma A Danmasani





Dedicated to Danmasani family






        106



Aneesa sosai take farinciki nandanan ta kirawo feena ta gayamata haka feena ta taya ta murna sosai tace amma da xarar anyi aure an aje harka ko? Hhhm ay baxan iya ba dole ina tabawa dan rabuwa da Faisal a gurina ba abu bane mai sauqi hhhm kefa kikace Anwar 100% a mekuma xaki da wani faisal gwara ki xauna ki tuba kiyi bautar aure shiii ta katseta feena yaushe kika fara wa'axi bansani ba to barakiji ni saina muri rayuwa kuma baxam iya rabuwa da Faisal lokaci daya ba kema da kike xancenam baki taba damdanasa kinjiba shiyasa Allah fenna tambaya kedai bari xan aramiki shi da bikina banaso keni yanxu na rage harka sonakema nadaina dan wlh in dad yaji abinda nake xai iya kora ta kema dakanki kinsan a boye nake indai yana gida dama mom ce ba ruwan ta dankinwo friend dinki gida ko kinje birthday dinshi ko kindan fita ita ba matsala but dad.... Kedai ayi shiru nandai sukaci gaba sa hirarsu

      Tunda abinan ya faru Abba yadaina shiga harkar junior gaisuwa ce kawai ke hada su Anwar kuwa ko gidan yaxo tsakininshi da iyayen harara inya gaishesu su amsa sutashi su bashi guri saidai suyi ta hirar da junior abin yana matukar da munsu amma sunsan wani lokacin xasu sakko 

     Ayman tunda taji labarin ansawa Anwar da aneesa ranar aure ga badaya hankalin ta ya tashi tarasa yadda xatayi kuka kuwa ta shashi yanxu Mamy tabar yaya yayi aurenan Allah sarkin ta tasan xata wulaqan ta yanxu waxata gayawa kukan ta waxai sharemata batasan kowa ba sai Mamy ita tasani matsayin mahaipiya to itama tanuna mata danta tapi so tayi kuka mai isarta gashi ba ta da waya da takira Mamy ga merry shiru ba alamun ta kwatakwata tadaina jin duriyar ta da tayiwa safeeya magana tace itama so daya sukayi waya da ita intakirata sai ace switch off kai Ayman nandan ta fara rama ko abuncin kirki ta denaci Anwar yanzu baxaman gida yake ba karpe 6:00am yake fita wani likacin saima 12am yake dawowa ayki yaci wuta danhaka besan wanne hali take ciki ba dawani lokacin saiyayi 2days began ta illa yasan tana gidan direbane yake kaita makaranta Wanda yasamomata dan yanzu shikanshima veda lokacin kansa Aneesa ma sai suyi 4days basuyi waya bata damu ba tunda ita aganin ta ta sameshi 
  
     Mamy ce tace xataje taga Ayman amma Abba yace kartaje xuwan ta baxaiyi amfani ba kawai tayi mata addu'a yanxu ta daure amma inta ganta saitasa damuwa a ranta amma yanxu dole ta hkr tunda bamai lallashi Allah ya riga ya rubuta ba yanda ta iya dole ta hkr
 
        Yau weekend bayanda basuyi Anwar yaxo aiki ba yace wlh hutawa xaiyi gobe yaxo gannin baxaixo ba suka hkr suka kyaleshi bamatasan be futa ba saida ta gaji da xama ta fito sakamakon yunwar da takeji duk da bawani abincin kirki takeciba yanxu ko kwalliya tadaina iyakacin ta tayi wanka tasa kaya ta feshi cikinta da perfume sai powder da white lipstick kawai ta fito tana tapiya kamar kwai ya fashe mata aciki a dainnin ta sameshi yana breakfast taja kujera ta xauna cikin sanyi murya tace yaya inakwana dagowa yayi suka hada ido tayi saurin yin qasa da nata karemata kallo yayi tsaf ganin yadda duk ta sauya harbaki ta qara taxuba abinci tanaci kadan kadan batawani ci na kirki ba ta miqe inaxaki na koshi ne harara ya watsamata xauna ki cinye abincin saiki tafi Allah yaya nakoshi nace ki xauna ki cinyemin shi kapin ranki yayi mutuqar baci dole taxauna ta kama ci ganin ya tsareta da manyan idanun sa inxaki saki jiki ki saki aure ne dai baxanfasa ba kasa daurewa tayi tace toni nace kafasane saikuma tasa kuka shiru yayi yana kallon ta hartayi me Isar ta ta koma daki ta kwanta tana mamakin damuwar ta itadatake murna xaiyi aure yasake ta to meye na damuwa hhm to basai inxai sakekin ba kina ganin mamyn ma taqi taxo ta duba halin da kike ciki saitaji xuciyar ta qara duhu gashi bata da hanyar Neman merry balle tasan halin da ake ciki.

      Kwanci tashi ba wuya Anwar har ya gama hada lepe akwati 24 kowa 12 ba abinda babu komai kai daya ba banbanci ko dayake ay itama Amaryar ce tunda be mata ba ta fara sakin jikin ta taga abin bana wasa bane merry kuwa ko labarinta bataji har lokacin Mamy bata xo ba kuma basuyi waya ba duk yanda Mamy tayi taxo Abba yace akwai lokacin xuwa ba yanxu ba gadan gadan Anwar da Aneesa ke shirin biki dan dad dinta yace ba ruwan sa bare kuma mammy feena kuwa dad dinta na gari danhaka xuwa bikinma saitayi sa'a ya barta tunda yace sai yayi 4month a gida ya huta itama kuma yanxu ta fara gane gaskia, yau saura kwana hudu biki yaune event xasu fara gaba ta a farbs event center a rumfar magaji nan kano ta saci kudin Abban ta sosai na haukama besan ta dibaba Anwar kuwa har yanxu begama aykin ba sunqara musu 2month dukwani kudinshi sunk are ga iyayenshi sunce ko sisi ba xasu taimakamai ba Mamy cewa tayi in ya gayyaci danginta bata ya peba Ayman bawani taro xatayi ba, Aneesa ce taxo da wani abu akan ita baxata xauna da Ayman ba kuma ko iya gidan yayi mata kadan da kyar da lallashi ya lallashe ta ta yarda akan insungama ayki yasamu kudinsa xaimata Sabo wanda yafishi Abban ta cewa yayi ko cokali baxaisaimata ba hankalin ta yayi matuqar tashi kuma duk kudin datasata tayi schedule dinsu gurin event dinta guda uku farbs, meenah the efficient event sanda indaxatayi kamu, lauchng da kuma dinner, danhaka ta matsa Anwar yabata kudi yace bashi dashi xagi ta uwa ta Uba ta xageshi tana mataulauci kawai tundayake ba ataba cimaimutunci irin haka har kuka saida yayi lefenta dad hanawa yayi akai gidansa yace intaxo ya bata abokin ta jacson ne yaxo ya tarar tananeman kudi a fujajan danhaka yace ga million 3 in antashi da lunchng sukama hotel tabiya mishi wata bukatarsa dayayiyai da ita   abaya ta qi yarda sukwana acan ana I gobe daurin aure bamusu ta yarda bayan antashi daga lunchng suka dau hanya.

     Merry ce taxo afujajan gidan Anwar tanaxuwa taga Ayman a kwance waya ta miqamata samun number yaya Anwar lapia ta tambaya lapia kedai kawai sa yauxancika alkwarin da naiwa kaina batare da tagane metakenupi ba tasamata kasancewar ta haddace tana miqamata saitafice daga gidan harfaduwa tayi batadamu ba ta karkade jikin ta ta miqe abaya take binsu har suka isa central hotel daki na 106 tanaganinsu suka shiga dakin suka rupo batare da sunsan da ita ba gefe ta koma ta kira Anwar tace kaxo central hotel daki 106 xakasamu Amaryar ka da kwarto ba jira mexaice ba ta katse taja niqaf dinta ta rupe fuskar ta reception ta koma tace mukulin daki na 106 takeso yace mata ankama tace nasani yace yasabawa doka nabaki karkadamu taciro 500,000 ta ajiye sannan tace cajeni bawani makami a tare dani ga jakatama riqe wani abu kawai xan tabbatar ganin xunxurutun kudi albashin na watanni ya karba yabata extra key din dakin a kofa reception din ta tsaya yakika tsaya nan bedameka ba tunda kagama naka tace da gudu motar Anwar tashigo me dauke da number DANMASANI gaba daya bayacikin hankalin sa duk ya rude tanaganinshi ta rupe fuska har yaqaraso tace barka da isowa muje nakaika dakin tayi gaba ya bita jinshi yake kamar mafarki tabude dakin suka fada lokaci guda suka saki innalillahi wa,inna ilahirraji'un sakamakon abinda idonsu yaga nemusu jirine ya fara daukar Anwar yai saurin xubewa yana maimaita Allahumma ajirni fi musibati was aklifni khairan minha.....




            

         🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇





  Taku har kullum Dr Rahmacy






For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 4/42017             6:12am ]






🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





 Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family





 
               107



  Gabadaya ya gama fita hankalin sa tunda yake beta shiga irin wannan tashin hankalin ba shin mafarki yake ko ido biyu yake ne meyasa Aneesa xataimai wato ita saqo kan saqo innalillahi wa'inna ilaihirraji'un ya dape kai motsin da sukaji ne ya juyo dasu shiya juyo da Aneesa bayan ta tafi wata duniyar aykuwa wata gigiyarciyar qara ta saki ta na neman kwace kanta shikuwa gogan ko ajikin da da matse ta yake yana toshe mata baki da nasa yaja ayki itakuwa dukanshi take tana neman kwace kanta ina besan me'ake ba shi ganima yake dadi ne ya isheta Anwar wanda ke tsugune kanshi na qasa ya runtse ido yayin da kwakwalwarshi ta tsaya da ayki addo'in kawai yake ja ya kama wannan ya saki wannan ya dau wannan merry ita kanta wacce ta qame ta kasa sarrafa komai sai runtse ido tana kuka tana bariki ba tayi a rayuwa ba shin me karuwa takenema a dunia take sayar da mutuncin ta kai dunia inazaki damu nuni Aneesa tayiwa jacson ya tsaya sannnan ya fara masifa who permitted to you to........ Aneesa ta katse he's my husband sai ya tsaya sororo shikuwa Anwar ficewa yayi yayin da yanayin sa gabadaya ya chanja merry ce tayi qarfin hanlin daga liqaf dinta ya janyo murmushin yaqe ta daure ta kalli Aneesa tace kinyi asara ke a bariki ma jakar jahilace da shugaban karuwan dunia xaiganki sai yakusa ka sheki kira mexaki sai bawa namiji duburar ki ya sadu dake tanan sannan washegarin aurenki kuma namijin ma kafiri mara tsarki, hhhm ko dayake ba abin da yakowoni ne ba alkawarin da Na daukarmiki na cika tayi saurin barin daki taja kofa gap2 ba taga Anwar a gurin ba ta jingina da kofar dakin tasa wani irin kuka mai tsuma xucia tana Allah ka yafemin rayuwar da nayi a baya Allah na tuba Allah ka karbi tubana nasan kai ubangiji ne  mai yawan afuwa da rahma kayafemin banyiwa kaina adalci ba nacuci kaina meyakaini wannan rayuwar ta qara fashewa da kuka ta dape kanta da yake sarawa a haka ta rupe fuskar ta nupi kofa dakin ta daya Anwar bega fuskar ta ba kuma tana da tabbacin begane muryar ta ba haka ta pita ta hau motar ta bayan ta bayar da key din da ta karba lokacin yayi dai2 da dagawar motar Anwar a guje da gani Kasan ba a hankalinshi yake 

      Aneesa mikewa tayi tana saka kayan ta jacson fadi yake ki bari kawai mukarasa tunda aykin gama yagama wannan aybaxaisa yafasa aurarki ba haushin ya kamata duk shi yaja mata ta bangajeshi ba tare da tace komai ba tai ficewar ta ba tare da tasan inda ta nupa ba 


        Anwar be tsaya ko ina ba saigidan su yashiga ko sallama babu Mamy bata falo sama ya hau direct bedroom din ta ya nufa  danbegan ta a falo ba nanma be gantaba saukar ruwan da yakeji ne yasa kwakwalwarshi ta bashi wanka take ya xube kan carpet ya sunkuyar da kansa qasa hartapito besan ta fito ba har ta shirya batasan dashi ba kasancewar ba motsin sa tana shirin fita falo taga mutum turus tayi saida tadan tsora ta ma qafa tasa a tsorace ta dan bugeshi yayi firgigit ya miqe  ya riqo ta Mamy Mamy Mamy gabadaya ta rude batasan sanda ta riqoshi ba lapia ta tambayeshi shiru yayi ta,qarajeho mai tambaya wani abu ne yasamu Ayman kai ya girgixa to mene Mamy Dan Allah ki taimakeni dame ta tambaya cikin kosawa Mamy nafasa auren xabura tayi ta sakeshi indai maganar auren ka ce kai saurin barin gidannan tana nuna masa kofa nixakayiwa munafunci gobe ne fa daurin auren sannan kaxo ka rainamin hankali ni na hadama shi da nixakayiwa barikanci ga gaugauta barmin daki ga mamakin ta saitaga yasa kuka ya xube kan gadon ta kuka yake sosai ta qara fadin katashi kafita nace amma kamar tanayi da dutse abin ya fara konamata rai taja hannunshi amma ko motsi beyi ba saima dadacewa yake wlh nafasa auren ta baxan aure ta ba dana aure ta gwara Na mutu wlh Indai kuka auran ita mutuwa xanyi karamar kanwata ita ta dace dani ta isheni ya miqe ya durqusa a gabanta yana fadin Mamy ki taimakeni nasan Abba baxai saurareni ba ajanye daurin aurennan nafasa wlh nafasa mari ta sakarmai yai saurin dagowa nanma taqara sakarmai amma kodamuwa beyi ba abun tunyana da bata haushi yadawo mamaki tace metayima amana taci kamar ya runtse ido yayi yana hango yadda ya gansu aynan da nan numfashin sa yafara daukewa maganar ta tsaya  da sauri ta riqoshi wai mejefaruwa ne Aneesa Aneesa Aneesa kawai yake fada can nunfashinshi ya dauke gabadaya Anwar Anwar amma shiru gigicewa ..........






         🍎🍇MUJE XUWA 🍎🍇







 Taku had kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 4/4/2017          10:8am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





 Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family





  
               108

Girgixashi ta shiga yi amma ina shiru waya ta dauka cinkin gigita ta kirawo Abba yana dauka cikin kidima tace wai meke faruwa ne game da me? Ya tambaye ta Anwar ne yaxomin kamar ma ba acikin hayyacin sa yake ba yana ta fadin shi yafasa auren intemakeshi indai aka auramai ita mutuwa xaiyi xance dai mara kan gado da na dauka wasa ne na koreshi wlh kaga yanxuma ya suma ko motsi ba yayi numfashin shi yayi sama, mmttsssswwww...... Tsaki Abba ya ja dallah ki rabu da shi waimu xaimayar abokan wasan sa yana sane rainin hankali ne daxufa suka tashi daga gurin luchng jia sukayi kuma gobe naji anacewa xa'ayi dinner daganan akai amarya yanxu kice yace ya fasa gobe ne fa daurin auren ay ko da gaske yake be isa ba muxaimayar yan iska muce karyayi yace sai yayi muce yayi yaxo yace ya fasa kuma saura kwana 1 daurin aure aybe isa ya xubarmin da mutun ci ba ki rabu dashi APRILFOOL xaimiki tace dan Allah kaxo ba alamun wasa a tare da yaronan katse wayar yayi tabi wayar da kallo takoma gurin Anwar yadda ta barshi haka tassmeshi girgixashi ta kuma yi amma ina memakon ya farfado sai numfashin shi da ya ringa fixga yana sama kamar me asma nan da nan hankalin ta ya qara tashi bala direba takira tace yaxo da mota sukai Anwar asibiti ko 3mt ba ayi ba yaxo su biyu ne suka kamashi da baba megadi da bala suka sashi a bayan mota mamy ta hau gaba suka nupi malam Aminu kano da shi a mota ta kira Abba tace suntapi asibiti


      Merry tunda taje gida ta shiga dakin ta tana rusa kuka tana danasanin rayuwar ta ta baya da Neman Allah ya yafemata shirun da yayi yawa yasa ummiey ta shigo tasame ta xube tana sujja tana Neman gafar Allah saidatagama Mamy ba kallon ta taxo ta rungume ummiey tana dan Allah Mamy kiyafemin kuncin da nasaki a baya nayi nadama kuka ya kwacemata ita ummiey kukan take tana nidama nadade da yafemiki Maryam fatana Allah yadada shiryaki nagode was Allah daya ganar dake gaskia ta rungumeta duk abinda suke Abu na kallo shima yaji sheshekar kukan ya fito amma ummy ta rigashi shigowa ji sukayi ya tapi sujjada yana yiwa Allah godia duka suka juya yana dagowa merry ta tashi ta durkushe gabanshi kapin tayi magana ya dago ta yace nayafemiki dunia da lahira nidama ban rikekiba kullum addu'ata Allah ya shiryeki da duk al ummar musulmi Allah maji roqon bawa ya amsa min Alhamdulillah nima gatawa addu'ar Allah ya amsamun(Allah ga Rahma 'yar Abdulrahman Allah ka fito mata da sakamakon jarabawa mekyau dan sayyadul mujaheedunah Annabi Muhammad (SAW) ameen Allah) Allah yai miki albarka yabaki miji nagari da 'yaya nagari duka suka amsa da Ameen


       Ayman gaba daya hankalin ta ya tashi ganin 9pm na Neman yi Anwar bedawo ba tunda suke be taba kai haka ba ko yadawo da yamma ya fita da magriba duk inda 8:30/40pm ya dawo amma yau shiru hakanan jikin ta ya bata ba lapia ba 

       Abbah shikanshi da yaga yanayin Anwar saida ya shiga xulumi da tashin hankali Mamy kuwa kuka tasa tace Allah ya isa tsakanin ta da Aneesa ita tasamata da a wannan yanayin baxa ta yafe mata qarfe 9pm dai2 likitan ya fito suka tareshi suna tambayar sa yace ba komai kwakwalwarshi ce kecikin tension da ya samu hutu ya farfado komai xaixama nml sukace Allah yasa cikin sanyi murya amma wani tashin hankali ya sameshi ne Dr ya tambaya wlh bamu sani ba suka hada baki sukace yace bakomai Allah ya bashi lapia

        10pm Mamy ta kira faruk ta gayamai yace gashinan xuwa meyasameshi tace ita batasani ba gida ya shigo yacewa ummey ya tapi asibiti su kulle gidan acan xai kwana Anwar ne bashi da lapia meyasa meshi ummiey tace cikin tashin hankali yace bansani ba tace ba gobene daurin auren ba yace eh gobe ne yanayi yana tapia kayimasa sannu yanxu dare yayi gobe da sape maje yace toh lokacin yakai kofa merry kuwa hankalin ta yayi kololuwar tashi gani take itace sila

         Aneesa ta gama gararambarta ganin ba sarki sai Allah dole ta koma gida dan bata gun xuwa ba inbanan ba Abba tagani a falo yasa mammy a gaba yana wlh ta fito masa da kudinsa a dankinsa ya ajiye dan duk wanda ya daukudin ko iyaye nane da suka mutu suka dawo suka dauka wlh saina daure su karshe kenan ni ina da mukulin dakin kane yarka xaka tambaya ita kadai ka yarjewa a gidanan shiga dakinka ana haka ta qaraso falon ta wuce su dad yace ke xonan taxo ta tsaya ba tare da tace komai ba yace uban waye ya shigarmin daki ya debi kudina ta yatsine fuska a xuciyar ta tace baxan dauki duka biyu ba ga na rasa Anwar ga na daurin prison donhaka dole wani ya dau daya nadade inason fanshe wulaqancin da kikayimin na cutata ki karben kudi kice kinaxuwa gurin boka ki kashe danhaka dole na rama dad ya katsemata tunani tambayarki nake cikin isa da gadara tace mammy ce mammy ta xare ido nikuma ta ina xandauka ayba yau kikasaba ba bare kice ammiki sharri kaida kanka ayka taba kamata da dollars kace ina tasamu takama qinqina qarshedai takasa fadar gaskia ka rabu da ita ba adade ba kanemi dollars dinka karasa ko ba haka tanayi tana karkada kugu wlh hakane dad yace mammy tace idan ba wadannan hajia saratu ce takawomin ajia lah dad kaji qarya me wannan kudinne xaikasa bude account a banki ya kawowa dangin talauci ajia kuma dad da bakin ta tace dankudinka take xaune da kai tabbas hakane ta taba fada magana xarar bunu idantafi batakomawa gashi ta fadi magana anxo anmata sharri da ita wacce bata da mafita sai gurin Allah nandanan dad yakira police yace sutapi da ita harsai ta fadi inda takaimai kudinsa inbata fada ba suyi ta dukan ta tanaji tana gani akasamata ankwa a katura keyar ta ta bude baki tace insha Allahu yanda kikaimin sharrinan saikingani a kwaryarki

     Ayman ganin har 12am shiru ba Anwar ba alamunsa duk masu aiki sunkulle gida suntapi sunkwan ta kuka tasa karurus tana shesheqa

         Qarpe 1:00am dai2 Anwar ya farka su Mamy sukayo kansa har suna rige2 Aneesa kawai yakecewa kincuceni na amince miki kin yaudareni ko dayake ni na yaudari kaina naga alamar hakan tun a china kuma amfadamin duk nashare ashe ba sharri akayimiki ba kinfi abun da akefada hannu Abba yakama lokacin da suka isa yace kayafemin kinbin umar ninku da nayi Ku kamin xabi na alheri na raina ban godemuku ba naimusu sakayya da nunamuku Baku isa dani ba gashi na debo sillar ajalina mudum aka auramin Aneesa ganin ta kadai xai iya kasheni domin na tsaneta na tsane ta I hate her toooo ya fashe da matsanancin kuka.......







        🍎🍇 MUJE ZUWA 🍎🍇






 Taku har kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 5/4/2017              6:07am ]






🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇






 Written by Dr Rahmancy






Dedicated to Danmasani family 







         109____110

   Mamy ce tace masoyiyar ta ka kuma,harara Abba ya watsa mata tayi saurin shiru ya riqeshi yace ya isa kayi hkr baxu auran ita ba Abbah yace aydama bamu muka ce xamu aura ma ita ba kaikace kana son ta aure a hannun ka yake amma fasashi xaiyi wuya an riga angama komai tunran gini tun ran xane xaiyi magana Dr yashigo yace ya tashi suka ce yaxo ya dan gwagwadashi yace yana bukatar hutu sudan barshi ya samu relief ya fita Abba ne ya kalli Mamy yace ki bi faruk ya ajiyeki gida dare yayi faruk yai saurin cewa ayni a nan xan kwana Na fada a gida ma su rupe kofa to shikenan ba mumu tapi Abba yace suka tapi bayan ta piyar su Dr yaxo yayimasa allura bcc ya daukeshi sai sha biyu ya tashi idon faruk biyu yace sannu yawwa danxo ka taimakan natashi inyi sallah wlh banyi magriba ga isha'i faruk ya kamashi yayi alwala yayi sallah 

      Da asuba Abba ya kirawo baba Alhaji ya sanar mai halin da ake ci Alhaji baba yace ay bkm larura ce xaije ya lallaba mahaipin ta a daga, ko da baba yaje ya fadawa dad ransa be baci ba dandama shi be wani gayyaci manyan abokansa ba qananan ma ba kowa ba makota kawai ya fadawa dan ya tura afadamusu an daga Abba dama be gayyaci kowa ba dan shima ta gurinshi badamuwa ' yan rimin gado kuwa a kayi musu waya ta wadatar

       Bayan sunyi sallar asuba Anwar ya kalli yace jiya kaga Ayman a asibitin nan yace a,ah Dan Allah je gida ka dauke ta ka kaita gidan mu itakadaice a gidan faruk yace ina masu aykin yace suna bangaren su wasu kuma gida suke kwana faruk yace ka bari gari yayi haske yanxu innaje tana daki kaga baxai yiwu Na shiga ba intapi to naje Na dako ta shiru yayi be kara cewa komai ba 

       6am dai2 su Mamy suka xo da breakfast bayan sunmai ya jiki ya amsa da sauqi su Kansu sunga saukin bakamar jiya ba dan Mamy bccin ta rabi da rabi tayi sai lokacin Ayman ta fado mata tai saurin kallon Abba tace Ayman fa na gida ita kadai yace maxaisame ta ba gidan ta ba ne amma dai aybaxa taji dadi ba wannan babban gidan ace kwakwana kaikaday to mene Abba yace a,ah da komai kasan ta da tsoro Abba dawanan Dan wannan Anwar ne ya kalli faruk ya gane nupin shi yace bana dauko ta dama mijin ta yace a dako ta duka suka kalli Anwar amma ko kallon su beyiba faruk ya dauki ya fita da kyar mamy ta lallabashi yasha tea

       Ayman yadda ta ga dare haka taga rana saida asuba barawon bcc ya sace ta shima ba ta dade ba ta farka faruk yana xuwa yayi sa'a yaga su haule suna hada breakfast a kitchen dan haka yace suyi mata magana ta pito bayan sungaisa kafin yayi magana tace ya faruk Dan Allah yaya yana gidan ku ne yace a,ah Dan Allah aramin wayanka inkirashi aygurin sa xamu tace yana ina inmunje kyagani tace muje yace a haka xaki baxaki yi kwalliya tace eh yace a,ah je ki shirya ba musu ta koma damatayi wanka kasancewar yaxame mata jiki ko wanne safiya saitayi wanka hakama yau doguwar riga tasa baka Arabian gown har qasa tayi tolling da dark blue din qaramin mayafi simple make up tayi ta fito dukdahaka tayi kyau yace ko kefa suka tapi ganin sun shiga asibiti tace bashi da lapia ne shiru yayi kamar beji ta ba tace no wonder nasan lapian yaya baxaiqi kwana a gida ba yai parking suka nupi dakin tana shiga ayko su Mamy bata kalla ba taje kusa da gadon ta xauna shikuwa Wanda tunda ta shigo yake kallon ta da murmushi hannunta ta dora kan fuskar sa tace yaya meyake da munka shiru yayi bece komai ba jin hannun ta gurin bakinshi yasa ya faketa ya dan cije ta aykuwa ta kwalla qara daria yayi tace muguntar ma har agadon asibiti sai anyi ta wani turo baki daria sukasa wannan yasa tagane ashe su mamy na dakin tace lah Mamy na ashe kinan ta taso Abba ina kwana lpia lau daughter Mamy baxan gasheki ba fushi nake dake konaima na ba kyayi Mamy tace kaina bisa wuyana tuba nake tasa daria tace wasa nakemiki yaushe xan iya fushi da ke bakiga gaisuwar labarawa xanmiki sabahul khair ya ummiey har Abba saida tabashi daria yanxu komawa gefen gadon tayi ta xauna tace ya kuma kana kwance xa'a daura auren nandanan ya tamke fuska mamy ce tace ki rupemana baki ke ba kya gajia da surutu ganin ba wasa fuskar mamyn tayi shiru can ta fara gyanyadi2 Anwar yace bcc kikeji kai ta gyda ya matsa yace hawo ki kwan ta ganin da gaske hawa xatayi faruk yace xo kikwan ta akan kujerar nan ya tashi Anwar ne ya riqeta aykuwa ta fada kirjinshi ta kwanta ya dora hannun sa kan bayan ta faruk komawa yayi yaxauna ya ganin ikon Allah a hankali bcc ya dauke dagota yayi ya kwantar akan gadon kusa da shi ya makale ta shima nandanam yayi baccin

     Aneesa kuwa ma saukin jacson ta taje akan kudin ta dubu Dari da hamsin ya bata wlh baxan karba ba ina laipin 1million kana gani ta sanadin haka na rasa mijin da nake masifar son kasancewa dashi Dan haka malam cash ko nayima rashin mutumcin da baxaka manta da ni ba cewa yayi karkimin rashin kunya sa'akikayi wlh nabaki wannan dan ina ganin mutuncinki ne amma ni ba ayi macen da xata lasamin xuma abaki ta janye ba wlh saina cika burina san inci uban ta amma ke kawai nasan daya muke hayaqi ta hura ta furxar tace muje kayi nidai kaban cash ke yau gida xani danhaka ki karbi kudinki ki bacemin to mexai hana kasaimin ticket mutapi american mmttssswww lallai baki da hankali nayi medake ya watsa mata kudin aykuwa xaginshi ta fara ta cukwikwiyeshi shikuwa ya shiga dukan ta baji ba gani yayi mata lilis ya fito da ita sai Allah ya isa take ko da mutane suka ga haka suka nemi qararin bayani sai yace gurinshi taxo tanemishi yaqi yarda shine taimasa rashin kunya shikuma ya xaneta aykuwa mutane suka shiga Allah wadai 
          Ummieyn su faruk sunxo dubashi har da Abu da ya kamal da merry sosai suka tausaya masa Maryam har kuka tayi a xuciyar ta kuwa gani take ita ta dauramasa, safeeya ya ma taxo har mom din ta da dad din ta har yaya suhaip sundubashi yanxu suhaip yasan Anwar Mijin Ayman ne
     Baba Alhaji yaxo asibiti bayan ya dubashi yace andaga auren amma sai Anwar yasa kuka yace shipa ya fasa baba yace aybaxaiyiwu ba ganin da gaske baba yaqi yarda saiya shide hakace ta rinqa faruwa likitan kuwa shawara yabasu yace su daure su yimasa yadda yakeso inbahaka xuciyar sa xata iya samun matsala Mamy tasa kuka atemake ta shikadai ta haipa ta durqusa a gaban baba hakan yasa yace inyagaya musu dalili mai qarfi sun hkr Abba Muhammud da yaxo kuwa sai yasa kuka shima ga Anwar kwana2 baya ko motsi inma ya farka ba abinda yake fadi illah nipa baxan aure ta ba gwara Na mutu da auren ta da an tambeyeshi dalili sai ya hango a yanda ya gansu numfashin ya fara sama dan haka suka hkr sukaje suka samin dad akan yayi hkr sun janye dangani suke ma ya samu matsalar kwakwallawa a yanda doctor yace ya shiga tashin hankaline yana buqatar ya manta dashi kuma may be dalilin da suke tambaya shine silar faruwar hakan su kyalkeshi kawai sudena tambayarsa suyi abinda yakeso inba haka ba akaja lokaci xai iya shiga wani mummunan hali sakamakon haka dama su su Abba ba wani sam auren suke ba hasalima tunranar da yace ya fasa xuciyar Mamy tayi fes amma suna tsoron kar baba yace suntursasa shine kuma hakan xai iya jawo raguwar mutuncin gidan su ace dansu ya nemi aure an bashi amma saura kwana daya daurin aure yace ya fasa ba dalili wanne yasa, dad kuwa sosai yaji dadi yace bkm ngd cikin fara'a da murna sunyi mamakin hakan daxa sutapi dad yace yana neman alfarma suka ce ta me yace me xai hana muhmud ya aure ta kowa ya jugum take yanke junior yace ba yaso ba xai aure ta nanfa ran dad ya baci matuqa ba irin cin mutuncin da basu gani ba abinka da masu ilimi hkr suka ringa bashi basu biye masa ba sun godewa Allah da Anwar ya fasa Dan wadannan ba gidan arxiqi ba ne kuma duk da Anwar be fadi dalili ba sungano tabbas yana qarfarfar hujja

         Aneesa bayan cin duka ka tsaye gurin saida mota taje ta saida motar ta million biyu da rabi kasancewar ta babba mota a nupin ta xataje ta yanki ticket ta tapi China ko gidan su feena ta xauna dan tasan duk sanda dad ya gane ita ta dibar masa kudi ba mammy ba kashin ta ya bushe, saidai bayan ta saida motar ta ta taho da kudin ta hau adaidai ta sahu barayi suka biyu ta tana sauka a layin su kasancewar unfuwar quarters shiru ba motsi suka tare ta sukaimata duka suka gudu da kudin da yar ta shigo gida dad be lura da yanayin ta ba ya Shiva xuba mata ruwan bala'i

      Lokacin da su baba suka gayawa Anwar cewa anfasa auren farinciki da murna ya ringayi yana Neman su Abbah da Mamy su yafemai kuskuren da yayi na kaucewa maganar su itace tajawo mai haka lallai wanda be bi iyaye ba ya shiga uku kuma ya yarda da akecwa abinda babba ya hango Yaro ko ya hau tudu baxai gano ba 

      Cikin ikon Allah sauqi Na da da samuwa saiga Anwar ya warke sumul har qiba yayi sai yaxauna ayita hira da yau kwanan su 8 gobe ma suke sa ran sallama saidai inya tuno Aneesa saiyaji xuciyarsa tai xapi kirjinshi na bugawa Abba da ya lura da hakan yace inyaji yarinqa karanta ALLAHUMMA LA SAHALA ILLAMA JA ALTAHU SAHALA WA ANTA TAJA ALAL HAXNA IZASHITA SAHALA yai ta maimatawa da yafara kuwa komai sai yayi sauqi har faruk ne yake kwana Ayman kullum daddare tare suke tapia da Mamy sudawo da sape su haule da baaba da su tanimu duk sunxo sunyiwa uban gidan nasu ya jiki
 
      Ayman ce kadai a daki Mamy ta tapi gida sai anjima xatadawo sai faruk da yake chat a xaune ji tayi abu naxuba tayi saurin shiga toilet din abinda bata xata ba shi tagani kenan wata ya juya mata fitowa tayi yanxu yaxatayi ko ya faruk xata roqa yakaita gida to abar Anwar shikadai kai ta ayya warke mutum da yake tapiyar sa yawo cikin asibiti hannu taji anriqe mata tunanin mekike Anwar ya fada cikin qinqina tace b..b..bkm yace kalli cikin idona ta kalleshi yafi minti uku yana kallon ta yayin da takasa hada ido dashi cewa yayi abinne ta kalleshi yayi murmushi ya kashe mata ido daya tayi saurin  rupe ido ta gyada kai wayarsa ya dauka ya turawa faruk saqon kamar haka malam kasiyomi pad amma always nakeso, da mamaki ya dago saisuka hada ido faruk yace dan iska mexakayi da ita kadai suyomin ko baxan suyo ba iskan cin banxa kawai yaxauna me yahada namiji da wannan abun inkuma anfara takanka saika fada inji sosai  Anwar yayi daria har dumple dinshi duka suka lutso hakoranshi suka pito yace ka tambayi me iyali wannan akaine inkasiya sai a tuhmeka amma ni yanxu megida ne yaqarasa yana daria faruk ya miqe yace su megida manya ni innatashi hudu xanyi lokaci daya wani kuwa tsabar ragwanta biyu ma kasawa yayi yaxo yana kuka wai yafasa haryasa lokaci suka kasa daria Anwar yace halaka ya gani


     An sallami Anwar daga asibiti bayan ya warke garau amma kasancewar karpinshi be gama dawowa ba yasa Abba yace yaxo gida ya xauna insukayi sati sa koma Mamy ta lura ba abin da shiga tsakanin ANWAR $ AYMAN dan haka tasa akayomata odar kayan gyaran amarya daga meduguri da turaruruka masu kyau asatinan takeso ta gyara 'yar ta kuma ta lura da irin abinda Anwar keyiwa Ayman da xarar yaga dahashi sai ita hakan ya tabbatar mata yana da buqata tausayinsu ya kamata tana tausayawa Anwar gani qoqarin sa na barin Ayman har wannan lokacin kusan shekara a matsayin sa na cikkaken namiji mai lapia kuma baligi ayin wanine ba ruwanshi da qnqanta ko tausayi Ayman kuwa tana tausayamata ranar da tashiga hannu duk da yanxu tana gani xata iya daukar bukaqatar sa, sosai Mamy ta gyara 'yarta abin sai wanda ya gani Anwar kallon inyayi saiyashiga wani hali daya tabata laushin fatartama fiitardashi hayacinsa yake gawani cika ta taqara shape dinta yaqara futowa sosai ita kanta tanajin wani yanayi a jikin ta barinma in Anwar ya kusance ta suna gab da juna har wani ruwa takeji yana fita ta gaban ta, Anwar kuwa Allah Allah yake sati ya cika shima yaje yaci amarci dan wannan karon baxai iya jurewa ba...........






            🍎🍇MUJE XUWA🍎🍇








Taku har kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/10, 7:43 AM] Dr Rahmancy: [ 5/4/2017            8:40pm ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





 Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family 






              111


 Yau sukayi sati dan haka mamy tasa akaje aka gyara mata gidan tun shida Anwar ya ciyo kwalliya da key a hannun sa yace xo muta pi Mamy ta bude baki tana kallon sa Ayman buga kafa ta hauyi ni Allah ba yanxu ba Mamy ay ba yanxu xantapi ba ko Mamy tace yanxu ne tunda ishashe yace ki tapi ay dole dama so nake  murakaku har Abba amma tunda zamman gidan yayi muku xapi ta shi ki bishi Allah ya kiyaye hanya qeya ya fara sosawa to shikenan dama banaso muyi shigar da rene amma tunda daku ayshikenan Mamy ce tace mupa munfasa inxakutapi ku tapi inma kunbari anima saidai ku tapi Ku kadai fita yayi bece komai ba Mamy ce taja Ayman daki ta shiga yi mata nasiha sirri rike miji ba wanda bata gaya mata ba wani abunma kunya yake bata Ayman yanxu kam tasan komai tsoro ne kawai ke cikin ranta dan second term ss2 dinsu reproduction suke yanxu haka ma basu gama topic dinba suna ciki kuma kapin nan merry ta bata haske akai sai tara Anwar ya dawo Abba ne yasa su a gaba yayi musu nasiha sannan yace sukama hanya sutapi dare yayi xasuxo daga baya Ayman tayi raurai xatayi kuka mamy ce ta wurga mata harara tace Allah kinayin kuka xamu bata Abba yace ayba kuka tace xatayi ba tashi ku tapi Allah yaimuku albarka ya baku xuri'a dayyaba har bakin mota ruka rakosu ta shiga ya tashi motar suka tapi 

     Abinda yake bawa iyayen nasa mamaki har yau Anwar yaqi fadin abinda yasa fasa auren Ayman ba kuma ko xancen bayaso amma sunsan komai daran dadewa xasuji ne

     Ba wanda yacewa kuwa komai a har ya tsaya yaje ya siyowa bogga da shawarma da kaxa sai fresh milk ya dawo ya tashi mota suna isa gida yayi parking ta pito ma'aikatan gidan nansuka ringa xubewa suna gaishesu da yimasa ya jiki cikin fara'a suka amsa dakin ta shige ta fada gado jin qamshin turaren shi take ta lumshe ido sai tayi fin minti 15 sannan ta fito a falo ta ganshi har yayi wanka daga shi sai 3queter ko riga babu kallo daya tayimasa ta ji gaban ta yafadi aiki yake a lapton ta xauna qasa ganin be kulata ba saitaji badadi shiru ya ratsa can tanisa tace yaya sannu da ayki yawwa yace ya dago yace da kansa ya rupe system din yace nama gama kindena fushin sakkowa yayi kusa da ita ya xauna yace wato nine ba kyaso ki biyo ko kika wani bata rai ko sai sannan ta dago suna hada ido yaje feta da wani irin kallo me wuyar fassaruwa tayi hanxari qasa da idon ta yacigaba da cewa gashi nikuma yanxu inason jinki kusa da ni yanayi cikin murya mai wuyar tattacewa iya wannan yasa jikin ta ya mutu murmushi yayi yace samamin ruwan xapi na gasa ciki na ta shitayi ya dafamai a kitchen din falo ta kawo yasa ta debo plates na sukaci shopping shiya rigata shiga daki ya barta annan tana gamawa ta shiga yayi kwanciyar ta bayan ta kwashe kayan ta gyara kwanciya tayi taja blanket jin shiru2 bata fito ba Anwar yasa ya leqa dakin ganin hartakwan ta yaje kusa da kafafun ta yaxauna ya janye bargon ya miqmata hannu yace tashi mutapi ina ta tambaya daki na juyawa tayi baxani ba bacewa karna qara xuwarma daki..... Ya katse ta pls wannan ya wuce kiyi hkr taso mutapi qi tayi yayi amma taqi va irin lallashin da be mata taqi daure fuskar sa yayi yace Na baki 2mnt kixo inba haka ba Allah ranki saiya baci ya ja kopar garau yana xuwa ya shege toilet ya dauro alwala dole ta Mike ta tatapi sai qunquni take a gefen gadon ta xauna ya fito ba tare da ya kalle ta ba yace jekiyo alwala ni aynayi sallah hatara ya wurga mata kitashi nace miki shiga tayi kantapito ya ajiye sabon hijabi ya shinfida sallaya tana fitowa yace yi sauri kisa nifa nayi sallah nasani nafila ce inkuma bakisan xauna sawa tayi yajasu salla raka'a biyu bayan sun idar yayi mata addo'oi shima yayiwa kansa cire hijab dintayi yana de sallayar qunquni ta fara muntun yace karka kuma xuwa dakinsa amma mekikecewa ya kamama ta lebe bakomai murnushi yayi yasske ta yace mata xoki rakani wanka ta ware ido wanka nidin ido daya yakashe mata yace to mene nidai baxan iya ba ay kunya xanji kunya aykuwa kicire ta dan banason ta yana gama fadi ya fada bayan ya fito ya shirya kamar yadda yasa ba amma shirin yau yafi na ko yaushe kaya ya fito mata da shi sleeping dress yace sauyawa da wannan karba tayi suna leda tace nariga nasa wannan gobe na sasu a,sh yau nakeso ay Dana goben amma... Bansan musu kisa kawai haka taje tasa amma ita kanta kunyar kanta takeji sanda ta fito tundaga qasa har sama yake kallon ta runtse ido tayi dan kayan beda maraba da tsurara amma sun mata kyau sosai qaraso yayi ya runguma ta bayan yayi light off ya mutsata ya Shiva yi a hankali saida yarabata da kayan yana dora bakinsa kan dukiyar fulanin ta ya gigice tsotsar su kawai yace daya na hannun sa kasa hanashi tayi yayi dan itama dadin takeji  me isarsa kanshi ya kai qasan ta wani kamshi ya buge shi harshenshi ya dan tura ruwa yaji yana fitowa a hankali ya rinqa wasa da shi aciki wani irin dadi takeji Wanda ita kadai tasani yatsanshi yasa yake mata wasa dashi habaqanqameshi tayi tayi tana sakarmai xafafan kisasakisai irin wanda yake mata bashi da niyyar ya gabamarta dakan sa yauba so yake sai koyama ta darasin kuma beso yaxo lokaci daya ya buda ta xatasha wahala dan yasan yadda ya matso baxaida wasa ba danhaka a hankali xaidan budata yanda duk sanda yashige ta baxata wahala sosai ba kuma kan lokacin itama yasan ta matsu taxo stage din duk yadda yakeji ya jure iyakacinsa yayi wasa da yatsan shi abakin farjin bawai ya xuramata ba ko yasa baki ya rings tsoysa  yanae mata wasa dashi har yasamu release 
     Hakane ko wanne lokaci me faruwa amma be shige ta ranar da kuwa ya fadamata ta sha wuya amma ba wani sosai ( qalubale gareku yan mata masu wasa da yatsa a gansu da rashin hankali to wlh barikiji fasamiki virginity xaiyi duk Mijin da ya aure ki xaitunanin besameki a Budurwa ba kuma yanajawo cuttutuka da dama daga yana iya jawomiki matsalar idon wandai iya sanadiyar makantarki xai iya jawomiki tabuwar kwakwalwa xai iya jawomiki rashin gansar da megida bayan kinyi aure da dai dss ko kema matar auren bekamata ba kinasa yatsanki a gabanki ba kuma addinnimu bai yadda da haka ba dan duk abinda xaicuceka haramun ne ka aykata Allah yasa mudace) 

   




      🍎🍇 MUHE XUWA 🍎🍇






  Taku had kullum Dr Rahmancy 






For comments 08067450913
[4/10, 7:54 AM] Dr Rahmancy: [ 9/4/2017          10:30pm ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇







 Written by Rahma A Danmasani






I dedicated dis page to u my lovely frndy sis KHADIJA M YAKWA (miss nana) Allah ya bar xumunci 



        

              112

      Basu su katashi va sai asuba shine ya fara tashi saida yaje yayi wanka sannan ya fito a hankali ya jingina da jikin ta yana dan mata susa akan ta yana hura mata iska a kunne cikin nutsuwa ta bude idon jinta jikinshi yasa tayi qoqarin kwacewa amma sai ya matse ta a hankali yace muje kiyi wanka ko to to toh ni kasakeni murmushi yayi yace innaqi fa baki ta bude xatayi kuka yace Allah ya vaki hkr ya saketa to tashi ko nayimiki ne Allah ya sawaqe sosai yayi daria yace daga baya kenan so nawa nayimiki wankan ay lokacin ina qarama ne wata dariar ya kuma yi kedai miqe kawai aykuwa tana motsa qafarta taji wani irin xugi qara tasaki saurin juyowa yace lpy qafata nakasa tashi saitasa kuka riqota yayi ya miqar da ita amma jinta a tsaye saitace ni sakeni duk bakaikajamin ba duk nabi nawani xama kamar yar kaciya danne dariarsa yayi ya dan tsugunna yace am so sorry my sweet sis kaina bisa wuyana tubanake daria abin ya bata ta kyalkyale amma tana daga qafarta taji xugi ta ya mutse fuska da kyar ta qarasa bandakin ya hadamata ruwan dumi shiga kawai tayi bayan ta gasa jikinta tayi wanka hade da alwala ta pito shikuwa lokacin har yayi alwala ya tapi masallaci dakinta ta nupa bayan tayi sallah tsumin da Mamy tabata ta tafasa wanda xata shuga tashiga nasha tasha duk saitaji jikin nata yasaki tadenajin xapin sai kadan wanka tayi tayi kwalliya cikin wata atamfa me fari da purple sai ratsin baki riga da siket ne sunkamata sosai komai nml xamatayi ta tsantsar kwalliyar ta ta daura dankwallin dauri mai kyau sannan tasa fashion din dankunne da sarqa purple sai a warwaro da agogo suma purple flatshoe ta saka purple sosai tayi kyau bayan ta gyara dakin ta nupi nashi ta gyara duk samman ta gyara sannan ta sauka kitchen lokacin har sungama komai danhaka suka taba hira tayo sama da abincin bayan ta jerasu ta xauna tana hasashen abinda ya faru da irin albarka da ya rinqa shi mata da abubuwan da suka faru saitaji kunya ta kamata, sai gurin 90:00am ya dawo hartafara kallo yaxo ya shuge dakinsa saidayayi wanka ya shirya tsab ya futo kusa da ita ya xauna kamshin turaren sa ne yaganar da ita tana juyowa suka hada ido saitaji wani damm tayi qasa da kai tace barka sa sapiya yawwa yafada da murmushin nan nasa meqara masa kyau yace kintashi lpy, lpy klw ya gajiar jiya qasa tayi da kyau murmushi yayi yaxaro wani kwali yace ga tukwicin farin cikin da kikasani jia tai saurin dagowa wayace sabu a kwallin ta iPhone 7 tsalle ta doka tana yaya nagode kiss tashiga kaimasa kamar yadda yake mata nandanan yaso fita hankalinshi da kyar ta sakeshi ta riqo hannun sa tace yaya nagode kasancewar yau weekend bata da makaranta danhaka suna gida shima bekoma aiki ba dan sunce ya bari yaji sauqi sosai kai yau Ayman taga tattali wuni sukayi suna naqale da juna ko bccin rana ma tarw sukayi 


      Yau su safeeya da merry sukaxo nanfa suka sata gaba waidagani anyi ayki duk tabi tayi qiva ga wani haske ta qara safeeya hardacewa haka yan ajimun suta tambayarta waimeni sirrin wannan kyan tayi wani murmushi nukuwa tuni nagane nanfa sukaitayi inda taga badama tamayar musu, ta katse xancen da cewa merry kin buya hhhhm kedai bari wlh ummiy ce ta hanani fita narasa qaryar da xanmata inxo ka wayata ta lalace kuma innace mata nan xanxo cewa xatayi xuwan yayi yaawa OK nikuwa mekikaxo yi a fujajan Neman number yaya ba baki naga har tuntube kike merry idon ta yaciko da kwalla nantafada musu komai har abinda ya shuga tsakanun ta da aneesa da rayuwar ta ta baya sosai suka jajanta mata kuka tayi me isarta suma suka taya safeeya tace Allah ghafurun raheemun ne kicigaba da istigifari xai yafemiki haka duk jikin su yayi sanyi nan merry ta qara sata a hanyar gyara faruk ne yaxo daukar Maryam aykuwa yaga safeeya kalo yabita da shi itadai sunkuyat da kai tayi Anwar ne yayi gyaran murya yace malam ya dayake tare suka shugo ina ruwanka Anwar yace kallone naga ya wuce Na musulunci aykuwa merry tayi saurin cewa ya shuga ya shiga2 harara ya watsamata ina nashiga ki kiyayeni pa Anwar yace so kashiga duka suka sa daria yace baiwar Allah kin yarda shiru safeeya tayi aykuwa merry tace eh ta yarda Ayman dai daria take batace komai ba Anwar ne ya riqo hannu. ta a hankali yace yace kinyi kyau kinga abokina ko daria tayi faruk ne ya katsesu dacewa muntafi kadena wani malmaqale mata yanxu xamu bar gidan to da waya kawoka kunya ta kama Ayman cewa yayi da safeeya kema yanxu xakitafi eh tace yace yawwa xomutapi ma saukeki a gida mubarmusu gidansu tunkan su fara korar mu Ayman ce tace kai yaya faruk yace ayke baxaki koremu ba amma ooo sai anyi kamar akaimu waje Anwar yace kaika sani agaida gida kingani ko duka suka sa daria Maryam ce taxo daidai kunne Ayman tace nidai baxan qara xuwa gidanan ba saidai suna ta fice da gudu safeeya ta bi bayan ta yayin da faruk tuni yayi gaba Anwar yayi musu rakiya sannan yabawa su safeeya kudin hoda waiko sayi kasuwa, baya merry ta xauna safeeya na qoqarin shiga baya yace ni dirrban Ku ne pls safeeya shiga gaban inmun saukeki nadawo bataso ba haka ta shiga faruk ne yace sunanki safeeya dama kaita gyda amma sunan medadi ne merry ce tayi gyaran murya ya gane nupin ta amma ya share a haka suka qarasa gidan ya ajiye ta to segani na biyu ta juyo da nupin yiwa merry sallam amma kallon da faruk ya jefeta dashi yasata shigewa ba tare da tasani ba

       Ayman kuwa ita tama manta ana ciki a dunia bare haihuwa aykuwa hankalin ta ne ya tashi Allah yasa ba ciki tasamu ba yaxatayi ace tana xuwa da ciki makaran ta aykuwa saita fashe da kuka Anwar ne ya shiga tambayar ta lapia saicewa tayi ni wlh baxan kuma yarda ba naje kawai nasami ciki inrasa yadda xanyi ga makaranta takuma fashewa jawota jikinsa yayi yace cikin sigar lallashi wayace ciki xaki dauka kuma ay inkinsamu abun murna ne ko ba kyaso su Mamy su ga 'ya'yan A² turo baki tayi kuma sai Ina xuwa makaranta da turtsetsen ciki Allah ya kiyayaye to mene, aybakomai, bakomai fa kace eh mana tab! Insukace inanasamu pa kice mujinki ne yayi miki tab! Nibaxan iya fada va kawai yaya kabari innayi candy .... Saita kasa qarasawa yace inkinyi candy me tarufe fuska da hannun ta tace sai mucigaba me xa'aci gaba turobaki tayi tace Allah kagane ya kwaikwayi yadda tayi yace bangane ba daria tasa tace tace tace Allah kasani yace to nidai vaxan iya jurewa ba aykuwa saitasa kuka nikuma Allah nadena yarda yace kinmanta hadisin damukayi jiya ko duk matar da Mijin ta yakirata taqi xuwa mala'iku xasuna tsinemata harsai ya yarda da ita inkuma kinaso su tsinemiki to shikenan jikin ta yayi sanyi tace inkuma nasami ciki haka xanna xuwa makaranta eh tomenene tab,! Aykuwa dena xuwa xanyi daria tabashi yace aykuwa sai kinje shiru tayi tace yana iya abin kunyane xansha shi abin kunya kuma nikadainemin magana to shekanan da haka xance da sainayimiki registeration din waec da neco a wannan shekarar amma nayi shru ay tsalle ta buga tace Allah kayimin magana wasa nakama naqi wayon ta marairaice dan Allah sweet bros yace kinaso tace eh kumatunshi ya miqomata yace yi kiss din nan harsai nace ya isa ba musu ta ta Kawo bakin ta


   Ayman manyan mata yanxu kan ansan takan riqe miji da kula dashi sokwanci kuwa yayi yamma tayi gabas exam take xanawa har sungama waec sunfara neco safeeya ma a ss2 din takeyi itama tuni faruk ya gabatar da kansa gurin ta kuma ta amince 

    Anwar ya kammala aykinsa cikin nasara gari andauka cewa ansami wani ya tashi injinan ma'aikatanan da sukayi gobara yan jarida har sunfara xarya sunaso suji ta yadda injinan suka tashi (nikuwa nace kunpiya san kwakwafi, sis ummeey saura kice dake nake😜😜😝) aykuwa harbiki ma'aikatarsu suka shirya mai domin yadago da darajarsu saidai abinda beji dadin sa bashine kasancewar me kamfanin yana da hannu a siyasa tuni yasa gwammantin tarayya su tura Anwar America domin qaro masters dinsa saboda dadin abinda yayi kuma ya qaramasa kudin abinda yace da xaibayar, saidai ana wata ga wata Ayman ce ketafaman laulayi Mamy na gannin ta tasan an harbu amma ita tadage akan exam ce tasata a gaba shine cututtuka suka mamaye ta Anwar ya lura da ajiyar sa ya kyaletane kawai tunanushi daya ya tapi da ita ko ya barta yasan kan lokacin tagama neco........








            🍎🍇 MUJE XUWA 🍎🍇







Taku har kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/12, 6:59 PM] Dr Rahmancy: [ 12/4/2017            4:40pm ]






🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





 Written by Rahma A Danmasani





    Dis page is 4 u my best friend UMMUL KULTHUM JOS Allah ya bar xumunci kina daya daga cikin masu qarfafamin gwiwar novel din never 4get u tnx a lot😘😘😘 dear


   


                  113


   Zaune suke a falo yana ta danne danne a system dunshi tana itakuma tana krantun exam cewa tayi sweet bros yace yaeh tace wai yaushe ne tapiyar taka nanda 3month kan lokacin kungama exam ko eh, amma gidan Mamy xankoma ko? Injiwa toh ay gidan bakowa mexan xauna nayi bkm saikitafi, kai yaya amma naji dadi wlh ya lura batasan gatse ba dan haka ya share ta ya cigaba da aykin sa da yamma yace su shirya suje su gaida Mamy tace to, suna cikin tapiya hira suke jefi2 aykuwa saiga irin 'yan matanan masu rogo da gyada aykuwa tayi wani firgigit da riqe dayan hannun sa dan Allah tsaya wani wawan parkin yayi Allah yasoshi dan da wasu motocin xai iya yin hatsari ke meye haka ne ya fada a fusace baki ta turo roga da gyada fa dan Allah xakasaimin wani takaici ya kamashi tsaki yaja sannan yace baxan siya ba Dan Allah sweet Bros wlh inaso ke bafa xan siya ba yanxu da kinjawo mana munmutu ayda kinci a lahira ya fara tashin motar shi pls kayi hkr Dan Allah kasaimin saikiyi gani da gaske baxai siya ba yasa ta kwantar da kanta kancin yarta wani irin takaici ya kamata nandanan sai hawaye yana jiyo shesheqar kukan ta ya figi motar sa aykuwa tanaji da gaske ya tapi taqara fashewa da wani irin kuka yana jinta yayi kamar be jiba a xahiri kuwa kukan harcikin ransa yakeji addu'a yake Allah yasa si hado da me rogo kafin su qarasa bacci ne yayi gaba da ita jintayi shiru yasa hannun sa ya dago fuskarta saiyaga ashema bcc take dago ta yayi ya kwantar da ita kan cinyarsa suna gab da shiga unguwar su Mamy saiga masu rogo da gyada ya tsaya ya siya inbanda rigimar sweet sis mexatayi da wani rogo shipa kyankyamin irin kayanan yake suna shiiga gida bayan yayi parking ya tashe ta harara ta watsamai tace Allah saina gayawa mamy na kaqi saimin rogo da gyada bece komaiba suka shiga gidan da gudu ta fada kan Mamy tana Mamy Na Allah inaso inganni a gidanan inganki mamy tace sannunku da xuwa sannu na dai Mamy tace to sannuki yawwa Mamy Anwar ne ya tsugunna ya gaisheta itama ta sauka ta gaisheta sai sannan ya tuna ledar hannun sa ya mamanta da ita kafin su shigo yaso ya bata ungu ya kalli Ayman menene inkin duba kyagani ta taso tana ya tsina ta karba tana budewa taga rogo da gyada wani tsalle ta daga tace yaushe kasiya lunshe ido yayi yace a gaba na siya tnx ta wani rungumoshi a kunneshi tace Allah da baka siya ba saina gayawa mamy murmushi yayi yace to sakeni ta sakeshi tana Allah ya temakeka Mamy dai shiru tayi tana kallon su kitchen ta shige ta dako plate ta juyo sai wani lumshe ido take tana kai loma abin mamaki ya bashi Mamy ta juyo ta kalleta tace yau batayi lah! Mamy Na manta Allah abinne da dadi gashi aci lapia ngd a ina kuka samu rogo da gyada a hanya shikikeso Mamy ta tambaya Allah mamy da dadi ne Anwar tabe baki yayi baice komai ba tashi tayi ta hau sama Anwar ya juyo ya kalli Mamy yace Mamy da cewa nayi inxanyi ta piyar nan intapi da Ayman ya kika gani gyara xama nayi tace Inkuntapi hakan ma yayi Dan shi yafi alkhairi shekara biyu ba wasa bace saidai wani hanxari nipa yarinyar nan inaxargin tana da ciki ko kunje asibiti kai ya gyada alamar a,ah danshima yana da tunanin hakan Mamy tace indai tana da ciki kaga xaman ta an an zaipi amma indai tace xatabika inagahakanma xaipi shiru yayi dan yasan Ayman baxatace xatabishi ba kuma gaskia yana son tapia da ita ya kenan, haka sukaci gaba da tautaunawa fita yayi ya yace ya dawo da daddare yaxo xa sukatapi Ayman hartapito sunshiga mota xai kunna kenan tayi Saurin budewa ta pito inaxaki ko takansa ba tabi ba tashigo da gudu lapia Mamy tace da ita tana haki tace mantawa nayi xan tambayeki tsakin dan malele Mamy tayi murmushi tace yanxu bani da shi amma gobe xansa ayimiki xa'akawomiki shikenan ba wani abun eh shikenan Mamy na ngd a fusace ya shigo waike baki da hankali ne natashi mota ki wani bude kifito da gudu wlh danaja fadowa xakiyi ki karye a banxa shashasha kawai to ni ba mantuwa nayi ba mekika manta tsakin dan malele xam tambayi Mamy ta ban kamar ya kwadata mari yaji kasacewa komai yayi ya fice Mamy tace ayi hkr yanxu sai ana lallabawa ficewa tayi ta shiga motar sannan tace kayi hkr bece komai ba harsuka isa gida , yanxu kam ya tabbatar cikine da ita suje asibiti anfada masa nanfa rikici ya tashi da kyar ya lallasheta yace ay bawanda xaigane kumama ay abin sone ko bakiso ki ganki da jariri ace dan waye ace  at Dan Ayman ne nidai nafison mace murmushi yayi yace koma wanne Allah ya baki ki gode masa kinemi me albarka shiyafi 

    Kwanci tashi ba wuya Ayman tagama exam sabuwar mota fil Anwar ya siyomata candy gift dinshi  ya bata sosai tayi murna yahada musu party ita da safeeya a cikin gidanshi akayi kasancewar shi babba akayi decoration dinsa wasu da yawa yan ajinsu ba busan Ayman nada aure ba sai ranar anci ansha anyi bajin ta kudin Anwar sunfito faruk ma mota ya sauya mai iyayenshi sannin baxasu karbi komaiba yaje ya siyomusu kayan abinci jibgi guda da sutura cikin qanqani lokaci ya koyawa Ayman mota ta iya sosai lokacin tapiyarsa ya matso se sannan ya tari Ayman da tare xasu tapi aykuwa tayi uwa makarbia tace shipa yace gidan Mamy xatakoma ba inda xata Allah lallashin duniaa taqi ji ko dayagayawa mamy cewa tayi ya barta Abba ne kawai yace ta bishi shima da yaga tasa kuka yace yayi hkr ya tapi inyasamu Hutu ya leqo ya barta sbd cikin ba yanda ya iya haka ya hkr da sukaxo gida kuwa ko kallonta be ba dauke mata wuta yayi a gidan kwatakwata yadena shiga sabgar ta hakan yadameta sosai yau yana kwance rigingine kan gadon sa shigowa tayi ta kwanta kan kirjinshi ta dora kanta tace Dan Allah yaya kayi hkr Allah xanna kawoma xuyara shiru yayi kamar beji ta ba qara marairaicewa tayi takama hannun sa tana murxawa tace kaji  nama shiru kukan shagwaba tasamai shikenan na yarda mutapi taren  ta miqe dawo da ita yayi yace kiyi xamanki bkm to ka hkr kai yadaga yana sharemata hawayen tace Dan Allah yaya kadena fushin dani yace eh taya xangane yace matso da kunnenki ta matso ya rada mata hannun tasa rupe fuska tace nima kuwa xanbaka mamaki yace sure tace yeah sukasa murmushi miqewa yayi yace bana wanka haryaje kofar bandaki tace may I help u da mamaki ya juyo ya kalle ta gira ta dagamai yace sosaima kuwa tashi tayi ta rakashi tare sukayi wanka tana cuccudashi bayan sungama suka pito towel din hannunshi ta karba tana tsanemai jiki ita ta shiryashi tsab baqaramin dadi abin yayimasa  , aymamaki saida daddare dan saida tamantan dashi duniar da yake besan xata iya sarrafashi haka ba kai ranar sungogi amarci

       Gobe takama tapia ita dakanta da hadamasa kayan sa duk jikin ta yayi sanyi duk abinda xaibuqata ta samai amma cemata yayi ta xauna a gidan ta lokaci lokaci tana kawai mamy xiyara batayi musu washegari tsab ya shirya cikin bakaken suit da bakin covershoe sun karbeshi ita xatakaishi airport harsun dau hanya ta karkace yace inaxaki mamy xankaika kayiwa sallama ko yace ki yi tunani sunje gidan mamy kallo daya mamy tayimata tasan bata cikin jindadi sundade a gidan ganin lokaci ya gabato yace taxo sutapi mamy ta rungomoshi tayi kissin kumatunshi tace wish u all d best precious son Allah dawo dakai lapia Amen suka tapi yafito da akwatinshi yaja Ayman ce tafada jikinshi sai sannan taji wasu hawaye tace Allah ya dawomin da kai lpy Allah ya tsareka tana hawaye xanyi missin dinka mussam matashina ta dafa qirjinshi da da matseta tayi yace I will miss u too my wife cikinta ya shafa yadawo ya Shafa fuskar ta yace Allah ya tsaremun kai kikula da kanki kaitagyada daidai lokacin aka kirashi ya saketa yana Jan trolley dinsa yana dagamata daya hannun xoben da tagani shiyasa ta fella da gudu tariqoshi tsayawa yayi cikin sauri taxaro Na hannun ta ta xare nashi tayimusu exchanging dan baxatamanta ba shiya bata wannan axurfa lokacin da xaitapi China tace ga ajiyar axurfata nima Na karbi taka kiss din hannun tayi tace I luv u my husband yace duk sanda xantapiya saikin kwacemin xobe ko murmushi tayi yajawota ya rungume yace I love u toooooooo har yasaketa ya fara tafiya da baya da baya kafin ya juya suna dagawa juna hannun....................






           🍎🍇MUJE XUWA🍎🍇






 Taku har kullum Dr Rahmancy 






For comments 08067450913
[4/14, 10:24 AM] Dr Rahmancy: [ 14/4/2017           6:45am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇





Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family






                114



   Gidan Mamy direct tayi gaba daya jin duniyar take ba dadi tana xuwa mamy tace har sun tashi kai kawai ta daga dan xata iya kuka a yanda takejin ta ba ita ta tapi gida ba sai 9:00pm Mamy ce tace ayna dauka anan xaki kwana a,ah tace tana daukar jakarta toh haka xaki koma gidan ke kadai ki kwana, uhm tace ay yaya yace naxauna wani lokacin nana xuwa Mamy tace toh Allah ya kiyaye hanya Ameen motar ta hau saigida bayan tayi wanka ta kwanta amma bccin ya gagara sai juyi take ga Anwar be kirata ba itakuma ta kira amma yaqi shiga cikin ta taji yana kugi dole ta tashi ne mamasa abinci qasa ta sauka dan babu asama gashi ba tasan girkawa Allah ya temake ta samu farar shinkafa babu miya haule ce tace kibari ko indomie a dafamiki bashshi ni yanxu basan ta nake na ko ma da miyar baxanci da ita ba ruwa ta xuba da sugar da madara akai tanaci kaikace wani cornflakes ne (meciki sai a hankali) haule na kallon ta kiran wayar take tayi amma still not reachable dole ta hkr xamatayi suna ta hira da haule duk da ba wani dadin hirar takeji ba sai wajen 11pm ta tapi tana xuwa kayan bacci tasa tayi addu'oin ta bcc ya dauke ta, Anwar kuwa tunda ya sauka bai wani samu lokacin kanshi ba saida sukaje makarantar akayi wani cikecike sannan aka nemamasa hotel din daxai sauka dan da basu kamamai ba sunyi xaton a hostel xai xauna sai yanxu yasamu nutsuwa wanka yayi yaxo yayi sallah isha'i yai shirin bcc ya kwanta wayar shi ya jawo number Ayman ya danna Kira kamar a mafarki taji wayan ta na ringin tashi tayi kasancewar dare yayi a hankali ta xaro wayar ta duba mekiran dauka tayi cikin sanyi murya tace hello yace yan matana uhm kinfara bccine eh ya kasauka hope ka sauka lpy na sauka lpy saida abu daya saidai me kewarki hhhm Allah Ayman bakiji yadda nakeji ba rashin kusa da ni ba qaramar illabace nayiwa kaina Sabon bcc a kusa dake ajikinki nayiwa kaina horo da girkinki amma kin gujeni ko na guje ka kuma ehmana meyasa danace mutaho tare kikace ke baxaki ba to ay yaya ba dadewa xakayi ba nanda 2years fa kadawo kee👉🏻 2yr din ancemiki wasa ce waikinaganin xan iya wata 4 banganki ba ko kinmanta yanxu bayan ke harda baby na tare dake ki sauya tunani to yaya yaxa ayi hutu xa'ayimuku ne a,ah angayamiki makarantunan irin namune ko yaushe hutu to ya xa'ayi kece xakixo naxo kuma aubaxaki xo ba gudun karsuyi fada tace Allah ya kaimu

       Ayman yan mata yanxu cikin ta ya fito ga wani irin qiba da tayi kullum suna waya da Anwar inbashi da lecture ko abinyi tana yawan xuwa gidan Mamy ita kanta Mamy  mamakin kyan da qibar Ayman tayi Anwar yayi yayi taxo amma saicewa tayi itafa baxa taxo ba iya lallashi taqi faruk har roqon ta yayi taqi amma itama a xahiri tana bukatar mijin nata kusa da ita cewa yayi faruk ya kyale ta tundaga ranar yadena kiran ta kwata2 ko ta kira be dauka ga lokacin bikin su safeeya ya matso har maryam amma bada wannan tsohon saurayin nata ba dan shi a lokacin ne nasiha ta ratsashi daga baya ya koma ruwa danhaka tayi watsi da lamuran sa wani dan makocinsu da yake masifar sonta lokacin shedan na buga mata ganga taqishi da yake son gaskis ne saigashi Allah ya hadasu yau saura kwana shida biki komai abinda ya shafi anko ayman tayi kuma tayi wa amaren hidima sosai tare da ita ake gyaran jiki a cewar ta tasan itama angonta Na hanya dan baxai iya barin bikin faruk ya wuce shi ba tsiys suka shiga yi mata wainexaiyi da ita ta tirtsi billi a gaba ku kukaga haka sosai tayi gyaran jiki danxance tamafi amaren kowa ya ganta sai ya yaba kyan ta yau saura kwana uku daurin aure kamar yadda schedule dinsu xaipara yau ta kira Anwar yafi a kirga amma yaqi dauka dan haka ta share inkaxo ka huce sosai tayi shirin ta amma batasa gwagwaro ba tayi kyau sosai ta dau key din motar ta hartafito falo taji qarar shigowar test a wayan ta tana dubawa taga Abu Auladeey Anwar kenan sunan da timao savin kenan tunda taga yayimata da ummu Auladeey budewa tayi cewa yayi wlh karkisake ki fita daga gidan nan har agama bikin nan kuma kasuwar da kiketa xuwa da ixinin wa gidan Mamy kawai na yarda kiji tunda vaki hankali ki xauna har nadawo tunda aykinfi San xaman gidan wani kuka ta saki kiranshi tayi ciki sa'a ya daga bejira tayi magana b cewa yayi Allah kika fita ranki sai yayi mugun bcc ya kashe wayar tayi kuka ta gode Allah safeeya da maryam sundameta da kira da tagaji cewa tayi marar ta keciwo gobe taxo watan haihuwarki ya tsaya ne a,ah da saura sosai sukace Allah ya sawaqe sukansu basuji dadin rashin ta agunba binibini2 sakira ta qarfe 11pm Na ranar Anwar ya sauka faruk ne ya dakoshi yace kaini gidanmu kamar ya waikai haryanxu baka huce ba nidai kaini kawai kayi was kanka da karage qunci ayda ka rage gajia Dan dole yanxu ka ganta kagigice wlh au kaikura mata ido kakeyi haushi ya kamashi shi yanacan yana kwana murqususu wasu banxaye suna kallemai mata yasan a kasuwarma haka akaita kallon ta yaja tsaki yace malam karkasakeyiwa matata kallon qurulla daria ce ta ciyoshi amma ya daure haryakaishi ba Wanda ya qara cewa komai yashiga gidan Abba ne ya tarbeshi Mamy tayi bcc bayan sungaisa Abba yakecewa ya bakatafi gidan kaba kayo nan dare ne yayi bekamata Na shiga da daddare ba haka ne, 
 
      Ayman kwana tayi tana kuka takirashi hakuri dunia yaqi hkra yace itama aybayasan lallashi ba har lokacin batasan yana 9ja ba 

      Da safe Mamy ta ganshi sosai ta tari dan nata da murna bayan sunyi breakfast ne tace yaushe kadawo jiya da daddare sai anjima xaka shiga gida kenan eh yace sukai ta hira qarfe sha daya ya hau motar gidan ya fita gidan su faruk yaje annan maryam ta ganshi aykuwa ta kira Ayman dama nasan klw kike kika shukamu Ashe oga ne yadawo ake cin amarci ki kawani ce baki lapia cikin rashin fahimta tace kamar ya kyaji dashi ya qaro kyau da gayu amma ya rame saiki qoqari yayi qiba kafin yatapi kardai ace Anwar yaxo oh! My God kantayi magana ta kashe wayar, tanaji tana gani biyar da rabi tayi lokacin launching jia anyi kamu bataje ba ace taqi xuwa lunchng ma gashi sunfara kiran ta Anwar takira tasamai kuka dan Allah taxo kidataxo ne ta tafi yace wlh baxakixo ba inkuma xakifito bisimillah kodaye ayba yau kika saba qinbin umarni na ba dankixo ba abin mamaki bane yakashe wayar itama kashe tata tayi bataso suyi ta damunta kuka kan tacishi sallah kawai me tashin ta bayan magriba ta lallaba tayimishi girki tace inyaxo to tayi inbexo tabayar tayi mai ferfeson Mayan ciki da dankakin turawa sai juice ta hadamai tayi wanka tadan kwanta marry ta dameshi ta tambaya yace laipi tayimin nahanata kai yaya dan kayi hkr amma gobe ayxataxo yace watakila dakyar amaran suka bashi hkr bayan tashi a lunchng gida ya nupa tana kwance kan kujera tana game ya shigo be kalleta tayi qarfin halin cewa sannu da xuwa yawwa yace sosai shigarsa tayi mata kyau ta shi tayi tabi bayanshi ta gyara dakin dama toilet ta shiga ta hadamai ruwan wanka tasan shi xaifara sai lokacin ya lura da fitowar da cikin ta yayi idon ta ya kalla daga gani taci kuka gashi yayi jajir kantapito ya daura towel fita tayi tausayin ta kuma sai ya kamashi fitatayi dakin bayan ya fito ya shirya fall ya same ta tana waya jiyayi kawai tace Dan Allah kuyi hkr tayi shiru gobenma aybaxuwa xanyi va to wai xanyi takarashiru saikuma tace Allah ya Baku hkr takashe wata kalla ta xubomata ta share xamayayi yace mene na kuka kai ta girgixa dan intayi magana kuka xai iya cin qarfin ta can tayi qarfin tace ga abinci yace OK yace tashi mana ta miqe bayan ta xubamai abinci yana yana kallon ta ta sunkuyar da kai tana wasa da yan yatsunta yace meke damunki tace bakomai yaci gaba bayan ya gama ta hada kayan suna xaune a falo ayki yake da wayar bayanshi ta dan kwan to wani shuk yaji yarrrrrr yacikagaba da aykinsa jitayi tana buqatar mijinta hannun tasa taxagayo ta gabansa ta dora fuskar ta a kafadarsa kasa daurewa yayi ya ajiye wayar ya juyo ya rungumota saiyaga tana hawaye yace lapia tace Dan Allah yaya kayi hkr ya femin yace to meeye Na kuka to ba fushi kake dani ba kuma duk matar da mijinta ke fushi da ita kasan ko ibadan ta ba a karba yace hakane rungumeta tsam yayi ajikinsa yace haka ne nayafemiki nanfa kidan ya sauya rawa kai gaskia angurji amarci ranar har tausayi yabataba kai itama ta daure dan bata wani mai ragwanta ba

       Washegari tare sukaje dinner batasa ran xuwa bama yace ta shirya suje, anyi biki lapia angama amare sun tare agidajen masoyan su 

    Kwana shida Anwar yayi amfa sunfaranta ran junansu futowarsu daga kwanka kenan tana shafamasa mai yace ummu auladeey na%am Abu auladeey yace Dan Allah mutapi dake ta kwanto bayanshi tace to xakibini eh mana Allah nima inkatapi maraici nake gashi inason jinka kusa dani da alama babynkama na sonka kusa yayi murmushi yaxagayo da ita gabanshi yace nima dole nake nisadaku amma kullum kuna cikin raina baccina tashi na rayuwa tama gabaya ya rungumeta sosai jikinsa yace I luv u, yau ya shirya xaitapi gannin da gaske Ayman nashiri yace wasa yakemata, tarakashi airport bayan sunyiwa Mamy sallama ya tapi 


        Yau Ayman ta tashi da wani mugun ciwo ga ruwa da yake xuba tarasa yadda xatayi.........







      🍎🍇MUJE XUWA🍎🍇





Taku har kullum Dr Rahmancy






For comments 08067450913
[4/21, 8:17 AM] Dr Rahmancy: [ 21/4/2017        6:00am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇






Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family






              115

 Dan Allah kuyi hkr na rashin ganin novel din nan kwana 2 kumin afuwa hakan ya farune sakamakon wani abu, luv uh all fans💋💋💋



     Da kyar tasamu ta lalivo wayan ta history ta shiga number Anwar ce akai kasancewar basu dade da gama waya ba cikin qarfin hali ta danna kiran ring biu ya dauka cikin wahalalliyar murya tace pls yaya katemakeni xanmutu wayyo pls cikin rudu yace meyasameki tadape mara tace marata ya qaracewa tun yaushe ay wani wawan ciwo da tajine yasata sakin wayar ba tare da ta shirya ba Ayman Ayman! Amma shiru sai lokacin yaga ashe kiran ya katse sake kira yayi amma sai akacemasa number is switch off yaitakira amma shiru dole ya hkr ya kira mamy tana dauka yace pls mamy Ayman bata da lapia dan Allah kije gidan bangane ba eh yanxu ne takirani tacemin batajin dadi pls mamy kitapi kawai tace lallai ba ciwon take ba wanda yake ciwo ya nemi na waje ya bar na gida mamy wlh ciwon take bakiji muryan ta bane toh yanxu sukake na tapi ba da sañnin mijina ba ko yaya? Kawai saiyasa kuka yace dan Allah ki kirashi ki fadamasa jin shesheqar kuka yasa tace to xanje, yana kashe wayar ya kira wani abokin sa yace yasamomasa ticket gida xaixo wato 9ja cikin qanqanin lokaci ya kira shi yace masa baxaisamu na yauba kasancewar yamma tayi amma gana jirgin gove baiso hakan ba dole ya hkr yayin da yake shirya kayan sa a trolley bag bini2 ya kira mamy yace ta tafi itakuwa tace sai anjima gashi saikiran Ayman yake still akashe ran sa yayi mugu baci kiran da yayiwa mamy na qarshe shine yace mata ni inbaxaki ba nakira faruk ya tura ummi ita yanxu xata tapi sai yanxu tace wai watan haihuwar ta ya kamane? Eh harda kwana goma ma tace to bana shirya naje mamy basai kin shirya ba kashe wayar tayi glass din center table din dakin ya daga ya durqushe a qasa idonshi yayi jajir yarasa me dunia take ciki ganni yake xuwa gobe kamar shekara ne 

      Ayman kuwa na durqushe yayi da ta hada wata uwar xuffa kai tunda taxo dunia ba taba jin ciwo haka ba takasa xaune ta kasa tsaye sai sunnan Allah take ambata

      Mamy na isa gidan ta samu su haule a falo ina Ayman ta tambayesu bayan sun gaisa tana sama yau bata fito ba na maleqa amma bata falo aykapin haule tagama bayani mamy ta hau sama dikin ta direct ta shige bata falon danhaka ta kutsa kai bedroom sosai mamy ta firgita ganin halin da take ciki karasawa tayi ta riqo ta tun yaushe bata iya magana ba saida hannu tayi nuni ba shiri mamy ta samata hijab ta riqeta suka pita baaba na ganninsu ta miqe lpy mamy ta tace da sauqi dai suka fice ta sata a mota sai asibiti suna xuwa likita yana dubata yace haihuwa ce nanda 3hr xata haihu mamy ce tayiwa faruk waya tace Dan Allah yakai safeeya gidan Ayman ta hadomata kayan haihuwa suna asibiti yace toh lokacin da yagayawa safeeya sosai ta shiga rudu ta saka mayafin ta 
    Anwar najin ankai ta asibiti bini2 ya kira yace ta haihu ace a,ah a bata wayar mamy tace bakama da sense tana ta kanta kana abata waya a labour room din xata dauka wayar kankace mai asibiti yacika da yan uwa su aunty Raheelah mutanen gombe ma suna hanyar xuwa kano Maryam kam aytanaji ta taho kowa jiran haihuwa yake amma 3hr ta wuce ba haihuwa taqara awa 3 nanma shiru nanfa likita yace indai ta kwana saidai ayimata operation nanfa hankali mamy ya tashi Abba gumi ya rinqa gogewa su merry kawai saisuka sa kuka nanpa kowa yayi cirko cirko da qyar aka lallaba wasu suka tafi amma shiru har akayi asuba inbanda baqar wuya ba abin da takeji 
    Jirgin asuba Anwar ya hawo ay 10am a garin nan tayimasa duk dayana cikin tashin hankali hakan be hanashi daukan kyau ba ammafa kollo daya xakayimasa kasan yanaciki tension yana xuwa asibitin yayi dai2 da fitowar doctor da takarda yace wani yayi Singn domin indai ba a gaggauta aikin banba xata iya rasa ranta da sauri Anwar ya fuxge yana qoqarin sign sai lokacin su mamy suka lura da xuwan sa doctor ne ya dago ya kalli Anwar yace Danmasani Anwar ya dago ya kalleshi danbeda nutsuwar ganeshi doctor yace matar kace kai ya daga yace kaganeni kuwa Anwar yace banganeka ba amma katemakeni katapi kayiwa yarinyar nan aikin nan kartarasa kanta wlh inta mutu nima nadaina jin dadin dunia binta kawai xanyi ya durqushe kan gwiwoyinsa ya fashe da matsananci kuka doctor ya tsaya bashi hkr cin daga murya yace Dan Allah katafi karta mutu! Dr ya juya saiga wata nurse ta fito tacemai sir ayma ta haihu cikin fara'a yace Alhamdulillah kuje Ku gyara tsab sosai fa sonake mijin ta ya ganta kamar ba itace tasha wahalar ba, ya juyo gunsu Anwar yai saurin cewa ta mutu ko a,ah dr yace kawai yaushe ka koyi shagwa ba ne haushin shi yakama Anwar yace waton ma shagwaba nake wani bakin ciki ya kamashi yace to kuma mekake baxakaje kayimata ba ko sokake ta mutu kuce gurin haihuwa ta rasu bayan kune silah kujerar dake kusa dasu yaja ya xauna yana fadin nafasa baxanyi ba 😳😳 duka suka xabura suka miqe mamy ce tace Dan Allah katemakemu idon ta yaciko da kwalla yace Dan Allah hajia kiyi hkr amma wlh baxan mata ba kuma bana fatan abunda xaisa nayimata Anwar ne yataso ya riqe kafafunshi ya girgixa su yace waikai baka da imanine komai xakace cene amma baxanmata ba shaqeshi yayi yace fitomin da mamata nakaita wani gurin yafada cikin daga murya ya qarashe da wani matsanancin kuka gamamakin su saisukaga dr ya fashe da daria ya fincike kansa daidai fitowar wata nurse tana fadin angama komai Sir yace OK mamy ya kalla yace mama Ku shiga dakin tanaciki Allah dai ya temaki Danmasani baxai mutu akan so ba ta haihu lapia saimu godewa Allah ALHAMDULILLAH da gudu su mamy suka shige shikuwa Anwar xubewa gurin yayi yana sujjada yana yiwa Allah godia kasancewar gurin ba najasa yana dagowa ya rungume doctor sannan ya sakeshi ya shige dakin da sarsarfa su mamy sunbaibaiye ta suna mata sannu itakuwa sai murmushi take takoma garau kamar ba itace ta haihu ba yayin da wasu suka dauki baby da ta ta haipa macece qatuwa (nikuwa nace dole a wahala kasancewar dani da sis ummul kulthum jos da khadija miss nanah lovely fans munlabe muna kallon  baby Dan gano kamar watayi tsakanin ANWAR $ AYMAN ummi dai tace Anwar itakuma Nana tace Ayman) nidai nace bakuyi qarya ba dan ta dako kowa Dan kamarsu da daya da Ayman ammapa farin Anwar ne da irin gashinsa na larabawa danhaka nafijuyo wanda baby me hannun su suna fadin da Anwar take kama 
   Lokacin da Anwar ya qaraso dakin ko ganin Ayman beyi kasancewar sun xagayeta amma tanajin kamshin turarensa ta dago kai suka hada ido wani asirtacen murnushi ya sakarmata wanda saida hakoransa suka bayyana ga ba daya dimple dinshin ya latso wani hadden kyau ya bayyana fuskarshi haka ya qarasa gurin suka fara matsawa yana xuwa gaf da ita ya dunqule hannu yana jinjina mata yana qarasowa inda take ya rungumota ya matse ta jikinshi a kunnenta yake radamata sannun ummu Auladeey nagodewa Allah da yaban beby kema na godemiki da haifomin da kikayi wai memuka samune saurayi ko Budurwa murmushi tayi yada da matse ta sannan ya saketa yasa Karmata wani xaffen kiss a goshi Xai qara wani tayimai nuni dasu Abba da ke dakin ga su mamy murmushi yayi ya matsa yan yatsunta yace kitemaki xuciya ta wani sonki ne da baby na ke fixgata  duk bugun numfashi na har nakeji  nafisonku fiye da kaina yafada a hankali yadda ita kadai taji ya sumbaci haannun ta baby yaje ya dauka ya hade da ta qirjinshi yana wani jinwani irin sonta na shigarshi ya dagota yana sumbatar goshin ta..........




      Ina sanardaku masoya na kuma masoyan  novel dina cewa saura 2 page na kammala 






         🍎🍇MUJE ZUWA🍎🍇





  Taku har kullum Dr Rahmancy 






 For comments 08067450913
[4/21, 3:13 PM] Dr Rahmancy: [ 21/4/2017          12:50pm ]





🍎🍇ANWAR $ AYMAN 🍎🍇






  Written by Rahma A Danmasani






Dedicated to Danmasani family 







     2nd to the last page


              116


  Ya qara rungume ta jiki kinshi Abba ne ya miqo hannu ya karbe ta amma Anwar be miqo ba sis Raheelah ce tace Abba kamai ea hannunka kawai naga alama wannan sunyi modi da sarki dan rashin kunya ba baka xaiba sai sannan ya juyo yana murmushi ya miqawa Abba yace ay bansani ni ba sosai Abba yakeyiwa yarinyar addu'a da yagama ya rungumeta yana Allah ya albarkanci rayuwarki Allah musulunci ya qaru dake duk suka amsa da Ameen ya rungumeta yanaji son yarinya a xcyr sa yaushi ne yaga 'Yar ANWAR $ AYMAN kai Alhamdulillah Allah yasa su suna da rabon yaya masu yawa da amfani inama mahaipiyarsu na nan taga jikarshi shida Junior wata kwalla ta xubomai yayi saurin gogeta ba tare da kowa ya gani ba anna jima akaxo aka sallame su kai ranar nikaina nasan family dinnan Na farin ciki don har kyautar Benz su ka bani🚘 ranar Anwar yayiwa nurses din asibitin nan bajin ta da staff din asibitin su Kansu sunsan anhaipi Yar gata doctor dinnan kuwa har mota ya rakuso yana taya Anwar murna abokin sa ne tare sukayi secondary nan yaga faruk ma sundade suna hira kai ko faruk ma gani bakin sa nayi yaqi rufuwa bare su safeeya da suka nanema mejego inxa abada ya su suke miqowa gidan Mamy aka xarce da ita suna xuwa gida suka tarar dangin mahaipiyar Ayman sun iso suna farin cikin ashe iyalin Fatima xasu haba yan rimin gadoma ba abarsu a baya domin kuwa sun dauko hanya Abba rasa inda xaixa ransa yayi sbd dadi Ashe watar xa'a taru a gidan adalilin haihuwa ba abinda yake iyacewa sai Alhamdulillah, su Abba junior ma kodayake yanxu anxams senior tunda anyi jka, dagajin haihuwa akace muna hanya dan ji yake yapi kowa farinciki abokanan Anwar na kusa da nesa ba Wanda vasuji haihuwar nan Ayman kuwa gata yayimay ta yawa tarasa yadda xatayi waya kuwa gajia tayi da Ansawa motsi kadan Anwar ya kira ta ga yan ajinsu Na makaran ta saikiran ta suke suna mata barka Dan safeeya duk saida tabi layin su ta gayamusu

      Ranar suna fa gaskia ankwashi shagali Na gasken gaske domin abokanan Anwar ma na gurin ayki babban hole suka kamamai akayi lunchng faruk ma yataka rawar gani domin duk wani jaka da memo maidauke da photo baby nasune shida safeeya yayin da Anwar yayi caladan maidauke da hotunan marigayi mai martaba, hajia Maryam kakar su ANWAR $ AYMAN, mai girma marigayi Alhaji Abubakar Danmasani da kuma mahaipiyar Ayman hajia Fatima sannan mamy da Abba da kuma uwa Uba Ango da Amarya amfa Na qarni ina nupin ANWAR $ AYMAN da kuma maigayya mai aiki dalilin taro wato BABY FATIMA ABUBAKAR DANMASANI (Nazha)yi hkr Abba muhmud kaima dakai mantawa nayi da gwaro😜 an girma a dake ayi aure tunda har har tsuhuwar mata tasamu ta kwara, kai kowa yayi bajin ta daddare kuma akapita dinner inda iyalin mai martaba suka dau nauyi Mamy na hango gurin dinner ita da Abba kamar ango da amarya su junior kuwa kaikace saurayine kai yar uwa Raheela kinsha kyau mutum biyu Na hango a high table jinake Ango da amarya ne saikuma naga BABY NAZHA gun Dan haka na qarasa Ashe wai ANWAR $ AYMAN ne suka bar dakama merry ma fa tayi gwanin ta har ogan tama yayin da nago members din HAUSA NOVEL ON TOP nata daukar hoto da video gaskia taro yayi taro saidai fatan Allah ya raya NAZHA

        Ba naduba Aneesa kuwa ko ya take kwance Na ganta duk tayi baki ta rame saiqashi mammy Na gefan ta tana fadin ay ahaka xaki qare ki kasa aka dunga jibgata a aykin banxa bansaci kudi ban ci sisi ba naci duka dad ya shigo ke kuma meye ki ka wanixo kikayiwa mutane kwance a hanya nipa kinsan bansan ganinki karnaje nima Na dau cutarnan dakika kausowa kanki mammy tace aykuwa dan tanasama HIV kaima xaka kanjame bata iya magana ba sai kuka haka ta tashi dandama pics din bikin sunan baby Nazha take gani da yake yawo a whatsApp da istagram, fecebook da iyayen ta ta miqe kenan sukaji yan sanda har cikin falo suka sawa dad ankwa suka tusa qeyarsu memukayi mammy ta tambaya wani yace inkunje office kwaji xatakara magana wani ya tsunka mata mari dole suka tapi suna fita taci karo da merry yan sanda suka tsaya ta fito suka Sarah mata nace yayi matar D.S.P.ta karaso gaban Aneesa tace wasa yaxo karshe tunda ga daqiqin mahaipinki maitaimako gurin lalata tarbiyar 'yayan mutanen a hannun ta dalilin kayan maye dahar kika ciwa kamilin mahaipina mutunci Ashe gaki da tsinannan tsohon ta nuna dad tare da kwadamasa mari kayi asara tsohon banxa kawai bude baki Aneesa tayi wani Dan sanda ya kwadama ta kan bindiga a baki har saidai ya fashe nan akatusa qeyar su ana xuwa nan DPO ya karantawa dad laipin sa kamar haka kwanaki da dadewa wata yarinya ta kawomana cewa kana safarorin kayan maye mukace meye shedarta tace aydacan kanayi mukace wannan ba sheda bace tunda kace ka tuba, sai DSP yace taje xamu bincika cikin sa'a mukayiwa custom magana sukace suma suna xarginka xasu sa'a ido a kayanka insunshigo saigashi jiya sunkama kayan harda mugan makaimai nan dad yace ya karbi laipin domin yasan yanxu ya shiga hannu ba mafita gwara ya amsa inmai yai gaddama wahala xaici kuma baxai fita ba amma wanna shine karo Na biyu da yashigo da makamai mammy ce tace to mu memukayi wanini ya xabga mata tsawa yace cin kudin haramun mukikeyiwa wannan tambayar tuno axabar da tasha kwanaki a hannun yan sanda yasa tayi gum nan aka hankadasu cell yayin dasu xa abada belinsu gobe shikuma dad a miqashi koto


      Kwanci tashi ba wuya yau ga baby Nazha tayi shekara guda amma girman ta da wayon ta yapi Na shekarunta ba inda bataxuwa da kafafun ta tasan intaga ummin ta tace ummi bare Anwar da kullum inyakira Ayman bayan sungama hira xece ta bawa Nazha duk bayan 2month yana xuwa yanxu ma haka saura wata 3 yadawo duka merry da safeeya duk sun haihu yayin da merry ta haipi mace safeeya kuma namiji anyi shagali sosai

      Innalillahi was inna ilaihir raji'u yaune Allah yayiwa mijin sis Raheelah rasuwa sakamakon ciwon ciki mutuwar ta girgixasu sosai Anwar ma yaxo gaisuwa can gombe ma ya hadu da su Ayman, Ayman Nagano saida nayi da gaske na ganeta nace Ashe haka haihuwa takemai da mace ajin qarshe ko nace last decision taxama mace mai sona mace gashi ta xage dantse da gyara hango ta nayi ita Nazha sunnipi gun Oga engineer Anwar tunda ta taho yake kallon ta tunkansu qara nazha ke miqa hannu tana Abba Abba ya miqo ya karbe ta ya shilla ta sama ta tuntsire da daria shima yanayi sanna ya riqo Ayman da tunda taqaraso turaren da takunta suka pitar dashi hayacinsa ya wani lumshe ido ya riqota tare da fadin my sweet sis Allah nayi missing dinki gashi inaso Nazha ta sami qannai tunda tayi wayo tadago ta kalleshi a tsorace yayin da yakashe mata ido daya da kallon da yake rikitamata tunani xatayi magana yai saurin katseta ta hanyar hade bakinshi da nata yana bata salon dake rikitata yayin da tsayawa takusa fin qarfin su a hankali taa tare jikin ta cikin dashashiyar murya tacemai Nazha danhaka yaisaurin sakin ta yajuya ba Nazha ba dalilin ta Ashe yana sauke ta ta ruga da gudu gida danhaka suma suka dunguma gidan kanciyar Mamy suka same ta bayan sungaigaisa ya miqe tare da fadin Mamy mundan fita tace adawo lpy ya kalli Ayman taso muje ta kalleshi cikin rashin fahimta xatayi magana ya dauke kai ya miqawa Nazha hannu amma saitamatse ka fada Dan haka ya fita ya barta Ayman tabi ba yansa itakuma sai bye2 takemusu cikin mota a shiga itama tashiga innaxamu tacemai ya juyo yaimata malalacin kallo yace hotel tace miyi mai aikin lada  xatasake mgn ya douramata hannun a baki tare dafadin shiii dan haka tayi shiru dagahaka besake magana ba har suka isa yayi oda akakawomusu kayan maqulashe dana sha bayan sunci sunsha sukayi wanka nanfa wasa ya cafke tun a toilet nanda nan suka manta duniyar su saidai suna xuwa gabatar da ibadar aure kawai saitaga yayi sauri ya sauka ya runtse ido xuffa Na xubomasa............







     🍎🍇MUJE ZUWA🍎🍇




   Taku har kullum Dr Rahmancy 






for comments 08067450913
[4/28, 1:48 PM] Dr Rahmancy: [ 28/4/2017          11:00am ]





🍎🍇 ANWAR $ AYMAN 🍎🍇






 Written by Rahma A Danmasani







Dedicated to all masoyan Anwar $ Ayman





        LAST PAGE


             117


  Jikinshi sai karkarwa yake ya runtse idonsa Ayman cikin rudu ta rikeshi tana fadin lapia meyasa meka tana jijjigashi Anwar kuwa ba wani abu ne yasashi haka illa tuno inda suke yanxu kuma inbaxai manta ba a hotel yasamu Aneesa tana xuba alfashar ta shine yasashi shiga wannan halin a hankali yashiga furta  Aneesa kincuceni kincuceni ya qarashe kamar xaisa kuka Ayman tace waimeni yayin da ta qanqameshi jikinta tana shafamai bayansa a hankali tana dan hura mai iska a fuskarsa a hankali yafara sauke a jiyar xucia yace wani abu Na tuno wanda harna mutu bana fatan tunashi menene yace barshi kawai nidai saikafadin ta fara bubbuga kafarta tana dan turashi hannunta ya riqo yace jinpa bashi da wani amfani ko haka kikeso na fadamiki kaita gyadamai yace kiyi hkr banason fada ni inason ji ta tari numfashin sa oh! My God kiyi hkr man kukan shgwaba tasamai jawota jikinshi yayi ya matse yana lallashin ta amma taqi danhaka ya kwashe duk abinda ya faru tsakaninshi da Aneesa yace shine dalilin fasa auran ta duk da tasan maganar abin saida ya qara girgixa ta bata nunamasa tasani ba bayan ya qare xancen sosai ya shiga damuwa tace mai kenan har yau Kanason ta halin tane ka tsana ya gyara xama yace duk dunia bantaba tsanar wani mahaluqi irin yadda naso ta ba kamar yadda dama tausayin tane yasa xan aure ta nanyabata labarin soyayyarsu da yadda tasha fama kapin ya amince sosai ta jinjina al amarin. Abinka da mace da ta amsa sunan ta mace ay nanda nan ta mantar dashi damuwar sa suka raya sunnar su yadda ya kamata da farantawa juna dankuwa duk dama sunyi kewar juna.

     Haka rayuwa ta cigaba da gudana yanxu Anwar har yadawo gida 9ja yayin da aka qaramushi girma sosai a gurin aiki. Ayman ce xaune ta miqe kafa da wani tulelen ciki gabanta tana shan qanqara da sauri Anwar ya fixge ta dago suka hada ido yace meyasa bakijin magana sokoke baby na yasamu lumonia ne anhanaki kinqi hanuwa Allah xamu batafa ta wani marairaice kamar xatayi kuka tace to nipa xapi nakeji da kikejin xapi sai akace kisha qanqara to inaso nikuma banaso yamaimaita yadda tayi magana yana xama yadan dago fuskar ta haba ma sweet sis Dan Allah kidaina sha kinji kaita gyda masa yace yawwa tare da bata peak tace dan riqeni miqe kapin ta qarasa saijinta tayi a tsaye yana fadin kice kawai tasheni tasaki murmushi kawai, ba adadeba Ayman ta haipo twins din ta duk maxa anyi shagali sosai anyiwa Allah godia yara sukaci sunnan Akram da Ammar, lokacin Ayman tayi nisa cikin karatun ta inda take karantar pharmacy safeeya kuma na gynecology taso tayi family planning amma Anwar yace sam bayaso da ta matsa yace wlh sai a pasa karatun dole ta hkr tasan insu Mamy ma sukaji ba bayanta xasu goya ba 

    Abban Ayman kuwa tuni ya auri Aunty Raheelah bayan tayi idda yace shipa yaga mata itama kuwa tace ta yadda tayi miji danhaka akasha biki


    Kullum cigaba dada samuwa yake gurin su yanxu Anwar har minister of electricity akayimasa kasancewar yanxu shima dalilin aikin nan dayayi yayi abokai da dama a govnt duk da yana gocewa sukawa Dada liqemasa suke dauka ta Allah yabashi, bewani sauya muhalliba yadai gyara sosai kasancewar sa babba wani gurin kuma aka rushe akayimasa Sabon gini

  Aneesa kuwa tun lokacin da aka yankewa dad dinta hukunci suka dawo gida ita Mamy tarasa lapia gaba kudin magani ga jarabar mammy ta yau D's gobe duk tabi taqara karmashewa sai godia abin wani lokacinma abinci gagarar ta yakeyi Mamy kuwa cewa tayi tagaji da ci da ita dan haka taje tanemo nata hakan yasa sai bara take fita rayuwa kenan


         Bayan wasu shekaru Anwar ce a kitchentana girki Akram ya shigo da gudu yana ummi kinga Ammar ya kwacemin ball dina nace ya bani yaqi ta riqoshi tare da fadin nashine ko naka nasan kaima tsokanane da kai Allah na wane kirawoshi ya tapi da gudu itakuma ta pito falo hakan yadaidai da pitowar su Ammar tace Ammar bawa Akram ball dinsa Allah ummi tawace ki tambayi yaya naxha tayimana sheda ranar nan da xamukayi fada a kanta shine kowa ta rubutamasa sunnan sa da maka ajiki tace to dauko nagani ya hau sama da gudu yayin da Nazha ki sakowa tare da wata yarinya batapi shekara daya ba tace ummi yarki pa ta tashi tana miqa mata, hannu tasa ta karbeta tare da fadin nawal kinqi xama ko tacewa nazha je kitchen kici gaba da dubamin girkin Ammar na riqe da ball yana sakowa sukaji sallamar Anwar da gudu Ammar ya kwasa ya saki ball din Akrama diba yayi yana oyoyoyo suka qanqameshi Nawal ma miqa hannu tashiga yi ya dauke ta, karbarta yayi yana shilla sama suka xauna yayin da yaran kemasa sannu da xuwa Nazha ta pito taxo kusa dashi ta xauna tana cewa sannu da xuwa Abba yawwa mamana inakikashiga ne ina kitchen tallapota yayi yace sodai ake kidape a gidannan binbini ace kishiga kitchen sannu Allah yayi albarka Ayman tace to ay dahaka xata saba yace toh amma dai a ringa rangwamta mata, Ammar yace yayah bakimin assign dinba kuma gobe mondy ka bari saida daddare ko gobe kamar yah? Ayman tace Anwar yace Allah ya kaimu tare da miqewa nazha tace Abba xaka gidan Mamy eh mene nima xanje mundade ba muje ba yace to Ammar da Akram sukace muma xamu yace duk Ku shirya bayan munyi lunch saimuje Ayman ta miqe tabi bayanshi bayan tacewa Nazha ga nawal kuyimata wasa, suna shiga daki ta fara rage masa kayan sa toilet ta rakashi yayi wanka sannan suka pito ta tayashi ya shirya rungumota yayi yace INA SONKI ummu Auladeey ya manna mata kiss yace yaushe xa ayiwa nawal qani ta xare ido koyayeta pa banyi tab aysainan da shekara.... Yayi saurin rupemata baki da nashi yana mata salon da yake rikitata daganan suka tsunduma duniar lada da faranta ran junnansu, kapin su pito tuni nazha ta sauke girki ta gera a dainin tayiwa Nawal wanka ta shirya ta su Akram kuwa suka wanke kwaninkan da aka bata, suna sukaje sukayi wanka suka shirya sosai don sunsan iyayen nasu na fitowa xasuci abinci sutapi sosai Anwar da Ayman sukaci kwalliya kamar ango da amarya bakace sunhaipi yaran nanba nansuka hadu a dainin sukaci abinci cikin jin dadi sunasawa yaransu albarka bansungama kowa yayi sallah suka dunguma gidan mamy gadadayan su harsunyi nisa Akram yace ummi yau baxamuyiwa su Mamy tsaraba ba Anwar najin haka ya juya a kallar mota yana fadin tanx gud boy na mantane wani super market suka nupa donyi tsaraba wata almajirace ketabin Ayman tana naci atemaketa abinci xataci Nazha ce tace pls Abba kabata wani abu cewa yayi cene umminku ta nata aykuwa almajirar najin muryar Anwar tashiga fadin Anwar Kaine ko mafarki nake nandanan ya hade rai danbaxsitava manta muryar ba yaja yaransa sukayi ci bayan sunpitone ta ringa binshi tanacewa ya yapemata danhaka ya bangajeta xaiwuce Ayman ta girgixamai kai tace uhm,uhm sweet bros yi hkr wacce ke cikin murya kuka tace Ayman Aneesa ce saida Ayman ta firgita ganin yadda ta koma lallai Allah me iko ne sannan tace yi hkr mekikeyi annan baranake Anwar ne yace kixo mutapi ko naja motata dubu biyu ta xaro tabawa Aneesa ta karbe tana godia kiyi hkr xannemeki aynan ne gurin xamanki ko kaita gyada itakuma ta shige mota lokacin Anwar yacika ya batse da kyar tasamu ta shawo kansa yayi hkr yayi hkr ya manta baya yace yaji yayapemata amma maganar ya taimaketa baxaiba sai lallashinshi take yaqi daga baya sukaji ance pls Abba kayi hkr katemake ta tana bukatar taimako yaran suka had a baki suka pada kamar xasuyi kuka yace xanyi tunani Ayman ta rungumoshi ta mannamai kiss tace mungode a haka suka qarasa gidan Mamy da farinciki ta tarbesu da murna lokacin Aunty raheelah Na gidan da yaron ta Ahmad data haipawa Abba muhmud haka suka wuni wasa da daria daddare ANWAR $ AYMAN na xaune kan kujera sunashirin tapiya Nazha tace pls Abbah lend me you phone ya miqamata tasa cikin selfistck tadawo baya ta tsaya tace let's have a selfy nandanan suka jejeru harsu Mamy da Abba Aunty Raheelah Abbah muhmud yayin da ANWAR $ AYMAN Suka wani kashe junansu da kallon so Nazha ta dauka kowa Na murmushi





     TAMMAT BI HAMDULLAH
  
Ya Allah duk kuskuren takecikin littapinnam kayafemin Allah kasa mutane su amfana da sakon cikinsa Ameen thumma Ameen



Yan uwa da haka Na Kawo qarshen wannan Littapin mai suna ANWAR $ AYMAN inapatan duk Wanda na batawa rai yayapemin Wanda yaga wani kuskure a cikinsa ya sanar da ni nanga xan gyra inmun hadu a littapina naga mai suna ZUCIYA TA TAKACE nagode da soyayyarku gareni



GODIYA TA MUSAMMAN GA

Aunty Na yaya ta Raheelah
Sis ummee
Sis Maryam danmasani
Sis khadija danmasani
Bros Abdussamad Danmasani
Bros Salman Danmasani
Bros Abdulrahman Danmasani (mudarrees)
Sis Fatima danmasani


    JINJINA GA IYAYENAH

Haj Hauwa 
Haj Amina
Haj Halima
Haj Jamila
Haj Raheenatu



Alh Abdulrahman Danmasani lovely dad
Alh Rabilu
Alh Abubakar 
Alh Sani Danmasani



  BANMANTAKI BA KAKA MAI KAMAR UWA RANKI YA DADE
.
  HAJIYA FATEEMA KWALLI



  KAWAYENAH 

Khadija M yalwa
Ummul Kulthum jos
Sis Rasheeda Adamawa 
   Da sauransu Na gaisheku saumun hadu a littapin gaba



  Taku har kullum 

RAHMA ABDULRAHMAN DANMASANI (Dr Rahmancy)



For comments 08067450913
adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *