Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, October 20, 2018

AUREN JARIII COMPLETE NOVELS FACEBOOK

adsense here
AUREN JARIII COMPLETE NOVELS FACEBOOK

AUREN JARIII COMPLETE NOVELS FACEBOOK


[1:15PM, 9/30/2017] ‪+234 806 041 8895‬: AUREN JARI PART 1-5
.
 Na Bilkisu.A.Ladan
 .
 Tafe take hannayenta rikeda littattafai bajin da ke jikin himar nata ya shaidamun dalibar alkausarce tana dai tafiyane amma fuskanta ya nuna damuwa wata motace ta sako kai duk horn da yake mata bata ji da kyar ya iya tsaida motansa amma duk da haka sai da ya dan bugeta mutanen anguwa a ka taru a kanta ana mata sannu a hankali ya bude kofar motansa ya fito da kafarsa tun daga ganin kalar jikinsa da kayan da ke jikinsa kasan dan hutu ne kafun ya karaso yarinyar da akewa sannu wanda naji mutane na kira da Rahima har ta tashi ta gyara jikinta da niyyan kurarata yazo amma suna hada ido ya samu kansa da kasa furta komai har mutane aka watse aka barsu tun tana jiran ya mata sannu ta gaji ta fara tafiya tana dan dingisawa yayi sauri yace afwan malama sorry ban samu na miki sannu ba duk da dai u caused it but still in baxaki damu ba in ajeki a gida dan naga kina dan dingisawa sai in dubaki cos am a Dr aikina knan murmushi tayi wanda ya karawa fuskarta kyau tace kar ka damu ba komai zan lallaba in karasa gida nan baya nake nagode sosai bata tsaya taji meh ze ce ba tayi gaba ta barshi sai da ta shige layinsu sannan ya tada mota ya bita kusa da gidan da ta shiga yayi parking ya fito ya nemi yaro ita kuwa Rahima tana shiga tayi karfin hali ta boye ciwon da kafanta ke mata a harabar karamin gidan nasu ta sami ummanta na tsinan shinkafa ta karasa ta daura kanta a bayan ummanta tace Rahima kun taso tace eh Umma sannu da aiki tace yauwa tashi ki cire kayanki kizo ga karyanki can nasan baki wani karya ba kika fita kafun ta tashi yaro ya doko sallama yace wai inji wanda ya kade Rahima yana sallama nan ummanta ta hau salati tana duba jikinta yanxu Rahima dama hatsari kikayi shine kikaki fada mun ta turo baki tace nifa umma lafiana kalau banji ciwoba kuma ai gashi nan dalilin kin fada miki da nayi yanxu duk kin rikice ta tashi ta shige dakinsu ummanta ta bita da kallo sannan tace ce mishi ya shigo Umman Rahima na ganin dan saurayin nan naga fuskanta ya nuna alamar mamaki tace wa zan gani haka ba dai Malik ba shima yayi mamakin ganinta yace nine umma nan suka shiga gaisawa yace umma ai na kwan biyu da zuwa naje can aka ce kun tashi gashi banda numbanku tace Allah sarki ya karatun an gama ko yace Alhamdulillah umma yanxu ma ina aiki anan asibitin UMTH tace masha Allah Allah sanya alkhairi daidai nan yayan Rahima ya yi sallama yana ganin Malik yace wa nake gani haka zama yayi sannan ya mika mai hannu suka gaisa nan suka tuna da da shirmensu yace yaushe a gari my man yace ai na nemeka har na gaji yanxu da ba dun tsautsayi ba da bamu hadu ba nan ummansa ta gaya mai abunda ya faru yace indai Rahimane zata iya yanxu tana ina duk tana jinsu tayi kaman tana jin bacci yayan nata ya taso ya daga labulan dakin nata yace kin fito koko kina jin mutane kin wani likimo nasan ba bacci kike ba ta tashi ta turo bakin nan kaman na ili mama in tana shirin kuka ta sanya hijabinta ta fito jikin ummanta ta samu ta rakube yace yanxu umma zamuje asibiti in dubata dan ba kayan aiki anan tace ba komai malik mun gode Allah saka yace ba komai umma ai kanwar muce yace amma nayi mamakin yanda na kasa ganeta Umma tace ai kwana dayawa Malik yace hakane kam
a hanya suna tafia suna hiransu banda Rahima da ke baya a mota tayi shiru tana wasa da yatsunta duk sanda ta dago sai sunyi ido hudu da Malik har ta daina dago kanta bata ma san lokacin da suka isa ba jitayi suna bude kofa kafun ta bude nata har yayanta da Malik sun bude mata dariya sukayi Malik ya tura nashi motan ta sauko yayanta ya kalleta yace zaki iya tafiyan ko in goyaki tace zan iya yace toh taka a hankali suna gaba tana binsu a baya har suka iso ya gama dubuta yana tattara kayansa wayan Yayan Rahima yayi ringn ya fita dan amsawa Malik ya taso ya zauna gaban Rahima a hankali ya kira sunanta bata amsaba kuma bata dago ta kallesa ba Malik ya ce Rahima na duba blood pressure naki which at ur age bai kamata ya hau haka ba me damuwarki Rahima me ke addabar zuciyanki ya hanaki sukuni  ya sa blood pressure naki yayi shooting kar ki boyemun komai Rahima nima yayankine bata ko yi yunkurin tanka mai ba ya sa hannunsa ya dago fuskarta sukayi ido hudu wani abu ta hango a kwayar idonsa da ya sa bugun zuciyarta ya karu shima wani shock da yaji ya sa shi saketa ya kauda kansa daidai nan yayanta ya shigo malik ya gyara kayansa suka fice inda suka bar umma nan suka sameta nan malik ya koro mata yanda sukayi da rahima nan Ummansu ta hau share kwalla suna bata hakuri amma ina Rahima ma kukan take Ummanta ta dubeta tace ashe baxan gaya miki ki ji ba ashe bazaki rungumi kaddarar da Allah ya jarabceki da shi ba in kuwa hakane toh ba amfanin islamiyan da kike xuwa dan musulmi an sansa da rungumar kaddara ta kowace fuskar da ta zo mai Rahima komai nufin Allahne kuma karatunnan in Allah yace zakiyi wataran zakiyi shi amma yanxu ki sawa zuciyarki hakuri dan ko kin zana jarabawar kin ci zama xakiyi ta yi gwara ma kar a fara ki sawa zuciyanki hakuri amma in kince damuwa zaki daura wa kanki ba ke kadai zai shafa ba muma dole ya shafemu in kinyi hakuri wataran zaki ci moriyarsa Rahima ta share hawayenta ta ce Umma ki yafemun akan wautana har na saki zubar hawaye insha Allah zan rungumi wannan kaddarar bazaki sake xub da hawaye akan batun nan ba ta sa hannu tana sharewa ummanta kwalla yayanta ya tashi yayi waje malik ya tashi ya bi bayansa ya samesa ya hada kai da guiwa dafasa yayi yace haba my man kai da ya kamata kana karfafa musu guiwa kuma kana haka yace toh malik ya zanyi dunia ta mun zafi wlhy zuciyana na kuna ganinsu haka kuma na san Rahima a bakine ta hakura amma bazata taba daina damuwa ba irin burin da ta sawa karatun nan ace ta hakura gashi ni ba wani aiki ba zamanin nan namu in ba kana da kafa ba gashi gar kana ganin u hv qualified for d job bt sai yaran wane da wane ko kuma a ce sai ka siya gaskia talaka na wahala kuma shiyasa kasarmu baxata cigaba ba Malik yace insha Allah komai zai daidaita Allah dai ya mana jagora suka amsa da Amin.
Rahima Bilyamin shine asalin sunanta iyayensu su biyu suka haifa daga ita sai yayanta Mahmud haifaffun yan biu   daya daga cikin local govt da ke borno nema ya fito da iyayensu inda bai jima ba Allah yayiwa abbansu rasuwa yanxu daga su sai ummansa suna surviving akan dan pension nata da kuma buge bugen Mahmud.
Malik kuwa dane na karshe agun Alhaji Mahir da hajiya zeenatu Alhaji Mahir fitaccen dan kasuwane da yayi kamari a nahiyar afirka yana da factories da dama gonaki,malls,gidan gona,jiragen sama he is just d definition of a business tycoon yaransa uku biyu mata sai Malik shi yasa duk suka dau son duniya suka daura masa.
.
Kamar kullum ta tashi ta taya ummanta aiki sannan ta karya ta wuce islamia karfe 12 daidai ta taso a kofar gida ta hadu da ummanta tana shirin fita ta dan russuna ta gaisheta sannan tace umma fita zakiyi tace eh matar kawunku ce ba lafia zanje dubasu ta dan bata rai ummanta tayi dariya tace nasan meke zuciyarki Rahima amma ai bazaki biyewa halin mutum ba ko ba komai wa yake a wajen abbanku kuma ko yau na fadi bakuda wani sai shi matsayin Abbanku yake sab beida haka ki saki ranki anjima idan Mahmud ya dawo sai kuje ku dubasa ta ce a dawo lafia sannan ta shiga gida kayanta kawai ta cire ta watsa ruwa ta shige dan kicin nasu ta hura gawayinta ta hau girki tana yi tana dan duba past questions na jamb bata ma ji sallamansu Mahmud ba ji tayi yace ina Malik ka gani ko abunda nake gayama ta dan raxana ta juyo ta hau tattarawa tace yaya nifa ni dayane shiyasa nake dan dubawa yace kya dai ji da shi ina umma taje tace gidan kawu ya dan bata rai me kuma taje yi a can wai kawu ne ba lafia yace Allah sauwake kin gama girkin ne dan mun kwaso yunwa tace saura kadan yace yi da wuri Rahina kizo ki sha gist ta ce Allah ya Mahmud yace banma musha tukun suka tafa Malik kuwa na gefe na kallonsu sai sannan Rahima ta tuno yana nan ta gaishesa cikin jin kunya ta wuce kicin bata jima ba ta fito da plate in tuwo da miya a wata roba ta kawo musu ruwan wanke hannu da sobo mai sanyi a jug ta nemi waje dan nesa da su ta zauna Mahmud yace aboki in ka sha sobon Rahima ka daina sha'awan kowace sobo yace Allah abokina yace kai dai sai ka sha kawai Santi suke tunba Malik ba Rahima kuwa na zaune tana dariyan santin nasu sai da sukayi nak Malik ya juyo yace gaskia Rahima bn taba shan sobo mai dadi irin naki ba dole kwanona ya dawo gidan nan Mahmud na daria yace u r always wlcm frnd ai nan gidankane ya dubi Rahima da duk ta kagu su gama ya gayamata gist in yace matso sis ai kan ya rufe bakinsa har ta iso gefensa gani tayi ya ciro wani envelope ya miko mata yace bude kiga tana budewa ta ji hawaye ya taru mata a ido Mahmud ya dago fuskanta yace bakiyi murna bane Sis ta share kwallan da ya zubo mata tace yaya kafi kowa sanin babban burina amma bn son abunda zai takura ma kaima nasan kana fama ga hidiman kanka ga namu bazan so in kara ma wani nauyin ban nasan ina son karatu amma yaya har ga Allah na hakura in da rabon zan karasa Insha Allahu zanyi ya shafi kanta Allah miki albarka Rahina Insha Allah wahalarmu ta kare kuma sai kin kai matakin da kike so a karatu wannan jamb da kike gani Malik ne ya siya miki kuma ya nema mun aiki a companin Abbansu sati mai zuwama zan fara so ki kwantar da hankalinki ki nutsu kiyi karatu ki basu marking scheme ko ya Sis kawalli sai sannan tayi dariya tace nagode yaya ya dubi Malik cikin jin kunya tace nagode Allah dada budi ya amsa da amin yace sai ki shirya gobe zan zo in daukeki in kaiki inda zakiyi

registration Mahmud yace a'a Malik in na dawo ma zan kaita yace am off gobe dts y i want to help kaikuwa aiki za ka kuma ka sanni Ynda nake da bn cnza ba ba abinda zaka fada da zai hanani zuwa yace ai ba sai ka tunamun ba sallamar ummansune ya katse su gaba daya suka amsa tareda mata sannu da zuwa Rahima ta tashi ta kawo mata ruwa tasha tareda hamdala ta miko mata papern ta juyo tana kallonta Mahmud ya kwashi komai ya gaya mata godia sosai ta mai da kyar ta hana hawaye zubowa burin yar lelenta zai cika Malik ya musu sallama hr ya fita Rahima ta bishi da zobo cikin jin kunya ta mika mai yace nagode gobe sai ki shirya around 10 zanzo
.
Malik na tuki sai jujjuya robon sobon yake yana murmushi a ranshi kuwa dadi yake ji he has finally met d gurl of his drims dan Rahima tayi ta kowani fanni ga kyau,nutsuwa kunya,tarbiya ga kuma ilimi a haka har ya iso gida mai gadi ya bude mai ya shige tareda gaishesa dan Malik akwai girmama mutane ga kyauta da son mutane a falo ya tararda ummansa tareda cousin insa fadeela ya gaida ummansa ya wuce tace Malik dawo nan ya dawo ya zauna gefen kafanta tace bakaga Fadeela bane ya dubeta fuskansa ba yabo babu fallasa yace sannu tace yauwa ya tashi ya shige dakinsa sanin halin ummansa ya sa baiyi magana ba if not ace shi zai gaida Fadeela tana kanwarsa fridge na dakinsa ya bude ya jefa sobon ya fada toilet yayi wanka ya sanya kananan kaya ya bi lafiyar gado kaman a mafarki yaji ana shafashi a hankali ya bude idonsa a razane ya tashi ya na nunata da yatsa me kkeyi a dakina kuma ban hanaki zuwa dakina ba kuma ni ba irin yan iskan samarinki bane da zakina mun irin wannan iskancin ki gaggauta barin dakina if not zaki raina kanki ganin bata da niyyan fita ya sashi dauko belt nashi ba shiri ta bar dakin shi ya rasa rashin kunya irin na Fadeela sam bata da tarbiya alwala yayi ya wuce masallaci dan magrib ya gabato sai da yayi isha ya shigo ya hau dining yana cin abinci Fadeela ta fito ta hau magiya yanzu My Luv haka zamuyi auren kana shareni dan kaifa nake zuwa gidannan amma ko kallo ban isheka ba by now yakamata ace ka sake dani mu fahimci juna dan aure ba wasa bane shi dariya ma ta basa yanda take magana kaman wata saliha ji yayi ta daura hannunta a kan nasa wani kallo da ya mata ya sata dauke hannunta ya tashi zaiyi daki yaji ummansa nacewa dawo ka zauna wlhy Malik ka kiyayeni akan yarinyan nan zanyi mugun sabama yace abu zan dauko sai gashi ya fito da sobonsa yana sha yana murmushi ummansa tace wannan kuma daga ina yace siya nayi ya tashi yace sai da safenku tace Malik ka kiyayeni fa yace umma wlhy a gaje nake kuma gobe zan fita aiki kinsan yanayin aikinmu ta bari in na dawo gobe zamu fita da ita da jin haka ta saki fuska tace toh shikenan Fadeela tashi kije ki kwanta itama da murna ta shige dakinta shi kuwa dariya yake yace ba sai kun ganni ba
 Tunda ya tashi yake shiri ya shirya cikin kananan kaya around ten ya isa gidansu Rahima yayi sallama Rahima da ke kicin ta amsa mai tareda fitowa ta dauko darduma ta shimfida mai ta kawo mai sobo mai sanyi ta dan tsiyayo mai a cup sannan ta gaishesa ya amsa yace umma fa tace ta dab fitane yace kin shiryane tace eh daki ta shiga da dauro hijabinta suka wuce a mota yake tambayanta me takeson karantawa kanta a sunkuye tana wasa da yatsunta tsirara tace Medicine yace wow nyc sai ki dage ki samu cut off mark nasu infact ki wucema nikuma zan nema miki admission tace insha Allah zan kokarta wani cafe ya kaisu da yake VIP ne basu wani jima ba a hanyarsu na komawa ya dubeta yace kina chatn ne ta girgiza kanta yace y ai ta social media ana samun informations dayawa tace yayane yace in bari sai bayan nagama yace ok har kofan gida ya kawota ta gode mai sannan ta shige ciki shi kuwa ya baza wata duniyar sai bayan isha ya sulale ya shigo gidan dakinsa ya shige can ya jiyo muryan ummansa nacewa lalle kuwa Malik zai zo ya sameni a gidan nan ai dole yaki daukar wayana yana jinsu ya tashi ya sawa dakinsa key yayi kwanciyarsa Fadeela Ya dayace tilo ga wan Alhaji Mahir wato abban Malik ita daya suka haifa shiyasa suka dau son dunia suka daura mata sun sangartar da ita dayawa ta yanda ba a ganin laifinta komai ta nema bata suke kuma duk wnda ya tabata sai sunyi dashi.Abbanta shi ya girmar da abban Malik shiyasa yake respectn nasa sosai daga shi har matarshi shi yasa da ya kawo zancen hada Fadeela da Malik aure bai ji ta bakinsa ya amsa mai.
Malik tunda ya kwanta tunanin Rahima yake in ya rufe idonsa baya ganin komai sai kyakkyawan fuskanta da daddadar muryanta ya ja wayansa zai kira Mahmud yaga dare yayi tsaki yayi tareda yar da wayan yace dolene gobe in san ynda zanyi da haka bacci ya daukesa.Da gari ya waye ya riga kowa fitowa Iyayensa suka samesa sai duba lokaci yake Abbansa yace wannan sammako ina zaka haka ya russuna ya gaida iyayen nasa dining suka hau dan akwaisu da dokan karyawa da wuri umma ta dubesa ina Fadeela yayi kaman bai jita ba tace da kai fa nake Malik yace toh ni umma ina zan sani kin santa da shegen bacci bata sake tanka mai ba ta wuce dakin fadilan ai kuwa baccin take kafun su fito already ya bar falon dan ya san dole a dago maganan jiyan

.
Zaune suke suna karyawa kokoce da yar kosansu sallama suka jiyo Mahmud ya tashi ya fita sai gashi sun shigo da Malik cikin girmamawa ya gaida ummansu Rahima ma ta gaidashi ummanta tace tashi Rahima ki kawo mai abun karyawa yace umma a koshe nake tace a'a ko kunun dai kadan sha ta kawo mai kunun gyada da kamu fari kal sai kamshi yake ta aje mai sai gashi ya shanye dan kunun tai masa dadi tare suka fita da Mahmud a hanya yake tambayarsa mesa ka hana wa Rahima wayane yace nafiso in ta gama tukunna yace toh amun alfarma in sai mata dariya yayi yace nifa na riga da na gane take takenka amma ni bnda ni a ciki dan ban isa da Fadeela ba wannan tsakaninku da ita da umma yace baka isa wlhy ai kafanka zan kama dan ni dagaske nake naga mata kuma inaso yace Fadeela kumafa kafun ma azo ga su umma yace su suke abunsu dan ni banga mata a Fadeela ba yace toh Allah shige mana gaba.Tare suka koma gida wajajen magrib haka sai da suka cika ciki sannan sukayi masallaci hira sosai sukeyi da umma Rahima kuwa na gefe tana dan duba takaddun islamianta Malik ya tashi tafia Mahmud ya rakosa har kofan gida sai da suka sake taba hiran Mahmoud yace my man barin shiga in kwanta yace kai dan iskanefa in ana neman abu aka bi ta wajenka dama an shiga uku nidai ka turo mun ita dariya yayi yace gwara ka kada motarka dan ba fitowa zatayi ba yace ba sai in shiga ciki ba yace nanda minti kadan zata fito amma kar a rike mun yar kanwa inda ya barsu nan ya samesu ya dubi Rahima yace kije ana miki magana a waje tace nikuma yaya yace eh dan tasan ba mai zuwa wajenta dama da hijabinta ta tashi ta fita jingine da motarsa ta samesa ta mai sallama ya ce zagaya ki shiga tace a'a nan ma yayi sunyi shiru na dan mintuna dan ya rasa ta ina zai fara jin shirun yayi yawa ya sata cewa yaya yace kana nemana ya miko mata wata leda yace wayace da komai an sa miki tace a'a ka barshi nagode hidiman da kamun ma nagode Allah saka yace nikuwa sai kin karba indai Mahmud kike tsoro tareda shima aka saya so ko kinki karba zan shiga in ba umma ta sa hannu ta karba tace nagode sosai Allah dada budi yace na riga nayi carji ba sai kin sake ba ta mai sai da safe ta shige Yana shiga harabar gidansu ya tadda ummansa da Fadeela ta rike akwatin tana rokonta akan kar ta tafi dan tasan in iyayenta sukaji abun bazai yi kyau ba tace umma gwara in tafi kawai nagaji da wulakancin Malik tace kwantar da hankalinki mu shiga mu jirashi ki barni da shi kawai takunsa suka jiyo ummansa ta hau balbalesa tun kan ya iso bata ma san lokacin da Fadeela ta ja akwatinta har ta isa wajen motarta jin budewar motan ya ja hankalin umma ta dubi Malik wlhy kaje ka dawo da ita ni zan shiga ciki idan har ka bari ta fita a daren nan wlhy bazaka ji dadi wlhy a kan yarinyan nan zan mugun saba ma ta shige ta barshi ya karasa gun motanta ya riko kofan yace yi hakuri Fadeela mu koma ciki ta wani turo baki kaman ba da ita yake ba yace Fadeela ki taimaka badan halina ba kar umma tayi fushi dani ta wani kumbura tana jijji da kai a zuciyansa yace nasan maganinki yace toh shikenan ki je gida zan nemeki in nasamu tym zanzo lallema itakam karshenta gidan zata dawo da zama ko in yana ganinta ya rage abunda yake mata dan tasan in ta bar gidan kafun ta ganshi sai dai wani ikon Allah gani nayi ta ja akwatinta ta wuce shi cikin zafin nama ta shige ciki murmushi yayi yace ai dama nasan sai haka kusan tare suka shiga falon ta wuce dakinta ummansa ta dubesa tace ka taimaki kanka ya mata sai da safe wanka yayi sannan ya kwanta wayansa ya ja ya danna layin Rahima da yayi saving as HOM(half of me) sabida tsaro yajita a kashe yayi trying yafi a kirga response in duk daya ita kuwa Rahima tunda ta shiga ta ajesa take karatu bata ma nunawa ummanta ba dan kunyanta take ji kar taga kaman da wani abu tsakaninsu har ta kwanta taja wayan ta kunna kaman jira ake ta kunna wayar ta hau kara a zuciyanta tace wannan kumafa har ya katse bata daga ba a kira na biyu ta daga amma batayi magana ba Sallamarsa ce ta ratsa kunnuwanta tayi saurin gane muryansa ta amsa sallamarsa cikin jin kunya sai kace yana ganinta yace bakiyi bacci ba tace ynxu dai nake shirin kwanciya yace meh kika tsaya yi tace karatu nake yace lalle yar kanwarmu dagaske take toh Allah yi taimako yace in bazaki damu ba ki mun wata alfarma tace insha Allah in abun baifi karfina ba kuma bai saba ma addini ba ni mai maka ne yace dama wai ince gobe ayi abinci da nine kuma a dan mun sobon nan bata san lokacin da dariya ya subuce mata ba yace au dariyama na baki ai ni bayan abincin ummata bn taba cin abinci mai dadi irin naki ba sai dai umma tace kwadayi gareni amma ba shi zai hanani zuwa ba tace ai abun da yafi haka ma mu masu yi maka ne dan ka mana dukkan halacci Allah kaimu goben da haka suka kwanta kowa da abunda ke sakawa a ransa
Washe gari tana gaida ummanta ta gaya mata sakon Malik ta dauko wayan ta nuna mata yanayin fuskanta ne ya canza tace ynzu Rahima duk hidiman da yaron nan ke yi a kanmu sai da ki ka sake amsan wani abu a wajensa take idonta ya cicciko da hawaye tace wlhy umma dole yamun cewa yayi shida yaya suka sai mun kuma in ban karba ba zai kawo miki shi yasa na karba kiyi hakuri umma tace ai da kinyi hakuri ma zan siya miki in kin shiga jami'a ta tashi ta shige ciki wayan ta kunna ta kira Malik tana kuka da kyar tace kazo ka karbi wayanka gashi har umma na fushi dani bata jira mai zaice ba ta kashe aiki yake amma jin muryanta duk ya tada mai hankali sallamarsa ta jiyo umma na zaune cikin gidan ta amsa mai cikin sakin fuska suka gaisa ta ce yau baka fita aiki bane tace na fita umma Rahimace ta kirani murmushi tayi yace umma ayi hakuri karatun yanzu sai da waya kuma tru it zata samu information regarding skul sosai shiyasa mukayi shawara da Mahmoud ayi hakuri bamuji ta bakinki ba kuma umma sai ya fara sosa keya tace kayi shiru ina jinka yace dama in ba matsala ina so ina zuwa wajen Rahimane Rahima da ke jinsu a daki taji zuciyanta ta amsa murmushi umma tayi irin tasu ta manya a zuciyanta tace da walakin goro a miya a zahiri kuwa tace nidai banda matsala saura ka tuntubi ita Rahiman yace nagode umma yamata sallama yana fita ya kira Rahima kaman bazata daga ba ta dauki wayan yace har ynxu fa ina cikin girkin nan in na taso daga aiki zanzo tace toh sai kazo cikin jin kunyan maganan da ta gaya mai dazu da haka suka aje wayar.

KUNA TARE DA NI?
[1:15PM, 9/30/2017] ‪+234 806 041 8895‬: AUREN JARI Part 6-10
.
Da wuri ya kammala aikinsa ya yo gidansu Rahima ta gabatar mai da abinci ya hanata tafia yana ci yana dan janta da hira a haka Mahmoud ya shigo ya samesu dariya ya soma yi yace mama in kina barin wannan yana zuwa nan gaba gaba local govt ne zata rikemu dariya sukayi duka yace amma kai dan iskane umma ta fito tace bar Mahmoud da shirme u r always wlcm ya dubi Mahmoud ya mai yace na gode umma tace yauwa Mahmoud in ka huta sai kuje ku gaida baffanku tun tuni nake muku waka hr nagaji yace zamuje insha Allah ya zauna sukaci abincin tareda Malik Rahima kuwa ta sulale ta gudu daki suna gama ci Mahmoud ya yo kiran Rahima ta fito yace kwashe kayan nan Malik ya hararesa yace amma kai dan rainin hnkaline kwanon ma sai tazo ta kwashe maka gaskia dole in dauke matata if not za a karasarmun da ita murmushi tayi ta tattare kwanukan tayi waje da su tazo shiga dakinta Mahmoud yace shirya muje gidan kawu Malik yace ina gidan yake yace can custom suke yace ai sai muje in ajeku
 A bakin kofa suka hadu da kawun nasu yana shirin fita suka russuna suka gaidasa tareda mai ya me jiki ba yabo babu fallasa ya amsa tareda cewa ai mu mun mantama da tayi ciwo shine sai ynxu kuka ga daman zuwa sai ku shiga ai tana ciki Mahmoud ya ce Abba zaka dawo ynxune yace aikana zakayi yace a'a dama wnda ke neman Rahima muka zo tare yake son gaisheka sai sannan Malik ya fito a motan suka shige ciki Suwaiba ya daya ga kawunsu tana ganinsu tayo kan Rahima ta rungumeta tana yar uwa rabin jiki sai yau tace rashin kirkin ne yayi yawa ai shiyasa na daina zuwa ummanta da suke kira da nani ta fito daga kitchen tace sannunku da zuwa nan suka mata ya jiki Suwaiba ta ja Rahima suka shige daki dayake Malik na sauri basu wani jimaba da suka tashi tafia ya ciro bandir na kudi ya aje gaban kawun nasu yace gashi a sai mata lemo nan naga fuskan kawun ya canza yace harda wahala haka toh angode sosai suka musu sallama Rahima ta fito tace yaya kuje ni sai anjima zan tafi suna fita Kawu ya ja kudin ya kai aljihu nani ta dubesa ta tabe baki tace Allah kyauta yace amin dan kawu idonsa idon kudi kuma ynxu haka sai ya cinye bai basu ko naira ba nani tace sai ka kawo na cefane ai sai yau miyanmu tayi zaki yace matsalanku mata kenan ina kin gama girkin a ci haka wannan akwai kuran da zan kashe dasu tace toh ko lemo a siyo mun in dan ji dadi a bakina yace nani gwara ma ki ciri rai a kudin nan dan na gama budget nashi tace mai hali dai bai pasa hali ka dai ji da shi wlhy ya tafi yana banbami ku mata ba a iya muku duj kokarin mutum bakwa kallo su Rahima suka fito Suwaiba tace nani ke dawa tace waye in banda abbanku ta tabe baki tace me kuma yau ya hadaku nan ta kwashe ta gaya musu ta kalli Rahima tace ban mu sha kikayi babbar kamu haka ko ta jata sukayi daki tace tell me everything sis murmushi tayi tace dia is ntn to tell tace look nifa kar kimin kunyan nan naki ta ja pillow tana rufe fuskanta suwaiba tace bude fuskanki jorr Rahima tace abokin ya Mahmoud ne ta ce amma kun dace n u r very lucky sis dan gayen ya hadu ina kina sonsa murmushi Rahima tayi sannan tace wa zaiga first class guy haka kuma Dr yace ba ya so tace wlhy rikeshi da kyau in kin yaba da hnkalinsa cos ynxu samun irinsu da wuya wayan Rahimane yayi kara sai data kalleta tayi dariya ta daga ta mai sallama yace hlo swty dama na kira ince in kin tashi tafia kol me tace nagode amma da ka bari zn iya tafia da kaina yace no i insist ma queen just flash me in kin tashi tafia tace ok tana aje wayan Rahima ta ja tace muga da meh akayi saving no angon namu taga blnk tace sis ya ba suna fa tace na rasa me zan sa mai but bani i just tot of sumtn ta karba tayi saving as habibi da ta tashi tafia kuwa tayi flashn nashi bai jima ba yazo tareda suwayba suka fita suka gaisa tace a kula mun da yar uwata pls yace insha Allah suka mata sallama suka dau hanya yanata janta da hira duk dan ta sake da shi amma ta ki sake jiki hr suka iso gida ya dubeta yace sai nazo da daddare tayi saurin dubansa tace nikam a'a kar kazo yace sabida tace ni tsoron umma nake dazu muna tare anjima kuma ka sake zuwa yace toh gayamun abu mai dadi in bakiso inzo anjima da kyar ta iya cewa ka kulamun da kanka tayi sauri ta shige gida murmushi yayi yace ko ba komai an fara dauko hanya soon zata sake da shi su sha soyayya yana shiga gida ya tadda mutumiyar nasa a falo ta sha wata matsatten top da leggings kallo daya ya mata ya watsar ta taso ta taresa tace wlcm swty ga abinci can na ma hararanta yayi yace gv me way as u can c a gajiye nake tace ok zan shigo ma da shi in ka huta saika ci cikin tsawa yace wai ana dolene abincin ne bani ci dnt u gt it bazan ci muryan umma ta jiyo tana salati Fadeela taje ta fada kanta tana kukan shagwaba tace Malik abunda kake kana kyautawa knan ace baka jin maganan kowa sai abunda zuciyanka ya lissafo ma yace umma nifa a koshe nake tace na lura ds days ba a gidan nan kake cin abinci ba ina lura da kai koma menene ina dab da ganowa kuma zncen Fadeela bari abbanka ya dawo in hadaku dan ni bazan iya ba daki ya shiga yayi wankansa ya ja wayarsa ya kira Rahima hira sukayi sosai kafun suka aje wayar  
.
Soyayya sosai Rahima da Malik ke zubawa Mahmoud kuwa tuni ya soma aiki a companyn baban malik Fadeela kuwa ya shawo kanta yana lallabata kafun yasan ynda zaiyi da ita cikin ikon Allah Rahima ta zana jamb rananda result ya fito suna zaune da umma Malik ya kirata a waya yace ta fito tana fita ya bude mata mota tace ina zamu kuma yace ke dai shigo tace toh bari in gayawa umma yace ai munyi waya da ita shigo mu wuce kawai daidai fidelity sukayi parking ya zagayo ya bude mata suka shige ciki cikin sauki ya bude mata account dukda uban layin da ake sai da suka koma gida ya ciro jamb slip nata ya bawa umma tana dan kishingide amma ta tashi tace masha Allah Alhamdulillah Rahima ta zagayo ta leka dan bai ma ce mata ya duba ba tana gani ta kankame ummanta tana murna tace cikani karki karasani  yan nan ynxu saura a jira admission koh Malik ya gyara murya yace insha Allahu shima bazai zama matsala ba na riga da na bawa wani abokin abbanmu kuma ya tabbatarmun zata samu barinma score nata is super good umma tace toh Allah tabbatar suka amsa da amin
Ranar da admission ya fito tare suka je dubawa batasan lokacin data yi tsalle ta haye jikinsa ba da ta ga sunanta tayi saurin sakesa lokacinda ta gane abunda tayi cikin jin kunya tace sorry shima sai da ya tattaro kansa yace its k dn ba karamin shock yajiba da ta kankamesa a hnyarsu ta komawa ya ciro ATM ya bata yace gashi ur password is 2018 ta dubesa tace 2018 ya kinne mata ido yace year da zamuyi aure insha Allah na sa miki registration fee da duk abunda zaki bukata a ciki so ba sai kin dami su umma ba gani yayi ta aje mai yace ya dai tace am sorry i cnt tk it ya dubeta wt a serious face yace zamu fara ko Rahima in ba kinaso mu bata ba toh gwara ki karba hr suka iso gida bata dauka ba hasalima ganin ransa a bace ya sa ko sallama bata mai ba ta shige gida   kashe motan yayi komai ya gayawa umma oho sai gashi ta shigo da ATM in ta aje mata dama ita tsoronta knan kar umma tace rokonsa tayi wayanta ta ja ta kirasa yaki picking tun tana kira ta gaji ta daina shiru hr kwana biyu ba suyi waya ba na ukun ta taso a islamia ta hadu da makwabcinsu suna takowa tare suna yar hiransu tun kan ta karaso kofar gida ta hango Malik ya hada giran sama da kasa kamar zai fashe ta wucesa zata shiga gida a hankali ya kira sunanta ta tsaya cak amma bata juyoba ya tako hr inda take yace Rahima ni ya dace inyi fushi amma dukda haka na tako kafa nazo kuma kike neman kara shareni ko kallo ma bn ishki ba hasalima ke dadi kikeji dan naga hnkalinki a kwance alaman ma kin mun kishiya ta kulle idanunta tana jin zafin kalamansa ita kadai ta san ynda ta rayu d past two days rashin jin muryansa da ganinsa ba karamin tashin hnkali ta shiga ba gida ta shige tayi sa'a ba kowa a harabar gidan dakinta ta shige ta sami kanta da yin hawaye indai haka soyayyan yake itakam bata so da daddare kuwa sai gashi yazo bata ma san yana nan ba sai da taji umma na kiranta ta fito ta gansa tana zama ya tashi ya fita umma tace kije yana miki magana bataso umma ta san mh ke tafia ba ta sa hijabinta a zauren gidansu taji tayi karo da mutum ji tayi an rungumota ta fara kici kicin kwace kanta taji ya mata rada a kunne yace its me Rahima yace i mssd u swty pls kar ki sake mun irin wannan horon tace mssd u too but ka sakeni pls kr wani ya shigo ya jata har wajen motansa ya bude musu sai gashi sun shirya suna hiransu 
 Yau Rahima zata fara zuwa school ta tashi ta gama aikinta da wuri tana shiri text na malik ya shigo yace mrn swty naso nine zan kaiki skul on ur first day bt ynxun nan aka kawo theatre case bt i promise wl b dia to pick u up murmushi tayi ta dau jakanta ta ma umma sallama da taimakon mutane ta samu tayi registration nata ta gama komai saura biyan fees cikinta ne taji na kuka ta nemi restaurant ta shiga wasu yan mata ta samu su uku sai maza biyu ta ja kujeran da ke opp dem zata zauna aka bangajeta hr ta fadi a kasa ta gurje hannunta ta juyo mata uku ta gani daya daga ciki tace Fadeela gskia abunda kike ya fara yawa da kin ji mata ciwo fa Fadeela na juya na duba ko wace Fadeela ce wannan ganin Fadeelan Malik ya sani cewa yau ana yinta wannan ma bata san wacece Rahima ba ta mata wannan dabbancin ina kuma ga inta san matsayin Rahima a gun Malik, ta dubeta tace jamsy matsalana da ke knan tausayi ta dubi dayan ta ce pls zauna zeenat Rahima ta tashi ta kade jikinta ta taso ta zo wajensu in akwai abunda Rahima ta tsana shine a wulakantata a cikin mutane ta karaso tareda musu sallama cikinsu jamsy ce ta amsa ta dubi Fadeela tace amma kin san abunda kikayi ba daidai bane ni bnga ma abun fada a wajen zamaba n gashi ku uku ne n stil akwai space da zanyi fitting wnda aka kira da zeenat ta dubeta tace amma ke jjc ce ko bakisan waye F3 bako d fantastic 3 Fadeela zeenat n jamcy JFC toh in baki sansu ba yau kin sansu n kiyi nesa da su if u wnt ur stay in skul to b trouble free in kuma ba haka ba we wl mk ur lyf msrabl itakam Rahima abun mamaki ya bata wannan shine ga duka ga zagi murmushi tayi tace bnga laifinku ba dan kunyi hakan n wat eva u kol urselvs dt wont scare me n ku sani in kun ma wani ya barku wataran zaku sami daidaiku n to u d oldest bully ta nuna Fadeela i say u wise up dan tun a sec skul aka bar yarantan nan tana fadan haka ta juya ta fita juice da ke hannun fadeela ne ya fado baki bude ta bi Rahima da kallo tace amma lallai yarinyan nan zata raina kanta ku tashi ku bimun ita ku ga inda zata i nid evry in4 on her kafun in bar nan zeenat da jamsy suka tashi suka fita jamsy ta dubi zeenat tace nifa bnga laifin yarinyar nan ba tace ai sai ki koma ki gaya mata karkashin wata bishiya suka hango Rahima tana waya ganinsu tayi a kanta bata ma ganesu ba ta ce pls nan ina ne suka gaya mata suka tsaya dan gefe da ita bai jima ba sai ga wata mota tayi parking Malik ne ya fito sai da ya karaso wajenta suka aje wayan zeenat ce ta dubi jamcy tace wannan ba Malik na Fadeela ba jamcy taja wayanta ta duba pic nasa dn basu taba haduwa ba pic nasa suka gani holy crap shine abunda suka fada a tare Zeenat ce ta fara dialing no Fadeela jamsy ta dubeta tace n wat r u doing tace telling her ofcos nan suka fara arguing suna kai Fadeela ta fito har ta karaso wajensu tace n wat r u guys doing gaba daya sukayi tsit jamsy na kokarin hanawa Zeenat ta nuna mata inda su Malik suke daidai lokacin da yake budewa Rahima mota da kyar su jamsy suka iya riketa tsawa ta musu tace we should b following them ba wai rikeni zakuyi ba da kyar suka sata a mota suka bi bayansu 
.
Kuka sosai Fadeela ke yi tunda taga Malik ya budewa Rahima mota sun shige jamsy sai aikin bata hakuri suke ta dubi jamsy dake drivers seat tace ciremu daga nan arean cos i feel lyk trowin up suna barin anguwan ta ce tayi parking ta ce su sauko ta zagaya ta karbi tukin ta dubesu tace sai ku san inda dare ya muku sukace toh wa zai kaimu gida Fadeela tace dama ai bai zama dole in kaiku ku besides am not ur driver ta ja ta barsu a wajen zeenat tace amma Fadeela akwai rainin hnkali da irin halin nan nata she dsrv abunda ya mata jamsy zatayi magana ta daga mata hannu tace zip it bn son ji ta tari abun hawa ta tafi ta barta a wajen
.
Fadeela bata wuce ko ina ba sai gidansu dan ta gaji da fadawa umma bata komai da kuka ta shiga gidansu cikin tashi hnkali iyayenta suka tareta da kyar suka shawo kanta ta gaya musu dalilin kukanta cikin bacin rai abbanta ya kira kaninsa wato abban malik shima ransa ya baci sosai cikin bacin rai ya shiga kiran umman malik yace dama abunda yaron nan keyi knan banda masaniya tace meh kuma alhaji yace wacece ya samu hr yake shirin tozartani a wajen dan uwana hr yaki jininsa ynxu ai ga Fadeela can a gida tanata musu kuka sai sannan ta dago kan zaren tace ai Alhaji dama ina ce zn gayama dn nima yafi krfina amma bn san cewa yana neman wata ba yace toh kirawo mun shi ynxun nan yana ganin kol na abbansa jikinsa ya basa ynda ya zo ya samesu ya tabbatar mai akwai matsala waje ya nema daidai kafan abbansa ya zauna tareda gaishesu Abbansa ya dubesa yace  Malik ya amsa na'am abba yace ba sai na sake gayama matsayin Fadeela da abbanta a wajena ba ko ya kada kai yace mesa kake son bata tsakaninmu toh akan meh kake son ganin ka tozartani cikin nuna rashin fahimta yace Abba kasan dts d last tin i wil do duk dunia bnda kamarku kuma ina iya kokarin ganin na kaucewa abunda zai bata muku abbansa yace toh wacece Fadeela ta ganku tare a skul shi ya ma mnta Fadeela ma a nan unimaid take karatu inda take final year a accounting yace oh Umma kanwar Mahmoud ne abokina kuma i jst hppn to mt her shine na rage mata hnya Abbansa yace ka tabbata yace gaskian knan Abba yace toh ka gaggauta zuwa can gidan ka musu bayani kuma ka dawomun da Fadeela cikin sanyin murya yace toh Abba da dare yayi ya shirya cikin manyan kaya sai da ya biya wajen Rahima suka taba hira sannan ya garzaya gidansu Fadeela fada sosai abbanta ya mai da kyar ya yadda ya barsa ya dauki Fadeela zasu fita ya kira sunansa ya juyo yace na'am Abba yace ina jin wani abu ya sake faruwa zan suke zncen jiranku da nake in daura muku aure a ranan so tk note suka mai sai da safe suka wuce 
.
Kamar kullum Rahima ta tashi ta gama ayyukanta ta ja wayanta ta bude data birthday wishes ne na Facebook yaketa shigowa wayanta ita tama manta today its her birthday message na malik ne ya shigo yace ta shirya yana zuwa ynxu xasu fita  toilet ta fada tayi wanka ta shirya cikin wani gown sky blue light mkup tayi ta yafa pink kashka a kai ta fito palo tayi mamakin ganinsa tareda ummanta ya ce umma bari muje tace toh adawo lafia Rahima ta sunkuya tace umma sai mun dawo tace ki kula da kanki kai ta gyada mata tafia sosai sukayi kaman zasu bar gari dan ni billy da ke binsu a baya bn san ko ina zasu ba karkashin wata katuwar bishiya yayi parking gaskia wajen ya ban sha'awa daga inda nake na hango darduma a karkashin bishiyan an zagaye da flowers sai wata katuwar cake an rubuta HBD MY Luv sai drinks da wasu kayan ciye ciye ya zagayo ya bude mata motan tareda rufe mata idanu a haka suka karasa kan darduman ya bude mata idonta tareda furta mata hapi birthday hawayene ya taru a idanunta da kyar ta iya furta mai tnk u ya riko hnnayenta yace my cry baby kar ki ce zakiyi mun kuka ita haka Allah yayita so emotional abu kadan ke sata kuka ya dago fuskanta idonta cikin nashi yace Notin mks me happy than U Rahima I so much luv u n i promise to do so for d rest of ma lyf n ina fata n year to come we wl b celebratn ur birthday togeda til we grow old ya ciro wani box a aljihunsa ya bude ya ciro wani zobe wnda daga gani kudi yaji jiki kan a siyesa ya sa mata a ring finger hawayen da ke makale a idanunta suka gangaro yace dis ring is a symbol of ma undying love for u n kaman alkawarine tsakaninmu rananda naga babu shi a hannunki it mins u r saying no to us n i hope dt wnt hppn yace now share hawayenki we r here to celebrate ur day murmushi tayi ta share hawayenta sunyi creating memories sosai a wannan ranan sunyi hotuna da dama sai da ya mata tkaway ya maidata gida da zata sauka ta juya ta kallesa tace tnx for everything ds was d bst birthday eva yace ni bn gmsu ba a gayamun abunda zai farantamun rai cikin jin kunya ta furta mai i love you ta shige gida wani dadi yaji dn tunda suka fara dating sai yau ta furta mai cikin nishadi ya  bar kofan gidansu
.
Kwanci tashi ba wuya a wajen Allah yau Rahima ke zana last papernta na partone tana fitowa ta kira Malik dan sunyi shi zai zo daukanta ya fito dan zuwa daukanta ummansa ta tsayar da shi tace Malik dama wajenka zani Fadeela ce taketa trying numbnka wai kaje hostel ka daukota ta gama exams nata yace umma kap drivers na gidan nan sai ni zanje na dauketa gskia inada wajen zuwa ynxu ma jirana ake in baxata iya tuka knta ba a aika driver ya daukota me amfanin motan nata ni meeting zani sai na dawo umma kr nayi letti bai jira mai zata ce ba ya fice ta kira Fadeela ta lallabata akan ta yi driving ta dawo Malik kuwa na shiga ya kira Layin Rahima tace mai ta biyo kawarta hostel ta karbi sako ta gaya mai inda take bai jima ba yazo ta ma kawarta sallama ta fito a jikin motansa ta hangosa suka sakewa juna murmushi kan ta karaso ya bude mata mota ji tayi a fincikota an watsar gaba daya kallonsu ya koma kan wanda yayi hakan Fadeela na gani tana huci ta nunata da yar yatsa tace wlhy kinyi kadan kice zaki shiga gonata wato hrynxu u hvnt learned a lesson abunda na miki rannan is ntn compared to wat am gonna do to you next hrynxu baki san wacece Fadeela ba Malik ne ya dagota yace gyara jikinki ki jirani a mota Fadeela ta hararesa tace in tashiga motan nan nikuwa yace wts wrong with you Fadeela cnt u c u r creatn a scene kije gida zamuyi magna in na dawo tsaki tayi ta shiga jan Rahima dake aikin kuka ganin haukan nata sai gaba yake tana tara musu mutane ya sa shi marinta cikin mamaki ta juyo tace Malik ni ka mara akan wannan shegiyar wani marin ya sake mata yace kr ki sake sheganta mun matar da zan aura da iyayenta bari kiji n in kikayi wasa kin san sauran dariya tayi tace ok let's C ta juya ta ja motanta ta bar wajen da kyar ya rarrashi Rahima suka bar wajen har suka isa gida ba wnda yayi magana zata sauka ya riko hannunta yace Rahima pls kiyi hakuri n pls kar kiyi umma ta ga damuwan nan a fuskarki murmushi tayi tace who is she yace Rahima jst do as i said zanzo anjima n wl xplain evrytn to u bt i hv to go now ynda suka rabu ya tabbata ranta a bace yake bt bai shirya gaya mata komai ynxu ba hr sai ya kashe wutan da Fadeela zataje ta hura dan yasan by now d damage must hv bn done 
.

Gabansa ne yayi mugun fadiwa da ya shiga gida da kyar kafansa ya kaisa palor inda duk an hallaru ana jiransa bai san marinda ya ma Fadeela ya shigeta haka ba har yatsunsa sun fito a fuskanta fuskan iyayensa a turnuke ya nemi waje tareda gaishesu ba wanda ya amsa a cikinsu saima marinda abansa ya kai mai abban Fadeela ya riko hannunsa yace matsalana da kai saurin hukunci ai sai ka bari aji ta bakinsa yace yaya yaci bulus knan ai gwara da na rama mata Abban Fadeela yace Malik me ya hadaku da kanwar taka bai boye musu komai ba shiru duka sukayi sai kukan Fadeela ke tashi tace dama ai nasan sonta yake Abbanta yace kr in sake jin bakinki a nan ya dubi Malik yace ina baka manta alkawarinmu ba rannan yace eh Abba amma ina neman alfarma ynda nayi biyayya gareku na amshi zabinku nima ku dubeni ku amshi zabina ina tausayin baiwar Allahnan ina tausayin halinda zata iya shiga ku yarje mun in aureta kar ku bari nazama mayaudari a idanunta umman Fadeela tace kasan da auren yar uwarka sannan kaje kake neman wata yace umma ni namiji ne kuma Allah ya yarjemun in aje hudu ummansa ta kai mai bugu tace tunda muka taso wannan family mace daya ake aure baka isa ka canza mana tsari ba Abban Fadeela yace ba komai malik ba damuwa zaka iya aurensu duka biyun ammafa ka sani a yau za daura muku aure kai da Fadeela in yaso daga baya ka auro wancan dukda bai so haka ba yace nagode Abba yace ku tashi kuje suna fita suka zubo mai ido yace i knw wat am doing n i hv a plan ku dai ku zuba mun ido ku gani.
[1:15PM, 9/30/2017] ‪+234 806 041 8895‬: AUREN JARI Part 11-15
.
Tunda suka bar TH she was buried in her tots ya lura da yanayinta yace wifey meke damunkine tayi ajiyar zuciya tace just thinking yace abt wat ta ce tins i wil do if to say am some kind of a don murmushi yayi yace ko xa iya gayamun me zakiyi if to say u wia a don tace asibiti zan bude da za a na treating mutane a sauwake if possible free murmushi yayi yace kinyi tunani mai kyau bt i dnt tink free wil b possible ya zakiyi da ma'aikatan tace nayi tunanin hakan shiyasa zan roki Allah ya buda mun hnyar samuna kuma duk wnda zan dauka aiki ya sani jihadi zaiyi ya dubeta yana jin sonta na dada ratsa shi yaso ya rayu da ita kadai a matsayin matarsa ynxu ma ya rasa ynda zai fara mata maganan Fadeela ya kamo hannunta da zobe ke kai yayi kissing yace Allah ja ranmu my wife sai mu bude tare ta amsa da amin tareda janye hannunta daga nasa ya sosa keya yace sorry malama in ina tare dake nakan sha'afa a kofar gida ya ajeta abunda bai sani ba Abban Fadeela na biye da su ransa yayi matukar baci akan wannan yar talakawan dama ake wulakanta mai ya toh zai san ynda zaiyi da su cikin bacin rai ya figi motarsa ya bar anguwan
On d oda side kuwa kamal na zaune gun ummarsa jikinta ya dnyi sauki hoto yake zanawa dan ya iya zane sosai a haka yarsa ta samesa ta sa hannu ta dauki papern ta kura ma papern ido ta kallesa irin kallon tuhuma ya sosa keyarsa yace itace ta taimaka mun a wajen ATM tayi murmushi tace shs beautiful it sims ma lil bro is in luv ya ja papern yace soyayya bai gabana damuwana ynxu lafian umma after dt anytn cn follow tace insha Allah umma wil b fine kaje gun test innan ne yace kin tuna mun ma bari naje na karbo result in.
.
Abban Fadeela na shiga gida ya labarta komai wa matarsa tace barni dasu alhaji nasan ynda zanyi kai dai ka san ynda Malik zai br nan for a while wayanta ta daga ta kira wani layi ko me ta fada oho tana ajewa ta kira umman malik suka gama kunsa abunsu Allah sarki Malik bawan Allah bai san meh yake faruwa ba ya tashi ya shirya ya tafi asibiti straight kan umman kamal yaje dan da ita ya kwana kamal na ganinsa ya tashi ya miko mai hannu suka gaisa ya gaishesu da yi musu ya mai jiki kamal na mamakin saukin kai irin na malik ya ce ina test da na baku ya dauko ya miko mai ya danyi dube dubensa yace biyoni office waje ya nuna mai ya zauna yace ummarku na bukatan aiki kuma its gonna cost u alot gaskia shiru kamal yayi sannan yace Dr kaman nawa kenan yace million daya da rabi yayi shiru sannan yace Dr bazan boyema ba hrga Allah bamuda kudin da ka lissafo kuma bamuda hnyarta nida yar uwata muke kula da ita kuma ba wani karfi garemu ba Malik yace yan uwa fa yace akwaisu amma duk masu kananan karfine kamar mu ya ce kanada account yace eh yace toh ynxu zan taimaka ma da kwata sannan ya ciro wata business card ya miko mai ya ce ga wannan na rubuta numberna a baya sai ka turamun account numbnka wnnan business card in kuma kampanin Abbanane da wansa in kaje zasu taimaka ma insha Allah hawayen murna ne ya soma gangaro mai yace Dr nagode sosai bansan da me zan saka ma ba Allah shi amshi addu'o'inka ya biya ma bukatunka ya sa kuma ka gama da dunia lafia yace amin nagode kaga addu'an nan ma da ka mun ka mun komai wayarsce ta hau kara yaga abban Fadeela ne ya dauka cikin girmamawa yace sameni a gida ynxun nan yace toh Abba tare suka fita ya je ya tadda yarsa na ba ummansu abinci ya labarta musu ynda sukayi da Dr Malik umma tace ashe hrynxu ana samun masu tausayi da taimako haka addu'a ta ringa kwararo mai tace dole ku kaini in gode mai yace umma zaizo insha Allah ai shine mai dubaki 
Malik kai tsaye ya shige sashin Abban Fadeela ya samesa zaune a falonsa ya hargitsa takaddu yace Malik mun gama magana da asibitinku an baka leave Germany zaka ynxu nan akwai wutan da nake so kaje ka kashe mun a companyna na can n it requires urgent attention yace toh Abba bari naje na shirya yace ummanka ma na hanya ta gama shirya ma komai zamu hadu da su a airport jikinsa ya so basa sumtn is wrong amma ya kauda tunanin dan dama ya saba ummansa ke hada mai kaya in zai yi tafia suna jira ya tashi ya ciro wayansa ya dnyi gefe wayan Rahima ya kira ya jita a kashe ya tura mata text akan cewa zaiyi tafia bt bazai jima ba ta sanar dasu umma sai da jirginsu ya tashi suka bar wajen Ummansa da umman Fadeela basu zame ko ina ba sai gidansu Rahima inda Fadeela ke jiransu ummanta tace ina sakon ta miko mata ko sallama basuyi ba suka shige cikin gidan sai wani yatsina fuska suke ganinsu kawai umman Rahima tayi tace sannunku da zuwa ta dauko musu tabarma ta hau kiran Rahima ta kawo musu ruwa umman Fadeela ta ce ba zama muka zo ba Rahima na ganin Fadeela sai da gabanta ya fadi Fadeela ta nunota tace umma ga ta nan suka dubeta da tsana umman malik tace toh kinyi kadan duk maitanki sai kin sake mun da Malik yafi karfinki kuma in ina raye bake ba shi ummanta tace Rahima kin sansu ne ta kada kai alaman a'a  dan kuka yaci karfinta umman Fadeela tace kwadayayyun banza sunga da da dan arzikinsa kuke son tsiyayeshi toh kunyi kadan ta nuno umman Malik tace wannan itace umman Malik wannan kuma ta nuno Fadeela itace matar da zai aura ita muka zaba mai sabida haka ki ja ma yarki kunne ta daina bibiyar danmu murmushin takaici umman Rahima tayi tace ai shi arziki nufine na Allah kuma da ya baku ba yinku bane mu da ya hana kuwa ba kinmu yake ba in haka arziki yake toh ina godia da Allah yayini cikin talauci kuma danku shi zaku ja wa kunne bamu ba dan shi ke bibiyar yata Fadeela tace daga baya knan tareda watso mata kati ta ce mom pls mu bar nan ina jin amai suka juya suka fice kuka sosai Rahima keyi ta dago katin taga katin aurene na Malik kukanta ne ya tsananta ta wurgar da katin ta shige daki ta kulle kanta ummanta ta dau katin ta shige dakin zuciyanta fal da tausayin yar tata a hau fitar da kayansu fitowa umma tayi tace lafia daya daga cikinsu yace lafian knan tun wuri ku fito da kayanku kafin mu fitar da ku jn hayaniya ya sa Rahima fitowa tace umma lafia su waye ku babbansu yace mai gidan ne yace a fitar daku umma tace inaga kun shigo wrong house muryan landlord nasu suka tsinkayo yace kwarai dey r in d ryt house suka dubesa cikin mamaki umma tace alhaji meh muka maka to dsv dis yace bakomai tace in dai dan kudinkane dama Mahmoud zai kai ma yau yace hajia hakuri fa zakuyi Dan wannan abu yafi karfin tunaninki ni ban isa da Alhaji Mahir ba sabida haka kuyi hakuri ku fita a sanyi Alhaji Mahir ta maimata daidai nan Mahmoud ya shigo baiyi mamakin ganin gidansu haka ba dan shima ba lafia yabar gun aiki ba yace umma wan Abban Malik ne nima ynxu koran kare aka mun a companynsu ni duk abun ma ya daure mun kai ummansa tace ynxu ba wannan ba ku shiga ko dauko abunda zaku iya dauka muje gidan kawo kafun mu sami wani gun 
Ko kadan kawun baiji dadin zuwansu ba dan shi yanaga wani nauyin zasu kara mai daki daya ya basu Suwayba ta ja Rahima zuwa dakinta tace ummansu ta zauna a dayan Mahmoud kuwa yace zashi gidan abokinsa ya kwana a can
Da safe umma na dakinta tana karyawa kokace da dan dumame Mahmoud ya shigo tareda sallama ya nemi waje suka gaisa ta turo mai da kokon tace dauka ka sha dukda yunwan da yake ji yace a'a umma a koshe nake tausayin yarantane fal ranta batasan lokacin da tafara hawaye ba a haka Rahima ta shigo ta samesu ta nemi waje kusada ummanta ta zauna tana share mata hawaye tace umma ku yafeni na san duk ni na jawo muku a dalilina na muka shiga wannan hali ta ri ko hannunta tace A'a Rahima karki daura ma kanki komai kaddara ce ta ubangiji ta fada mana kuma bn yadda ku daura laifi ko ku riki Malik ba Rahima tace umma toh ai ta rufe mata baki tace karki zama mai butulci meh manta alkhairin da aka masa Malik ya mana dukkan halacci a rayuwa kr ki zama mai ynke hukunci akan mutum da wuri a mishi uzuri zuwa rnda zai zo in ya wanke kanshi toh in kuma d opp hppns duk hukuncin d zaki ynke i wunt b against it ta tashi ta fice dan ita ynxu tsanarsa take ji sosai dakinsu ta wuce ta kwanta tunani kala kala a ranta hr bcci yayi awon gaba da ita
***
A can asibiti kuwa Kamal na zaune jikin ummansu ya tsananta yarsa shema'u ta dubesa tace kamal je ka roki likitan nan ka basu kudin da ke hannunka kafun zuwa lokacin da zamu samu in ta nine ma a sai da shanayennan da gidan namu hannu ya sa a aljihu dan ciro ATM nasa ya ciro da compliment card da Dr Malik ya bata sai sannan ya tuna da maganan da sukayi da sauri ya fice yace ina zuwa sis bai zame ko ina ba sai kampanin su malik 
.
Alhaji Mahir na zaune secretarynsa ta shigo tace Sir a young man came to see you ya baro abunda yake ya tashi ya leka tru d window yafi minti biyar yana dubansa da sec nasa ta gaji tace sir a firgice ya juyo wnda ya nuna hnkalinsa ba ya tareda shi he was deep in his tots yace shigo da shi kafun su shigo hr ya koma kan kujeransa  kamal ya gaishesa cikin girmamawa ya amsa cikin sakin fuska bai bata lokaci ba ya sanar da shi dalilin zuwansa shiru yayi na dan mintuna sannan yace ya sunanka kamal ya fada cikin sanyin muryarsa ya tashi ya sa key a kofar office nasa ya dawo ya tsaya ba tareda ya kallesa ba ya ce kamal zan baka fiye da kudin da ka bukata mahaifiyarka kuma zn turata kasar waje a mata aiki sannan zn baka aiki gida mota da duk abunda kanema kamal kansa duk ya kwance yana shirin magana Alhaji Mahir ya ce nasan zaka tambayi dalilin da ya zan maka duk abunda ka lissafo kwarai akwai dalili ya zagayo ya zauna wato kamal akwai wata yar matsala da ke damuna na kasa samun mafita ganinka ynxu da nayi sai dabara ta fado mun ta yanda zn magance matsalana in ka ydda da offer na sai muyi signing contract ni da kai kamal kasa cewa komai yayi ynxu taimakomon ma ba dan Allah za a yi ba sai an nemi sumtn in return katse mai tunani yayi yace bakace komai ba Kamal yace Alhaji Allahsa abunda kake nema daga gareni bai saba ma shari'a ba in hakan ne toh znyi dn lafiar mahaifiyata yafi mun komai ynxu murmushi Alhaji Mahir yayi yace ba komai nake son ka mun ba face *Auren* *Jari*
Auren Jari!!! kamal ya maimata cikin kidimewa Alhaji Mahir ya gyada kai yace its sumtn simple just marry d pason i will present to u n u gt ol i listed shiru yayi yayinda tunaninsa ya dagule ya rasa mafita alhaji mahir yace u wont b missing anything in kayi hakan bt tink of abunda zakayi benefiting hrga Allah ba zai iya abunda Alhaji mahir ke bukata daga wajensa ba ai wannan addinin ma bai yadda da shi wannan ma ai zalunci ne if she zaiyi dan selfish reasons nashi ita kuma yarinyan fa gskia bazai iya ba gwara yaje ya nemi kudin a wani waje da haka ya tashi ya dubi alhaji mahir yace nagode alhaji amma i dnt tink zn iya abunda kake nema a gareni da haka ya tashi ya fita yana fita wayansa ya hau kara ya daga muryan yayarsa ya tsinkayo tana kuka tace kamal kana ina kayi sauri ka zo da kudaden nan jikin umma yayi tsanani kuma in ba a yi mata aikin nan ba zamu iya rasata cikin sanyin jiki ya kashe wayar yasan gidansu da yarsa ke ikrarin a sayar da shanayen ba wasu kudi zasu kawo ba dan duk shanayen kwaya biyune kuma ba su da wani koshin lafia kiran yarsa ce ya sake shigowa wannan karon kukanta ya tsananta tace kamal ummafa aman jini take kashe wayar da bude office in kusan tare yayisu alhaji mahir baiyi mamakin ganinsa ba ya ce alhaji naji na amshi tayinka amma ynxu a taimaka mun da kudin dan zan iya rasa mahaifiyata wani takadda ya miko mai da biro yace sa hannu a nan sai ka rubuta numbanka ba musu ya cike tare suka wuce asibitin magana kawai yayi da Dr aka shige da umman kamal theatre room ba a jimaba aka fito da ita amenity akayi da ita kulawa sosai likitocin ke bata cikin kankanin lokaci ta warware kamar bata yi ciwo ba satinsu biyu aka sallamesu alhaji mahir ne ya turo direba aka daukesu ya ajesu ya wuce da kamal gidan hutawan alhaji mahir inda yake jiransa wajene da aka kayata shi da kayan itatuwa da dabbobi kamansu jimina,talo talo dawisu da dai sauransu can karkashin wani rumfa ya hango alhaji mahir yana naxarin wata jarida ya karasa ya mai sallama alhaji mahir ya amsa mai tareda aje jaridan ya nuna mai waje ya zauna ya ce am kamal bazan bata lokaci ba dn bn son bata lokaci wn it cms to biznss contract namu na kai akayi typing two copies daya naka daya nawa sai ka sake signing sai kuma batun auren ka barshi a hannuna sai dai kuma inaso da any auren nan ka tattara familynka ku bar kasar nan akwai gidana a sudan bazaka rasa komai a can ba n evry month zakana jin alert ko da wasa bn yadda ka dawo kasar nan ba haka ma matar da zaka aura in kayi hakan bazaka samu matsala da ni ba da haka suka rabu kowa ya dauki copy nashi ya karasa gida fuskarsa ba walwala abincin da yarsa ta aje mai ma ya kasa ci ya zuba uban tagumi a haka shema'u ta samesa hannu ta sa ta cire tagumin da yayi ajiyar zucia yayi ta dubesa ta ce habibi na lura dukda umma ta samu lafia hr ynxu da sauran matsala uv nt bn urslf ds days n kanata kokarin boyema sis naka tace in baka yi sharing damuwarka da ni ba wa zaka gayawa nan ya zayyana mata komai shiru tayi tana jinjina al'amarin ta riko hannunsa tace u hv done wat evry child wil do if he is to find himself in dsem situation kayine wt gud intention which is to save ur mum ynxu abunda nakeso da kai shine kar ka yi umma ta san gskiyar maganan ka auri yarinyan for now we wil figure out a way later kaji habibi murmushi yayi yace nagode sis bnsan ya zanyi ba in ba ke am so lucky n blessed to hv u tace ynxu ci abincinka kafun kazo muyi planning abunda zamu gayawa umma
~~~
Suwaybane ta shigo ta tadda Rahima a zaune idon nan duk ya kumbura tsaki tayi tace wlhy Rahima in baki sani ba ynxu haushi kike bani akan wani da namiji ki bi ki tada hnkalinki ta share kwalla tace suwayba nifa ba kukan rashinsa nake ba kukan yaudaran da ya mun nake da halin da ya jefa mu a ciki ta zo ta zauna a gefenta tace dan Allah ya isa haka ki nemawa kanki lafia ki cireshi a ranki ki manta kin taba sanin wani wai shi Malik ki bude sabon babin rayuwa dukda nasan ba abu bane mai sauki amma ki daure ganinki hakan ma bazai ma umma dadi ba itama hnkalinta tashi zaiyi ta ce nagode suby tace toh tashi kiyi wanka ki dan rakani 
Da daddare duk suna zaune suna hira akayo sallama wai ana neman Rahima gabantane ya fadi ba dai malik ne ya biyota ba dan tun ranan da abun ya faru ta mai text ta kashe wayanta deep insyd tanaso ta fita amma tace kaje kace bata nan Subyne ta dan bugeta tace je ka ce gata nan zuwa hararanta tayi tace ai sai ki fita dan ni kinga kwanciya ma znyi ni wa na sani da hr za a zo mun hira suby tace kika san ko kinyi kamu dazu da muka fita tabe baki tayi tace nidai ba inda zani kisan ynda zakiyi dashi ji sukayi kawunsu na cewa kin wuce ko sai na saba miki ko zn cigaba da ciyar da ku ne a gidan nan ki fita maza kafun in babbalaki ba shiri ta shige daki ta sa hijabi ta fito kamal baki bude yake kallonta innalillahi wa inna ilaihi raji'un shine abunda yake ambata a zuciyansa ba dai wannan alhaji mahir yakeson ya aura ba shi dai ya ga ta kansa yau yarinyan da yake muradi ya aura su shimfida rayuwar aurensu cikin gaskia da amana yarinyan da sonta ya game ilahirin jikinsa yake kwana da ita ya tashi da ita yarinyanyan da tunda ya ganta yake muradin sake ganinta da ya tona sirrin zuciyansa sai gashi zai sameta cikin sauki amma bata hnyar da ta dace ba shi bai ma sani ba murna zaiyi ko bakin ciki sallamanta na uku ya ji ya amsa suka gaisa ranta a dan bace duk a zatonta Malik zata gani dukda tana fushi da shi tana kuma ikrarin ta tsaneshi amma da zaizo ya wanke kansa ba abunda zai hana ta koma mai kamal ya katse mata tunaninta ta hnyar gabatar da kansa ya samu ya fakeda cewa tunda ta taimaka mai ya ji ta kwanta mai haka ya kare surutunsa shi daya dan shi haushi ma ya bata ganin tana hamma yace barin brki naga alama kinajin bacci sai mun sake haduwa ta mai sai da safe ta shige ciki taga Suwayba da ya Mahmoud zaune suna hira tazo ta zauna Mahmoud yace je ciki umma na nemanki a zaune ta sameta tana linke kaya ta zauna tana tayata ta gama ta jera musu a cikin akwatinsu umma tace wayene ya zo wajenki ta ce nima bn sanshi ba umma kwanaki dai na taba dan taimaka mai tace toh meh yace miki godia yazo ya sake mun umma dai shiru kawai tayi wace irin godia ce da sai an biyoka gida kuma a kwashi hour ana yinta ta san umma bata gamsu ba tayi sauri ta fice taga suwayba basu nan dakinsu ta shige ta ja wayarta ta kunna hotunansu da Malik take kallo ta jima tana kallon wnda sukayi rananda suka fita outing part of her stil cnt accpt d fact dt she was betrayed wat hppnd btw dm is so swt to b faked ta kasa ydda da cewa it isnt real bata san lokacinda suby ta shigo ba ji tayi ta warce wayan tabe baki tayi tareda jefo mata wayan lalle ko iska na wahalar da me kayan kara shi yana can yana angwancewa ya barki da wahala ko dai shi yazone tace a'a tace ina yaya mahmoud in ni bn ma ga shigowansa ba wncan dan surutun ya cikani da magana tace ynxu na rakasa ya tafi Rahima tace tun dazun dama kuna ina tace ina ruwanki ban son gulma dariya tayi tace in tayi tsami ma ji suby ta haye gadon tace tl me abt our new date gyara kwnciynta tayi tace sai da safe hs just a long lost frnd bai jimaba bacci yayi awon gaba dasu
Tafe suke ita da suby sunje karbo sakon nani tun kan su karaso kofan gidan suby ta hango kamal sai kallon Rahima yake ta dan tabata tace sis gawani can fa sai kallonki yake ta dago suka hada ido ta kauda kanta tace ai shine yazo jiyan Allahsa dai ba bindi yake son zamo minba suby tace lalle sis hadadden gaye haka gskia ba karamin dacewa zakuyi ba tace kefa matsalarki kadance suna isa kofar gidan suka gaisa suby tayi shigewarta gida ta barsu sai ynzu Rahima ke kare mai kallo gskiyar subyne gayen ya hadu ba karya ta ce in bazaka damu ba ka dawo da daddare dan bn jn dadin hira da rana mutane na wucewa suna ganinmu yace ba komai malama Rabima Allah ya kaimu anjiman tunda ya koma yaketa jiran lokaci yayi yana idar da isha ya shirya cikin manyan kaya ya fito sai kamshi yake a filin gida ya hadu da yarsa ta fito daga bayi ta dubesa tace sai ina haka ya jata suka danyi gefe yace sis ina yarinyan da nake sketching kwanaki tace nagane yace ita ake so na aura ta danyi jim sannan tace nayi maka murna bro habibi but ina tunanin makomar relationship naku rananda zata fahimce gaskiyan lamarin jikinsane yayi sanyi shima yace wlhy sis in ina zumudinta nakan mnce wannan batu tace bako mai dear akwai shirin da nake mana da zaran mun samu mun biya shi kudinsa sai kace ku daina wannan contract in ko ya kace bro murmushi yayi sannan ya fice dan yayarsa bata san yawan kudin da ya basu bane take wannan maganan machine ya hau ya kaishi hr kofan gidansu Rahima yaro ya samu ya tura a yo kiranta bata jimaba ta fito suka gaisa a hankali ya kira sunanta ta amsa batareda ta dago ta kallesa ba yace Rahima tun jiya na miki tayin soyayyata amma bakice komai ba wlhy Rahima bn zo da niyyan yaudaranki Rahima tunda naganki naji kin kwanta mun a rai nake kuma fata ki zamo mata a gareni kuma uwar yayana tunda ya fara bata tanka mai ba yace say something pls ta ce a gskia kayi hakuri banida sha'awan fadawa into any kind of relationship ynxu yace i cn wait Rahima tace bn maka alkawarin zan aureka ba so kr ka bata wa knka lokaci ta juya ta shige ta barshi 
~~~
Labarin Malik kuwa tunda ya je bai samu zama ba ayyuka sun mishi yawa sai yau ya samu ya kammala komai karfe goma ya shigo gidansa yayi wanka yaci abinci ya jawo wayarsa hr zaiyi dialing numbn Rahima yace bari kawai gobe inyi surprising nata kawai ta ganni ba tsammani ya kira layin abban Fadeela bayan sun gaisa yace dama abba gobe nakeson dawowane gani nayi ya tashi ya zauna kaman wanda aka tsikara ya hau kame kame yace ka bari zuwa nanda two days akwai kudaden da zan tura gobe a saro kaya ba dan ya so ba yace toh Abba
Karar wayarsace ta tada shi yana ganin alhaji mahir ya dauki wayan da sauri yace sameni a gidn gonana ynxun nan bai jimaba sai gashi yazo a bakin gate ma suka hadu bai ma shiga ciki ba yace ya shige mota Kawun rahima yazo fita knan suka hade a bakin kofa ganin manyan mutane ya sa shi fara'a a soron gidan ya shimfida musu tabarma suka zauna Alhaji Mahirne ya fara magana yace nasan baka sanmu ba wannan dana ne kamal yaji abun banbarakwai wai namiji da suna hajara baisan abunda ke zuwa yafi gaban wannan ba yace yaga yarkane yana so kuma sun daidaita kansu ynxu haka munzo ne neman hannunta a shirye muke da koman mu mukazo in so samu ma a daura auren a yau nan ya ciro makudan kudi bandir yan dubu daya ya aje a gabansa dama yaji labarin mutumin akwaisa da son kudi ai kuwa yana ganinsu jikinsa ya hau rawa yace wace yar tawa kuke nema yace Rahima yace ai alhaji sai muje masallaci kawai a daura ynxu hannunsa na rawa ya sa kudin a aljihu suka wuce kamal dai na ganinikon Allah ba ynda ya iya karfe goma na safe mutane kalilan da ke bakin masallacin anguwan suka shaida auren Rahima da Kamal suna zaune kawai sai ganin mutane sukayi sunata shigowa da kaya suka tsaya suna kallon abun mamaki nani tace bayin Allah inaga fa kunyi batan hnyane ai kuwa saiga kawo da buhun goro ya ajiye yace ku shirya Rahima anjima da daddare angonta zai zo su wuce
.
Malam me kake nufine inji nani tace abunda kikaji ko ban isa da ita bane nagaji da ganin yaron nan na mun sintiri a kofan gida shine kawai na aurar da ita nani ta shiga tafa hannu oh ni nani ina ganin ikon Allah tace wlhy mallam kaji tsoron Allah kai dai an aje ma a kas suka gama da kai baka bi ta kan yarinya ba baka kuma ba wata bincike sai aure Allah sarki Rahima baiwar Allah ta shige dakin umman Rahima tace yaya kinji abunda mallam ke cewa kuwa murmushi tayi wanda yafi kuka ciwo tace nani ai ya isa da su ne duk hukuncin da ya zarce a kansu daidai ne tace a'a yaya an san da ya isa da sun amma irin wannan aure haka sai kace tsintota akayi ai ko tsintsota akayi albarka ballantana ace yarsa ya dago labulen yace toh munafuka ai sai ki fito ki raba goron ta dan samu taron mutane a kuma yi girki tace mallam ni ina jiye maka alhakin yarinyan nan ne ya nunota da yatsa wlhy nani ki kiyayeni dan ma ban hada da naki yar ba ko tace ai dama shi yafi sai duniya ta san ba son kai ko zuciya kayi ba yace nani ke bakisan meh dunia take ciki ba ke dai je kiyi abunda na saki kawai aure dai an riga anyishi toh me na wani surutu ya dubi umma yace da fatan ta miki bayani sai ku shiryata kafin dare bai jira meh zata ce ba yayi ficewarsa  Mahmoud ya shigo yaga kaya a filin gida ya shige dakin ummansa bayan sun gaisa yace umma kayan mene ne a waje tace na auran Rahimane ledan da ke hannun rahima ne ya fado dan duk wannan abun da ake bata gidan suka juyo hannu ta sa ta kare bakinta dan ta hanana sautin kukanta fita yayinda hawaye ke tsere a kuncinta a hankali ta karaso ta durkushe gaban ummanta Mahmoud ma ya kasa hana nashi hawayen zuba yace umma ynxu zubawa kawu ido zamuyi yana abunda ya so toh wannan karon bai isa ba ba inda Rahima zata ai maraici ba hauka bane tunda bata son auren nan ba inda zata wayene ma angon umma tace inaga mai zuwa wajenta ne kwana biyun nan kuma Mahmoud bn yadda ko da wasa ka tunkari kawunku da zancen nan ba ai uba yake a wajenku kuma duk yanda yayi daku daidai ne dan ya isa da ku dan haka komai zai ce indai bai saba ma shari'a ba ku bishi ko bayan raina ban yadda ku mishi jayayya ba duk wanda yayi hakan kuwa ban yafe ba ke kuma Rahima ki dauki aurenki a matsayin kaddara ta ubangiji wanda bawa bai tsallaketa kibi mijinki sau da kafa ki mai biyayya na sanki da hakuri inaso ki kara a kan wanda kike da shi kinada ilimin addini da na boko kiyi amfani da su musamman ilimin islamiyanki kada ki bata tarbiyarki dan yin hakan kaman kin bata tarbiyan gidan nan ne Allah ya muku albarka ku tashi kuje suna fita itama ta sa bakin hijabinta tana sharo kwalla 
Rahima na shiga daki ta fada jikin suby tana kuka itama suby kukan take dan nani ta gayamata komai a haka nani ta samesu suka bata tausayi ainun suby ta kira ta bar dakin goron ta mika mata ta fita ta raba kan ta dawo har ansa Rahima tayi wanka kayan da ke cikin akwatinta aka ciro mata ta sa shaddace ready made irin na kwatanon nan ya sha aiki ta dunkule a daki tanata aikin kuka kan kace meh gidan ya cika da yan anguwa anata hidiman biki.
[1:15PM, 9/30/2017] ‪+234 806 041 8895‬: AUREN JARI Part 16-20
.
Tun kafin su bar anguwan kamal ya kira shema'u ya shaida mata komai ta jinjina wa al'amarin ta ce toh Allahsa wannan aure alkhairice garemu gaba daya ynxu sauran a sanarwa da umma yace eh na ma alhaji bayani gamu nan zuwa cikin lokaci kadan suka karaso kamal yace umma wannan shine ya taimaka aka miki aiki kuma ynxu nake aiki karkashinsa umma ta shigo kwararo godia alhaji mahir yace ai ba komai an zama daya yace sai dai hajia amana afuwa na yanke hukunci batareda an bi ta kanki ba wlhy wata marainiyace da ke cikin halin ukuba ta nemi mu taimaka mata ta fita daga kangin rayuwa na azaba da take sha ta roki Kamal da ya aureta ya cireta a gidansu ko ta samu saukin rayuwa shine toh muka gama komai ynxu haka ma har an daura aure umman kamal tace ai hakan yayi kyau ai taimakone kuma an ceto rayuwar yar nan Allah dai ya mana jagora suka amsa da amin yace sai dai hajia sudan zaku koma da zama dan kamal zaije yana kula da kampanina da ke can kunga bai dace ace ku zauna ku kadai a nan ba ummansu ta danyi jim sannan tace ai wannan hidima yayi yawa alhaji yace ba komai ai yi ma kaine ni a matsayin da na dauki kamal kuma ku dauki abunda nake a matsayin sadakace ummansu tace toh Allah shi amfana ya dada budi suka amsa da amin yayinda kamal ya kalli yarsa ta mai alaman ya kwantar da hankalinsa fita sukayi alhaji yace na kammala komai na tafiyarku gobe da dare sai ku tashi akwai wanda zai jiraku a airport so
 Kawu ne ya shigo jikinsa sai rawa yake ya dubesu duk sunyi jugum kaman masu zaman makoki ya ce ku shirya mijin Rahima zai shigo ya gaisheku ynxu darduma suby ta shimfida mai Mahmoud ya fita suka shigo tare cikin girmamawa ya gaida su umma kuma suma sun karbesa cikin sakin fuska  suby ta kawo mai abun motsa baki yayinda nani suka tashi suka shige ciki aka barsa daga shi sai Mahmoud sun danyi hira kadan kafun ya tashi ya shige dakin Rahima a dunkule ya sameta ta bashi tausayi sosai ya zauna tare da riko hannunta yace sis tashi kije yana jiranki Rahima ya mun bayani ba yau zaku tafi ba sai zuwa gobe shi ya dauko mata mayafinta ya lullubeta da shi tare suka fito ya ma kamal sai da safe ya fice ya bar gidan tunda ta mai sallama bata sake magana ba shi ya gaisheta kunya ta hanata amsawa dan ita ya kamata ta gaida shi yace Rahima ban san da wasu kalamai zanyi amfani dan baki hakuri ba wlhy ba so na bane in miki dole a zancen aurenmu nima an fi karfina ne amma ki yadda dani ni matsoyinki ne na haqiqa maganganunsa sun daure mata kai tace bn gane anfi karfinka ba yace Rahima for now so nake mu fahimci juna i wil explain everything to u but now is not d tym just trust me pls tace trust u is sumtn i cnt do bn sanka ba bn san waye kai ba lokaci daya kazo ka shiga rayuwata ka rabani da farin cikina ka yi amfani da matsayinka ka nuna mana fin karfi ka sani aurena da kai na daukesa ne a matsayin kaddara kuma biyayya da zanyi face haka kar ka yaudari kanka a cewa zan taba sonka bn ma san ya zan fara rayuwa da kai ba cos na tsaneka tsanan da bn taba ma wani irinshi ba tana kawowa nan ta tashi ta shiga daki ta hau kuka jikinsa a sanyaye ya bar gidan yana isa ya ci karo da yarsa fadawa jikinta yayi yana kuka wiwi kaman yaro yace ta tsaneni sis Rahima hates me da bakinta ta furtamun ta tsaneni sis rahima ce rayuwana ya zanyi in zauna da ita while she hates me tana shafa kanshi tace bro just gv her tym evrytn wl come to pass ka ji habibi xafin abunda aka yi mata takeji she didn't mean it with tym Rahima zata so ka trust me on dat sai sannan ya saki ransa ranan daga shi har Rahima ba wanda yayi baccin kirki
~~~
Mahmoud ne suka shigo da kawu ya musu bayanin cewa sudan zasu wuce dan a can yake aiki kuma yana son umma da Mahmoud su biyosu can umma tace ita ba inda zata dan ita bata ga dalilin da zai sa taje tayi kanene kane a gidan yarta ba da kyar Mahmoud ya shawo kanta akan cewa a hankali in sunje ya samu aiki zai nema musu gida su koma umma tace naji na yadda amma wannan tafiyan ba da ni za a yi ba in kunje kayi settling sai ka dawo mu koma wajajen 12 jirginsu Rahima ya tashi sun sha kuka itada suby nani ma sai da tayi kwalla dan sun basu tausayi Rahima kuwa da kyar aka banbareta daga jikn ummanta suna hawaye sai ranan su shema'u suka ga Rahima rungumeta tayi kaman dama sun jima da sanin juna haka ma ummarsa waje daya suka zauna itada shema'u yayinda kamal ya zauna da ummansu Mahmoud kuwa na can gefe suna sauka suka karasa wajen da ake daukan mutane yaga wani ya rike sunansa ya karasa suka gaisa sannan suka shige ya jasu wata katafaren gida ya shigar dasu wanda za a yi kiransa da aljannar duniya kusan sashi ukune a gidan ya musu bayanin komai sannan ya musu sallama yace gobe in Allah ya kaimu driver da masu aiki zasu zo sashi daya umma da shema'u suka shiga dayan kuwa Mahmoud ya shige dayan kuwa kamal ya dauki kayansu yayi ciki da shi yayinda Rahima ke biye da shi
Suna shiga sukayi arba da katuwar falo wanda gefenshi an rufe da wani abu kaman labule but u cn tru it dan na hango yar dining daga parlor sai wata yar corridor can kamal ya nufa yayinda Rahima ke biye da shi dakuna biyu suka gani suna fuskantar juna ya bude daya ya saka mata kayanta a ciki murya can kasa ta gode mai murmushi yayi ya fice daga dakin ya bude kofan da ke fuskantar tata wanda ya sada shi da wani parlor gskia ba kamal kadai gidan ya burge ba dan nima bily tsarin gidan wani daki ya bude yaga computer ce a ciki sai kujeru murmushi yayi alaman ya burgeshi ya yi gaba ya sake cin karo da wani daki budewa yayi yaga bedroom ce ya shigo tareda aje kayansa drawer da ke dakin ya bude ya shirya kayansa sannan ya dauki towel ya shige toilet ya sake wa kansa shower shirin kana nan kaya yayi yayi kyau sosai cikin black shirt da blue jeans ya fito ya sake ganin wata kofa gaba da nashi ya bude sai yaga wata kofa opp his on his left kuwa hanyace da zai sada shi da cikin gida ya bude kofan itama yar bedroom ce sai toilet ya fito yayi cikin gida side na ummansa yayi ya dubasu bai jima a wajensu ba ya fito inda ya hadu da Mahmoud shima na zaga gida tare sukayi surveyn gidan inda suka tadda garden da wajen motsa jiki ta bayan sai yar bq da ke kunshe da dakuna uku tare suka koma ciki Mahmoud yayi sashinsa shi kuwa ya shige nasu Rahima ta kai hannu zata bude kofan kenan taji an ja kofar ganinta kawai ta yi a jikansa da kyar ya iya karesu daga fadiwa tayi sauri ta raba jikinta da nasa wanda kamal bai so dan shi kadai yasan meh yaji dan contact da sukayi ta dago taga ita yake kallo tayi saurin kawarda kanta tareda shigewa ciki ya bita da ido tayi mai kyau sosai cikin kayanda ta canza red gown ne ta dauko karamar kashka baki ta yafa xama yayi a falo yana jira ko zata sake fitowa dan bai gaji da ganinta ba ita kuwa sashin dinning tayi taga kitchen ta shiga ta hau dube dube kitchen in ba abunda ya rasa ta bude kofan da take gani kamr store wanda tayi sa'a dan store inne cike yake da kayan abinci su potaoes shinkafa da sauransu fridge ta bude taga shima a cike yake ta debo carrots da su green beans ta yayyanka ta dauko hanta shima ta yankashi kanana ta sa a tukunya ta mai hadi shinkafa ta debo ta zuba ruwa a tukunya na per boiling sai da duk ta gama tayi juyin duniya bata ga risho ba sai gas cooker gashi ita tunda take bata taba amfani da shi ba tafi minti biyar a tsaye a wajen bata ji shigowansa ba kawai taji yace bari in fita in nemo mana abunda zamu ci ta dan razana ya fahimci hakan yace sorry i startled u tareda karasowa wajenta sai sannan yaga uban aikin da ta yi ya dubeta yace ai da baki wahalar da kanki ba zanje in nemo mana abinda zamu ci kije ki huta kawai tace da ka barshi kawai tunda na fara ba ynda bai yi ba tace sam ita sai tayi girkin nan yace toh since u insist is dia anything i can help with shiru tayi yayinda her gaze went to the cooker ya bi inda take kallo da ido ya fahimci meh take nufi ashana ya dauka yace dan matso kiga cikin jin kunya ta matso ya nuna mata yanda ake kunnawa shima dai zuwansa service ya san yanda ake kunnawa ya tayata daura ruwan yace barin dan fita ok kawai tace shagon da ya gani yayin shigansu ya nufa ya sayo drinks ya dawo ita kuwa ta yaye gyalen ta daure kanta da shi mutuwan tsaye yayi da ya ganta a hakan ashe yarinyar nada sura mai kyau haka juyowan da zatayi kawai ta gansa ya tsura mata ido ta ga kallonsa ya koma kirjinta dan gaban rigan ya dan sauko nan take ta hada rai ya zai na mata irin wannan kallon ni Billy nace mutum da abunshi gyalenta ta yaye ta rufe jikinta da shi ta wuceshi ta yi dakinta shima a sanyaye ya karasa gun fridge in ya bude ya ganta a cike falo yayi gefen dinning ya hango wata fridge in ya karasa ya bude ya ga drinks ne da ruwa a ciki ya sa wanda ya siyo ya koma falo ya zauna jin motsinta ya sashi juyowa yaga ta cire gyalen ta sa hijabi murmushi yayi a xuciyansa yace wt tym kitchen ta nufa ta zuba abinci a coolers in ta fara jera nasu a dining bata bi ta kansa ba ta dauki nasu Mahmoud ta fice da shi
.
A harabar gidan ta hadu da ya Mahmoud ta mika mai nasa ta shige side nasu umma a falo ta samesu suna yar hiransu ta gaishesu da gajian hnya adda shema'u ne tace ba dai girki kikayi ba amaryanmu murmushi kawai ta yi umma tace lallai a gaisheki yannan ina kamalun mesa xai barki kiyi girki da gajiyan nan bazai sayo abinci ba tace umma naga akwai komai a gidan ba amfani a saya a waje karma ya zamo bamu iya cin abincinsu ba tace kinyi gskia Adda ta tashi ta dauko musu plate ta fara xuba musu cikin jin kunya Rahima tace adda ki sa dani dan ban saba cin abinci ni daya ba murmushi tayi tace mesa toh baku ci da kamal ba ta sunkuyarda kanta tace ya fitane kafun ta kara fadin wani karyan sai gashi ya shigo da sallama adda tace yauwa bro habibi kazo a daidai dama matarka na korafin cewa bazata ci abinci ita daya tunda kazo sai kuci tare abunku kunya ya sa ta kasa cewa komai umma tace tashi yannan ki sa muku abincin dan mu ba irin kunyan nan a al'adarmu ynxu ki saki jikinki ku ci abinci da mijinki kar kiji kunyanmu cin abinci da miji akwai kara soyayya kinji Rahima tashi tayi ta shiga neman plate dan ita kunya ma maganganun umma ke bata irin wannan suruka haka ba kunya adda ne ta taso ta tayata dauko plate ta mika mata da spoons ta xo ta xuba musu ta kawo gabansa ta aje ta takure ta zauna a gefensa ya dubeta yace bismillah sannan ya fara ci ita kuwa shiru tayi ta kasa motsa spoon in umma ta juyo ta kalleta ta ce kamalu bata a baki tunda ta ki ci ba shiri ta ja cokalin ta fara ci murmushi yayi ya debo ya kai mata baki,baki bude take kallonsa ita kam bazata iya wannan rashin kunyan ba ta dubi gefen su adda ta ga hnkalinsu bai wajensu ta juyo ta hararesa ya maida cokali ya cigaba da cin abincinsa a haka hr suka gama umma tace wannan amarya da kunya take ana cin abinci da miji ko dan hira babu murmushi Rahima tayi itakam dariya ma take bata tareda adda suka dauraye kwanukan sunayi suna yar hiransu anan Rahima ta yini har dare dan umma nata kashesu da dariya a yar kankanin lokaci Rahima taji sonsu na shiga ranta tana sallar isha Kamal ya shigo ya dubeta ya ce muje ko ya miko mata hannu gudun maganan umma ya sa ta miko mai ya dagota a sallayan suka musu sai da safe suna fita ta fara kokarin kwace hannunta jawota yayi ta fada jikinsa turarensa mai dadi ya shagalar da ita ya tallabo fuskarta yace y do u hate me Rahima while kin san ni ba cutanki ba kinsan ni mai sonki ne look into my eyes n tel me if u c d opp ina sonki Rahima so mai tsanani pls ki soni Rahima bata ankara ba taji bakinsa a nata ya fara kissing nata Rahima taji bakon al'amari ta fara kiciniyar kwace kanta yana saketa tayi side nasu da gudu ta fada dakinta ta kulle gado ta hau ta fara kuka tunanin Malik ne fal ranta yayinda take jin sonsa a ranta da sauri ta kauda tunaninsa tareda yin istigfari ta tashi tayi nafila ta roki Allah ya cire mata sonsa a ranta dan ynxu matar wani take
 Karfe shabiyu daidai jirginsu Malik ya sauko taxi ya dauka yayi kwatancen gidansu Rahima tunda suka yo kwanan gidan yaji gabansa na fadiwa kai tsaye ya shige gidan tareda sallama sai dai ya rinka cin karo da bakin fuska budurwan da ke shara a tsakar gida ta dago taga sai leke leke yake shi duk wai ya gano Rahima ta karaso tace malam lafia batareda ya kalleta ba yace Rahima nake nema ta ce gidannan ba Rahima ya juyo yana mata kallon kar ki raina mun hankali  sannan yace masu gidan nake nufi tabe baki tayi sannan tace mu kenan n if bazaka damu ba zan koma aikina kaikuma la gaggauta barin gidan nan kafun ummana ta fito ya kansa bai gama daurewa ba sai da yaje gidan kawu yaga suma basu gidan abunda nima sai yanxu nake sani ashe bayan tafiyansu Rahima suka koma sabon gidan da kamal ya siya musu ko ince abban Fadeela ya bashi da kyar kafafunsa suka kaisa gidan ganinsa kawai iyayen nasa sukayi suna gaisawa ya wuce dakinsa wayansa ya cire for d tenth time ya sake gwada line na Rahima da Mahmoud amma a kashe toh wai meke faruwane tsaki yayi tareda wurgar da wayan ya rike kansa da hannayensa biyu bai ji shigowanta ba kawai ganinta yayi gabansa ta sa hannu ta cire mai tagumi da yayi tace welcome home sweet i rily missed u ynxu mama ke sanar dani shigowanka shine nace barin shigo inyi welcoming naka evendo ban san a ina miji ke kin sanar da matansa cewa yana hanya ba ai da na sa a ma abinci but first tin first ynxu tashi muje kayi wanka baki bude yake kallonta ya san dai bata shaye shaye da sai yace effect nashi ne ko dai tayi ta samu tabin hankaline da baya nan hr take tunanin an musu aure bai gama razana da al'amarinta ba sai da yaga ta ja towel biyu ta jefo mai daya ta hau cire kayanta da sauri ya tashi ya riko hannunta yace Fadeela kinada hankali kuwa murmushi tayi ta kai hannu zata shafi fuskarsa ya ja baya cikin tsawa yace bace mun da gani fita ki bar mun daki gogaggiyar ko a jikinta sai ma kara matsowa da take tana cigaba da cire kayanta ba shiri ya fita daga dakin a guje har yana fadiwa ummansa dake falo ta taso tace lafia Malik da yatsa ya nuna dakinsa yace umma Fadeela ta haukace kuje ku cirota a dakina dai dai nan Fadeela ta fito umma ta ce Fadeela me ke faruwane ko kunya babu tace ma waifa dan nace muje in tayasa wanka shine ya kama cewa na haukace dariya umma ta hauyi Fadeela ta tayata umma ta dubesa tace sai dai in kai ke haukan kana ina aka daura muku aure ko ka manta alkawarinku da abbantane kafun yace wani abu ummansa ta shige side nata Fadeela ta dubesa tareda mai fari da ido tace ina jiranka a ciki jin abun yake kaman mafarki duk da ya san da zancen aurensu but y zasu mai haka key yaja ya fita ya bar gidan bai zame ko ina ba sai gidan amininsa Dr Nura
Dr Nura aminine ga Dr Malik kusan tare suka taso hr zuwa inda iyayensu suka turasu india karatu ynxu kuwa sun dawo suna bautawa kasarsu
Horn yayi mai gadin ya bude mai ya gaishesa ya ce baba yana cikine yace eh shima ynxu shigowansa yayi parking motan ya shige a falo ya zube kan kujera ya jingina kansa tareda rufe idonsa dan kansa da ke sarawa a haka Dr Nura ya fito ya sameshi yayi mamakin ganinsa hr bacci ya fara daukansa ya ji an dan bugesa yace kaifa dan iskane Dr Nura ya fada cikin wasa yaushe a gari tsaki Malik ya yi tareda mikewa a kan kujeran na bar gida dan in huta in ka isheni kaima barin gidan naka zanyi yace hutawarka lafia ango wane ni in takuraka ya juyo da sauri yace wato dan iska ka sani kenan shine da mukayi waya ko ka gayamun yace ai kai zan tambaya tunda kaki sanar dani kuma beside dat Abba yace kar in gayama ni ma sai da ya kirani ya ban kati na sani ya dubesa yace katin mene yace na dinner da aka shirya muku mana ni dai na gama rabawa hr munyi shopping ni da madam for d big day sai ynxu ya ce ina ma takene yace ta je gida bt inaga ynxu ma tana hanya malik ya tashi ya zauna yace zakuyi kayanku banda ni dan ba da ni za a yi wannan bidi'ar ba ni ynxu damuwana Rahima Nura tun shigowana nake neman Rahima ba ita ba labarin yan gidansu Wlhy Nura am rily dsturbd i nid to c her in gaya mata tun kan taji a bakin wani tace na yaudareta I nid to tell her once more dt she is ma lyf n aurena da ita na nan daram ITACE ZABINA aurena da Fadeela kuma *Biyayyace* nake ma iyayena Dr Nura ya tashi ya dauko wata yar leda da ya aje a drawernsa da ke falo ya miko mai malik ya dubesa sannan ya dubi ledan yace karba nakane ya karba ya bude wayace da ya siyawa Rahima sai ATM da zoben da ya bata cikin i'i'na ya ce wa ya baka su Nura Zama yayi yace ina office wata tazo nemanka shine ta barmun su yace kuma ba Rahima ba yace haba buddy Rahimance bn sani ba yace amma dai suna dan kama da yarinyar ya ce it must b suby nan ya hau safa da marwa a falon Dr Nura sai binsa yake da ido Malik ya dawo ya zauna ya ce Rahima Y yace Nura bata ce ma komai ba kai ya gyada alamar a'a yace dia must b sumtn dia sudden disappearnc n now dis haka kawai Rahima bazata maido mun su ba Dr Nura yace am suspectn two tins Malik ya dubesa alamar yana son jin me zai ce yace its eida taji labarin aurenka ko kuma ita tayi aure wani abu ya ji ya tokare mai a makoshi jin Dr Nura ya ambatawa Rahima aure yayinda bugun zuciyarsa ta tsananta ya ce nop bn yadda Rahima zatayi aure ta barni ba no my Rahima bazata mun haka ba daidai nan matar Nura ta shigo tareda sallama tana ganin Malik ta hau zolayansa ango an sha kamshi tashiwa yayi yace sai anjimanku tace ba dai ni na koreka ba yace ai in na zauna ke da mijinki wil worsen ma situation Dr Nura yace da ka tsaya muci abinci ficewa kawai yayi nura ya biyosa da ledan riko hannunsa yayi yace easy man kwantar da hnkalinka insha Allah zamu sami Rahima ka kwantar da hnkalinka man ka sha angwanci yanxu warce ledan yayi tareda kai masa bugu ya yi hanyan shiga gida yana dariya 
~~~
Yau ake dinnern Malik da Fadeela ba a son ranshi ya je wajen ba Fadeela kuwa kaman an mata alkawarin aljanna ko ina yayi tana like da shi sai daukansu hoto ake 
Rahima ta fito daga dakinta cikin riga da skirt tayi bala'in kyau remote ta dauka ta hau kan tree sitter ta mike tareda kunna TV ta hau searching channel Kamal ne ya shigo tareda sallama ya karaso ya zauna a gefenta ta tashi tareda mai sannu da zuwa ya amsa tareda mata sannu da gida tace in kawo ma abincinka nan ne ya dubeta yace kefa tace naci da su adda murmushi yayi yace barshi kawai zan tashi na diba yace meh kike kallo ne tace channel na ke nema remote na dish ya dauko ya sa musu arewa channel daidai inda presentern ke cewa munyi tattaki har zuwa garin Borno dan hallarar bikin yayan shahararran dan kasuwan nan Alhaji mahir sai ku biyoni Kirjin Rahima ne ya hau bugawa ganin Malik da Fadeela inda suke takawa a floor ana musu kari sunyi bala'in kyau sai haskasu ake Fadeela ta kai bakinta daidai kunnensa tana mai magana yayinda ta zagayesa da hannayenta shikuwa ya bartane dan kar yayi embarrassing nata if not sam bai so rungumesa da ta yi ba hawayene taji ya taru a idanunta ta danne ta hanasu zubowa Kamal kuwa sai yanxu ya dago yace Wow Dr Malik masha Allah gskia sun dace zanso ace i was dia ya juyo ya dubi Rahima dan ya gaya mata irin taimakon da ya musu yaga tana hawaye tayi sauri ta share hawayen tareda mikewa tayi dakinta key tasa ta haye gado pillow ta dauko tayi burying fuskanta a ciki ta hau kuka hankalin kamal ya tashi sosai ya taso ya bita yaji ta sa key kunne ya sa a jikin kofan ko zai jiyo motsinta amma shiru falo ya dawo ya zauna tunani kala kala a ransa babban damuwarsa abunda ya sa Rahima kuka karar wayarsace ya katse mai tunani alhaji mahir naga rubuce kan screen ya dago ya dubi dakin Rahima sannan ya fita bayan sun gama wayan yake tambayarsa ko akwai damuwa yace am alhaji dama inason in tambayeka wani abune gameda Rahima yace ina ji alhaji mehsa kace na aureta kuma ka sani yin nisa da ita yace look my friend ba na son kananan maganganu ko ka manta deal namune in d contract akwai inda ake cewa on no occasion should u question my doing so tk note yace yi hakuri Alhaji juyowan da zaiyi yaga Rahima cikin i'i'na ya ce tun yaushe kike nan wani kallo ta mai sannan tace ynxu fitowa na dama znce ma zn shiga side nasu umma ne ya ce ok hr ta juya ya kira sunanta ta tsaya batareda ta juyo ba ya tako zuwa inda take yace r u ok kai ta gyada mai yace toh mesa kike kuka dazu ta dago tace its ma nature tins lyk dt mk me cry sorry u hd to c dat ta fada tareda mai murmushi da ya sanyaya mai rai shima murmushin yayi kafun duk suka wuce ita tayi side nasu umma shi kuwa yayi side nasu
Tafe suke a mota tunda suka bar wajen dinner sai wani tattaba shi take tana cewa i cnt wait to gt home to show u how much i luv u Dr Nura da ke tukasu sai gintse dariyarsa yake Malik ya dubeta murya can kasa yace haba Fadeela wannan wacs irin rashin kunya ne haka ba kya kunyan idon nurane bata rai tayi tareda janye hannunta a jikinsa hr suka iso ba wanda ya tanka wa wani horn nura yayi mai gadi ya bude musu gidane na agani a fada wanda abban Fadeela ya basu a matsayin wedding present nura na parking ta bude motar ta yi shigewarta ko godia Dr Nura bai samu ba ya kalli Malik ya hau daria hrda rike ciki Malik ya hararesa yace dan iska me ke baka daria yace yau kana hannu ma guy hr ka fara ban tausayi ya bude bayan motan ya miko mai leda biyu daya yogurt ne mai sanyi a ciki daya kuma ledan kajine na _The_ _Ultimate_ ya miko mai yace a angwance lafia yana daria ya shige motarsa ya tada ta Malik yace ynxu kai tafia zakayi dan Allah ka dan zauna ya ce wa yanda matanka take hannu ai korani zatayi kaga tafiata na bat matana ita kadai a gida ya figi motar cikin sanda ya shigo falon a hankali ya bude fridge in ya sa yogurt da kajin juyowan da yayi ya ganta tsaye ya razana da ganinta ta canza kaya zuwa yar slvlss nyt gown shara shara da ya tsaya a gwiwa ta fara takowa tana mai wani irin shu'umin kallo ya fara ja da baya hr ya jisa a jikin fridge ta karaso tana daria meh haka sai kace ba na miji ba pls kr ka ban kunya ya malik hnnun shi ta kama yayi saurin janyewa ta langwabar da kai tace ko dai sai na kira hajia ne ya san kadan daga halinta zata iya dan ba kunya take jiba sum sum ya bita zuwa dakinta ya sata tayi alwala ba dan ta so ba sai wani hada rai take suka yi raka'a biyu tareda addu'a yace dauko mana yogurt in nan gani kawai nayi ta ja sa zuwa gado ganin abun Fadeela ya fi karfina ya sa nima na ja musu kofa
Karfe hudun dare ta fara tashinsa cikin magagin bacci ya bude ido yana kallonta tace i nid more zumbur ya tashi yace wai Fadeela ke wace irine ne ni gskia bazan iya da jarabanki ba a kwana ana abu daya sannan ynxu na sami bacci ki hanani ko ance miki abinci ne gskia bazan iya ba ya dauki rigarsa ya fice ya barta wayanta ta ja da niyyan kiran hajia taga its four in d mrn tsaki tayi tareda wurgar da wayan kiran asuban fari ya tashi ya shige bandaki ya sake wanka tareda dauro alwala ya nufi dakin Fadeela tayi shabe shabe tanata tirkan bacci ya tadata dan tayi sallah tsaki tayi ta gyara kwanciyanta ganin zai takura mata ya sa tace naji zan tashi amma meh da ya dawo daga masallaci inda ya brta nan ya sameta kada kai yayi cikin takaici ya ye bargon da ke jikinta ya ce wlhy ko ki tashi ko nayi miki wanka da ruwan sanyi tashi tayi tana tsaki tareda mai harara ta shige toilet shima ya wuce dakinsa
~~~
Tun Ranar da Rahima taga Malik a TV ta yi alkawarin cireta daga ransa ta kuma hakura zata zauna da kamal ko bata sonshi tana zaune ya shigo tareda yar file a hannunsa ta mai sannu da zuwa ya zauna gefenta ta taso ta kawo mai ruwa mai sanyi ya sha tareda gode mata ya ciro wayansa yayi dialing wata numba ynda yake wayan ya sa ta gane da ummanta yake waya ta matso kaman zata shige jikinsa ji tayi yace gata nan umma ya miko mata wayan tareda bata waje sun jima suna waya kana ta baiwa suby da nani suka gaisa bayan suka sake mikawa umma tace Rahima ina ce kuna zaman lafia da mijinki tace eh umma tace toh ki cigaba da hakuri Rahima kuyi zaman lafia mijinki na sonki sosai bakiga hidiman da yake mana ba tafiyarku ya canja mana gida ki gode mai Rahima tace toh umma kawu fa tace yana nan tace ince bai takuraki tace krki damu kanki Rahima da haka suka aje wayan ya fito cikin jin kunya ta mika mai wayan tace nagode da hidiman da kake wa su umma yace no Rahima ba godia tsakaninmu ai nima uwata ce ta dauko abinci ta fara zuba mai yace kefa tace naci da adda ya dan bata rai yace dole in ja ma adda kunne ta dibesa baki bude ta ce addan yace iyi tana hanani cin abinci da matata tace nikam kr ka mata magana zan na jiranka Sallamar ya Mahmoud ya katse
[10/1, 9:48 AM] Billy: Ta tashi ta bude mai kofan ya shigo ya mikowa kamal hannu suka gaisa itama ta gaishesa ta ce Ya Mahmoud in sama abinci ya shafi kanta yace a koshe nake sis wanda kika kai mun ma ban cinye ba nazo gaya miki dama na samu aikine kuma hr sun ban gida sun mun alfarma na karbi leave jibi zani in taho da umma farin cikin da Rahima ta shiga bazai misaltu ba ta kankame hannunsa tace am happy for u bro Kamal ma ya tayasa murna har kofan dakinsa Rahima ta rakasa tace yaya wlhy naji dadi umma zata dawo nan da zama yace ai ni tunda mukazo hnkalina na wajenta nasan zama gidan kawu bazai taba mata dadi ba  ki koma ciki sai na shigo anjima
Tafiyan ya Mahmoud da kwana biyu Rahima na site na su adda tana gyara mata kai Kamal ya shigo ya mace da kallon gashi irin na Rahima dan ko ni ban san tanada suma haka ba suka juyo suna kallonsa ya karaso ya gaidasu Rahima kuwa ta mai sannu da zuwa envelope ya mikowa Adda shema'u ta bude taga admission letters ne guda biyu daya na public administration daya na medicine yace dauki naki ki bata nata ta mikawa Rahima na medicine Rahima ta kasa boye farin cikinta godia sosai take mai Ya karaso wajen Adda da ke hawaye ya riko hannunta ya ce dnt cry pls u'v always tk kia of me u deserve more dis isnt even enuf n i cnt tnk U enuf duk matsayin da na taka a rayuwa da taimakonki na kai kin hana kanki komai dan ganin na samu cikakkiyar ilimi ynxu its ur tym pls dnt say no pls murmushi tayi tareda shafa kansa tace tnx bro habibi am rily proud of u ta sumbaci gefen kumatunsa muryan umma suka jiyo nacewa toh kunga kunsa mun ya kuka suka juyo suka ga Rahima na share kwalla tana dariyan furucin umma ya dubeta cikin kulawa yace umma wannan yar taki ai cry baby ce umma ta tabe baki ta ce kai kasan wannan kiry babin duk suka yi daria 
Bayan kowa ya watse kamal ya dubi adda yace adda na samu aiki fa tace aiki kuma a ina yace wani karamar organization ne haka dey  lyk ma result evendo d salary is nt dt much it wl do tace toh kudin da alhaji ke turowa fa yace dts it sis bazan iya rike Rahima da shi ba it dsnt sim ryt to me ni kadai na san ynde nake ji gameda da Rahima dnt knw hw she wil feel in ta gane aurena da ita *Auren* *Jari*ne i cnt stand seeing her hate me n sanin cewa da kudin nake ciyar da ita hr in mata makaranta wl worsen d situation she wil hate me more lt me bear wt d former first a hankali zn gaya mata gskian ta daura hannunta a kafadarsa tana patting nasa tace an rily proud of u n ol wl b well insha Allah

.
Tunda ta tashi da asuba bata koma ba potatoes tayi frying sannan tayi egg soup bayan ta jera komai kan dinning ta shige toilet tayi wanka ta shirya cikin abaya baka ta yi rolling light mk up tayi ta fito ta zauna tana shan tea kamshinsa da take bala'in so ya fara sanar da ita fitowansa tana dagowa kuwa suka hada ido yayi bala'in kyau cikin black suit da red tie bata san lokacin da ya karaso ba ji tayi ya hura mata ido ta dan razana cikin jin kunya ta gaishesa ta ja plate ta zuba mai tareda ajewa a gabanshi yace kefa tace tea wil b ok for me tashi yayi ya koma kujeran da ke gefenta bugun kirjinta ya karu cup da ke hannunta ya karba ya aje ya debi dankalin tareda kaiwa bakinta ba musu ta karba yace u nid to eat bakisan yaushe zaku gama da skul ba n ba lallene ki iya samun abunda za ki iya ci ba so eat sai da ya tabbatar ta koshi sannan shima ya ci nasa tare suka fito sukayi side nasu umma suka gaisheta kafun su fito already driver na jiransu karfe tara daidai suka isa international university of Africa sai da yi putting nasu tru sannan ya musu sallama da zai tafi ya miko musu waya yace duk na sa muku no a ciki if u nid anything just kol ba su suka gama ba sai around 12 Adda ta ce Sis kira mana Kamal ya zo ya daukemu cos am damn exhausted numban da ta gani tayi dialing bugu daya ya dauka ya ce mata gashi a bakin skul in su fito yana ganinsu ya fito ya bude musu motan Rahima ta shiga gaba yayinda adda ke baya adda tacw drivern fa yace sumtn cm up shine ya tafi ynxu mai zaku ci dan na san kun gaji my wifey cnt cook da gajiyan nan ya dubeta tareda mata murmushinsa da ke kashe mata jiki murmushi itama tayi tayi sunkui da kai tana wasa da yar yatsunta tace nayi  stew kafun mu fita so in mun koma rice kawai znyi boiling n it wont tk long ji tayi adda ta rungumeta ta baya tace i luv u sis kaman kinsan ina son cin rice n stew kamal ya ce ina wifey daidai mu kikayi ko ita ta je ta dafa musu itada umma a daina wahalar mun da mata ta mirrow ya hango zata kai mai duka ya kauce yace sis am drivn fa tace den u shldnt hv start it n besides ma new sis wunt deny me anything koh Rahina murmushi tayi Kamal yace oh sis dan shinkafa hrda sa mata wani Rahina daria sukayi tace da alama bro Habibi yau da tsokana ka tashi bt baka isa ka shig tsakanina da Rahima dan ni da ita now r lyk 5&6 hr suka isa bata san sun iso ba ya zagayo ya bude mata ta gode mai adda kuwa ta bude kayanta ta ce tunda ni baza bude mun ba nayi ciki ya dubeta tareda sosa keya yace sorry sis kafun ta cire kayanta hr ya daura rice in yana per boiling ta shigo ya riko hannunta ya ja kujera ya zaunar da ita so he knws how to cook ta fada a ranta tana bin duk wani motsinsa duk dagowan da zai yi sai sun hada ido kunya duk yabi ya rufeta ta rasa gane mesa ta kasa dauke ido a kansa d guy is so handsome ya gama ya sa musu nasu a plate sannan ya dauki nasu umma ya kai musu a palor ta shimfida musu food mat ta aje musu abincin a kai tarda drinks bayanda baiyi ba yayi feeding nata amma taki tare suka dauraye plates in yace i almost forgot ya Mahmoud ya ce in tura mishi numbnki tace lt me dry ma hnds sai in kirashi sun jima suna waya yake shaida mata widn d week zai zo tace bro pls kace nani ta daka mun su yaji n inason sobo da kayan kamshi da su kuka da tagama ta juyo taga ita yake kallo yace duk wannan ke kadai yar daria tayi tace nayi missing abincin gidane
Washe gari ita kadai ta tafi skul tare da kamal suka nemi lcture hall nata hr bakin hall in ya rakota yace kol me wen u r tru tace k yarinyan da ke gefenta ta juyo ta miko mata hannu tace hi ta mika mata hannu itama tareda cewa hello yarinyan tace if dats ur bro den girl u r ma new bestfriend ur bro is damn hot wani kallo Rahima ta watsa mata tareda janye hannunta ta shige hall in empty seat ta nema ta zauna wata black ta zo ta zauna tareda mata sallama tace am Hauwa bt u can kol me Hauwie am from nigeria n u Rahima tace wow nima am from dia sai gasu sun sake suna hira da aka gama lectures sukayi exchangn no tace gobe i wil introduce u to d rest of ma frnds tace Allah kaimu tana fita taga Kamal tsaye da yarinyan daxun ko me take gaya mai oho ga wani irin kallon da take mishi Rahima taji wani abu ya taso ya toshe mata makoshi a take mood nata ya canza ta karaso gani nayi kawai ta riko hannunsa tareda kai masa peck a kumatu tace hey luv baki bude yake kallonta ta juyo gun yarinyan ta watsa mata harara kamal ya dubeta yace tnx Elena my wife is here so we hv to go ya bude mata mota tareda rufe mata tace wato hr ya san sunanta Allahsa dai bai karbi numbnta ba ya shigo ya tada mota suka dau hanya ya lura da yanayinta shi mamakinta ma yake wt did she jst do ba dai Rahima ta fara sonshi ba wani dadi yaji ya ziyarce shi in dai hakan ne toh da zaifi kowa murna hr suka isa ranta a bace yake yana parking bata jira ya bude mata ba tayi cikin gida
[1:15PM, 9/30/2017] ‪+234 806 041 8895‬: AUREN JARI Part 21-25
.
Tunda ta shiga ba ta fito ba sai da ta ji cikinta na kuka a falo ta gansa yana danne danne a laptop insa ya dago ya dubeta suka hada ido tayi saurin kawar da kanta kitchen ta shiga taga hr yayi warming abincin da tayi kafun ta fita ta diba ta koma dining tana ci ta gama ta dauraye plate in ta shige daki sallah tayi sannan ta fito taga baya falon side na su umma ta wuce hr dare tana wajen ta jira ko zai shigo amma shiru ta ma su umma sai da safe ta wuce side nata dn ita bata da tsoro irin na maman ili😜
Tana dai kwance ne amma hnkalinta na wajen jin shigowarsa hr bacci ya dauketa wata azababbiyar ciwon cikine ya tadata sai murkusu take a kan gado zufa sai keto mata yake hawaye na bin kuncinta da kyar ta iya tashi ta ji kafanta duk ya riketa da rarrafe ta karasa kofan dakin kamal tana bugawa yayi mamakin ganinta a zaune ya sunkuya tareda tallabo fuskanta kafun ta yi magana ta fadi jikinsa sumammiya a rikice ya dau key ya sungumeta yayi waje da ita gudu yake tsakaninsa da Allah hr suka iso asibiti inda yaga an rubuta emergency ya nufa da sauri aka bata gado an dubata sannan akayi transfern zuwa wani daki nurse da ta dubata tace she wil b nidn ds ta miko wani takadda tace n brng her some new clothes ya shiga yaga tana baccinta  ta cikin kwanciyan hnkali nurse in ne ta sake shigowa tace u r stil here cnt u c shs staining d bed n her clothes sai sannan ya lura da yanda gadon ya fara baci da jini ya dubi list da aka bashi ya ga pad akace ya siyo da pnts ya ce pls tk kia of her for me nurse in ta juyo tareda mai murmushi tace i wil wannan karon ma gudu yayi bai tada su umma dan yasan hnkalinsu tashi zaiyi dn ba wani matsala bane toh me ma zai ce musu karo na farko da ya shiga dakinta knan ya nufi wardrobe nata ya dauko mata yar gown ya dan sha wahala kan ya samu kit na undis nata a ciki hrda always ya dauko cikn sauri ya fita ya dawo ya tarar hr an sa mata ruwa nurse in ta dubesa tace who r u to her yace am her husband tace i c,newlyweds? kai ya gyada mata tace ok gt her cleaned up o shuld i hlp ya ce i cn do it tace ok u wl gt ol u nid in d bathroom tayi dsconnctn line tace lt me knw wn u r tru so dt i put it bk ta fita tareda ja musu kofan hr zai fara ya juya ya fita ya kira nurse in yana sosa keya yace i dnt tink i cn do it wt her slipn n i dnt knw hw to use ds ya fada tareda dago always da ke hannunsa murmushi tayi ta kira yar uwarta cikn kankanin lokaci hr sun gama sun gyarata tsab a hnkali ya tura ya shiga hrynxu bacci take ya dubi nurse yace dnt u tink shs tkn tym slipin ta mai murmushi dan taga damuwan dake rubuce a fuskarsa tace shs bn up wyl we r attndn to her dts how we came to knw shs in her period its good she slips d pain wl b gone wn she wakes a hankali ya furta mata tnk u sister............ya ja dan yana son jin sunanta tace Razan tareda murmushi ta ce gudnyt ta fita tareda ja musu kofan kujera ya ja ya zauna yana facing nata hnnu ya sa ya shafi fuskanta hannunta ya riko ya makale da nata ya daura kansa a kan gadon duhune ya gauraye dakin bisa dauke wutar da akayi wayarsa ya ciro ya kunna torch ya hau neman abunda zai fifita da shi da ya rasa ya cire shirt nasa ya fara fifita da shi sis Razan ta bude kofan tareda hasko tocin da ke hannunta karasowa cikin dakin tayi tace d lyts is off for jst few seconds n u r fanning ur wyf,i like dt shs rily lucky to hv u murmushi yayi  d lyts wl soon b bk ta fada yayinda take fita ba a jimaba kuwa wutan ya dawo ya maida rigarsa ya koma ya kwanta 
Duk shigowan Razan ynda take samunsu ba karamin burgeta yake ba 
A hnkali Rahima ta bude idonta ta saukar da su kan kyakkyawar fuskan kamal a zuciyanta tce hs rily hndsum hannu ta kai kaman zata taba curly hair nasa ta pasa a hnkali ta cire hannunta daga nasa amma dukda haka sai da ya tashi mikewa yayi yana sosa keya alaman kunya shi da ke kn mara lafia amma yaketa tirkan bacci a hnkali ta furta ina kwana ya amsa tareda tambayanta ya jiki ta amsa da sauki sai sannan ta lura da kayan da ke jikinta ta dago suka hada ido tayi saurin kawar da knta yace nurses inne suka cnza miki daidai nan Sis Razan ta shigo ya gaisheta ya fice dn amsa kiran da ya shigo wayansa Razan ta mata ya jiki tana dubata tana mata hira tace u r rily lucky to hv such a handsum n caring husband n he rily luvs u its ol ova hs face murmushi kawai Rahima tayi ya shigo tareda sallama suka hada ido taga duk shma ya cnza kaman shine ba lafian taji tausayinsa yayinda lokaci daya taji sonsa na ratsa duk ilahirin jikinta ta san ta so Malik kuma hr ynxu akwai burbudin sonsa can kasar zuciyanta bt she wnt to forgt ol dt n love her husband kaman ynda yake sonta she promise her self from nw on zata mnta da komai ta bude sabon babi na rayuwa itada mijinta wajajen 8 aka sallamosu suka wuce gida inda su adda ke jiransu duk hnkali tashe dan adda ta kirasu da taga side nasu a kulle kuma motan bai gda sai da suka gnta hnkalinsu ya kwanta dakinta ta wuce ta fada toilet tayi wanka ta fito ta shirya cikin dinkin gown na wani hadaddiyar material wayantane ya hau kara ta daga ta ga kawrta na skul ne ta ce ya yau baki zoba ta shaida mata bata ji dadi bane amma insha Allah zata fito zuwa gobe ta mata fatan samun sauki kan suka aje wayan [10/9, 6:09 PM] Billy: 💰💵 *Auren* *Jari*💵💰2⃣1⃣

.
Dr Malik ne ya shigo cikin harabar gidansa yayi parking yana rufe motarsa yaga wata mota ta danno kai ya kuwa gane ko motan wayene Dr Nurane ya fito tareda matarsa ya karasa wajensu tareda musu sannu da zuwa ya ce lalle mutumina kaji dadin hutunka gakuma madam na kula da kai sukayi daria yace mu shiga daga ciki ynda ya sami falon ba karamin kunya yaji ba yace su zauna ya hau tattara kayan da ke falon kwanon da taci abinci ma anan ta barsu ya kwashe yayi kitchn dasu ya ce ina zuwa da ya fito side nata yayi ya sameta ta baje tana kallon film a system ta dago ta kallesa ta cigaba da kallonta yace Fadeela na fa gaji da abunda kikeyi jibi fa ynda kika br falon nan kaca kaca wani irin kiwuya ne haka ko kuma ince kazanta da zak ci abinci ki bari awajen ta turo baki tace ni da wanne znji da laulayin cikinka ko aikin gida daria ya so subuce masa an dai shiga uku da wannan cikin da ko girma bai fara ba yace dama Fadeela wani aiki kike gidannan in bnda kallo murmushn takaici yayi yace ki fito ga Nura da matarsa ya koma wajensu yace sorry na brku fa sukace a'a bakomai sai da ta sha zamanta ta fito tana wni shan kamshi ta gaishesu fuskan nan ba yabo babu fallasa Malik yace kawo musu abun sha mana ta tashi tana wani yatsine fuska ta nufi kitchen can ta fito da faro da cups da ya baci da jirwayen ruwa Malik yaji kaman kasa ya tsage ya shige dan kunya cikin takaici ya dubeta yace drinks in sun karene tace eh kafun ya kuma wani maganan wayanta ya hau kara ta daga ta ce ku shigo ina ciki kawayenta Zeenat da jamsy ne suka shigo ta yo kansu tareda rungumesu a tsattsaye suka gaisheda su Malik ta jasu sukayi daki bata jima ba ta fito tayi kitchen sai gata dauke da tray da faro da drinks na five alive da hollandia akai baki bude malik ke kallonta yace ina kince ya kare zai tashi Dr Nura ya rikosa yace easy man ka brta ta je kawai yace mu ynxu ma zamu tafi duk ynda ya so ya boye bacin ransa ya kasa ace amininsa yazo hr gidansa amma a mishi wannan tarban yace a'a wlhy ku zauna ina zuwa cups in ya dauka yayi kitchen ya daurayesu ya bude fridge yaga hollandia daya ya fito da shi ya kawo ya tsiyaye musu a kopi Dr Nura da matarsa ke ce mishi ya bita a hnkali jinsu kawai yake amma shi yasan abunda ya shirya mata hr wajen motansu ya rakasu ya koma jiran fitan kawayenta ba su suka bar gidan ba sai bayan isha ta fito ta wuceshi ta shige kitchen cikin mamaki tace ina hollandian da k fridge ba dai ka bayarda shi ba yace kwarai kuwa ko kinada abunyi ne tace wlhy sai ka biyani ka san tun yaushe nake tattalin kayana kuwa ka tashi ka ba kwadayayyun can saukar mari tace ni ka mara malik yace an mara  maras kunya kawai kawayenki ne dai kwadayayyun nida gidana da kudina kice bazanyi iko da abu ba ynxu ke ko kunya baki ji ba ace baki suzo wajenki for d first tym amma su fahimci halinki nakin ma ba rowa bane rainin hnkali ne cikin nasu nawane da zaki kwashe musu kuma daga yau na daina sa drinks a fridge innan tsaki tayi tace to sai me kaine matsiyaci bakon juice kn ta karasa maganar ya gama wanketa da mari yama mnta da cikin da ke jikinta sai da ya mata lilis sannan ya fice ya bar gidan da ya shigo baiyi mamakin ganin motan gidansu ba yana shiga yaga umman Fadeela da ummansa ya nemi waje ya zauna ba wanda ya amsa gaisuwan da ya musu umman Fadeela tace wai ni jaka aka kawo ma ne Malik da ka zubar da cikin fa wai ma tukun meh tayi da aka manta wannan dukan nan ya kwashi komai ya fada musu umman Fadeela tace ai duk da haka bai ci a ce ka mata dukan nan ba kuma batun aiki ynxu zn turo direba ya taho da jummai in yaso ni na nemi wata hr wajen motansu suka rakosu ummansa tace ka sake tabata ni da kai Malik kuma kr ka sake inyi abbanku yaji kuma kr ku rufe kofanku sai jumman ta zo
Ai kuwa safiyar Allah jummai ta hau aiki dukda dai babbace hakan bai hana Fadeela ordering nata ba bayan ta mata brkfst ta gyara ko ina ta turata ta gyara mata daki Malik ya fito cikin shiri ya dubeta yace ba abunda za bukata ko dn fita znyi tace babu jummai ta fito tace hajia nagama tareda russuna ta gaida Malik ya amsa cikin sakin fuska tace shiga dakinsa ki gyara ya dubeta cikin mamaki sannan ya dubi jummai yace kr ki damu ki barshi kiyi sauran aikinki tace toh je ki wanke mun bayi ya dubeta yace ke wace irice wai ke dakin mijinkima sai dai kisa a gyara toh bn ydda ba tunda dama can ba ke kike gyara mun ba sabida haka ko da wasa kr ki sake ta shige mun daki ya fice yana mamakin hali irin na Fadeela tabe baki tayi ta cigaba da kallon da take yi Tir! da wannan hali da yawancin mata ke yi wai ace mai aiki ake bawa lasisin gyara dakin miji minti nawane zai dauki mace ta gyara dakinta da hr zata bari wata yar aiki ta mata irin wannan sakaci ke jawo matsala da dama wnda ba sai na lissafosu ba ranandai jummai ta aikatu dan duk inda ta sa kai sai taji kaman an shekara ba tsabtace wajen nan ba ita dai tana mamakin kazanta irin na Fadeela

.
Zaune yake a yar karamar office nashi colleague nashi ma'aruf ya leko yace ya kamal zani break r u coming yace eh zani dn two days madam bata jin dadi bana break a gida,restaurant da ke ma'aikatar suka nufa suka nemi waje gefen wasu samari biyu suka zauna tareda yin order daya daga cikin samarin yace wato aboki yarinyan nan ta raina ni wlhy ko kadan bata jin tsorona gashi ko ajikinta take furta rashin sona da take abokin nasa yace ai kai ke raga mata yace bazaka gane ba wlhy sonta bazai brni in mata wani abu ko in wulakantata ba Yace ai ni na gaya ma me zaka yi kada kanshi yayi yace nifa bana so in mata dolene sai ma ta dada tsanata abokin yace ai mace duk kinka da take duk rashin kunyanta kuna hada shinfida ya kare abokin yace toh zn jarraba in gani duk wannan hiran da suke kamal ya nutsu yana ji dan matsalarsu tazo daya sai dai nashi da sauki dan ya daina ganin tsanarsa a idon Rahima ya yanke shawaran jarraba abunda yaji yau karfe biyu na rana yayi parking a harabar gidan ya fito yayi side na ummansu ya gaishesu tareda aje musu ledan fruits da ya shigo da shi ya ce umma yau ina yar taki tace ynxu ta gama matse mun kafa ta shiga ciki yace toh bari nima inje in huta da ya shiga side nasu bata falo ya leka kitchen nan ma bata nan dakinsa ya shige ya watsa ruwa ya sanya yar jallabiya ya fito ya tura kofar dakinta tareda sallama a kan sallaya ya ganta alamar sallah take ya zauna a bakin gadonta ya jira hr ta idar da sallan ta juyo tareda mai sannu da zuwa ya amsa shima ya mata sannu da gida yace kin ci abinci ne ta ce a'a yace mesa cikin jin kunya tace kai nake jira murmushi yayi wnda ya nuna yaji dadin maganarta yace yau ba a cu da su adda bane tace ba cewa kayi inna sake ci da su zaka mata magana ba shine nace gwara ina jiranka ynda tayi maganar ta bashi dariya yace taso muje ki zuba mana toh da daddare fruits da ya zo da shi kawai suka sha ta mai sai da safe ta shige dakinta shi kuwa tunda ya kwanta yaketa juyi a kan gado can ya ja wayarsa ya shiga dailing numbnta bugu daya ta dauka alamar itama batayi baccin ba ya ce bakiyi bacci ba tace eh na danyi karatu ne yace tea nakeso ki kawo mun pls tace ok kitchen ta wuce ta hado mai ta koma daki ta sanya doguwar hijabinta dan kayan dake jikinta da shi da babu duk daya a hankali ta tura kofar tareda sallama ta ji motsinsa a bayi a gefen gadon ta aje ma ta zauna tana jiran fitowarsa ya fito daga shi sai gajeren wando sai yar towel da yake goge kansa alamar wanka yayi gefenta yazo ya zauna ta ji duk ta takure ya dubeta ya nuna mata bayin yace shiga kiyi alwala tace ynxu na idar da shafa'i da witr ya tashi ya sa jallabiyarsa ya dubeta yace taso muyi sallah ya lura duk dardar take da shi a ranshi yace yaukam sai dai tayi hakuri ya jasu sukayi raka'a biyu ya dubeta yace cire hijabin naki ki miko mun tea ba dan ta so ba ta cire ta tashi ta miko mai sai binta yake da ido kadan kawai ya sha ya dubeta yace hau ki kwanta ba musu ta haye gadon ta je can karshen gadon ta tattare shima ya tashi ya kashe wutan dakin sannan ya haye gadon a hnkali ya kai hannunsa ya fara juyo da ita jikinta ne ya hau rawa ta knkame jikinta yayinda hawaye ke bin kuncinta ynda take rawar jiki abun hr tsoro ya bashi ya saketa ya koma can gefe ya kwanta itama ta takure can krshn gadon tana share hawayenta ta rasa dalilin hanashi kanta da tayi ji tayi ya tashi ya bude fridge da ke dakinsa ya ciro wani abu a gora ya kwankwada ya ja pillow yayi palor a hankali ta tashi ta zauna wasu sabbin hawaye ne ke sintiri a fuskarta ta san yanxu tana son kamal amma ita bata shirya bashi kanta ba ita tunanin abun ma tsoro yake bata ta san fushi yayi wata zuciyar tace ta tashi ta bishi ta bashi hakuri yayinda dayar ke cewa ta brshi kawai sai ya huce da haka bacci ya dauketa ba ita ta farka ba sai bakwai na safe ta ganta dakin kamal abunda ya faru jiya ya dawo mata tace wato fushin nashi hr ya kai yaki tadata tayi sallah hijabinta ta sa tayi dakinta tayi alwala tayi sallah ta fito ta wuce kitchen tea ta hada ta hau dinning inda idonta ya kai kan wata paper ta daga taga kamal ne ya br mata sako yake cewa tafia ta kamasa kuma zai kai a week ya bada sako xa kawo mata anjima hawayene taji ya taru a idonta ba dai dan abunda ya faru jiya yayi tafia ba kasa shan tean ma tayi ta dauki jakanta ta wuce makaranta
Kwanan kamal biyu da tafia amma tunda ya tafi ba kira ba message hnkalin Rahima yayi matukar tashi amma taki fadawa kowa,suna zaune itada hauwie da sauran kawayenta intisar da manal sai duba wayarta take hauwie da ke lura da ita tace Rahima ds d tenth time u r chckn ur phone wani abune cikin murya na me shirin kuka tace kamal ne sai kuma ta fara musu kuka da kyar suka samu tayi shiru tace yayi tafia yau kwana biyu knan n he hvnt kol me Intisar tace to y not u kol him ta fada tareda jan wayar tana duba numbers da ke wayan ta juyo ta dubeta tace beb i can only see our numbers n one unsaved no tace dts his no n i dnt tink u wl reach him cos hs out of town manal tace mijin naki ne kiyi saving numbnsa wtout a name haba beb duk swt swt names da suke nan birjik ki rasa sunan da zaki sa mai nan suka hau jero mata sunaye masu dadi ta dubi razan tace hw do u say swthoney in sudan tace Hilwa Asal tace dt wil do bayan sun tashi hauwie ce tayi dropping nata a gida tayi mamakin ganin side nata a bude tace kodai kamal ya dawo ne tana shiga taji an rufe mata ido ta juya taga suby rungumeta tayi cikin mamaki tace suby anya kece kuwa ta dan bugeta tace gashi ki tabbatar ta jata zuwa falo tace yaushe a gari amma kawu ya yadda kika zo tace ke dai sis sai mun zauna kawai tace wlhy fara shafa mun dan bazan jiraba tace guess tace kinga suby bn son jan rai in zaki gayamun ki gayamun tayi fari da ido tace aure mukayi da ya Mahmoud baki bude take kallonta suby tace bakiyi murna bane tabe baki tayi tace a gaisheku ta tashi suby ta riko hannunta tace sakeni suby ba abunda zaku gayamun ke da ya Mahmoud ta kamata ta zaunar da ita tace haba sis wlhy abun ba shiri akayi ko taro ma ba a yi ba kekam da kyar ma kawu ya yadda ta dan saki ranta tace am happy for u sis Allah bada zaman lafia dama nace in tayi sami ai zamuji kuma shima ya Mahmoud in zaizo ya sameni ta harareta tace mijin nawa dariya tayi tace oh masu miji manya tace toh umma fa tace duk tare muka zo ta jira ta gaji shine tace Mahmoud ya maidata gida tace kai umma duk kwanakin da mukayi bamu ga juna ba ta kasa hakura tace ynxu kam ai sai kin gaji da ganinta tace kamal fa tace yauwa sis dama akwai abunda ke damuna kuma bnda wnda zn fadawa sai gashi Allah ya kawoki nan ta kwashi komai ta gaya mata suby tayi ajiyar zuci tace Rahima gskia baki kyauta ba da kin san hidiman da Kamal ke yi da mu da baki mishi duk abunda kika lissafomun ba wlhy kamal na sonki kuma ni bnga abun ki a jikinsa ba ga nutsuwa da hnkali kullum su nani yabonsa suke muna can ma ai yaje in suna hira da umma kya ce uwa da danta tace wlhy suby ynxu son mijina nake so mai tsanani tace ai sai ki gyara nan ta bata wasu shawarwari da kuma tips na zama da miji sai wajajen magrib ya Mahmoud ya zo daukanta ya sha korafi gun Rahima da kyar ya kwaci kansa hr wajen motansu ta rakosa tace ka gaida umma kace gobe zanzo yac jiki fa keda mijinki baya nan tace toh dan Allah ya Mahmoud gobe ka kawo mun ita yace toh in ta yadda zaki ganmu

.
A gaje ta shigo gidan dan yau sun sha lectures  a falo ta aje komai nata dakin kamal ta shige dan tunda ya tafi a nan take kwana dan ya kan rage mata kewarsa kan gadonsa ta zauna daidai side da ya kwanta ranan ta aje kanta tana shakan kamshinsa tashi tayi ta fada toilet ta yi wanka ta fito hr zata wuce dakinta ta juyo tana kallon wardrobe nasa a hnkali ta tako ta sa hannu ta yi sa'a bai kulle ba sleeve nashi fari ta dauko ta sa dukda ya mata yawa ta koma kan gadon ta kwanta tareda tattaro kayan zuwa hancinta tana shakar kamshinsa da ta ke mutukar so taji hawaye na bin kuncinta a hnkali ta furta i love u kamal,i miss u pls come bk bacci barawone yayi awon gaba da ita kaman a mafarki taji ana shafa gashinta ta bude idonta a hnkali ta daurasu a kan kyakkyawar fuskar kamal ta sake rufesu ita a zatonta mafarki take gani nayi ta sake waresu ta tashi ta kankameshi tace u r rily here shima kankameta yayi cikin kuka tace am sorry am sorry i luv u my kamal zameta yayi daga jikinsa ya dago fuskarta yana share mata hawayen yace its k amma sake fada mun abunda kika fada last hannu tasa ta rufe fuskanta yace su Rahima sarkin kunya tashi toh ki tayani inyi wanka tace ni nayi nawa yace kinsan tun yaushe nake zaune nake kallonki a nan kuwa zo kawai muje ki wanke zufan dake jikinki tana ji ya cire mata kayansa da ke jikinta ya dauketa kaman yar bebi ta wani cusa fuskanta a kirjinshi daria yayi yace gskia yakamata ayi maganin wannan kunyan taki sai da yayi nashi sannan ya wanketa ya nadota a towel shi ya shiryata sannan ya jata suka kwanta ta ce abinci fa yace it can wait wannan karon bata hanashi ba amma ta gurzu sai da komai ya lafa ya juyo ya ganta ta daina kukan hr bacci ya fara daukanta ya tashi ya shige toilet yayi wanka sannan ya hada mata ruwan zafi azabar da taji ne ya tasar da ita ta kankamesa tana kokarin tashi ya fara shafa gashinta yace sorry my Rahima ki daure ki zauna a ciki kinji in ya dan huce sai kiyi wanka ki fito ya fita ya ja mata kofa ya yaye bedsht in da ke kan gadon ya canza da wani yana zaune bakin gadon ta fito tana takawa da kyar ya taso ya dauketa cak ya dire a kan gado kuka ta fara mai yace shhh! Rahima ba komai zn miki ba ya goge mata jikinta ya dauko slv da ya cire mata ya sa mata ya rungumeta suka kwanta Tare sukayi salgidan
suba suka sake kwanciya da safe ya rigata tashi yayi wanka ya wuce kitchen ya hada musu break ya daura a kan tray yayi dakinsa ya tarar hrta tashi tayi wanka cikin jin kunya ta gaishesa ya aje trayn yazo ya zauna a gefenta yace ya gajia hop ba inda yake miki ciwo tayi kamar bata ji shi ba ya kamo hannunta ya zaunar da ita a kan carpet ya fara feeding nata sai data yi nak tukunna shima yaci sannan ya fara shirin fita office har wajen mota ta rakosa ya jawota ya fara kissing nata wannan karon itama ta mayar mai ya kai bakinsa daidai kunnenta yace tnx 4 ysterday am looking forwd to me za aje mun yau ya dago tareda kinne mata ido harara ta mai irin na masoya yayi kaman zai kamota tayi baya tana daria tareda daga mai hannu zuciyansa fari kal ya bar gidan 
~~~~
Yau a gidan ya Mahmoud ta yini sai da kamal ya taso daga aiki ya biya ya dauketa suna shiga suka yada zango a falo abincin da umma ta basu suka zauna suka ci sannan ya miko mata hannu yace zo muje ki tayani watsa ruwa bayan sun fito tayi dakinta dan shiryawa ta tarar baya nan ta shiga zaga side nashi computer room nashi ta shiga ta zauna ta hau dube dube karar shigowan email taji ta duba ta ga ansa message from Alhaji subject contract taga message in ance in d file is d renewal form of our contract go tru it n sign n scan n send me a copy hop ka koma lafia file dake saman computern ta ja taga its sealed hr zata bude taji an janye a hannunta ta juyo ta ga kamal yace dts private ta tsare shi da ido ya tsunkuya tareda tallobo fuskarta yace u luv me dnt u kai ta gyada mai n u trust me nanma kai ta gyada mai yace dn trust me wen i tel u u dnt nid to c dis ya karasa shigowa cikin dakin gaban wani akwati ya tsaya ya sa code na akwatin ya wurga file in ya rufe tace wt abt ds ta fada tareda nuna email in ya karaso ya karanta dukda gabansa ya fadi ya dake ya riko hannunta ya jata zuwa falonsa ya zaunar da ita yace actually i hv bn workin as a secret agent dalilin zuwana sudan knan n i hv sworn neva to dsclose their secret to any1 so pls dnt lt me brk dt prms murmushi tayi tareda shafa fuskanshi tace its k dia i blv u
Yana shiri ta shigo ta rungumesa ta baya tareda manna mai kiss a wuyansa ya juyo yace hr kin shirya ya jawota tareda manna mata kiss yace u look beautiful habibty tace kaima kayi kyau habibi ta dauko turarensa data bala'in so ta fesa mai kamshin na isa hancinta tayi toilet nasa da gudu ta hau kwararo amai yabi bayanta yana mata sannu ya wanke mata bakinta ya ce taso muje in an dubaki sai in dawo da ke gida tace ka kaini skul dai yace it depends yan gwaje gwaje akayi aka shaida masu tanada cikin wata biyu murna a wajen kamal ba a cewa komai da kyar ya yadda ya kaita skul ta isa ma already lcturer na class Hauwie ta ce beb ina kika tsaya haka tace wlhy sai da muka biya asibiti tukunna tace waye kuma ba lafia tace nine wlhy Razan da ke baya itada intisar ta miko kai tace ina hauwie na gaya miki shegen baccinta a ajin nan da biyu nasan ciki gareta Rahima ta juyo cikin mamaki tana kallonta tace sannu Razan ta dubi hauwie wato hr gulmana kuke bari a gama lecture zakuyi bayani
Kwanci tashi ba wuya a wajen Allah har cikin Rahima yana wata 7 yayinda Fadeela ke watan haihuwarta ta tasa malik a gaba tanata shagwaba kawayenta ne jamsy da zeenat suka shigo falon tareda sallama yana amsa gaisuwarsu ya tashi ya shige dakinsa ya kwanta drawern da ke gefensa ya bude ya ciro ledan da Dr Nura ya bashi kwanaki dn tunda ya krba bai waiwayeta ba wayan da ya ba Rahima ya ciro ya kunna inda yayi tozali da kyakkyawar fuskarta ya shige watsapp nata ya fara karanta chat nasu wasu yayi daria wasu yaji kaman yayi hawaye ya gama ya shiga gallery yaga pics da suka dauka ran birthday inta ya jima yana kallo system nashi ya ja yayi transfern dn dama yayi luzin nasu ya zabi wnda sukayi tare ya sa as wallpaper da wayan a kirjinshi bacci ya daukesa ihun da yaji ne ya farkar da shi Fadeela ya gani rikeda wayan Rahima ya san hoton ne tagani ya sata ihun nan hada wayan tayi da bango duk ya tarwatse malik ya dubeta cikin bacin rai yace Fadeela me hakan ta hararesa ta ce tambayana kake wani irin rashin mutuncine da wulakanci zaka zo hr dakina a cikin gidana ka tasa hoton wata banza a gaba kana kallo ya nunata da yatsa kika sake zaginta sai na babballaki wlhy mara kunya kawai itan da kike zagi dai ta fiki tace Allah sauwake wlhy ace wannan kucakar ta fini ya yo kanta sai kuma ya tsaya yace wlhy kin ci sa'ar abunda ke cikinki da yau kin gane kurenki tace ko dai kai ba dan ba tsayawa zanyi ka ringa jibgata ba ya dubeta cikin takaici yace lalle Fadeela kinyi nisa sai dai ace Allah ya shiryeki amma ki sani znyi maganinki soon sai nayi maganin wannan tsiwar taki wayan yaje ya tattara ya shiga hadawa ya kunna yaga screen in yaki kawowa tsaki yayi ya dauki key yayi hanyar fita ta sha gabansa tace wlhy ka ji tsoron Allah in baka sani ba toh ka san cewa abinda kake matsayinsa daya xina dan matar mutum kake kallo ynda yake kallonta ya sa ta gane tayi subul da baka dn ta san da auren Rahima shi da iyayensa ne basu sani ba ya ce meh kike nufi da matar wani ta wayance tace toh zama zatayi tayi ta jiranka bazatayi aure ba ai by now kam tayi aurenta kallon tuhuma ya cigaba da yi mata yace i knw u r hidin sumtn ko ma menene i wl soon fnd out i hv my ways kuma ki rubuta ki aje ko ma tayi auren ko nanda shekara darine ta fito sai na aureta ke ko hakwaranta sun zube ta fito ko wani nakasa ya sameta ba wai ina fata ba toh ni mai aurenta ne ya fice ya brta kuka ta sa ta shige daki ta dau wayanta ta kira Abbanta inda ya kwantar mata da hnkali ya dada tabbatar mata in har yana raye malik nata ne ita kadai,ku ji mun uba
~~~~
Dr Malik na office kiran ummansa ya shigo take shaida mai sun kawo Fadeela a rikice shima ya fita tareda shi akayi komai aka gama gyara yaron aka miko mai dansa mai kama da shi ya rike yaron tareda tofa mai addu'a ya karasa wajen Fadeela yana mata sannu su umma ma suka shigo kowa sai krbn yaron yake iyayen nasu maza ma sunzo duk wanda yaga malik ya san yau yana cikin farin ciki dan akwaishi da son yara abbansa yace ka mai huduba ne yace eh sunan Abba ya ci wato abban Fadeela duk sukayi murna da jin haka tunba alhaji mahir ba ranan suna anyi barin kudi souvenirs har an rasa inda za a zuba su anyi su agogo,jaka,calender,
jotter,tea mugs in na tsaya lissafosu ma bata lokacine kayan takwara kuwa dubai alhaji mahir ya tura matarsa ta hado masa a ciki kuwa hrda kyautan kampaninsa da ya masa abun ba a cewa komi bayan yan suna sun tafi ya rage sai Fadeela da aminanta suna tayata hada kayan suna da ta samu Jamsy tace gaskia junior yayi goshi Zeenat tace abun sai son barka Allahsa na kannensa ya fi haka harara Fadeela ta mata tace ke rabani wannan ma Allahsa albarka daga shi na rufe kofa Jamsy tace ke dai fada kike ynda mijinki ke rawan jiki akan junior kinaga bazai so ya sake samun wani ba tace kufa baxaku gane ba nikadai nasan ynda naji ynzu jibi cikina jibi yanda na canza gaba gabama lalacewa znyi yace zai kara aure Zeenat tace kinyi gaskia kuwa Jamsy tace toh baki ganin in kin hanashi yara zai auro wanda zata bashi su murmushi tayi tace in iyayenmu sun yadda kenan jamsy ta cigaba dacewa ai Fadeela haihuwa bai bata mace akwai abubuwa da dama da mace keyi idan ta haihu dan gyara jikinta ta daga mata hannu tace krma ki bata bakinki dan ba ji znyi ba balle inyi amfani da shi dan ni already an mun booking Dr da zai dubani ya bn tsarin iyali da ya dace da ni sanin halin Fadeela ya sa jamsy ta tsuke bakinta tayi shiru
Zaune take gaban kamal yana matsa mata kafafunta suka kumbura yana mata sannu yace habibty insha Allah kin kusan hutawa ina sunce any moment from now ta gyada mai kai shi ya shiga kitchen dan hada musu lunch ya gama ya fito ya ganta durkushe a kasa tanata murkusu ya karasa wajenta da sauri tareda riketa yace habibty muje asibiti koh da sauri ta gyada mai kai dan ita kadai ta san azabar da take ji ya ciro wayarsa ya kira adda shema'u suka sata a mota sukayi asibiti suna isa akayi labor room da ita kamal ya ciro wayansa ya kira Mahmoud ya gaya musu asibitin da suke bai fi minti goma da kiransu ba sai gasu sunzo can aka bude dakin kamal da ke ta safa da marwa tunda aka shige da ita yayi saurin karasawa wajen nurse in sukayi saurin gane juna yace sister razan ya matata ya fada cikin harshen turanci murmushi tayi tace matarka ta haifo maka bouncing baby girl n both of dem r in gud hlt murmushi yayi tareda daga hannu yana ma Allah godia sai da aka gama gyarata suka shiga dubata har rige rigen daukan jaririyar suke ya ce toh ni bari naje in duba matana tunda ku ta yarinyar kuke ya zauna a bakin gadon da take ya riko hannunta tareda kissin nashi yace sannu habibty nasan kin wahala hw r u filin now tace much better ya tashi ya zauna gefenta ta lankwasar da kanta tareda daurawa akan kafadarsa suna ganin ynda ake ta rawar jiki a kan yarsu ya juyo ya kalleta ya ga itama shi ta ke kallo ya kai bakinsa kan nata ya mata brief kiss sannan ya furta tnk u ta dago tana mai wani irin kallo sannan tace for wat ya maida kallonsa wajen babyn yace for ds ta sake kwantarda knta a kafadarsa tareda kissing nasa a wajen tace me 2 kamal yayi gyaran murya yace adda in an gama a miko mun ita ta nan ya karbota ya mata addu'a tareda mata huduba ya juyo ya mikata ga Rahima ya ciro wayansa ya fara daukansu hoto sannan ya zauna aka daukesu basu jima ba aka sallamosu
Ranar suna yarinya taci sunan umman Rahima amma za ake kiranta da Fatiha su hauwie,intisar da manal ne kirjin biki sai kaiwa da kawowa ake duk da ba sanin mutane tayi garin ba ni billy nayi mamakin yawan mutann da na gani dagowan da zanyi naga su meenah adam,juwairiyan khalil,pherty,maman ili da sauran members in CIWON YA MACE group da kuma yan group in BACK 2 Kitchen sunyi tattaki tun daga maiduguri dan suzo su taya Rahima murnan wannan rana ni dai duk wanda ya pasa plate ba ruwana eehn 
~~~~~~~
BAYAN SHEKARA GOMA
Karfe goma ta fito daga Khartoum Teaching Hospital a parking lot ta ji an kira sunanta Dr Rahima ta juyo tana duban meh kiranta naga murmushi ya bayyana a fuskanta ta karaso ta rungumeta tareda bata peck irin gaisuwansu na larabawa tace sister Razan u luk good seems u enjoyed ur nyt off murmushi tayi tace sure bt u my dear u look exhausted ajiyar zuci tayi sannan tace ai jiya bn samu bacci ba n today maimakon su barni suka rikeni sai yanxu zn tafi ta fada cikin harshen turanci Razan tace do rest ma dear n tel Kamal to do d house chores today n ma kissess to ma kids ta ce sunata damuna ma wai zasu bini nace su bari weekend muje tace i wl b xpctn u dn ta tayata bude motan ta rufe tana daga mata hannu hr ta fice
Tunda ta gama ta fito da grade mai kyau akayi retaining nata inda suka sake haduwa da sister Razan shakuwansu ya dadu
Horn daya tayi megadi ya taso ya bude mata tayi parking ta fito megadin ya karaso yana yunkurin krban kayan dake hannunsa tace a'a mal hamza barshi kawai an tashi lafia yace lafia lau sannan ta shige ciki tana shiga falo ta fara cin karo da kayan wasa ta karasa taga falon duk kaca kaca ranta ne ya baci sosai dan in akwai abunda Rahima ta tsana shine gidanta in a mess labcoat nata ta wurga kan kujera ta cire hijabinta ta hau gyara ta maida komai wajensa sannan ta wuce kitchen shima ta gyara ta fito ta hau mopping kamal ne da Fatiha suka shigo falon suka tsorata da ganinta dn sunsan halinta sarai da sun san da wuri zata dawo da sun gyara kafun su kwanta kamal ne ya karasa tareda rungumeta ta baya yana kokarin krban moppern ta jnye knta daga jikinsa tace not now pls yace pls let me habibty u nid to rest tace ai kunsan i nid to rest in kuka bata mun gida so ku barni inji da aikina am gone for just a day n u turn ma house into a mess hutun da nake da niyan yi ma duk kun rushe Fatiha ta karaso tace umma kawo in karasa kallon da ta mata ya sata karasawa tace ke kuma ki cigaba macece ce girma kike wataran zaki gidan miji haka zaki je kina zama mai da datti ni dai Allah ya sani bnda kazanta kuma ban koya miki ba in ka kai wanna hali gidan miji aka zageni toh Allah zai saka mun hawayene ya taru a idonta ko kadan bata son ganin bacin ranta ta wuce daki Kamal ya dubi Rahima sannan ya bi bayan yarsa,dan autanta Fahad da ake kira daddy dan takwaran abban kamal ne ya shigo falon kyakkyawan yarone dan shekara biyu tana ganinsa ta ware mai hannu yana gudu yana yar dariyarsa ya xo ya shige jikinta tareda mnna mata kiss a kumatu ita ma ta mai tace dungui na yace kaifa asbahti ya ummi dan Rahima ta fi musu magana da larabci bikhairin ya dungui,wa anta ta amsa mai shima ya amsa mata ta dagosa tace dungui na ya ci abinci kuwa yace yap tace toh muje muyi wanka bayan sunyi wanka ta shirya shi ta ja shi suka fito a falo taga Kamal da Fatiha na zaune bata bi ta kansu ba dan hrynxu fushi take da su side na umma taje dan ynxu ita dayane dan adda shema'u itama tayi aure ta auri wani lecturernsu inda itama ynxu takeda yaranta uku biyu mata daya namiji ta dan tayata hira sannan tace umma bari inje in huta ta tafi ta brta da Fahad dake ta cikata da surutu ba ita ta tashi ba sai karfe biyu mika tayi tareda yin addu'an tashi daga bacci sannan ta shige toilet ta dauro alwala tazo tayi sallah sannan ta shige kitchen Fatiha ta gani da Kamal suna hada lunch bata bi ta kansu ba ta bude fridge ta Ciro fruits ta yayyanka ta koma falo ta zauna tana cin kayanta Fahad ya shigo yace umma nima tace zo muci dunguin mama Fatiha ta fito ta jera komai a dinning ta karasa wajen ummanta tace umma food is ready tayi kaman bazata amsa ba ta sake furtawa tace umma tace naji cikin sanyin jiki ta koma dinning in sai da suka gama suka dawo palor ta ce dungui na tashi muje muci abinci koh kafun malaminku yazo sai muyi bitar karatu
Har dare bata bi ta kansu ba da haka suka kwanta Da safe tana bacci kaurin konewar abu ne ya tasheta ta tashi ta fito kitchen ta nufa dan taji ta side in kaurin ke zuwa ta shiga taga Fatiha da kamal nata musu akan me za a fara sawa ita tanace kwai comes b4 d milk shi kuma yace milk comes first da alama dai ice cream zasu hada basu ma san da shigowanta ba sai da suka ji ta aje musu cake in a gabansu hannu Fatiha tasa a baki tareda kallon Abbanta Rahima ta kallesu sunyi wani zuru zuru da ido kaman yaran da ke jiran fada wajen uwarsu suka so bata dariya amma ta dake tace wow u two hv bn rily hlpful ds days first mess ma palor n now ma kitchen me zan yi da kune ni Rahima a tare suka furta mata happy Birthday mum Fatiha ta zo ta rungumeta cikin fuskan tausayi tace sorry mum it wunt hppn again i promise kukan Fahad suka ji ta ce oya Fatiha je ki duba mun shi n am not done wt u cos u r cmn bk to tidy ds kitchen ta juya ta sara mata tareda cewa yes ma dariya sukayi duka Kamal ya karaso tareda rungumeta yace Happy birthday habibty tareda kissing nata jin motsin yaransu ya sa ya saketa ta dauko cake in ta ynke inda ya fara konewa sannan ta gama hada ice cream in ranan sun yi yawo sosai hr gidan Razan sunje sai wajajen taran dare suka dawo duk a gajiye basu tsaya wani hira ba suka shige kwanciya
~~~~~
Dr Nura zaune gaban Dr Malik ya ce yau albishir da nazo ma dole in samu babban goro yace ina jinka fadi duk abunda kakeso yace toh Dr na samo maka a sudan gameda matsalar Fadeela in kaje ka dawo ina jiran gorona dnt tnk me now kai kam sai ka dawo bai tsaya ya sauraresa ba ya fice
Alhaji Mahir na zaune a office nashi akayi knockn ya bada umarni a shigo,Malik ne ya shigo hannunsa rikeda junior Alhaji Mahir na ganinsu ya taso ya zo ya rungumi takwaran nasa ya jasu kan 3 seater da ke office nashi suka zauna bayan sun gaisa malik yace na dauko sa daga makaranta shine yace sam sai mun biya ta nan dariya alhaji mahir yayi tareda shafa kan junior Malik yayi gyaran murya yace daba Abba kan matsalar Fadeela an hadani da Dr any moment zamu iya tafia yace toh Alhamdulillah amma ina Dr yake haka kafun Malik ya bashi amsa aka shigo office in Alhaji Mahir ya taso da fara'arsa ya tari bakon da ya shigo Malik ya tashi tareda gaishe da bakon haka ma junior bakon nan yace alhaji ba dai takwaran naka ba yace shi fa ya zama saurayi ko yace gskia masha Allah malik yace toh Abba mu zamu wuce yace toh shikenan ku dai sameni a gida mu karasa maganar bakonsa ya ciro bandir in kudi yar dubu dubu ya mikowa junior yace a sha sweet koh sai da ya dago ya kalli malik ya gyada mai kai sannan ya krba tareda godia washe gari kasancewar yana gida suka shirya duk suka tafi wajen abban Fadeela inda umma ke sanar dasu cewa tafia ya kamashi ba shiri kuma zaiyi kwana biyu kafun ya dawo nan ya bar su Fadeela ya wuce gida dan yin sallama da iyayen nasa sai da yayi la'asar ya bar gidansu ya biya ya dauki Fadeela dan junior acan zai zauna sabida makaranta jirgin dare suka bi zuwa abuja suna isa suka wuce hotel da ya kama musu wanka yayi ya fito yaga Fadeela na sana'a wato kallo ya dubeta yace kema tashi ki watsa ruwan mana sai kiji dadin kwanciya tace sai kace wata kifi ina kafun mu bar gida nayi hayewa kan gadon yayi tareda dauke system in ya kashe ta dan bata rai tace ya malik ya haka yace kwanciya zamuyi kar mu makara ya matso tareda rungumeta yar wasanni ya fara mata bai je ko ina ba ta riko hannunsa tareda kwanciya ta juya mai baya tace ina cewa kayi kwanciya zamu yi komawa yayi shima ya kwanta tunani kala kala a ransa shi ya rasa gane irin son da Fadeela ke mishi ita kullum tana ikrarin sonsa amma ba hakkinsa da ta daukewa musamman na kwanciya ya san tanada matsala amma ba wanda zai hana wasanni ba gashi Allah yayi sa mabukaci da ba yana kai zuciya nesa ba da ya fada wata rayuwar da wannan tunani bacci barawo ya sacesa Da kyar ya tasheta tayi sallan asuba suka hau shiri,suna isa suka tari cab ya kaisu masaukinsu numban abokin Dr Nura ya kira yake shaida mishi isowarsu yace toh a huta gajia gobe in kun xo sai in hadaku da Dr da haka suka aje wayan
Rahima na zaune da Kamal suna kallon wani program kwatsam aka watso tambayan data girgixa Kamal tambayar kuwa itace shin zaka iya cigaba da zama da mijinka bayan ka fahimce cewa ya aureka bisa wata manufa ma'ana auren jari gabansa ba karamar mugun fadiwa yayi ba Rahima ta juyo ta dubesa tace habibi kaji kuwa ya daure yanata fahimtar tashin hnkali da ya shiga ya ce mene ta sake maimaita mai tambayan sannan ta tabe baki tace nikam wlhy ranar da na fahimci hakan za a raba aurena da kai dan baka cancanci a zauna da kai ba jin kalamanta ya dada rikitar da shi yace Rahima toh in hakan da yayi akwai dalili mai karfi fa tace wace daliline zai sa mutum yayi abunda Allah yayi hani dashi zufa ne ya fara keto mai duk da AC da ke falon ya sake dubanta yace toh Rahima in suna da yara fa tace habibi mubar maganan nan kawai dan raina baci yake ta juya taga damuwa kwance a fuskansa ta dago fuskarsa tace habibi wts wrong ya ce bakomai kai na ne ke dan ciwo in na sha magani ma zai yi sauki Rahima tace taso toh muje kasha,ranan bacci yayi kaura a idonsa har wajen biyu idonsa biya ya dubi gefen Rahima inda take baccinta cikin kwanciyan hankali Ya tashi ya dauro alwala ya zo ya tada sallah yana ta kwararo addu'a ji yayi an kunna wutan dakin haske ya gauraye dakin Rahima ta taso tace habibi shine kaketa kwasan ladan kai kadai ko ka taso ni murmushi yayi yace ynxu nake shirin tashinki tunda kin tashi shikenan ai ki taso kiyi alwala ta tashi itama ta tada nata sallan har ta idar yana zaune yanata kwararo addu'a ta shafa addu'anta sannan ta juyo tace habibi wani irin addu'a ka mana haka ta fada tareda kwanciya a cinyansa ya shafi fuskanta yace addu'a nayi kar Allah ya nuna mun ranar da zaki gujeni ta dago ta sa hannayenta guda biyu ta tallabo fuskarsa tace y wl u tink of dt habibi mutuwa ce kawai zata rabani da kai yace i jst wnt u to knw dt u r my lyf n i luv u so much in har bake to ki sani ba kamal duk ranar da kika gujeni kika fita daga rayuwata toh zan iya rasa raina bana fatan hakan ya faru ina rokon Allah ya dau raina kafun wannan rana sai ga hawaye a fuskansa ta kankamesa itama tana hawaye tace pls habibi  ka daina fadin haka u knw u r also a part of me dt i cnt liv wtout ka daina tunanin cewa Rahima zata iya fita daga rayuwarka ni takace har abada kuma mutuwa kade zai rabamu ta share mai hawaye ta jasa suka kwanta
Da safe sai da ta biya ta aje yara a skul shima ta kaisa wajen aiki dan motarsa ya samu matsala sannan ta wuce aiki 8 daidai ta isa office nata dan Rahima is very punctual ba kaman sauran likitoci ba da za aje anata jiransu sai kace............
..
tun fitar ta a motan take amsa gaisuwan mutane hr ta karaso office nata ta gaida pts da suke layin jiranta ta Ciro key dan bude kofarta Gud morning Rahima taji an fada ta juyo dan ganin ko wanene colleague nata isma'il ta gani ta ce Mrn Dr Isma'il mai ya faru yau ka fito da wuri yace bn son tsokana dama can ina fita da wuri tace gayawa wanda bai sanka ba yace am dama wani friend ina ne ya turo patient nashi so dey r on dia way in sunzo zanyi guidn nasu zuwa wajenki tace ok ba matsala ta karasa cikin office nata ta dan gyara shi sannan ta fito sanye da labcoat nata ta wuce ward dan gaisar da pts nata bata jima ta fito ta zo ta fara jin matsalolin mutanen da suka zo wajenta tana kan pt na uku Dr Isma'il ya bugo mata waya yace Dr Rahima ga bakin nawa suna zuwa tace ok ta tashi ta fito ta dubi mutanen da ke waje ta ce pls ku danyi hakuri in duba wata pt insha Allah bazan jima sai mu cigaba ba komai dr suka amsa mata cikin turanci shi yasa Jama'a ke sonta sabida saukin kai da sanin hakkin mutane ta koma ciki tana yar rubuce rubucenta turo kofar office in akayi tareda sallama ta amsa ba tareda ta dago ta kalli wanda ya shigo ba har suka zo suka zauna a gabanta bata daina rubutun da take ba tace pls jst gv me sum seconds ta gama rubutun da take sannan ta dago tareda cewa u r wlcm hw cn i hlp.
..

...
 maganan ne ya makale bisa mutanen da ta gani zaune gabanta duk sunyi mamakin ganin junansu Fadeela kuwa gaba daya ta rikice mamaki ne da fargaba ya bayyana a fuskanta Sunfi minti biyar ba wanda yayi magana a cikinsu Rahima ce tayi karfin halin yin magana dan dama ita ta dake bata bari mamakinta ya fito sosai ba ta dauke idanunta daga kan Malik ta dubi Fadeela tace me damuwarki wani uban harara tayi mata tareda jan tsaki ta tabe baki sannan tace Allah kasheni ai gwara in mutu da damuwata akan in zauna in bude miki cikina ta dubi Malik da har yanxu bai gama fita daga shock in ganin Rahima ba tace Ya Malik wannan wani irin rashin mutunci da cin fuskane haka ka rasa wanda zaka kawoni wajenta sai tsohuwar kucakar budurwanka kace kawai dama zuwan nan da biyu kayi toh wlhy ba ka isa ba kuma zamana nan garin ya kare maza muje ka maidani gida dama tun farko bn yadda da zuwan nan ba matsalar da a can ma za a iya maganceta ka nace sai anxo nan ta tashi tana dubansa tace sai ka tashi muje ai wani harara ya watso mata yace Fadeela mesa ke a ko ina sai kin nuna rashin hankalinki ne kuma da kike zargina da cin fuskanki ai ke shaidace ban san da wa aka hadamu ba hasali ma ni na dauka namiji zamu gani kuma ke baki isa ki juyani ba in kuma kene mijin zamu gani sabida haka ki dawo ki zauna dan wlhy bazan yi asarar zuwan da mukayi ba kuma in har kika yadda raina ya baci toh wlhy haka zakiyi ta zama da matsalarki tace toh sai meh ai na gwammaci in zauna a hakan akan wannan kucakar ta dubani ta fada tana nuna Rahima wanda ita ta nuna ko a jikinta bata ma san tana yi ba Malik ya ce Fadeela ki iya bakinki wai ke yaushe zakiyi hankaline wai ya juyo gun Rahima yana bata hakuri murmushi kawai ta yi ta duba agogon da ke hannunta ta tashi tareda cire labcoat da ke jikinta ta dauki key ta dubesa ta ce in bazaku damu ba inaso in rufe office ina dan tym na daukan yarana a skul yayi Malik ji yayi kaman an buga mai kusa a ka ynxu Rahimarsa ta yi aure harda yara nace toh dama jiranka zata zauna tayi Fadeela ta tabe baki tace ai sai muje tunda tace fita zatayi ya tashi hrynxu bai bar kallon Rahima ba mamakinta yake ynda ta nuna kaman batayi mamakin ganinsa ba hasalima nunawa tayi kaman bata taba saninsa ba yace toh Dr Rahima zamu iya jirankine ba tareda ta kallesa ba tace na baku tym naku kuma kunyi exhaustn wtout usn it in na dawo kuma wayanda ke waje zan duba so kuyi hakuri ku ga wani Dr ta na gama fadan haka ta wuce ta bude kofar amma bata fita ba alamar su take jira su fita ta rufo kofarta Fadeela ne ta ja uban tsaki sannan ta fita Malik shima ya bi bayanta Rahima ta rufo kofarta ta juya gun masu jiranta tace zani daukan yarona a makaranta in da mai sauri sai in hadaku da wani ya dubaku duk suka amsa da zamu jira ta wuce zuwa inda tayi parking motanta tana budewa taji muryan Malik na kiranta bata tsaya ba ta cigaba da budewa rawan da hannunta yake ya sa keyn ya fadi daga hannunta kafun ta dago ta bude hr ya karaso zuwa wajenta zata bude motan ya sa hannu ya tura yace idanunta ta rufe dan hana hawayen da ke shirin fita saukowa yace Rahima nine fa Malik naki ki juyo ki kalleni Rahimana da na sani bazata taba yi kamar bata sanni ba Rahima nayi matukar farin cikin ganinki yayinda nayi bakin cikin jin cewa kinyi aure Rahima ya za ki manta da alkawarinmu Rahima baki mun adalci ba kin san halin da kika jefani kuwa baki bude ta juyo tana kallonsa yayinda mamakinsa ya cikata wato itace ma mai laifin yar gajeriyar murmushi tayi wanda yake dauke da takaici tace lalle Malik ka bani mamaki bazan tsaya ina tuna baya ba sabida tsayawa da kai ma haramun ne tunda da auren wani a kaina amma ka sani Rahima bata taba karya alkawari ba kuma bata san yaudara ba ka sani ka jima da mutuwa a zuciyan Rahima ka dauka baka taba sanin wata Rahima ba dan itama ta mance da kai yace Rahima karya kike kice kin manta da Malik naki dukda baki rike alkawarinmu ba na san ina nan daram a zuciyarki kuma da kike cewa bakisan yaudara ba Malik ma bai santa ba ganin zai tara mata mutane ya sa ta bude motarta zata shiga ta dan juyo tace Malik bai san yaudara ba ya yaudari zuciyata bata jira mai zai fada ba ta ja motarta cikin zafin nama ta fice Fadeela ce ta karaso inda yake tace wai ina ka shigane ina ta jiranka harara ya watso mata ya bude motan zata bude ta shiga yace kar ki kuskura ki shiga mun mota ki san yanda zakiyi ki koma amma ba dani ba cikin mamaki take kallonsa har ya ja motarsa ya brta tsaye a wajen
[1:16PM, 9/30/2017] ‪+234 806 041 8895‬: AUREN JARI Part 26-30
.
Waya Fadeela ta ciro ta shiga kiran abbanta taji shi a kashe tsaki tayi da ta tuna baya nija ta kira na ummanta hr sau biyu bata daga ba cike da takaici ta nufi gate in asibitin abun hawa ta tara ta gayamai sunan hotel da suka sauka
Malik kuwa bin Rahima yake gani yayi ta sauka ta yi parking motanta tare da aza kanta akan stirrer  motan hawaye zafafa ne ke bin kuncinta tunda taga malik hr zuwa ynxu zuciyanta bai bar bugawa ba bata taba tsammanin after ol ds years ganinshi zaiyi affectn nata ba ta share hawayenta tareda tada motan ta sake daukan hanya Malik ma ya tada motansa ya cigaba da binta har yanxu magananta na karshe ke mai yawo me take nufi da ya yaudari zuciyanta dolene ya tunkareta yaji meh take nufi dan he cnt stnd her hating him ta iso makarantan su Fahad tayi parking ta fito taga har ya fito yana jiranta yana ganinta ya zo da gudu itama ta dan tsunkuya tareda ware hannunta yazo ya shige jikinta ta daga shi sama tareda bashi peck tace Dungui na how was school today nan ya hau mata surutu yana irgo mata abunda ya faru ta shafa kanshi tareda bude kofa ta ajesa sannan ta zagaya ta shiga itama sai da ta tsaya ta siya mai ice cream sannan suka wuce a kofan gidan ya Mahmoud tayi parking mai gadin ya fito dan bude mata tace a'a barshi ynxu ma zan tafi ta fito ta rike hannun Fahad suka shige Umma kawai ta samu a gidan bayan sun gaisa tace toh umma gashi nan tunda na daukosa yake mun wakan wajenki zaizo anjima in Abbanshi ya dauko Fatiha sai ya biya ya daukesa ni zan koma aiki tace toh a taso lafia ta amsa da amin ta fito ta shiga motarta ta bar anguwan sam bata lura da Malik da ke labe a mota ba sauke glass in motarsa yayi tareda  gyara zamarsa a motar alama dai bai da niyyan tafia Wayansa ya cire ya kra Dr Nura bugu daya ya dauka yace Nura dama ka san inda Rahima take ol ds while baka sanar da ni ba Dr Nura yace my man its jst of recent na san cewa tana can abokina da na hadaku da shi ne naga ya sa hotonsu na wani conference da sukaje ban gaya maka ba sai da na tambayeshi sunanta na gama tabbatarwa itance ajiyar zucia yaji Malik yayi yace Nura Rahima ta canza sh'v grwn into a matured young lady am rily proud of hw far shs come bt tayi aure Nura n bana kallon komai a idonta sai tsana hasalima cewa tayi na yaudari zucianta Nura Rahimana hates me ya fada yayinda zafafan hawaye ke bin kuncinsa Dr Nura ya hau kwantar mai da hnkali yace u nid to find tym kaji meh take nufi da ka yaudari zuciyanta duk da i knw its late u cnt b 2geda bt u nid to clear tins up if it mins me coming there ma zanzo Malik ya share kwalla yace Nagode Nura znyi ynda kace n insha Allah in nadawo zaka ji sakon goronka da haka suka aje wayan hr bacci ya fara daukansa yaji kaman ana bude kofar gidan ya tashi yaga wata motace take shirin shiga gidan Mahmoud ya hango da suby a cikin motan fitowa yayi ko motarsa bai tsaya rufewa ba yayi kansu yana kiransa kafun ya karaso har sun shige gidan mai gadi na kokarin rufewa Malik ya zo zai shige wani kallo mai gadin ya watso mai yace malam ya haka cikin i'i'na yace wajen maigidan nazo wani kallo maigadin ya sake mishi ya cigaba da rufe kofan Malik kuwa sai kokarin shiga yake jin hayaniya ya sa Mahmoud yayo gunsu yace meh ke faruwane mai gadin yace Alhaji ina ga irin barayin nan ne daga ganin shiganku wai ya zo wajenka jin muryan Malik yayi yana cewa Mahmoud nine Malik ya karaso wajen kofar ya yi mamakin ganinsa ya dubi mai gadin yace barshi ya shigo harara ya watsa wa mai gadin sannan ya shige tareda mikawa Mahmoud hannu suka gaisa sannan yace bismillah mu shiga ciki ranshi ya dan sosu da yanda Mahmoud ya tarbeshi ace after ol ds while sai yau su hadu irin tarban da zai mishi kenan suna shiga falo ya nuna mishi kujera yace bsmllh ka zauna suby ce ta fito daga daki tayi mamakin ganinsa can ciki ta gaishesa sannan ta kawo mai ruwa ta wuce daki gun mijinta sun kwashe wajen minti goma kafun suka fito kan dining suka wuce Mahmoud ba tareda ya dubi Malik ba yace bismillah muci abinci iya baci ransa ya baci ya tashi yana murmushin takaici toh shi meh ya ma bayin Allahn nan ne da suke mai haka ya dubi Mahmoud yace Mahmoud duk abunda kamun bnga laifinka ba tunda ni na tako hr cikin gidanka dan rawar jikin ganinka da nayi ma ko motata bn kashe ba na biyoka shine zaka mun wannan tarban ko a mafarki bn taba tunanin zaka juya mun baya ba sai gashi yau na gani a zahiri meh nayi Mahmoud da zan cancanci wannan treatment daga gareka lalle kaci mutuncin abotarmu dukda bnsan laifin da nama ba ina mai baka hakuri da neman yafiyarka yana kaiwa nan ya juya ya fice tareda cewa na brka lafia,tafia kawai yake amma idanunsa basu gani sosai dan sun kada sunyi ja yayinda hawaye ya ciko mai idanu har ya zo ya wuce umma bai ganta ba itane ta gansa ta kira sunansa ya juyo tareda karasawa inda take tace malik meh yayi zafi haka inata kiranka baka ji ba rayuwan ynxu fa sai anayi ana kai zucia nesa yawan tunanin nan bashida amfani amma inace lafia ko ai hawayen da yake kokarin boyewa ne suka fara tsere a fuskarsa subhanallahi umma ta furta dan nan shigo daga ciki sashinta sukayi inda suka sami Fahad yana wasa ta shimfida mai darduma suka zauna share hawayensa yayi tareda gaisheta yace umma shekaru dayawa tace gaskia fa Malik sai kuma ya cigaba da sharar kwalla da kyar umma ta shawo kansa ya daina kukan ta dubesa tace Malik wani ne ba lafia kai ya kada alamar a'a sannan yace umma Mahmoud ne ajiyar zuci tayi sannan tace wani abun ya maka yace umma ace duk abotarmu bayan shekaru masu yawo in tako hr gidansa ya nuna mun halin ko in kula dukda jikina ya ban akwai wani abu a kasa bn cancanci abunda ya mun ba Waya umma ta daga ta kira layin Mahmoud Subyne ta daga tace ina Mahmoud in daga can ta amsa yana sallah ne tace toh ya sameni in ya idar Malik yace umma ai da kin barshi tace a kan wani dalili Fahad da ke wasa tun shigowarsu ya yo gun umma yace umma po tace toh tashi muje Malik sai kallonsa yake yana son tuno inda ya taba ganin irin fuskan nan kusan tare suka shigo falon da Mahmoud baiyi mamakin ganin Malik ba ya nemi waje ya zauna tareda gaisheta a ciki ta amsa mai yace Suwayba tace kina nemana ta dubesa cikin bacin rai ta ce ashe kai butulu ne ban sani ba a ina ka kwaso wannan hali danni ba tarbiyan da na muku ba knan a kullum ina horonku da ku zama masu yafiya da manta sharrin da aka muku sannan kuma ku zama masu tuna halaccin da aka muku wani halacci ne Malik bai mana ba amma akan abu kalilin ka manta da alkhairin da ya mana ka juya mai baya lalle kuwa ka zama butulu kuma ka ci mutuncin abotarku toh wai ma tukun laifin meh ya maka ina tun faruwan abun nan na horeku da kar ku yadda ku juya mai baya ko bayan raina gashi kuwa da raina ma ka tsallake maganata wato ban isa da kai ba knan yace umma ai abunda aka mana da ciwo ta tari bakinsa tace kana da tabbacin shi ya ma yace toh umma Rahima fa tace wannan bai shafeka ba kuma duk abunda ya faru tsakaninsu kaddara ce wanda ba a isa a tsallaketa ba,cikin rashin fahimta Malik yace umma nifa ina cikin duhu ban san maganan meh kuke ba nan umma ta kwashi komai ta gaya mai kama daga koran Mahmoud da akayi daga aiki da korarsu a gidansu da cin mutuncin da Fadeela suka musu kasa cewa komai yayi sannan ya dago yace umma wlhy wlhy duk bnda masaniya hasalima tafiace ta gaggawa ta kamani ina dawowa kuma ko gida bn karasa ba na je dan in dubaku na tarar da wasu ne a gidan naje gidan kawu shima kuma akace sun tashi wlhy umma nayi nemarku hr na gaji zancen aurena kuwa Mahmoud na sane da shi kuma yar uwatace kuma zabin iyayena dama ina shirin sanar da Rahima in na dawo sai kaddara ta rabamu, umma tayi ajiyar zuci tace ni dama nasan baka da masaniya kuma komai ya wuce kai da Rahima kuma ka kaddara dama can ba matarka bace hr cikin ransa yaji maganar umma yace amma umma itama Rahiman ta tsaneni dole mu zauna mu fahimci juna da ita,umma tace krka damu ni da kaina zn mata magana duk da baiso hakan ba bayanda ya iya umma tace toh ynxu ku tashi kuje ku shirya kanku,sallama akayi aka shigo falonta Fahad ya tashi da gudu yayi gun wanda yayi sallaman yana Oyoyo Aby ya dagasa sama yana mai wasa tareda karasowa falon yayinda Fatiha ke biye da su tunda Malik ya juya ya kalli Kamal ya gane kamarda suke da Fahad wato shine mijin Rahima ya san dai ya taba ganin fuskarsa amma ya kasa tuna a ina ne hr ya karaso bai bar kallonsa ba ya mika musu hannu suna hada ido yayi saurin ganesa yace Dr Malik ashe zamu sake haduwa Umma tace dama kun san juna ne ya zauna tareda gaisheta sannan yace ai umma bazan taba mantawa da Dr Malik ba dan da taimakonsa ummanmu ta samu lafia nan ya zage musu irin taimakon da yayi musu sai sannan Malik ya tuna yace ya take ince tana nan lafia yace lafianta kalau kuma hrynxu bata daina ma addu'a ba,Umma ta dubi Fatiha tace mai suna ke kuma meh kikeyi kin kasa karasowa ta ce ruwa na sha sannan ta ida karasowa tareda gaishesu idon Malik tsaf akanta ba sai an gaya mai wannan yar Rahima bace dan kaman an tsaga kara itada Rahima wani kishin Kamal yaji ya kamashi yaji zaman wajen duk ya gundareshi, umma ta dubesu tace ai sai kuje koh suka tashi suka fice hanyar fita Malik yayi Mahmoud na biye da shi har zai bude kofarsa Malik ya riko hannunsa yace haba my guy fushin ne haka ina cewa umma tace mu fito mu sasanta kanmu ne jinginawa yayi ajikin motar tareda kawar da kansa iya kulewa Mahmoud ya kular dashi,Mahmoud ya zagayo yana kallonsa yace haba my guy hakuri mana kaima kasan haka kawai bazanyi shunning naka ba tunda yanxu ka wanke kanka ai komai ya wuce ya dubesa yace wlhy dan kaine da wani ne ya gwada mun abunda kamun toh wlhy mun rabu knan ba komai ya wuce nan suka dan taba hira yake sanardashi dalilin zuwansa yace toh Allahsa a dace sukayi sallama a kan cewa zai kawo Fadeela su gaisa ko kadan bai gaya mai ya hadu da Rahima ba dan shima kr ya hanashi tun kararta hr ya tada motarsa Kamal ya fito tareda yaransa Ganin wajensa yake zuwa ya sa Malik kashe motar tareda sauke glass ya karaso yace Dr in ba sauri kake ba muje gidan nawa mana na tabbata umma zatayi farin ciki da zuwanka kaman yace yana sauri sai ya samu kansa da cewa toh ba matsala muje ina biye daku

.
Rahima na jera abinci a dining ta ji tsayuwar motarsu ta sake gyara kanta ta fita dan taransu tana bude kofa ta kasa karasawa ganin Malik wanda shima ita yake kallo ta kauda kanta tareda dago Fahad tana mai wasa ta saukar dashi ta dubi Fatiha tace kuje ku cire uniform ki mai wanka na aje muku kayanku sai ku fito ku ci abinci inadai kunyi sallah ta fada yayinda suka wuceta dan shiga ciki eh suka amsa mata Kamal ya karaso tareda manna mata miss yace habibty kinyi kyau like always ta juya dubanta ga Malik taga ya kawar da kansa shi kadai yasa meh yakeji yaji dama bai zo ba ta krbi jakan da ke hannun kamal tace hw ws work today habibi yace Alhamdulillah habibty ya juyo gun Malik yace bismillah Dr shigo ya dubi Rahima yace kin tuna Dr da nake baki lbr wnda umma kusan kullum sai tayi tadinsa tace eh yace toh shine wannan,ta ce ayya sannu da zuwa ya amsa mata sannan suka wuce ciki waje Kamal ya nuna mai a falo sannan suka shige ciki sai da yayi wanka ya canza kaya suka fito wannan karon Rahima ta sanya mayafi suka tarar da Su Fatiha sun zagayesa sunata cikasa da surutu Kamal ya karaso yana daria ya dago fahad ya zauna tareda daurasa a kan cinyarsa yace Fahad shimafa kaman ummine shima yana allura ya dago ya kallesa ya ce wai haka ya fada cikin gwarancinsa Malik ya shafa kansa yace kai abokinane so ba allura yey ya fada yana dan tsalle akan cinyar abbansa Kamal ya saukesa yace oya toh to d dining ya dubi Malik yace Dr bismillah muje ga abinci ba fulako ya taso sanin wa yayi girkin dan ko a koshe yake sai ya tura kafun su karaso Rahima hr ta gama serving ya dubeta ganin bata zuba nata ba tace i knw dt luk ta fada tana murmushi na sha fruits ne da madara so sai anjima zanci ta dauki flask na umma tace barin kaima umma nata ta juyo gun su Fahad da hr ya fara cin abincinsa ta ce Dungui na yayi bismallah kuwa hannunsa ya sa ya rufe bakinsa sannan ya ce na manta ummie tace n wt do u say den"Bismillahi fi awwalihi wa akhirihi ya fada wt full confidence masha Allah kamal ya fada tareda shafa kansa Rahima ta ce Dunguina yaci swt finish wt ur food first Malik kuwa kallonsu kawai yake ba karamin burgesa sukayi ba yayinda kuma wani bangarensa ke kishinsu da fa yaran nan nashine kuma haka zata tarbiyatar da su sai da kamal ya dan tabasa yace Dr lafia abincin naka ma ai zaiyi sanyi murmusho yayi yace jst kun burgeni ne inason family haka da ake bada muhimmanci wajen koyawa yara addini murmushi kamal yayi yace ol tnx to dia mother,Malik ya sa cokali ya fara cin abincin rufe idonsa yayi yana tuno yaushe rabonsa da yaci abinci mai dadi haka tun rabuwarka da Rahima zuciyansa ta furta mai tas ya cinye abincin nan sannan sukayi sashin umma suka tararda Rahima na matse mata kafa yayinda suke hirarsu Kamal ya zauna tareda nuna ma malik wajen zama ya gaishe da ummansa sannan yace umma meh kike bawa yar takine tundaga waje nake jiyo dariyarta umma tace ina ruwanka gwaliyo Rahima ta mai ya sosa kai yana daria tareda mata kallon zaki sani neh Umma tace wannan fa Kamalu tareda nuno Malik da ya kasa gaisheta sai sannan ya dan sauko daga kan kujeran ya gaisheta kamal ya mata bayanin ko shi waye nan ta hau sa mai albarka tareda gode mai hira ta zage sukeyi sosai kaman dama can sun saba Rahima ta tashi tace umma ni bari in shiga ciki kamal ya dubeta yace bara ki jira mu shiga tare ba tace nagaji znje in dan huta ne sai ka shigo bata ko kalli Malik ba tayi ficewarta da ta san zasu shigo nan da ta yi zamanta dakinta kawai toh inama suka hadu ko dai biyota yayi karar wayanta ne ya katse mata tunani ta daga tareda sallama tace Dr Isma'il lafia dai ko dn bai jima suka rabu ba yace wlhy abokina da nake gaya mikine ya kira akan wai in baki hakuri ki daure ki sake ba pt insa tym,duk ynda ta so taki amsa mai dole ta amsa mai tace gobe su sameni da daddare a office yace godia nake Dr Rahima ta aje wayan tareda karasawa ciki  a falo ta sami yaran nata Fahad na ganinta ya taso yana ummie sweet tace ai bamu gama ba sai anjima in munyi bitan karatu in kayi mai kyau har biyu zan baka zama tayi akan kujeran dake falo ta dubi Fatiha tace yau bakida assignment ne tace akwai tace shine kike zaune kinsan anjima kadan malaminku zaizo ko ta tashi ta shiga ciki dan dauko skul bag nata,tura kofar falon akayi tareda sallama ta juyo ta amsa tana ganin kamal tareda Malik ta kauda kanta hr suka zo suka zauna Malik ya dubesa yace inaga ni zan wuce kamal tnx for everything yace da wuri haka yace wlhy na bar madam ita kadai kuma najima gashi ba lafia sosai gareta ba ya fada yana kallon Rahima da tayi kaman bata wajen yace ok barin shiga in fito sai mu fita tare yana barin wajen Rahima ta tashi zata bar wajen a hankali ya kira sunanta hannu ta daga mai ba tareda ta juyo ba tace don't Malik kr ka manta a cikin gidana kake kuma matar aurece ni so kr kayi abunda zai kawo mun matsala a aurena in kuma maganan matarkane na riga na gama da Dr Isma'il ku sameni gobe around 8pm yace Rahima ni ba wancan bane damuwata I cnt stand seeing u hate me bn san meh nayi miki hr son da kike mun ya koma kiyayya ba ta juyo tareda murmushi tace ban tsaneka ba malik kawai tins hv chngd ne dan in ta tsaya jayayya da shi Kamal zai iya saminsu ta ja hannun Fahad suka shige dakinta Kamal dake corridor ya gama jin komai zuciyansa sai bugawa take da sauri dakinsa ya koma ya zauna tareda riko kansa da ke mugun sarawa kenan Rahima da Malik sun taba soyayya toh me ya hanasu aure,alhaji mahir zuciyansa ta ambata mai sai yanxu kmai ya zama clear wato alhaji mahir ya sashi aurenta dan kar Malik ya aureshi amma y dan yarsa zuciyansa ya basa ansa dn he remember quiet sure randa aka nuno aurensu shine uban amarya,da kyar ya iya tattaro kansa ya fito ya samu Malik shi kadai a falo yace ina suka shiga kuma ya ce bari in dubota kuyi sallama Malik yace da ka brta ai bai tsaya ya jisa ba dan yana sone kawai yaga halinda take ciki kwance ya sameta idonta a rufe kaman wanda ke bacci ya dan shafi fuskarta ta bude idonta tareda mai murmushi yace zai tafi fa ki fito kuyi sallama ta ce habibi wlhy kaina ke ciwo kuma na mai sallama kafin in shigo yayi kissing goshinta tareda cewa u shld slip den ni zan fita a dawo lafia ta ce da shi ya miko ma Fahad hannu yace zo muje mu dawo da murnansa ya bi Abban nasa,tare suka fita da Malik kowa yayi hanyansa Fahad sarkin surutu yace Aby yace yes habibi yace waye wancan da ya sa ummi kuka ya juyo yana kallonsa yace u min d Dr,kai Fahad ya gyada yace hs jst a friend n ba shi ya sa ummi kuka ba knta ke ciwo shiyasa take kuka shiru yayi ya cigaba da wasansa yayinda tunani kala kala ke yawo akan kamal
Malik kuwa yana isa masaukinsu ya tadda Fadeela an cika anyi fam ta kumburo kamar fulawar da yaji yeast ta taso tana harararsa ina kaje tun dazun kuma wani wulakancine zaka brni ni kadai bayan bn san ko ina ba ya ce tunda kin dawo lafia ai shikenan bani gu ni kwanciya zanyi kuma ki shirya gobe da yamma zamu asibitin nan tace wajen wa yace wanda mukaje gunta dazu ta tabe baki tace zakaje dai amma ni ba inda zani wlhy ya dubeta yace ashe kuwa yarinya kaffara zai kamaki dan ba abunda zai hanaki zuwa in kuma krya nake ki gwada dan dama ynxu a cike nake da ke kiris nake jira in kuwa kika kaini bango toh bazai mana kyau ba sanin halinsa ya sa ta ja bakinta tayi shiru ta hau ta kwanta a gefensa
Kamal na kwance kan gado bacci ya kauracewa idonsa ya juyo yana kallon Rahima dake baccinta shs bn a litl off tun zuwan Malik kuma ya san dalilin tashi yayi ya fita yaje falo ya zauna Rahima ta tashi ta lalubi inda Kamal yake ta ji baya nan ta kunna wutan dakin tareda saukowa daga kan gadon ta duba toilet taga baya nan ta fito falo bayansa ta gani zaune kan kujera ta karaso tareda sa hannayenta ta zagayesa ta manna mai kiss a wuyansa ya riko hannunta ya zagayo da ita ya daurata akan cinyarsa tace habibi meh kakeyi a nan yace na fito shan ruwane shine na dan zauna ta tashi tareda riko hannunsa tace come bk to bed ya taso suka wuce suka kwanta  bai jima ba bacci ya daukesu,kaman a mafarki Rahima ta ji muryan Kamal na kiranta ta bude idanunta taga mafarki yake ta tashi ta hau jijjigasa yana bude ido yana ganinta ya kankameta yace u r here tace yes habibi am here ta fada yayinda hannunta ke shafa kansa ya dago ya kalleta tareda riko hannunta yace promise me u wunt eva leave me Habibty ajiyar zucia tayi tace nifa ka fara bani tsoro we'v hd ds discussion lyk uncountabl tyms n ds nt d ryt tym to b dscussn jst go bk to slip Habibi it's just a nytmare ya ce stil i nid to hear u say it tace ok mutuwace kawai zata rabani da kai habibi shikenan ta fada tana kallonsa kai ya gyada tace ok lts slip dn Rungumeta yayi tsam suka kwanta kaman wanda aka ce mai zata gudu
Washegari da dare shi ya kaita wajen aiki shi da su Fatiha har office nata suka kaita sannan ku wuce gida,sai da Malik yayi dagaske sannan Fadeela ta biyosa,Rahima na zaune tana dan dube dubenta suka shigo bata bata lokaci ba ta dubi Fadeela ta ce meh matsalar ta dubi Malik ai sai kayi bayani kada kai yayi yana jin takaicin rashin tarbiya irin na Fadeela jibi yanda take mai magana ba ko digon respct ya dubi Rahima da ke kokarin bude musu file ya ce Tana complainin na severe abdominal pain ne dia is also fever,malaise nausea n vomiting tana rubutu ba tareda ta dago ta kallesa ba tace is dia dyspareunia,eh ya amsa mata tabe baki Fadeela tayi tace ai sai kiyi yar far far nima in fahimci meh ake fada ko bawai kina yaren da bnji ba Malik ne ya dakatar da ita ta hnyar cewa wlhy in kika sake bude bakinki a nan ranki zaiyi mugun baci ina ke kika ce inyi magana sabida haka ki ja bakinki kiyi shiru yace Dr pls continue wayan Rahima ne ya hau kara ta dubesu tacd excuse me garin dauka tasa wayan a free hand bata sani ba muryan Kamal naji yana cewa sorry habibty kina aiki mun dameki ko Fahad ne ya kira ki murmushi tayi tace ina yake ya sa mai a kunne yace ummie tace Dunguina yaya yace i miss u ummie tace i miss u too habibi goin to bed already, yap ya amsa mata tace toh dnt forgt to say ur prayers dear mama luvs u k yace k cikin siririyar muryansa ya mika wayar wa Abbansa duk Rahima bata san a Free hand yake ba Kamal yace bari mu brki kiyi aiki toh gudnyt habibty,luv u,luv u too ta amsa mai tareda aje wayan wani dadine ya ziyarci zuciyan Fadeela yayinda Malik ya ji kaman an watsa mai ruwan zafi,Rahima tace is d pain always dia yace eh kusan kullum bt it intensifies during...........jin bai karasa ba ya sa ta dago taga yana sosa keya ta gane meh yake nufi ta cigaba da rubutunta ta ce wani birth control measure kike using IUD ta samu kanta da fada yayinda Malik ke kokarin cewa bata usn komai baki bude yake kallonta itama bata san yaushe maganar ya fito ba ji yayi kaman ya hauta da duka dan takaici dakewa yayi ya hau lissafo abunda zai mata in sun koma Rahima ta sake musu yan tambayoyi sannan tace zamu mata wasu gwaji sai mu duba treatment ta ya dace da ita ta dubi Fadeela tace ki biyoni ta tashi ta bita sun dau kusan hour daya sai gasu sun shigo Rahima tace zaku iya tafia ku dawo gobe by then d results wl b ready suna isa wajen motansu ya kasa hakura ya shakota yace ubanwa yace kiyi planing ta hau zazzare ido da izinin wa nace ya fada cikin tsawa tace dan Allah ya Malik ka sakeni zan mutu yace ai gwara ki mutum akan takaicinki ya kasheni ya saketa ya bude motar ya shiga itama ta zagaya ta shiga ya ja suka br asibitin dukantane kawai baiyi ba da suka isa masaukinsu ya dubeta yace ke ikrarinki bazan iya rabuwa dake ba ko to wlhy zn baki mamaki ko masu daure maki gindi basu isa su hanani ba ya ja pillow ya fice ya br mata dakin a palor ya kwana ranan 
~~~
Malik ne da Fadeela zaune gaban Rahima ta dago tana kallon Malik tareda mika mai result in bayan ya gama dubawa ya kalli Fadeela yace ai 
kin huta burinki ya cika Rahima ta dubi Fadeela tace matsalar da ke tattare da ke ya taba mahaifarki kuma dole a cire mahaifar kafun yayi spreadn rashin yin hakan zai iya kawo miki matsala cikin nuna rashin damuwa tace in ya yadda ai shikenan Malik shi kadai ya san meh ya shirya a ransa ya dubi Rahima yace ba komai a yi mata amma yaushe knan tace koh gobe za a iya yi mata yace ok mun gode Dr murmushi kawai Rahima tayi suka tashi suka fice kanta ta jingina a jikin kujeran yayinda abubuwa dayawa ke mata yawo a ka can ta tashi ta tattara kayanta ta dauki key ta fita dan zuwa gida,washegari aka shiga da Fadeela theatre Dr Rahimane akan aiki bata wani jimaba ta kammala ta fito tana jin Fadeela ta farfado ta wuce gida dama abunda ya shigo da ita knan tana isa ta tararda Fatiha a parlo ta zauna kan kujera Fatiha ta mata sannu da zuwa tareda tashi zata kawo mata ruwa tace br ruwan nan Fatiha am nt thirsty tace ina Dungui nane tace yana computer room in Abba tun dazu,Rahima ta hau kiransa jin muryanta ya sashi fitowa da gudu hannunsa rikeda wata paper yazo ya dale cinyar Rahima ta sa hannu ta krbi papern hannunsa tace yauwa ana ma Daddy karambani ko muje ka nuna mun inda ka dauko suna shiga computer room in ya nuno mata akwatin nan da kullum ake rufeta da code tayi mamakin ganin akwatin bude ta karasa ta zauna gaban akwatin hr zata sa papern wani abu yace ta duba ta gani tunda ta fara karantawa hannunta ke rawa yayinda hawaye suka fara tsere a fuskarta hannu ta sa ta rufe bakinta da ta gama karantawa yayinda hawaye bai bar bin kuncinta ba
.
Ba komai ta gani a kan papern ba sai contract na kamal da Alhaji Mahir ciro da sauran documents in tayi ta shiga dubasu daya bayan daya wanda yawanci na contracts da sukayi renewing ne sai cheques da yake aiko mai sai wasu ATM da ta gani durkushewa tayi a wajen ta sha kukanta mai isanta Malik ne ya fado ranta tausayinsa ya kamata ol ds while ta rikesa a rai ashe shi bayi da laifin komai tashi ta yi ta wuce dakinta akwatinta ta dauko ta shiga zuba kayanta a ciki sannan ta dauko wani ta shiga zuba kayan Fatiha da Fahad,tare ta fito da su tayi waje dasu yayinda Fatiha da Fahad ke binta da ido hr ta shigo Fatiha tace Umma tafia zamuyi ta fada cikin zumudi dan tunda take bata taba barin sudan ba bata ko kallesu ba tace tashi ki dauko hijabinki kuma ki sama Fahad takalminsa ita kuma ta wuce ta dauko akwatin ta kawosa falo ta aje sannan ta shige dakinta ta dauko mayafinta da key sai kuma wayarta A gaban akwatin ta zauna tana jiran shigowar kamal minti minti sai duba lokaci yayinda frm tym to tym take goge kwallan dake taruwa a idonta,tana jin tsayuwar motarsa ta dubi Fatiha tace ja hannun Fahad kuyi ciki kuma kr ku yadda ku fito hr sai na shigo,kamal kuwa jin ba wnda ya fito tarbansa ya dauka ko bacci suke a hnkali ya shigo wai shi kr ya tashesu,turus yayi ya tsaya ganin akwatin da ke gaban Rahima ya dago ya dubeta yaga ta juya fuskarta gefe amma hakan bai hanashi hango hawayen da ke bin kuncinta ba cikin sanyin jiki ya karaso falon ya zo ya durkushe a gabanta ya kai hannunsa zai tabata tayi saurin janye jikinta tareda cewa dnt! yace Rahima let me xplain cikin bacin rai ta juyo tace wts dia to xplain,ai ba amfani tunda idona sun gane mun komai yace Rahima dia is more to ds dt u dnt knw pls gv me d chance to explain tace Kamal da ka san ynda na tsaneka yanxu da baka tsaya a gabana ba,Y Kamal,Y!! ta karasa yayinda kuka yaci karfinta ta dago ta dubesa taga shima hawayen yake tace u wia not d 1 i luvd bt na daure na aureka hr na cusa wa zuciyata hakuri na soka ashe da kai akayi kokarin rabani da masoyina da gudummawarka na ganin cewa an raba zukata biyu masu son junansu,here i was tinkn of Malik as d bad guy ashe ol ds while i ws stayn unda dsm roof wt d bad guy ya riko hannunta yace wlhy Rahima ki yadda dani i luvd u since b4 in san zanyi signing contract innan n bn taba sanin dalilin sani aurenki da akayi ba sai rannan dana ji hiranku da Malik Rahima pls ki saurareni zaki fahimci cewa ba da son raina nayi ba hannunta ta janye daga nasa tace Kamal av seen enuf kuma nabi da kai a hnkaline sabida yarana da umma bn son su fito su ganmu muna hayaniya in ba haka ba da yau kayi mamakin Rahima,kamal yace Rahima a shirye nake in dauki duk hukuncin da zakiyi mun bt pls dnt lv me Rahima gv me a chance to proof maself to u,i promise i wl mk it up to u murmushi tayi mai dauke da takaici tace Malik am nt even sure ko ni da kai zaman aure mukayi even if i am zama da kai is d last tin i wnt to do me zan zauna inyi da wanda aka hada baki da shi aka kuntatawa rayuwata ka san kuwa halinda kuka jefani wt did i eva do to dsv ol ds,ko me ta tuna oho gani nayi ta tashi ta dubesa ta ce wait a second,did u use alhaji mahirs money to sponsor ma education kai ya gyada mata hannu ta sa ta rike kanta dake sarawa ya matso kusa da ita yace Rahima i only used it at some point but tunda na fara aiki na daina amfani da su tace it mks no dffrnc tunda baka daina karba ba ya dubeta yace Rahima d man has ntn to luz,in bn krba ba kaman ya cuce mu ne dukanmu biyu blv me Rahima i didn't accpt hs offer to hurt u,i luv u Rahima u r d bst tin dt hs eva happend to me i wl neva hurt u,ta dubesa tace u hv mo dan hurt me Kamal kasani daga yau ba kai ba Rahima Ni Rahima zn fita daga rayuwanka rufe bakinta yayi yace Rahima pls dnt do dt to me u r ma lyf i cnt liv wtout u,u promised me dt u wunt eva liv me,dt was b4 i knw wt type of a person U r ta fada cikin daga murya wanda hakan yasa Fahad da Fatiha fitowa,Rahima ta dubesa ta ce u r a selfish person Kamal u md me mk dt promise dn gudun wannan rana toh Allah bazai hukuntani akan karya alkawarinka ba bazan iya zama da kai a karkashin inuwa daya ba dan yanxu ba wanda na tsana kamarka,ganinka kuwa wl only worsen d situation hakan da znyi kadai ya isa sakayyanka kuwa shine ka zauna kai daya ka cigaba da rayuwarka kai daya ba Rahima ba yayanka kaima ka dandani bakin cikin da kuka sani wannan shine hukuncin da zanma ganin ta tashi ya sa ya kankameta yace Rahima wannan hukuncin ya mun tsauri kin fi kowa sanin Kamal bazai iya rayuwa inda ba Rahima ba rashinki zai iya sa in rasa raina I knw i hv wrongd u sau dayawa i wntd to tell u bt gudun wannan rana ya sani kasa furta miki Rahima i hd to do it i agree i was selfish nayi for ma selfish reason bt it was a good reason pls lt me explain maganganunsa ya kashe mata jiki bt babu ja a maganar da tayi ta gama ynke shawaran yin nesa da shi ko dan ta horasa,a hnkali ta zame jikinta daga nasa tace good bye Kamal ba tare da ta dago ta kallesa ba dn tana gudun meh zata gani a idonsa ya riko hannunta yace Rahima ina zaki u cnt go to him ko kin manta da aurena a kanki so u cnt liv me wani aure kamal ta fada cikin takaici n u tinkn wajen Malik zanje is so pathetic sake rikota yayi yace toh ina zaki Rahima wajen wa zaki,na yadda da duk abunda kika fada naji am selfish kol me wt eva name u lyk bt u dnt dare lv me dnt u dare step out of ds house cikin mamaki take kallonsa tace sai ka hanani kukan Fahad ne yasa suka juyo Fatiha ma fuskanta sharkaf da hawaye dan wannan sabon abune wajensu tun tasowarsu basu taba jin iyayensu sun sami sabani ba Rahima ta karasa ta dauki Fahad tana share mai hawaye yayinda Fatiha ta karasa wajen abbanta da gudu ta shige jikinsa tace Abba pls ku bari kaga Fahad ma kun sashi kuka ta juya gun ummanta tace pls umma karasowa tayi ta bnbareta daga jikin kamal ta hau janta tana hnyan waje da su Kuka sosai duk suke tunba Fahad dake ta mika ma Abbansa hanu ba bata tsaya ba hr sai da ta kai bakin motan ta bude baya ta wurga Fatiha a ciki ta kulle kafun ta bude gaban Fahad yaje da gudu ya kankame Abbansa ta karaso ta hau jansa ganin zai bata mata lokaci yasa ta rufe ido ta kwada mai mari da yasa shi sake fitsari jansa ta cigaba dayi kamal ya ce Rahima ko dan yaran nan ki sauraramun kuma kada fushin Abbansu ya shafesu pls ta juyo da idanunta da ya kada yayi ja dan kuka tace kamal kar ka mnta kace zaka ydda da hukuncin da na maka kuma in har dagaske kake son Rahima toh ka brni in tafi sake hannunta yayi dan kalamanta sunyi mugun kashe mai jiki ya tsunkuya yayi kissing Fahad a goshi yace kabi umma kuje ka ji zn zo gobe in dauko ku tk kia of umma for me ok bai ma karasa ba ta ja hannun Fahad ta wurga a motan ta jasu suka fita durkushewa yayi a wajen yana kuka mai cin rai wayarsace ta hau kara ya ciro ya kara a kunne yace adda ta tafi ta brni Rahima ta tafi ta brni adda kice ta dawo i cnt liv wtout her sis da kyar ta shawo kansa ya mata bayanin meh ya faru tace tashi ka bita duk inda zata kamal in ka ganta text me ur location i promise u Rahima zata dawo gareka dama key na aljihunsa cikin rawar jiki ya bude motar ya figeta ya bi bayansu Gudu sosai Rahima keyi ba abunda kake ji a motar sai kukan Fahad da Fatiha bata yi yunkurin hanasu ba dan itama abunda take ji ya isheta,ta mirror ta hango kamal a motarsa yana binsu ta kara gudun da takeyi wayanta ya hau kara ta daga ta ga shine kashe wayar tayi gaba daya ta maida hnkalinta kan tukin,karar haduwar motan da taji shi ya sata tsayawa ba shiri hr ta so buguwa itama ta mirror ta hango mutane sun fara taruwa a wajen accident in hannunta na rawa ta shiga bude motar bata mi ba ta kansu Fahad ba bata kuma damu da cewa ba takalmi a kafarta ba,isowarta wajen yayi daidai da lokacinda ake fito da Kamal da jini ya gama wanke mai fuskawa sulalewa tayi ta fadi a wajen sumammiya
.
A hankali ta bude idonta ta saukesu a kan fankan dake zagayawa tayi saurin gane inda take tare da tuno abunda ya faru ta tashi tana kiran sunan kamal adda shema'u tayi saurin tashi ta riketa tace adda kamal tace ki kwanta Rahima hs olryt yana bacci in ya tashi zamuje ta hau tureta tace adda i hv to c him tana kokarin maidata ta kwanta aka turo kofan dakin aka shigo ya mahmoud ne da umma da su Fahad sai Malik yaran na ganinta suka karasa inda take suka hau kanta suna kuka su umma suka karaso suna mata sannu amma ita duk hnkalinta bai wajensu damuwarta taga kamal taga halinda yake ciki,ganin taki shiru yasa Mahmoud ya fita ya kira Dr ya dubata Dr na shigowa suka bata hnya taje kan Rahima ta duddubata sannan ta ja kujera ta zauna tace Rahima yayanki yace tunda kika tashi kike kuka wts d matter ko akwai inda ke miki ciwone kai ta gyada sannan tace Dr Intisar i just wnt to c my husband shiru tayi sannan tace ok let me c his Dr dn i wl gt bk to u bata jima da fita ba ta sake dawowa ita da Dr Isma'il ya gaisheda su umma tareda musu ya mai jiki sannan ya karasa gun Rahima itama ya gaisheta sannan yace Rahima u cn c ur husband dan shima tunda ya tashi ke yake kira bt pls kr kiyi abunda zai daga mishi hnkali pls kai ta daga sannan duk sukayi inda yake a ICU Suna isa ta kasa shiga ta dubi adda tace ki fara shiga yayinda suka nemi waje suka zauna suna jiran fitowarta Sister Razan ne ta zo ta zauna gefen Rahima tareda rungumeta hawaye Rahima ta fara sista razan ta sake  kankameta tace he wil b fine insha Allah pls dnt cry he nids u to b strong for him ta dagota ta goge mata hawaye amma duk da haka jikinta bai bar rawa ba tana ji an bude kofar ICU ta dago tana kallon wanda zai fito gani tayi adda shema'u ta hada kanta da bango tanata rero kuka juyawa Rahima tayi ta fada jikin Razan tana kuka Mahmoud ne yayi krfin halin karasawa wajen shema'u kafun ma yayi magana wata nurse ta fito ta dubesu tace wayece Rahima a cikinku Rahima tayi saurin tashi tana goge hawayenta tareda cewa gani ta karaso tareda cewa Dr Rahima i dnt nid to tel u dt u cnt go in dia lyk dt kinga yar uwarki ma data shiga ta tayar mai da hnkali if u promise bazaki tayar mai da hnkali ba zaki iya shigowa Mahmoud ya karasa inda take tareda daura hnnunsa a kafadarta ta dago ta kallesa shima damuwa fal rubuce a fuskansa kai ta gyada mai sannan tace i cn do ds i knw i hv to b strong for him a hnkali ya saketa ta shige ciki da kyar kafanta ya iya karasawa kan gadon da yake yana ganinta ya dago hannunsa alaman ta karaso hannuwanta tasa tana kokarin hana sautin kukanta fita Nurse in ta dubeta tace Dr Rahima u promised me u won't cry tayi saurin share hawayenta ta karasa wajen kamal tareda rike hannunsa zaiyi magana ta rufe bakinsa tace no kamal dnt stress urself komai zaka fada mun ban son ji a nan ka daure ka tashi in mun koma gida sai ka gaya mun i dnt like u here kamal tafada yayinda take share kwallan da ke bin kuncinta A hnkali taji ya furta mata am sorry kanta ta girgiza tace no kamal,I'm sorry i shuldnt hv left infct i wasn't livn u kamal hw cn u tink i cn lv wtout u,u r ma lyf kamal i didn't mean ol wt i said i luv u n i wl neva lv u bakinsa ta kalla yayi forming "I knw" matsowa kusa tayi da shi dan ta ji meh yake cewa da kyau yace Rahima blv me i luvd u since b4 i signed dt contract kankemata yayi dan wani azabar da yaji ya ziyarce shi dukda taji zafin rikon da ya mata bata yi yunkurin janye jikinta ba sai ma cewa da tayi bite me if dt wl mk u ok bt pls dnt liv me,i nid u,we nid u ta fada yayinda ta kai hannunsa kan cikinta sannan ta dago ta kallesa murmushn krfn hali yayi yace a baby kai kawai ta gyada yayinda take kokarin hana knta kuka hawaye taga yana bin gefen idonsa ta sa hannu tana goge mai tace pls dnt cry a hankali ya furta mata i luv u Rahima u r d bst tin dt hs eva hppnd to me am sorry for d pain i caused u,ganin maganan na bashi wahala ya sata dakatar da shi ta hanyar rufe mai baki tace pls Habibi ya isa i dnt like seeing u in pain we cn tlk wen we gt home rufe idonsa yayi ya sake budesu yayinda wasu sabbin hawaye suka shiga bin gefen idonsa ya rike hannunta gam sannan ya dubeta yace Rahima i dnt tink we wl gt d chnce to do dat cikin i'ina tace wt do u min by dat habibi dis is jst temporary u wl soon b out of here so stop saying tins lyk dt sake kankame hannunta yayi wanda yasa ta dago yace K naji bt i nid u to promise me one tin tace anything for u habibi yace kin tabbata u wl kp d promise n wunt brk it ds tym tace insha Allah murmushn krfn hali yayi yace ki mun alkawari bayan raina bakida miji sai Dr Malik,a hnkali ta zame hannunta daga nasa tareda kauda kanta a hnkali ya kira sunanta ta dago jajayen idanunta ta saukesu a kansa yace pls Habibty,ynda yayi maganan ya sata kasa amince mai a hnkali ta furta i promise if dt wl mk u hapi bt i wnt u to knw hia ta nuna cikin ICU is temporary soon zaka br nan n we wl go bk home mucigaba daga inda aka tsaya bt ds tym no secrets ta fada tana kallonsa murmushi kawai ya mata,shi kadai yasan me yake ji Shiru sukayi na yan mintuna yayinda Rahima ke ta kwararo addu'a a ranta ta dago taga idonsa a rufe,a tsorace ta kira sunansa ya bude idonsa a hankali yace am stil here ajiyar zucia tayi sannan ta riko hannunsa tace bari inje in shigo da su Fahad,ta fita ta shigo da su sannan ta koma gun umma kamal dn ta kwantar mata da hnkali dn ita ynxu take zuwa,Kamal na ganin yaransa ya miko musu hannu ya rike hannayensu gam krfn hali yayi sannan ya fara magana yace i nid u to tk kia of mum for me ok,Fahad yace Abba ina zaka yayi murmushn krfn hali sannan yace am going on a journey habibi,a long journey so u tk kia ok n cntinue bn a gud boy n ummie zata haifama kani soon daria Fahad yayi yace dagaske Abba yace dagaske ya kalli Fatiha da tun shigowarsu take kwalla yace hlp me tel him hw hs dad so much luvs him n wshd to b wt him ok,fadawa jikinsa tayi tana kuka Fahad ma kukan ya saka dan dama aikinsa knan da yaga ana kuka shima zai jona jin hayaniyansu yasa nurse in tazo ta fita dasu Rahima ta dawo ta tsaya a kansa tareda manna mai kiss a goshi ya bude idanunsa a hnkali tace i wl lt u rest Habibi bt promise me u wil b up in na dawo i promise ya fada a hnkali sannan ta sunkuya ta sake kissn nashi kafin ta fita Suna zaune gaban ICU Dr Isma'il yazo ya wucesu cikin sauri ya shige Rahima ta taso zata shiga adda ta rikota dn bai jima ta fito ba kuma tasan dan Kamal aka kira Dr Isma'il cikin wani yanayi ta dubeta tace adda mene tace bacci yake Rahima kuma sunce kr ashiga dn zai iya tashi ta koma ta zauna ba dan ta so ba dn sam jikinta na bata cewa sumtn is wrong ga wani mugun fadiwa da gabanta ke yi jin an bude kofan ICU ya sata tashi da sauri kaman wanda aka tsikara ta karasa wajen Dr Isma'il ya dubeta cikin tausayawa sannan yace mu zauna Rahima tace nop kome zaka fada ka gaya mun kawai yace Rahima musulmi na kwarai an sansa da yadda da kaddara ta duk fuskar da tazo mai,imanin mutum bai cika hr sai ya yadda da kaddara,alkhairinsa da sharrinsa,Rahima dukkanmu da muke nan abu daya muke jira kuma shine lokaci,Allah acikin Qur'aninsa ya ce "Dukkan mai rai mamacine......kinga muma knan shi muke jira  Rahima we did evrytn we culd bt Allah bai kadarta cewa zamuyi nasaran ceto rayuwar kamal ba He died wt ur name on his lips ba abunda zamu ce sai Allah ya jikanshi ya kuma baki hakuri da dangana,n pls bnda kuka Dr Rahima addu'a kawai ya kamaceshi yana kaiwa nan ya tashi ya br wajen duk maganganun nan da Dr Isma'il yayi rabi kawai Rahima ta kama dan tunda taji ya ambatawa kamal mutuwa ta dauke wuta kowa na wajen na hawaye bnda Rahima datayi shiru kaman dasata aka yi a hnkali ta tashi tana kokarin bude kofar ta sulale kasa Malik da ke kusa da ita yayo saurin rikota,dakinta aka maida ita aka shiga bata kulawa
Ba ita ta farka ba sai ranarda ake sadakar uku ta gnta a dakinta,adda shema'u ta gani zaune a kan sallaya ta sauko ta zauna a gefenta tace adda he promised he wunt lv me n he left,it was ol my fault ta fada yayinda kuka yaci krfinta adda tayi saurin rufe mata baki tace kul Rahima kr in sake ji tace adda ai da bn tafi ba he wl stil b here tace Rahima kr ki ja da yin Allah,in za a bi ta maganarki to nice at fault dan ni nace ya biku bt in munce zamuyi haka kaman muna ja ne da yin Allah,Kamal lokacin da Allah ya dibar masa a nan dunia sun kare so ko ya biki ko bai biku ba idan tym nasa yayi zai tafi kin manta labarin wani da yayi missing flight nasa ya dawo gida cikin takaici yake shaida wa mahaifiyarsa abunda ya samesa bayan ta kwntar mai da hnkali ya wuce daki ya kwanta bude news da mahaifiyarsa zatayi ta samu jirgin da danta zai shiga yayi hatsari kuma ba wanda yayi rai ta godewa Allah da yasa danta bai shiga ba ta tashi dan zuwa gayawa danta labarin da ta ji only for her to find his lifeless body on d bed,an riga an rubuta lokacinsa tareda da duk wanda ya hau jirgin nan him not gtn on dt plane didn't change a tin so haka ma kamal addu'a kawai yake bukata garemu ki tashi ynxu ki shiga kiyi wanka ki canza kaya ki samu ki sa abu a cikinki tace adda ki bari kawai sai an sallaceshi nayi ta daura hannunta a kafadarta tace Rahima u hv bn unconscious for 3 days Kamal yayi kwana uku a kasa Rahima wasu sabbin hawayene ya fara bin kuncinta,adda ta ce no Rahima bnda kuka addu'a kawai yake bukata tashi kiyi yanda na fada ki samu kici abinci kin san ynzu ba ke daya bace
Da kyar adda ta samu ta sha kunu sannan ta jata falo dan krbn gaisuwa,su Razan dasu hauwie ta samu a falon sai su umma bayan sun fita ta tashi ta koma gefen su umma tareda daura kanta a cinyar umman kamal a hnkali ta shiga shafa knta,sallamar su ya Mahmoud sukaji ta tashi tareda amsa sallamarsu su Fahad ne suka yo kanta suna kuka sai ynzu ma ta tuna da su kankamesu itama tayi tana hawaye Fatiha ta zame jikinta ta koma gun kakarta yayinda Fahad ke kwance jikin Rahima tana shafa kansa baifi minti uku ba bacci ya daukesa ta dago dan gaisawa da su Ya Mahmoud,Malik ne ya shigo tareda Fadeela wnda tunda ta shigo taketa kalle kalle ya dai ce mata ta'aziya zasu amma bata san a ina ba malik ne ya fara gaishe da Rahima sannan ya kalli Fadeela itama ta hau gaisuwa yayinda a zuciyanta take tunanin ko waye ya rasu,a takaice Rahima ta amsa gaisuwarsu dan ita haushi ma suka bata dn ita ynxu bata jin akwai mutanen da ta tsana kaman alhaji Mahir da iyalansa tashi tayi hannunta daukeda Fahad bata bi ta kan kowa ba ta shige ciki,dakin Kamal ta kaishi ta kwantar da shi akan gado sannan ta durkushe akasan dakin ta hau rera kuka
.
Tafe suke a mota,Fadeela ta dubi malik tace dear nikam ta'aziyan wa mukaje ne a takaice yace mijin Rahima,dam! ta ji gabanta ya fadi bata sake tambayarsa komai ba shima kuma bai bata wani karin bayani ba dan shima damuwace fal ransa hrynxu yana hngo tsanarsa a idonta amma wannan karon bai shirya rasata ba hr suka iso gida ba maganar da ta sake hadasu bai ma bi ta knta ba ya shige ciki Fadeela na ganin shigarsa ta ja wayarta ta shiga neman ummanta tana daukawa ba ko gaisuwa tace umma ina Abba tace gashi menene tace umma bashi wayar,ya ce yar gidan Abba ya akayine cikin murya na mai shirin kuka tace Abba ka tafi ba ko waya Abba kasan ina muke kuwa yace sai kin fada Fadeelan Abba kuma zncen kiranki ayyukane sukayi yawa ina kuke ynzun kuma hop an samu abunda akaje nema,tace Abba sudan fa ya kawoni wajen Rahimarsa,what! Abba ya fada tareda tashi tsaye duk ya kidime matarsa sai tmbayar ba'asi take hannu kawai ya daga mata ya fita Fadeela tace Abba ai abin tashin hnkalin nagaba ynxu dawowarmu daga ta'aziyan mijintan kicin i'ina Abbanta yace kamalun ne ya rasu tace oho ni ba sanin sunansa nayi ba tace Abba u hv to do sumtn n it shld b quick dan hankalin Ya Malik duk a tashe ynxu duk ya karkace zuwa dirctn nata Abba pls u n mum shld do sumtn dn wlhy bazan zauna da kishiya ba barin ma Rahima ai gwara in mutu da in gnta matsayin matar Ya Malik abbanta yace kwantar da hnkalinki Fadeela kema kin san muddin ina raye bazaki wulakanta ba kuma bazan bari ranki ya baci ba so kr ki damu knki zn san ynda za a yi tace nagode dad sai na sake ji frm u sannan ta aje wayar ta shiga ciki,a kwance ta samesa yayi zurfi cikin tunani bata bi ta knsa ba ta fada toilet tayi wanka ta fito daure da yar karamar towel tazo ta zauna gefen Malik tace dear meke damunka ne murmushi yayi wnda bai kai zuci ba yace bakomai dear sannan ya jawota ta fada jikinsa ya shiga sarrafata tayi saurin raba jikinta da nasa tace Ya Malik sai da nayi wanka kuma zaka wani........ya dubeta yace karancin ruwa mukene ta tashi ta nufi inda kayanta yake tace ba karancin ruwa muke ba bt da kasan kanada bukata ai sai kace in dakatar da wankan yace sai kuma akace in mutum ya shiga bayi wankace ta kaisa ta ya znyi in san cewa wanka zakiyi bai ma jira ansarta ba ya tashi yayi waje da daddare ma kin bashi kanta tayi cikin bacin rai ya dubeta yace Fadeela wai mesa ke bakida tausayine mijinkine fa ni amma ki ringa hanani hakkina to ina kikeso inje nasan maganinki ya fada a takaice abunda kike hanawan ki jika ki sha in Allah ya yadda bazan sake binki ba ya ja pillownsa ya koma kasa ya kwanta Da Asuba yayi tashn dunia dn ta tashi tayi sallah amma ina hr ya gaji ya brta,ba ita ta tashi ba sai wajajen goma taji motsinsa a toilet tashi tayi itama tana kokarin shiga toilet in ya bude kofar ya fito kallo daya mata ya kauda kai ya ida shiga dakin kafin ta fito hr ya shirya cikin wata bakar jamfa da aka mai ado da farin yadi yayi bala'in mata kyau ko ni billy na yaba da haduwar Malik ta karaso inda yake tsaye yana kokarin fesa turare tace Ya Malik wannan kwalliyan fa ya juyo tareda mata murmushi kaman baya fushi da ita yace nakine maman junior gajeriyar murmushi ta yi sannan ta zagaye hannunta a wuyansa,a hnkali ya cire hannayenta da suke a jike dan itama wanka tayi yace ai sai ki bata mun kaya tace ina kwalliyan dama mani akayi batare da ya kalleta ba yace ofcos bt ynxu zn fita in dawo wani kallo ta mai sannan tace ina kuma zaka cikin mamaki ya dubeta yace tun yaushe kika fara damuwa da inda zani tunda nace zn fita a brshi a hakan tabe baki ta yi sannan ta wuce ta sa kayanta ta fice dan karyawa,wayansa ya ciro ya kira Mahmoud bugu daya ya dauka yace kana gidane yace yeah ina gida yace ok dama zanzo ka rakani yi ma Rahima godiane dan kasan bn samu na gode mata ba gashi jibi zamuce daga can Mahmoud yace toh sai ka zo ina jiranka Fadeela da ta jima da shigowa dakin ta yo kansa tace wlhy baka isa ba ba inda zaka wlhy wannan ma ai cin amana ne da matarka kama wata yar iska kwalliya ganin yayo kanta ya sa tayi toilet da gudu ta kulle shikuwa key ya dauka ya fice sai da ta tabbatar ya fita ta fito ta hau rusa kuka Zaune take hannunta rikeda takaddan da shema'u ta bata wanda ya kunshi tarihin rayuwarsu da kamal kama daga farkon haduwarsu hr zuwa lokacin da yayi signing contract, a hnkali ta bude takardar ta ci karo da sketch da yayi nata ranar da suka fara haduwa murmushi ta yi ta kai hannu ta shafi hoton nata tun kan ta karasa karanta fuskanta ya jike shrkaf da hawaye ta rungume takaddan tana wani kuka mai cin rai,jin sallamar mutane ya sa tayi saurin share hawayenta tareda wurga takaddan karkashin kujerar,Mahmoud da Malik ne suka shigo sallamarsu kawai ta amsa ba tareda ta dago ta kallesu ba hr suka ida shigowa falon,Ya Mahmoud ya dubeta yace Rahima hrynxu baki br kukan nan ba hannu ta sa ta cigaba da sharar kwalla Ya taso ya zauna a gefenta kaman dama jira take ta fada jikinsa ta cigaba da kuka sai da yayi dagaske ta tsaida kukan Malik kuwa kishin Kamal yaji ya kamasa dukda ko yayi yayi a bnza ya san ynxu ya fishi matsayi a zuciyan Rahima ganin ta daina kukan ya sa ya fara magana tareda gaisheta sai sannan ta dago ta gaishesa ba karamin bugawa zuciyanta yayiba da suka hada ido dn itama yayi bala'in mata kyau da kyar ta iya brkn eye contact nasu sannan ta dubi ya Mahmoud tace yasu umma da suby yace suby na wajen umma ynxu zata shigo kafun ya rufe bakinsa kuwa ta shigo gefen Rahima ta zauna tareda huggn nata sannan suka gaisa,ya Mahmoud ya dubi Malik yace mujeko malik ya kalli drctn na Rahima yaga itama shi take kallo yace Rahima zamu wuce kuma gobe insha Allah zamu wuce gida mungode sosai da kyar ta daure tace bakomai wsh u a safe trip murmushi ya mata wanda taji shi hr cikin ranta sannan ya tashi suka fice,tun kn su fice a gidan malik ya dubi Mahmoud yana daria Mahmoud yace ya dai,Malik na sosa keya ya ce i knw its early bt dama kawai inaso ka tayani shigar da kaina wajen umma da Rahima daria Mahmoud yayi yace kasan i always gt ur bk ds tym insha Allah Rahima taka ce i prms u rungumesa yayi yace nagode my guy yace nikuwa na ma alkawarin takwara ya fada yana daria sanan suka br gidan
A falo kuwa suwayba ta dubi Rahima tace da alama ynxu kika gama kuka jawo takaddan tayi sannan ta dubi suby tace sis dole inyi kuka zafi biyune ya hadu mun ga rashin Kamal da nayi sai kuma...........jin tayi shiru ya sa suby ta kalleta tace sai kuma meh,a hnkali ta jawo takaddan daga inda ta boye sannan ta duby suby tace kimin alkawari duk abinda zan fada miki koh ya Mahmoud bazai ji ba riko hannunta tayi tareda mata murmushi tace u knw sis ur secrets r olways safe wt me,nan ta kwáshi komai ta gaya mata suby ta jinjina wa wannan al'amarin Rahima ta riko hannunta tace i knw wt u r tinkn sis bt Kamal is a gud person n duk abunda yayi ya yine for a good n understandable reason pls dnt hate him dts y bn son fada ma kowa dn kr a ga bakinsa duk da ynxu babu shi murmushi suby tayi mata tace Rahima ko kadan bn ji haushin abinda kamal yayi ba dan ko mu muka samu knmu a wannan situation in abunda zamuyi knan,Allah dai ya cigaba da kai hske kabarinsa suka amsa da Amin suby tace toh sis ynxu ya zakiyi knan Rahima tace Sis ds ppl hv hurt me alot in nace miki zn hakura in brsu toh na miki krya bn shirya me zn musu ba bt na gama ynke shawaran komawa Nigeria Nigeria kuma Rahima,kai ta gyada mata tace yea suby gida nakeso in koma dama tun can ban so zaman nan ba bt Kamal yaki yadda mu koma i nw knw d reason y yaki yadda ko gaisuwa muje bt ynxu i dnt hv to stay here anymore i knw mst of ma gud memories infct best memories r here bt i dnt want to hld onto dem cos d more nacigaba da zama a nan nima zaku iya rasani suby am used to seeing him always am used to slipn n wkn up wt him by ma side by stayn here i wl only gt hurt so i rily hv to go yaran ma suna son suje suga gida n yakamata kasata ma ta anfana da karatuna suby ta kai hannunta ta daura akan kafadarta tareda mata murmushi tace in dt case we r cmn wt u too dan dama nida umma sam bamu san zaman nan zn ma su ya Mahmoud magana inje me zasu fada ni zan koma sai munyi waya tace toh sis nagode ki gaishemun da umma da yaran 
.
AUREN Bayan wasu watanni
Suby ce gaban labour room tanata kai kawo wata nurse ta fito ta ce congratulations an samu namiji murmushi Suby tayi ta shiga kiransu Ya Mahmoud ba a jima suka shigo shi da Umma da adda shema'u Ranan suna aka maida sunan kamal murna wajen adda da umma baxai misaltu ba bayan jama'a sun watse ya rage daga ita saisu umma adda ta dubeta tace Rahima y zaki koma gida batare da ta dago ta kalleta ba tace adda kawai hnkalina ya koma can ne ynxu ta dago ta dubi umma tace ina umma zaki bimu muje tare tace oh ni yannan rabani ina wancan karon da kyar muka karaso batareda na shide muku ba ai dama na gaya muku bazan sake hawa wannan abar taku ba abu kan ka gama hawa ka zauna duk hakarkarinka ya gama jijjiga daria duka sukayi, haka kwanaki sukayi ta ja har yau ake send off partyn Dr Rahima duk da bataso a mata ba amma ba yanda ta iya cikin shigar wata Arabian gown ta fito tayi rolling da babban mayafi ta fito ta tarar adda ta gama shirya yaran ta dauki key tace muje ko,hnyar asibitin da take aiki suka nufa dan a can za a yi taron,a kofan hall da ake taron tayi parking ta fito dauke da lil Kamal yayinda adda ke rike da su Fahad aka shiga haska su da hotuna dago kan da zata yi sukayi ido hudu da Malik wanda ya ke tsaye da su Mahmoud dauke kanta tayi ta fara takowa a hankali hr ta karasa inda suke ta gaishesu sannan tace ya Mahmoud ya baku shiga ba ya ce dama ke muke jira tunda kinzo ai sai mu shige,gskia taro yayi taro bayan ta bada spch nata aka ci aka sha sannan aka fara presentn mata gifts da aka zo kan Razan ta rungumeta sosai tana hawaye Rahima ma krfn hali tayi batayi hawayen ba tace i wl rily miss u pls do visit muryan Dr Isma'il ne ya katse su yace ai bawai ta tafi ba anytime we nid her n kol on her am sure zatazo murmushi tayi tace ofcourse ai ds place is also home now,haka tayi ta zagayawa tana gaisawa da mutane tareda dauka hoto da su duk motsin da zatayi akan idon Malik da ya kasa dauke idonsa a kanta duk daga idon da zatayi sai sun hada ido a haka hr taro ya watse aka barsu Rahima Tana tsaye Dr Isma'il ya karaso tareda mika mata dayan cup da ke hannunsa ta mai murmushi tareda furta mai tnk u ta krba ta danyi sippn tareda shftn gaze nata zuwa wani waje Dr Isma'il yayi gyaran murya yace amm...Dr Rahima i knw it myt b early bt hausawa sunce a bari ya huce shi ke kawo rabon wani inaso ki bani daman maye gurbin kamal ma'ana in zamo miji a gareki kuma uba ga yayanki jin tayi shiru batace komai ba yasa yace u dnt hv to answer me now zn baki time kiyi tunani duk ynda kika yanke sai inji dagowa tayi taga Malik na kallonta idonsa yayi ja hr wani spark yake fitarwa gani tayi ya juya ya fice Haka kawai taji bata ji dadi ba ta juyo ta kalli Dr Isma'il tace ni zan wuce yace ok lt me drop u tace no kr ka damu na fito da motana ma hr wajen motanta ya rakato inda suka adda ke jiranta tun fitowarta ta hangosu Malik tsaye shida Ya Mahmoud wajensu ta fara zuwa tace yaya baku tafiba ta dan kai dubanta ga Malik da ya hada rai ya kauda kai,yace ynxu zamu tafi dama muna jira mu miki sallamane tace nagode sosai ta fada tana kallon Malik da ya maida hnkalinsa kn wayansa sai da suka shiga mota ta juya ta koma wajen motarta inda Dr Isma'il ke tsaye yanata biyewa shirmen fahad ta karaso tana dariya tacs Dr Isma'il in zaka biyewa Fahad toh zamu kwana a nan daria shima yayi tareda bude mata motan yace jibi tafiyarku ko eh ta amsa mai yace Allah ya kaimu sannan ya tura mata kofan,sai da suka biya gidan adda suka ajeta sannan suka wuce gida Yau suke haramar koma gida Nigeria Dr Isma'il ne ya zo dan kaisu airport kusan lokaci daya suka zo da Malik dan tare zasu koma gaisawa kawai sukayi ya wuce cikin gida tabe baki Rahima tayi a ranta tana cewa to shi wannan me na mishi yake ta wani shan kamshi toh ni ina ruwana ma dan yaki kulani hiranta suka cigaba dayi da Dr Isma'il hr su adda suka gama fitowa da kayansu ita da su adda motan Dr Isma'il suka shige yayinda su ya Mahmoud suka shige motar kampaninsu Malik sai da suka tashi Dr Ismail ya bar airport in,a cikin jirgin tana zaune gefenta kuwa Fatiha ne yayinda Fahad ya makale wa Malik umma kuwa na zaune da suby yayinda ya Mahmoud ke bayansu da dansu Musharraf cikin dabara Rahima ke satan kallon Malik ynda ya sake yaketa biyewa Fahad sukayi bala'in burgeta kai kace da da uba lumshe idonta tayi tana tuno wasu abubuwa,suna isa suka tarar motan Malik na jiransu hr gida ya kaisu inda su nani ke jiransu nani bata br Malik ya tafi ba sai da ya ci abinci sannan Mahmoud ya rakasa ya tafi,gidane babba sosai da dakuna masu yawa dakin da akace nata ne ta tashi ta nufa taga komai tsaf kuma ba abunda ya rasa ta kwantar da lil kamal ta fada bandaki tayi alwala tareda dauro alwala ta zo ta gabatar da sallah tana kan sallayan su Fahad suka shigo ta dubi Fatiha tace shiga ki mishi wanka sai kema kiyi ynxu zn shigo muku da kayanku 
Suna falo suna cin abinci kawu ya shigo suka gaishesa duka ynda ya sake yake hira da wasa da yaran ya ba Rahima mamaki tashi tayi ta wuce side nasu Suwayba

.
[1:16PM, 9/30/2017] ‪+234 806 041 8895‬: AUREN JARI Part 31-35
.
Karfe tara daidai ta fito cikin shiri dakin umma ta nufa hannunta rikeda lil kamal dake bacci da sallama ta shiga dakin sannan ta kwantar da lil kamal umma ta dubeta tace ai na dau kin fasa fitan tace ai dole inje inyi reportn amma bazan jima ba ynxu zan dawo tace toh adawo lafia dakinta ta koma ta dauko wasu files sannan ta fice ta bar gidan TH ta far zuwa tayi reportn ta kuwa samu tarba mai kyau aka nuna mata office nata suka rabu akan çewa sai nxt week zata fara zuwa tana fita ta dauki shatan taxi dan motanta bai zo ji nayi tace da drivern Mahir companies suna isa ta ciro kudinsa ta biyasa ta tsaya ta karema companyn kallo sannan ta shiga ciki tana shiga tayi reception saurayin da ke wajen ya gaisheta tareda tambayan taimakon da zai mata tace am here to see alhaji Mahir shiru yayi na yan wasu dakikai sannan ya daga waya ya kira sectaryn Alhaji Mahir ya shaida mata yana aje wayan ya juyo yace ma'am zaki iya zama Alhaji Mahir wil c u in d nxt few minutes zama tayi zuciyanta sai bugawa yake yayinda a zuciyanta taketa rehearsn abunda zata fada ma Alhaji Mahir,tayi kusan 30 minutes a zaune sannan wata tazo ta shigar da ita lokacin da suka shiga yana waya ta nemi waje ta zauna ta jira hr ya gama wayan sannan ya dago tareda cewa sannu da zuwa madam sai dai kuma bn sanki ba hw cn i hlp u crossn kafarta tayi tareda cire glasses dake idonta ta dago ta kallesa tace am not sure ko ka sanni but am more dn sure cewa ka san wannan ta fada tareda turamai files dake hannunta bude file in yayi tareda going tru cntnts na ciki sannan ya dago ya dubeta yace who r u,n r u trying to blackmail me o wat young lady,gajeriar murmushi tayi tareda kauda kanta sannan ta juyo tace am Rahima matar marigayi kamal mamakine da tsoro ya bayyana a fuskarsa amma ya dake,Rahima tace am not here to blackmail u Alhaji Mahir nazo ne inyi congratulatn naka cos ur plan ol ds years ws successful bt nt anymore kai a ganinka zaka iya ja da kaddarar ubangiji kayi duk yanda kaso dan kawai Allah ya kaika wani matsayi,money dsnt buy u d right to abuse poor n innocent ppl like dat,ol u rich ppl tink of is ur lyf,dnt d poor hv a right to live peacefully without d likes of u interferrn ta fada cikin daga murya,kudin da kake gadara da shi hr kake juya mutane ynda ka so me karewa ne n yes kayi nasarar rabani da Malik for ol ds years bt kr ka gani kamar yinka ne dama can Allah bai kadarta shi zan aura ba bt idan Allah ya so hakan kai baka isa ka hana ba n ds r ol ur money ta ciro cheques da ATM's ta aje mai akan table nasa I wnt u to knw ko sisi ba a cire a cikin kazamtacciyar kudinka ba so here is ur filthy money n dnt think u hv won ova me cos d game is not ova yet tana kawowa nan ta juya taga Malik tsaye a bakin kofan yanayin fuskarsa ya nuna ya jima da shigowa office in ratsawa tayi ta gefensa ta fice shi kuwa ya karasa shigowa office in tareda daukan papern da ya fado daga kan table in yana gama karantawa ya dubi kawun nasa cikin wani yanayi sannan ya fice da sauri dan bin Rahima kafin ya fito hr ta karasa bakin gate, sunanta ya shiga kira tayi kaman bata jisa ba ta cigaba da tafia tana kokarin neman abun hawa ya karaso yace Rahima kina jina amma ki ki tsaya ta juyo ta kallesa da idanunta da ke fidda hawaye tace toh me zan tsaya in maka yace haba Rahima ya kike son daura mun laifin da banawa ba kuma mesa laifin iyayena zai shafeni ol ds while ashe kin san gaskia kiketa azabtar da ni Rahima in kika mun haka baki mun adalci ba u jst said he hsnt won ova us cos d game is not ova yet y arnt u gvn us a chance then wannan karon am nt lttn u slp again kaman yadda kaddara ta rabamu a wancan karon ds tym ma ita zata hadamu ta dubesa tace Malik my destiny isnt tied to urs bazan iya rayuwa da kai ba cos i cnt chng d fact dt d ppl who hurt n playd wt ma lyf d way dy want r u parents i cnt change dt Malik n if i say i dnt hate dm am dfntly lying ta ya zamuyi rayuwan aure while i hate ur parents bazan taba girmamasu ba so jst forgt it taxin da wata ta tsayar ta shiga tace muje mallam zn biyaka shata malik na kiranta amma ko juyowa bata yi ba tana shiga gida tayi sa'a ba kowa a falon ta wuce dakinta ta hau gado ta fara kuka in tace bata sona Malik toh yaudaran kanta take dan yanxu sonshi ya dawo sabo a cikin ranta ta san ta so kamal but son Malik daban ne a zuciyanta(Ina maman KB) duk da hakan bata jin zata iya aurensa duk da alkawarin da ta ma kamal jin kukan lil kamal yasa ta tashi ta shiga toilet ta wanko fuskanta sannan ta fita dn krbansa umma na ganinta tace dama kin dawone tace eh umma bn jima da shigowa ba ta krbesa ta fara feeding nasa wayanta ne yayi kara ta duba taga Malik ne taki dagawa jin kiran yayi yawa yasa umma ta dubeta tace ba kiranki ake bane tace umma shirmen MTN ne tashi tayi ta shige ciki 
Da daddare suna zaune suna hira ta tsinkayo sallaman Malik kan ta tashi ta bar wajen hr sun shigo shida Ya Mahmoud suka zauna ya gaisa da su inna itama ta daure ta gaishesa umma zata tashi yace umma dama wajenki nazo gaban Rahimane ya buga umma ta dubeta tace sai ki bamu wuri aiko,labewa tayi a corridor dan jin me zai fada yace umma dama batun Rahimane sam taki saurarona umma dukda na gama wanke kaina a wajenta taki ta saurareni balle hr mu sasanta kanmu kafun manya su shigo hasali yau innan naje office wajen kawuna a can ne nayi discovrn cewa........kan ya karasa maganan ta fado falon kaman wanda aka turota hararansa tayi sannan ta dubi umma tace nifa ba kin sauraronsa nayi ba dazun da muka hadu sauri nake dan na bar kamal a gida cikin mamaki umma ke kallonta ta tabe baki ta dubi Malik tace ina jinka Malik wani kallon da Rahima ta mai ya sashi kasa karasa zancen Rahima tace in dai magana kakeso muyi ai sai ka fada ba sai ka sami umma ba tunda ynxu kazo ai sai muje ta fada tareda tashi tabe baki umma tayi Malik ya dubeta yace umma bari muje nagode sosai sai da safe tace mu tashi lafia Malik kuma ka kwantar da hnkalinka wannan karon Rahima takace insha Allah godia ya sake mata ya fita waje inda Rahima ke jiransa
Kujeran dake facing nata ya ja ya zauna ta dubesa tace ko da wasa kr ka yi gangancin sanar dasu umma abunda kaji wancan matsalatane in naso da kaina zn fada musu bn nemi taimakonka ba da kake kokarin sanar da umma gajeriar murmushi yayi sannan yace am sorry i ws jst trying to clear ma slf tace n by so doing do u hv to blck paint ma late husband kallonta yake ynda take magana ranta a bace yace Rahima bn taba tsammanin zaki so wani fiyeda yanda kika soni ba sai ynxu na fahimci ni kadai ke haukar sonki ol ds years ke kadaice a raina bn taba tunanin maye gurbinki da wata ba bt ke na fahimci kin jima da cireni a zuciyarki kamal ne kawai a ranki sonsa ne ya sa hr kike kokarin karesa ta hnyar kin sanar da umma gaskian lamarin duk da ynxu babu shi nasan ya fini matsayi a zuciyanki bt hakan bazai sa in hakura ba zn tafi bt ki sani any moment from now zn iya turo iyayena sai inga if u hate me enough to turn me down yana kawowa nan ya tashi ya brta zaune a wajen kanta ta daura akan table na wajen ta hau kuka tace y dnt u undastnd me Malik I rilly luv u bt bazan iya aurenka ba sai da ta sha kuka mai isarta ta ja jikinta ta shige ciki
~~~
Zaune take a office nata tana kan duba patient na karshe aka yi sallama aka shigo ta dago tana duba nurse da ta shigo tace Dr Rahima kinyi bako tace ok shigo da shi gabantane ya fadi ganin Dr Isma'il ita duk ta manta da shi ma waje ta nuna mai ya zauna sannan ta karasa duba patient nata sannan ta juyo tace Dr Isma'il yaushe a gari yace jiya na kasa hakura u promised to kol me bt sam na jiki shiru gashi ni bnda sabon layinki tace am rily sorry wlhy abubuwane suka mun yawa yace no p i can c u r done tace eh ynxu ma zanje in dauki yara a skul ne yace ok no problem zn sameki a gida da daddare kawai tare suka fito yana rikeda jakarta yayinda take kokarin kulle kofan ta gama ya miko mata jakarta juyowan da zatayi ta honga Malik tafe shida Dr Nura hr suka karaso ta kasa daga kafarta Dr Isma'il ya mikawa Malik hannu suka gaisa itama ta gaishesu Dr Nura yace Dr Rahima hr an tashi knan tace zn je daukan yarane in dawo yace ok a dawo lafia Dr Isma'il yace lt me hv ur address ko kuma ma Dr Nura zai mun jagora kawai ko abokina ya fada yana kallon Dr Nura da yaji kamar ya nitse a wajen kallon Malik yayi sannan yace ai nima ba sanin gidan nayi ba yace in dt case zn kiraki sai ki fada mun anguwan k ta amsa mai sannan ta brsu tsaye a wajen,su Malik na Shiga office ya dubi Nura yace wlhy da kayi yunkurin cewa ka san gidan nan hmmmm dariya yayi yace niko na sanka ai ko nasani ba fada zn ba ballema bn sani ba ya ja kujera ya zauna sai kuma ya tashi yace bari inje gun Abba ina zuwa yace lafia dai ko yace lau
A falo ya sami iyayen nasa bayan ya gaishesu abbansa yace yau ba aikin ne yace daga can ma nake ummansa tace in dai ce lafia,ya shiga sosa keya yace dama abba aure nakeso in kara ido iyayen nasa suka zuba mai ummansa tace in na jika da kyau toh badani ba kuma yar wa ka samo hr kake kokarin cewa zaka kara aure murya can kasa yace umma Rahimace kanwar abokina Mahmoud sai sannan abbansa ya tanka ya nunosa da yatsa Kai Malik kayi kadan ka rabani da dan uwana meh Fadeelan ta ma da zaka mata wannan cin mutuncin yace Abba kasan bazan taba wulakanta Fadeela ba dan jininace ita kuma Abba in baka mnta ba Kawu dakansa ya mun alkawarin auramun wanda nakeso bayan na auri Fadeela sai dai bai rike wannan alkawari ba ba hasalima sai kokarin rabamu da yayi iyayen suka juyo suna kallonsa nan ya kwashi komai ya gaya musu sannan ya kara da cewa kuyi mun adlci abba na bi duk umarninku ku taimaka ku auramun zabina kuma umma kin san ynda nakeda son yara kuma ynxu Fadeela bazata iya bani su ba nasan kema kina da burin ganin jikoki sun cika miki gida tace toh Fadeelan ta daina haihuwa ba knsa ya mayar kasa yace umma Fadeela planning take wnda hr ya taba mahaifarta zuwanmu can aka tabbatar mun da hakan kuma an cire mahaifar iyayen nasa suka jinjina wa wannan al'amarin abbansa ya dago ya dubesa yace bazamu hanaka aurenka ba Malik in dan ta mune mun amincema ynxu saura kaji ta bakin abban naku duk yanda kukayi sai inji godia yayi sannan ya musu sallama ya fice

.
Karfe goma daidai ya fito cikin shiri ya samu Fadeela da daddy a falo ya dubeta yace ni zan fita ta dago ta kallesa tareda mai murmushi tace kayi kyau fa ya malik sai ina murmushi shima ya mata sannan yace Abba ne ke nemana daddy ya taso yana Abba nima znje ya ce toh sa takalminka muje Fadeela tace amma lafia dad ke nemanka yace eh toh nima sai naje dai inji tace toh sai kun dawo ku gaishesu A falo suka sami Abba yana zaune hannunsa rikeda jarida yana ganinsu ya ajeta yana murmushi daddy yaje ya dale cinyansa Malik ya zauna yana mai wani kallo ba shiri ya sauka Abba yace ya dai mai suna kasa cewa komai yayi sai abbansa yake bi da ido abba yace Malik wani abun ka mishi yar daria yayi yace Abba nifa kawai cewa nayi ya sauka babba da shi sai ya ringa wani dalewa cinya Abba yace toh in bai zauna ba wa zai zauna shi fa knan jikan nawa dan Allah ku daina takura mun shi umma ta fito tana maraba da mai gida in ce dai yau an kawo mun cefane daria suka yi duka sannan Malik ya gaishesu Abba ya dubesa yace Malik kace akwai abunda zamu tattauna ko ya dubi daddy yace je kayi wasa kaji ba musu ya tashi ya fice sannan Malik ya fara magana,yace Abba dama ba wata magana bane,akan alkawarin da kamun kafun in auri Fadeela ne akan cewa zaka auramun Wanda nakeso bayan na aureta toh Abba ol ds years nayi shirune dan av lost cntact wt her ynxu kuma Allah ya sake hadamu shine nake son kara aure Aure fa kace Malik cewar umman Fadeela wani kallo Mijin nata ya mata ta ja bakinta tayi shiru,ya dubesa yace bakomai Malik Allah shige mana gaba sai kuzo gobe da matar naka ko kuma ma gobe in na tashi gobe zn biya in sameta da kaina ya musu sallama ya fita yana fita Umman Fadeela ta kalli mijin nata tace Abban Fadeela wannan wani irin danyen hukunci ka yanke haka,ni naga yanda zaka yi da Fadeelan nidai ba ruwana a zancen nan bari ma in kira hajiyar nasa dan nasan itama batada masaniya hannu ya daga mata yace kar ki yadda ki tuntubi kowa akan zancen nan,nan ya kwashi abunda ya faru tsakaninsa da Rahima a office ya gayamata ya kara da cewa sabida haka na ynke hukuncin amincewa da aurensa yaje yayi aurensa dn bn shirya zama uban bnza ba taya ma zn fara kare kaina yaje kawai yayi aurensa muddin bazai wulakantamun ya ba
Karfe biyu daidai Malik ya shigo cikin gidansa ya fito hannunsa rikeda jakan daddy yayinda daddy ke binsa a baya,a falo ya ci karo da Fadeela zaune da kawayenta sa bata baki suke yayinda gabanta tuline na tissue da ta ke sharan kwalla ko ba a gaya mai ba Abba ya zo,bai bi ta kansu ba ya wuce side nasa yana shigewa Fadeela ta dubi aminan nata tace sai na nemeku ni zan shige ciki bata jira fitansu ba ta wuce side na Malik dakinsa ta tura ta shiga ta jin motsinsa a toilet ya sa ta zauna bakin gado tana sharar kwalla hr ya fito ya sameta a haka,gefenta yazo ya zauna tareda jawota ta fada jikinsa ta hau turesa ya sa hannayensa duka biyu ya rungumeta tsam tareda mata rada a kunne,haba uwar gida a gidan Dr Malik wa ya taba mun ke turo baki tayi tace nikam cikani in tafi kaje can ka nemi matarka daria taso ta basa amma ya dake ya shiga lallashinta yace Fadeela kinsan ina sonki kuma auren da zn kara bawai dan bana sonki ko dan in tozartaki znyi ba kaman ynda nake sonki haka nake sonta krya kake baka sona yace haba Fadeela ya zaki fadi haka da ba ni sonki da bn zauna dake ol ds years ba Ina sonki uwargida a gidan Dr Malik kuma kr shigowan wata ya tsorataki kr ki manta fa matsayi biyu gareki,ga ki yar'uwata gaki matata toh mesa wata zata baki tsoro sai sannan tayi murmushi ya ce tayani toh in shirya,ta tayasa ya shirya sannan sukaci abinci sannan ya fita yayi sallan la'asar da ya dawo ya shige ya sake shiri ya fito hannunsa rikeda hulansa ya wuce dakinta zaune ya sameta tana sana'ar kallo Bai karasa shigowa dakin ba yace madam ni zan fita da ta dago sai da gabanta ya fadi dan irin kyau da yayi gskia Dr Malik mai kyau ne,rufe system in tayi ta taso tace sai ina kuma yace meeting zani tabe baki tayi tace lalle ya Malik ni za a ma wayo Meeting da yamman nan yace eh kamawa tayi ai komawa tayi ta cigaba da kallonta shima yayi ficewarsa tana jin tashin motarsa ta hau rusa kuka,shi kuwa Malik bai wuce ko ina ba sai gidansu Rahima a harabar gidan ya sameta ita da Dr isma'il hannu ya mika mai suka gaisa ba tareda ya kalli Rahima ba ya shige ciki abunda bai sani ba dole ya sata take sauraron Dr isma'il da dabara ta koresa ta shigo falo ta sami ummanta da Malik suna hiransu tazo zata wucesu Umma ta dago ta kirata ta zo ta zauna Malik ya ce umma ni zan wuce tace a'a tsaya a yi a gabanka Malik ta dubi Rahima tace kinajina eh umma ta amsa mata tace gobe iyayen Malik zasuzo neman auranki sabda haka ki san ynda zakiyi ki rabu da wannan bindin da ya like miki turo bakinta tayi tace umma nifa shi nakeso kuma shima iyayensa zai .....bugun da umma ta kai mata ya sata yin shiru tashi ki bn waje ja'iran ya toh ko bayan raina bn yadda ki auri wani bayan Malik ba shasha kawai,butulu irinki shigewa daki tayi tana guna guni,Malik da ya ji zafin kalaman Rahima ya ce umma da an brta ta auri wanda take so kr azo rai na baci daga baya umma tace Malik kai dai ka turo iyayenka kawai aurenka da Rahima babu fashi godia yayi sannan ya tashi ya fice,Subyne ta shigo ta gaida umma sannan tace umma Rahima fa tace gata can a daki ja'iran ya ana mata gata ita bata gani duk irin hidiman da yaron nan ya mata a bay ta kasa gani hr tana wani cewa ba shi zata aura ba ai sai mu gani in ita ta haifemu toh suby tace umma sai a hankali zata sauko ta tashi ta wuce dakin Rahiman zaune ta sameta hawaye na bin kuncinta ta zauna gefenta tareda dafata tace suby nifa bawai sonsa bane bana yi kawai bazan iya jure zama da iyayensa da matarsa bane if not ina son Malik hrynxu sonsa na nan daram a zuciana kuma nima bnda ra'ayin auran wani dan ko Kamal ma sai da ya sa na masa alkawarin cewa ko bayan ransa bnda miji sai Malik jin muryan umma sukayi tana cewa shine kike ta wani kumbure kumbure alhalin ga gskiyar lamarin toh aurenki da Malik ba pashi in yaso in an kaishi gidanki ki yanko kanki gunduwa gunduwa ki aikomun sai in san bn isa da ke ba ta juya ta brsu Suby ta dubi Rahima tace toh kin dai ji sai ki kwantar da hnkalinki bari ma in tashi inje inji meh za shiryawa bakin namu n zan dawo mu fara shiri tun yanxu wlhy Fadeela ko wa take da suna sai ta raina kanta daria Rahima tayi tace jeki ni bacci ma zan
~~~~~
Fadeela na zaune a falo akayita shigowa da akwatuna kallo daya ta musu ta watsar Malik ya shigo tareda zama a gefenta yace uwar gida ran gida hmmm tayi tareda cewa br cikani da zakin baki ya Malik Amarya na shigowa za a mnta dani yace wane ni kema kinsan hakan bazai taba faruwa ba toh ga kaya an kawo miki naki ne da na amarya komai iri dayane a ciki sai ki dauki naki nata ki bari anjima umma zata aiko a dauka tabe baki tayi tareda kiran yar aikinta tace dauki set daya ki kaimun daki ya tashi yace bari in shiga inyi wanka yauwa gobe za a zo a fara gyaran dayan side in nan in sunzo sai ki bude musu dagowa tayi tana mishi wani kallo tace wani side knan yace dayan gefen mana yar gajeriyar daria tayi tace lalle ya Malik gidan nawa zaka aje mun kishiya in bn manta ba da sunana Abba ya bada gidannan so bnga dalilin da kishiya zata zo ta zauna mun a gida ba ya zauna yace toh Fadeela haka za a yi ta barin side in ba kowa a ciki mai laifin in ta zauna a ciki tace nifa ba wanda zai zauna mun a gida gidan ubanane ehe gwara tun wuri ka nemi inda zaka aje matarka cikin bacin rai ya tashi yace Fadeela ni kikewa gorin gida yau ba komai kr ki ga laifina akan duk hukuncin da zan yanke pasa wankan ma yayi ya fice ya nufi gidan Nura Ynda Nura ya gansa ya san ba kalau ba yace yadai yace wlhy rakani zakayi mu fita neman gida yace ai kuwa ka zo a sa'a jiya aka kawo mun tallan wani gida anan gaba damu sai muje ka kalla Gidane babba sosai daga gani mai mata biyune ya zauna a gidan sai dakunan yara sosai gidan yayi matukar birgeshi a rana ranan ya je ya biya kudin gidan sannan yaje ya siyo furniture's na dakin yaran daki daya na Fatiha daya kuma Fahad da daddy basu bar gidan ba sai da aka gama sa komai yana shiga gida ko ta kan Fadeela bai bi ya wuce dakinsa ya hau shirya kayansa a wata yar karamar jaka ya zo ya wuceta a falo sai da gabanta ya fadi dan ta dau barin gidan zaiyi tashi tayi tana lekasa ta window taga ya sa kayan a mota ya kulle ganin yana shigowa ya sa tayi sauri ta koma ta zauna,daren ranan kusan kasa bacci Fadeela tayi dan ta tsaya gadinsa a falo bacci ya dauketa sai wajajen 8 ta farka tana tashi tayi dakinsa taga baya nan ta fito tana kiran mai aikinta tace ina abban daddy tace sun fita tareda daddy yace ya fita kaishi makaranta daga can zai wuce aiki ajiyar zucia tayi sannan tace kawomun breakfast ina daki kuma kr ki mnta yau zaki gyara mun toilet bn mnta ba hajia ta amsa mata sannan ta wuce kitchen dan hada brkfst
Malik na kammala aikinsa ya tashi ya fito tareda kulle office nasa,office na Rahima ya wuce ya sameta ita daya a office kallo daya ta mai ta maida hnkalinta kan aikinda takeyi kujera ya ja ya zauna tareda mata sannu can ciki ta amsa mai yace dama akwai inda nakeso mujene in baki komai dama munyi magana da umma kaman tace a'a ta samu kanta da rufe system in ta cire labcoat in sai da ta iso bakin kofan tace muje ko murmushi yayi a ranshi yace zaki shigo hannune yarinya,gidan da ya siya ya kaita sosai gidan yayi matukar birgeta tunba dakin yaran ba samun knta tayi tana murmushi ta juyo tana kallonsa ya karaso yace i ws hoping yaran zasu zo su zauna damu ba karamin dadi ta ji ba dan dama bata son yin nisa da yaranta bayan sun gama zaga gidan yazo ya ajeta a gida samun kanta tayi da gode mai murmushi yayi sannan yace u dnt hv to my dear wifey a gaishemun da yaran nawa itama murmushn tayi sannan ta sauka ta shige gida shikuwa ya koma gidansa kashe wayarsa yayi dan yasan dole Fadeela zata nemesa in taji shiru ai kuwa sai doka mai kira take amma duk sanda tayi trying sai ta jita a kashe dakin daddy ta wuce ta samesa yana wasa ta zauna gefensa tareda dago fuskansa,ina daddy yacema zaije da ya dawo da kai cewa yayi ya tafi gidan da ya siya mana n next week zai zo ya daukeni muje tashi tayi ta fita tayi tunanin zuwa gida amma toh tace musu meh komawa daki tayi tana sakawa da kuncewa ta ynke shawaran zuwa nemansa a office da haka bacci barawo ya saceta 
Pls ayi hakuri da rashin posting na kwana biyu abubuwane sukayi yawa,i hope u guys wl bear wt me,tnx
~~~
[1:16PM, 9/30/2017] ‪+234 806 041 8895‬: AUREN JARI Part 36-40
.
Yana zaune a office aka turo aka shigo ya dago yaga Fadeela ce,ya maida hnkalinsa kan abunda yake hr ta shigo ta zauna bai sake dagowa ya kalleta ba ta kai hannunta ta daura akan nasa tace haba My Dr me yayi zafi da zaka kauracemun haka da kyar fa jiya bacci ya daukeni pls cm bk home i rily miss u d house is borin wtout u,a hnkali ya janye hannunsa ya shiga tattara kayansa sai da ya isa bakin kofa yace fito ni fita znyi ta taso ta karaso inda yake tace haba ya malik am sorry pls kasan i didn't mean wt i said gidanmu ne nida kai tunda wedding gift namune so kaima naka ne amma baxan taba yadda wata ta shigo ta zauna mun a ciki ba,murmushi yayi sannan yace ki kwntr da hnkalinki ba mai zama miki a gida ki je kiyi zamanki a gidanki ki sakata ki wala abunki nima Allah zai horemun inyi nawa na kaina wanda zn aje matata in huta da gorin mutane ta marairaice mai,ya malik nifa ba nufina ba knan itan ne bazata zauna mun a gida ba amma kai ai gidanka ne yace kinga ni kina batamun lokaci fito in naje gida zamuyi magana tsareshi tayi da ido sannan tace r u sure u wl come kai kawai ya gyada mata sannan ya wuce ya brta dn meeting zai shiga,hr ta juya zata tafi ta hango Rahima gabantane ya fadi wato wannan aljanar a waje daya suke aiki,binta take hr suka iso office nata kusan tare suka shiga office in Rahima na zama kawai taga mutum a kanta cikin bacin rai take kallonta sannan tace malama ya haka ya zaki shigomun kai tsaye ba neman izini ai ko sallama kya mun,tabe baki Fadeela tayi sannan tabi office in da kallo tace wannan gwangwanin kike kira office hr da wani cewa an shigo ba izini toh bari kiji ba zama bane ya kawoni nazo in gargadeki kuma in baki shawara kr kiyi gangancin auramun miji in ba haka ba sai kin raina kanki murmushi Rahima tayi sannan ta cire glass dake idonta ta aje ta dago ta dubeta tace Fadeela knan kina ganin wannan lil threat nakin zai bani tsorone hr ya hanani auren mijinki toh kinyi kadan da can ina zuci zucin auren mijinki amma tunda kika kwaso tsirarun kafafunki kikazo toh sai kinyi regrtn zuwanki office ina in kinga bn auri Malik ba toh Allah ne bai so ba ki rubuta ki aje cewa aurena da Malik ba fashi bari ma kiji nxt week wrhaka insha Allah na zamo matar Malik kuma ki gaggauta barin office ina kafun in sa amun waje dake tsaki tayi sannan ta fice ta brta zuciyanta kaman ya paso dan bakin ciki tana fita Fadeela ta ciro wayanta ta turawa Malik text akan cewa a daga auren ya dawo next week yana fitowa daga meeting bai wuce ko ina ba sai office nata yayi sa'a tana nan zama yayi yana fuskantarta yace fitowana daga meeting naga message naki hope lafia tace lafia lau yace amma mesa kika ce a kawosa kusa nasan kema baki gama shiryawa ba tace wannan ba damuwarka bane in baza kayi ynda nace ba toh ka mnta da auren nan kawai ajiyar zucia yayi sannan yace bakomai za'ayi ynda kikace,ba ynda su umma basuyi ba dn akara kwanaki amma sam Rahima taki,ranar jumma'a ummarta ta shirya mata walima wnda akayi a nan fomwan centre dake gazargamu an gayyaci babban malami wato shugaba Darman,ya yaba da mahaifiyarta sosai dan mafi yawan mutane idan zasuyi aure sai dai ayisu bridal shower da sauransu amma ita ta tara mutane dan a tunatar dasu meh Allah yace da kuma meh annabi yace bai jima da farawa ba Malik ya shigo shida Dr Nura da wani abokinsu wnda dama hakan akeso ango ya halarci walima da shi da matarsa imma mai matane suzo tare dan suma su amfana da abunda za a fada,malam yayi magana akan zamantakewa na aure,hakkin mace akan miji da kuma hakkin miji akan mata a karshe yayi kira da ango akan ya kwatanta adalci tsakanin matansa sannan ya kara dacewa Rahima ta bi mijinta sau da kafa ta kuma zauna da yar uwarta lafia sannan malam ya rufe taro da addu'a kafun aka ci aka sha sannan aka watse,Rahima na shiga gida taci karo da adda shema'u fadawa jikinta tayi tana oyoyo adda yaushe kikazo tace cikani ni inama fushi dake ace aurenki sai umma zata kira ta gaya mana tace tuba nake adda nawa na amsa laifina tace bakomai tace mu shiga daga ciki ya su umma tace lafianta lau ba yanda banyi muzo ba ai kin santa daria tayi tace Allah sarki Umma insha Allah bayan bikin nan in na samu hutu znje in dubata ranan kusan raba dare sukayi suna hira
~~~
Rana bata karya sai dai uwar diya ta ji kunya,yau asabar dubban mutane suka shaida auran Dr Malik Mahir da Dr Rahima,abun ba a cewa komai duk wanda yaga Dr Malik zai san yana cikin farin ciki dan bakin nan hr kunne ya kasa rufuwa sai gaisawa yake da mutane cikin gida kuwa maman Ili sai kai da kawowa ake dan bawanda ya kaita murnan wannan rana,can gefe na hango su Titty,pherty,zarah, meenah, hauwie,g
hauwa da sauran masoyan Rahima da Dr Malik sunata rabon rengem nima billy ba a barni a baya ba dan sai da na zauna na goge wuya a ranan aka kai Rahima gidanta da yake ta side na tashan bama aka brta daga ita sai suby krfe tara su nura sukayiwa Dr Malik rakia sai da suka tsaya a wajen habib yogurt da zara plaza ya musu tkaway sannan suka wuce a falo suka samesu daga ita sai suby tana jin muryansu ta ja mayafinta ta rufe fuskanta Dr Nura ya ce Dr Rahima bude fuskanki ba wasu baki bane basu wani jimaba suka musu sallama suka fice suby kuwa ya mahmud yazo ya dauketa ya rage daga Rahima sai malik sai sannan ta yaye gyalen data rufu da shi Malik ya koma gefenta ya zauna ya dubeta yace amarya kin sha kamshi hope dai ba a gajiyar mun dake ba murmushi kawai tayi yayinda take wasa da zoben hannunta ya riko hannunta tareda kissing nasu yace gskia kunshin nan ya mun kyau taso muyi alwala mu gode wa Allah sai inzo in gama ganin kwalliyan naki,ya jasu sukayi raka'a biyu yayi addu'a suka shafa sannan ya jawo ledan da ya shigo da shi tashi tayi ta dauko cup da plates ta zuba musu jawota yayi ta kwanta a jikinsa wai sam shi zai bata a baki daria ta fara tana kokarin kwace kanta tace Dr pls ka brni in ci tsofe tsofe dani kace zakayi feeding ina yarana uku fa Dr jawota yayi ta sake kwanciya a jikinsa yace n so wat ke kike ganin kin tsufa a idona budurwa kike kamar ranan da na fara ganinki sabida haka ki shirya dan soyayya zamu sha during our leave n zn dauka mana hutu ma muje honeymoon daria sosai tayi tace haba Dr ai wannan an br wa yara wani honeymoon kuma ya kalleta yayinda yake kokarin tura mata kazan a bakinta yace am serious Rahima sai da ya gama feeding nata ya goge mata baki sannan ya kwantar da ita akan cinyansa yana ci yana mata hira jin tayi shiru ya sa ya leka fuskanta yaga bacci take baiso hakan ba dan yau so yake ya gurzi angonci gyara mata kwanciyanta yayi ya wuce ya kai kayan kicin ya sa a fridge sannan ya wanke kayanda sukayi amfani dashi ya zo yasa hannu zai dagata ta bude idonta tareda mai murmushi tashi tayi tace wlhy gajia bn san tym da bacci ya daukeni ba yace tashi toh muje ki kwanta shi ya tayata rage kayan da ke jikinta sannan ta haye gado ta kwanta shima ya rage kayan jikinsa ya haye gado hr bacci yayi awon gaba da ita rungumeta yayi tsam a jikinsa yana kwararo godia ga Allah da ya cika mai burinsa yau gashi ga Rahima a matsayin mata da miji zuciyansa fal ranan ya kwanta
Da asuba ita ta rigasa tashi ta ganta kwance a jikinsa ido ta kura mai tana ganin kyakkyawan fuskarsa godia tayi wa Allah da ya cika musu burinsu wanda suka jima da mntashi wannan karon kam bamai rabata da farin cikinta insha Allah da shirinta ta shigo gidan Dr Malik bazata huta ba hr sai ta gama saye zuciyansa da salon soyayyanta shi yasa tuni tayi watsi da duk abinda ta shirya,a hnkali ya bude idonsa suka hada ido tayi saurin rufe idonta murmushi yayi tareda dago fuskanta sannan yace na dai gnki sannan ya kai mata kiss a baki lumshe idonta tayi sannan ta budesu a hnkali tace dama ina shirin tashinkane sai kuma naga u r enjoyn ur slip yace keh dai kin sha'afa kallon kyakkyawan mijinki hr mun makara taso toh muyi alwala,ya jasu suka gabatar da sallah suka danyi karatu sannan suka sake komawa bacci karar wayansane ya tashesa yayi saurin katseta gudun kr ya tasheta amma tuni ta tashi Abba ya gani gaban screen nasa ya daga tareda barin dakin Fada Abbansa ya haushi da shi ta inda yake shiga bata nan yake fita ba duk akan cewa Fadeela tazo gida tanata kuka cewa rabonsa da gida yau sati knan alhalin kuwa jiyama sai da ya biya wajenta hakuri yayita ba Abbansa yace ka tabbata kaje ka duba yarinyan nan kr ranka ya baci kafun ma ya kara cewa komai abbansa ya aje wayan wato tanan Fadeela ta bullo amma bakomai ya san maganinta kafun ya shigo hrta gyara gadon tayi wanka ta shirya cikin English wear riga da skirt kayan ya amsheta sosai rigan ya matseta sosai wanda ya bayyano da albarkatun kirjinta tsayawa yayi yana kallonta yayinda ya kasa dauke idonsa daga kan dukiyar fulaninta kai kace bata taba haihuwa ba ynda suke,a hankali ya karaso ya rungumeta ta baya tareda mata rada a kunne yace kinyi kyau wifey bt mesa baki jirani munyi tare ba ta juyo tana kallonsa tace ai bai baci ba yace a'a na yafe na yau dn bn so a bata wannan kwalliyan ta shiga ta hada mai ruwan wanka sannan ta ciro mai kayan da zaisa ta wuce dan zuwa kitchen dan hada musu lunch taji ana sallama ta bude taga drivern su ya mahmud ne suka gaisa yace gashi inji umma wannan kuma matar ogane tace a kawo miki ta koma ta dauko dubi biyar ta mika mai tace kace an gode ko godia shima yayita zuba mata ta aje kayan a kan dining ta bude sakon suby daria tayi ganin meh ya kunsa sannan ta bude fridge ta sa a ciki,Malik ya fito cikin shiri ya sameta tana jiransa dagota yayi ya ta daukansu hoto sannan suka zauna suka krya tare suka dauraye kwanukan sannan ya jata zuwa falo ya zaunar da ita yace ina zuna jawo wayansa tayi tana duba pics da sukayi sunyi bala'in kyau ta tura zuwa wayanta ta zauna zaman jiranshi ya fito hannunsa rikeda wata yar box ya zo ya zauna gefenta ya bude ya dago yana kallonta yace remember ds murmushi tayi ganin zoben da ya bata ranan birthday nata ya ciro a box in ya sa mata a hannunta tareda kissing hannunta yace i pray n hope u wnt eva rmv it again murmushi tayi tana mamakn cewa he kept it ol ds years yace kina mamaki ko kai ta gyada mai ya riko hannunta yace its one of d tins dt kpt me going I luv u Rahima ina fata ba abunda zai sake rabamu pls ki soni kamar yanda nake sonki Rahima a hnkali ta furta mai I luv u too Dr daria yayi yace ni bnji ba n banason sunan nan a nema mun wani kuma bana son kunyan nan tashi tayi tana kokarin guduwa ya jawota ta fada jikinsa ya lalubi bakinta ya fara kissing Rahima ta biye mai ta fara maida mrtani ji sukayi an banko kofar falon kaman za balleta

.
Yanayin da Fadeela ta samesu ya sa ta saki ihu tareda durkushewa a wajen Malik yayi sauri ya taso dan duk a tunaninsa wani abunne ya sameta ya karasa ya rikota yayinda yake tambayanta meh ya sameta,jin kalaman da ke fita daga bakinta ya sa malik tureta daga jikinsa tareda jan tsaki ya dubeta yace Fadeela ki san irin kalaman da zaki na furtamun me nayi na cin amana a nan matata ce fa kaman yanda kike mata a gareni haka itama kuma da kin bi ka'idar sallama a musulunce da baki ga abunda zai bata miki raiba amma ke ko sallaman ma bakiyi ba balle ki jira a baki izinin shigowa tukunna ma uban meh kika zo yi da safiyar Allahnan wa ma ya nuna miki gidannan binsa tayi da harara sannan ta tashi ta karasa shiga falon ta haye kujera ta zauna Ko kallo bata samu a wajen Rahima ba ta tashi tayi shigewarta daki,malik bai bi takan Fadeela ba yabi bayanta,ji tayi an riko hannunta tareda jawota ta fada a jikinsa,matseta yayi gam kaman wanda aka ce mai guduwa zatayi sunfi minti biyu a haka sannan ya lalumi bakinta ya fara kissing ganin tsayuwan naso ya gagaresu ya sa ya dagata ya musu mazauni a kan gadon ya fara kokarin rabata da kayan jikinta,ta riko hannunsa tareda dagowa ta kallesa shima ya dago idanunsa da suka kada sukayi ja ya saukesu a nata tace Dr kofan ba a rufe ba n matarka zata iya shiga ñ ba dadi an brta ita kadai lumshe idonsa yayi tareda komawa gefe ya kwanta tausayinsa ne ya kamata amma ba ynda ta iya ji tayi yace am sorry nima bnyi tunanin haka ba bt ya zanyi sonki ya game mun zuciya n am in need Rahima ynda yayi maganan ya bata tausayi sosai tama mnta da zancen cewa kofan dakin a bude yake ta sa hannu ta juyosa tareda shigewa jikinsa a hnkali tace I nid u too matseta yayi a jikinsa sannan ya cigaba da rabata da sauran kayan jikinta,jin an bude kofar ya sa shi saurin dagowa ganin Fadeela ya sa shi saurin rufe Rahima ya taso yana ma Fadeela wani irin kallo rigansa ya dauko ya sa ya fisgota sukayi waje wurgata yayi a tsakiyar falo ya dubeta yana huci yace Fadeela wai ke wace iri ce ni wani irin dabbanci ne zaki ke shigowa mutane daki ba sallama wlhy ds shld b d 1st n last tym da zaki kara mun haka uban meh ma ya kawoki gidan nan maimakon tayi fadan da ta saba sai yaga tana sharar kwalla ta ce ya malik yau ni kake kamantawa da dabba dn kayi aure kasamu matarda kakeso shine hr ka fara wulakantani ni dama nasan ba kaunata kake ba dole ya sa kake zama dani zama ya zo yayi a gefenta tareda riko hannunta yace Fadeela ki dena cewa bana sonki bayan kinfi kowa sanin cewa ni malik ina kaunarki n bazan taba wulakantaki dan nayi aureba bn maga abun da nayi da zaki kira wulakanci ba ko me idonki ya gani laifinki ne na shigawa mutane kai tsaye ba sallama bare neman ixini in hr kika gyara halinki ba wnda zai na jin kanmu dake kinji matar Dr murmushi tayi tareda dagowa ta kallesa ganin Rahima ta fito daga dakinta yasa Fadeela ta fada jikinsa ta rungumesa tareda cewa I luv u too ya Malik, Rahima ta san da gayya tayi hakan amma ko ta kansu bata bi tayi shigewarta kitchen ta dauko abunda take nema ta zo ta sake wucesu sai sannan malik ya ganta ya zame Fadeela daga jikinsa ya tashi dan ya bita Fadeela ta riko hannunsa tace kiran Abbanfa yace ina sane dashi sakemun hannu kafun mu bata dake ynzunnan,da sauri ya bi bayanta a gaban mirror ya sameta tana gyara kwalliyanta ya rungumeta ta baya tareda aje kansa a gefen wuyanta ta dago ta kallesa ta mirror tareda mai murmushi sunyi bala'in dacewa da juna yace gskia yaci muyi hoto a haka bt sai yaran sun dawo sai muje duka muyi ko murmushi kawai ta mai ya juyo da ita yace am sorry habibty ta dago ta kallesa tace hakurin meh kake bani yace ni dai am sorry kawai yana mamakin ynda ko kadan bata nuna bacin raiba ta ce nidai mijina bai mun kome ba so bn san hakurin meh yake bani ba rungumeta yayi tareda rada mata I luv u,ya zameta daga jikinsa sannan yace am sorry again cos zn fita abba na nemana bt bazan jimaba dole ma in dawo cos we hv some unfinished bizns ya fada tareda kinne mata ido daria tayi tace tk ur tym jaan nima nasan yan zuwa yini wl kip me company adda shema'u ma zata zo yimin sallama wani kallo ya mata yace wato baki damu da bana nan ba ko daria tayi sannan tace ni bn ce ba kawai cewa nayi zasu debemun kewarka yace miko mun hulana inje kr Abba yayi fishi dani ta miko mai tareda fesa mai turare ya sa hannu ya shafi fuskanta tnx wifey ba rakia ne tace ai ko baka fada ba Jaan yace nikam bari inje in dawo a gaya mun ma'anar jaan innan miko mata hannu yayi,hannunsu sakale da juna suka fito Fadeela na ganinsu ta tabe baki ta tashi tana kallon Malik tace mujeko yace jirani a mota ina zuwa tsaki tayi ta fita Malik ya juyo ya kalli Rahima yace toh wifey tk kia ov urslf for me ko kai ta gyada mai tace nima ka kula mun da knka sannan ta manna mai kiss hr bakin kofan ta mai rakiyan ta hango Fadeela na jiransa jikin mota Rahima tayi murmushi a zuciyanta tace yarinya zaki san kin taboni mu zuba ni da ke hr Malik ya juya zai tafi ta riko hannunsa ya juyo cikin shagwaba ta ce pls kr ka jima dear kasan banaso kana yin nisa dani lakuce mata hanci yayi yace i wont habibty baiyi tsammani ba yaji ta bashi light peck,tsaki Fadeela tayi daga inda take cikin daga murya tace yarinya wlhy ki bini a hnkali ni zaki nunawa bariki wlhy toh kinzo gidan wlhy mu zuba ni dake, Rahima ma batasan tana yi ba dan juya wa tayi ta shige tana isa bakin kofan ta juyo ta kira sunan Malik ta wurgo mai flying kiss sannan ta daga mai hannu ta shige Fadeela ta cika tayi fam lalle kuwa ta san maganin yarinyan nan,hr suka isa gidan iyayen nasu fuskanta a tamke yake bata jira ya kashe motan bama ta bude ta wuce ciki murmushi yayi sannan ya fito ya rufe motan yabi bayanta lalle akwai aiki agabansa,a falo duk ya samesu ya zauna tareda gaishesu Baban Fadeela ne ya fara magana yace Malik ya mukayi da kai kafun aurenka in ka mnta bari in tunama yarjejeniya mukayi akan cewa bazaka wulakanta mun ya ba sai gashi ba aje ko ina bama an fara toh bazan laminta ba ajiyar zuciya Malik yayi aurensa duk duk kwana daya amma hr an fara korafin cewa yana rashin adalci,yace abba ni bn san meh ta fada muku ba amma gata ta fada wlhy ni ba abunda na mata abbansa yace yaushe rabonka da gidanka ina tun kan auren ka tare a gidan amaryarka yace abba ba haka bane yafi kusa da gun aikine kuma lokacin akwai abunda nake bana tashi da wuri shine nake kwana a can kuma ai bawai daina zuwa gidan nayi ba dan ko jiya ma sai da naje Fadeela tace ni Abba kawai nima ya maidani can in tunda yana ce yafi kusa da gun aikinsa dan gaba gabama daina ganinsa znyi gaba daya Abbansa yace toh kaji ina dama akwai extra side sai ta koma can ko kadan Malik bai ji dadin zancen ba shikam bai san ya zai fara hada Rahima da Fadeela a gida daya ba ya ce Abba kowa ya zauna a gidansa shi zaifi mun kwanciyar hankali,Abbansa yace nifa na gama magana kawai kayi ynda nace koh nxt weekend sai ta koma Malik yace Abba gskia sai dai nan da sati biyu dan akwai gyara sosai yace toh a fara gyaran nan da wuri infct zn nemo wnda zasuyi gyaran in a week yace a'a Abba ba sai ka nema ba nima zn nemesu ya fadi hakan dn already part in a gyare yake kawai bai son Fadeela ta zo ta hanasu shan amarcinsune yama iyayen nasa sallama ya fice yana fita ya ciro wayansa ya kira Rahima tana ganin kol nasa ta tashi ta shige daki su suby na mata tsiya ta dauka tace hello jaan lumshe idonsa yayi sai da tayi magana kusan sau uku ya amsa tace jaan dama kana jina kayi shiru yace habibty bakisan ynda nakeji inna ji muryanki bane shi yasa ya fama da yan yini tace alhamdulillah yace amma habibty yaushe zasu tafine dan ni na kosa in kebe da matata daria tayi tace lah! toh bari incewa su adda kace su tafi daria yayi yace rufamun asiri ynxu xnje gun Nura in sun tafi sai in shigo tace toh ya ka sami su abba yace lafiansu lau sunce ma in gaidaki tace toh ina amsawa ka gaida mun Dr Nura da madam yace zasuji,ta koma falo wajensu adda da ke mata tsiya sai da sukayi la'asar suka tafi ta rakosu hr bakin gate tace suby dan Allah gobe a kawo mun lil kamal ina in gnsa tace kin san umma ba ydda zatayi ba dama kin kwntr da hnkalinki dn shi bai ma damu ba wasansa kawai yake tana komawa falo ta ji wayanta ya fara ringing ta daga tace jaan yace ina hanya fa daria tayi tace ynxu ma na dawo daga musu rakiya sai ka shigo ta wuce daki ta sake shiri cikin English wear riga da skirt ya amshi jikinta sosai ta feshe jikinta da turare ta koma falo tana zaman jiransa tashi tayi ta jera abincin da suby ta kawo musu a dining tana kitchen taji tsayuwar motansa ta fito dan taransa yana fitowa daga motan ya hangota jingina jikinsa yayi a jikin motan ya zuba mata ido ko kiftawa ba yayi hr ta karaso ta hura mai iska ya lumshe ido tareda rungumeta yace kinyi kyau habibty in kina irin wannan kwalliyan ai ko aiki bazan na fita ba daria tayi tace knan kar in sake irinsa yace ai irinsa ma zaki kemun kullum ta dago ta dubesa cikin kulawa tace kaci abinci kuwa yace ai ni yanzu inba ke zaki bn ba bazan taba koshi ba ta ce mujeto in baka jaan yace yauwa kin tuna mun me jaan my life ta amsa mai rungumeta ya sakeyi yace i so much luv u wifey,tare sukaci abinci sannan suka shiga cikin gida dan motsa jiki a garden suka zauna sai da aka kira magrib ya wuce masallaci ita kuma ta shige ciki sai da yayi isha ya shigo lokacin hr ta sake wanka ta canza zuwa wani c tru long nyty tayi parking gashinta ta gefe kaman style na police cap ta bi jikinta da humra ta haye gado tana nazarin wani littafi a hnkali ya turo kofan dakinta ya shigo shima ya canza zuwa yar shimi da gajeren wando ya zo ya haye gadon tareda janye takaddan da ke hannunta ganin duhu ya gauraye dakin ya sa na jawo musu kofa nima nayi waje
~~~
Sai da suka yi sati daya suna zuba soyayya sannan suka koma bakin aiki,a satin nan ba abunda sukayi sai nunawa wa junansu tsantsar so da kulawa da tattalin juna
Tana lecture wa yan medical students Malik ya shigo ya sameta tayi excusing students nata ta karasa inda yake tace jaan u look exhausted yace ai ynxu ma gida zani in kin gama u kol me sai inxo inyi picking naki tace kr ka damu dear znbi napep wani kallo ya mata tace ok naji zn kiraka,lekawa yayi ya ga ko ba kowa sannan yace i rily feel like kissing u daria tayi tace mishi ltr lt me gt bk to ma studnts,yana fita bai wuce ko ina ba sai gidan su Rahima dan dama sun gama magana da umma akan zai zo ya debi yaran suna isa gida ya nunawa kowa dakinsa sai murna suke ya aje musu chocolates da ya siyo musu ya wuce daki,tym na daukan Rahima nayi ya fito ya wuce dan zuwa daukanta sam bai gayamata ya dauko yaran ba tana shiga falo kawai taji sun dale jikinta bnda lil kamal dake zaune yana dago mata hannu daga inda yake ta rungumesu tareda cewa oyoyo yaran mommy ku sakeni toh in dauki chuchuna ta juyo tana ma Malik kallon godia kafun ta karasa ta dauki lil kamal yau kam sun sha surutu itada Malik a falo duk sukayi bacci bayan sun ci dinner Malik ya tayata kwantar dasu kafun suka wuce suma dan kwanciya Tana fitowa daga wanka ta saka nyt gown nata ta wuce dakin Malik zaune bakin gado ta samesa yana ganinta ya ware mata hannu ta zo ta shige jikinsa a hnkali ta furta mai tnx jaan ya dago fuskanta yace for wat for everything ta fada tareda manna mai kiss ya jata suka kwanta rungume da juna ya danyi gyaran murya yace habibty ta amsa mai da yes jaan jin yayi shiru yasa ta dago ta kallesa tace ina jinki habibi yace kiyi hakuri dear Abba sun matsa akan cewa lallai sai na hadaku waje daya da Fadeela ynxu ma an tsaya akan cewa weekend zata dawo dayan site in duk da bata ji dadin cewa zasu zauna da Fadeela ba dn ita sam bata son hayaniya ta dake ta mai murmushi tareda dada shigewa jikinsa tace shine sai ka bn hakuri jaan ai tunda abba sun riga da sunyi magana bamuda ta cewa Allah dai ya hada kawunanmu ya sa zaman lafia a tsakaninmu rungumeta ya sake yi tareda kissing gashinta yace nagode Habibty I so much luv u,i luv u too ta fada itama sannan suka lula wata duniyar
.
Kasan cewar yau asabar tunda ta tashi da asuba bata koma ba tana ta aiki yaran ma duk sun tafi islamia malik kuwa an nemeshi a gun aiki ya fita,tun wajen karfe goma take jin hayaniyan bakin nasu Tana zuba abinci a coolers yaran suka shigo jin motsinta a kicin yasa suka nufi kicin da sallama suka isa wajenta bayan ta amsa a tare sukace sannu da aiki umma tace yauwa yaran umma kun taso eh umma tace toh yayi kyau ynxu aje a canza kaya azo a ci abinci ko anjima kuma muyi bitan karatu toh umma suka amsa mata sannan suka fice ta gama zuba abicin sannan ta fito ta wuce daki ta sanya hijabinta ta fito ta dauki coolern Fatiha ta karaso tace ummi bazan tayaki tace da nauyi Fatiha je kicin zakiga abun sha ki biyoni da shi,a harabar gidan ta ga motan malik tayi tunanin ko yana side na Fadeela ne suna shiga kuwa ta gansa zaune gefen mahaifiyarsa Fatihace ta fara gaishesu sannan ta fice Rahima ma ta gaishesu suka amsa ba yabo fallasa uwar gayyar kuwa ko kallonta batayi ba ta tashi itama tayi hnyar fita umman Malik ne ta daure tace angode ko ko kadan malik baiji dadin yadda suka krbeta ba ji yayi kaman ya tashi ya bita amma sanin yin hakan bazai haifar da da mai ido ba yasa yayi zamansa sai da yayi sallar azahar ya shigo side na Rahima zaune ya sameta da yaran tana musu bitar karatu,lil kamal na ganinsa ya rarrafo yana daga mai hannu ya daukesa tareda manna mai kiss a kumatu yace chuchun ummi ya akayi,gefen Rahima ya zauna yace ummin yara sannu da fama da gida yar gajeriyar daria tayi sannan  tace sannu da shigowa abban yara tace a kawo ma abincinka ko yace tukunna kai fahad dawo tanan muyi naka in rage ma ummi aiki,bayan sun gama da yaran ta tashi ta shirya mai abinci a dining ya zo ya zauna yana kallonta yana mamakin ynda ko kadan bata nuna bacin rai akan abinda aka mata ba yana mamakin ynda takan iya boye bacin ranta kamo hannunta yayi ya zaunar da ita akan cinyarsa ya riko hannayenta tareda kissing nasu ta dago suka hada ido,tnx wifey ya furta mata naji dadin ynda kika krbi su umma kuma trust me suma sunji dadin haka kawai haline irin na manya shiyasa bazasu nuna ba da zn shigo ma sunce a kara gaisheki da aiki murmushi kawai tayi ya kai bakinsa kn nata ya tsotse jan bakin nata jin motsin yaran ya sa tayi saurin tashi a cinyarsa ta juya taga fahad ne yace ummi ina color na yana kan drawer ta amsa mai ido ya kurawa Malik ya fara daria yace lah abba jan baki ka shafa daria ne ya so subuce musu duka ya ce yama ummi yawa ne shine na rage kaima zo in shafa ma ganin dagaske malik ya tashi yasa yayi hnyar dakinsu yana daria,ya juyo ya kalleta daria ta fara mai ganin yanda ya gama kwashe jan bakin da ta shafa shima darian yayi yace ai na ce miki ki daina shafa wannan abun dama kinki ji kwashesu znyi gaba daya ma in zubar tace ba ma sai ka zubar ba ai tunda baka so bazan sake sawaba ai ur wish is ma command ynzu zauna ka ci abincinka ya dubeta ke kinci nakine tace fruits na sha sai anjima kadan znci abinci ta zauna yana ci tana mai hira 
Can sashin Fadeela kuwa Rahima na fita umma ta dubi yar aikinta jummai tace tashi ki sawa kowa abinci ta tashi tayi yanda aka sata tana kawowa uwar dakin nata ta daka mata harara ba shiri ta koma da abincin dukda abincin ya shiga ranta ga wani kamshi da yake amma ta hana knta ci su umma da zulaihat sai yabon abincin suke tsantsan haushin da suka bata batasan lokacin da ta ja wata doguwar tsaki ba suka juyo duk suna kallonta umma tace lafia Fadeela ganin yanda suke kallonta ya sa ta wayence tace kaina ke ciwo duk suka mata sannu umma tace kidan kwanta kafun Malik ya shigo ya nema miki magani sai wajen la'asar duk suka tafi dama Allah Allah take su tafi dan ubar yunwan da takeji suna fita kuwa ta hau kan abincin Rahima hrda lumshe ido dan dadi coolern ta dauka gaba dayansa ta kai dakinta dan shi zataci da dare wayantane ya hau kara ta daga taga malik ne sameni side ina keda daddy ynzun nan bai jira amsarta ba ya kashe wayan tashi tayi ta canza kaya ta feshe jikinta da turare sannan ta wuce side nasa Zaune ta samesa a falo shida yaran ta karasa ta zauna a gefensa ya dubeta yace daddy fa tace ya bi su umma ya dubi Fatiha yace tashi kuje in ya dawo sai in hadaku duka ta krbi lil kamal daga hannunsa suka fice yace cewa ummi tayi sauri dan  haka yake kiranta in suna cikin mutane Fadeela tace yauwa ya Malik dama waya nake son ka siyamin ya juyo ya kalleta yace wnda na siya miki kwanakin ta marairaice mai tace ya malik wlhy wayan ne ya fita raina naga wani a hannun zuly ya mun kyau Fadeela knan aikin knan bn miki alkawari ba amma zn dai duba in gani,kamshin turarenta ya sanar da isowanta ya dago suka hada ido tareda sakewa juna murmushi tayi kyau cikin wata indian gown hr ta karaso bai dauke idonsa a knta ba Fadeela ta cika tayi fam tana jin kishin Rahima na dada darsuwa a ranta,ba wata magana yayi musu ba sai dai akan hada kawunansu su zauna lafia ya dubi Fadeela yace al'adar gidan nan ynxu ta canza kowa ranar girkinta ita zatayi komai ta jera a side ina kafun tym na cin abinci Fadeela ta dubesa tace amma ya malik kafi kowa sanin bana girki ko yace kuma kinfi kowa sanin bncin abincin mai aiko ko inada ku hr biyu a gida kam bnga dalilin da wata yar aiki zata na abinci ba kuma daga yau na daina cin abincin waje sabida haka kowacce ranar girkinta ita zata girka mana abunda zamuci sai rabon kwana kuma kwana biyu zn nayi in da mai magana kuma toh ya dubi Fadeela madam da magana ne tana wani cin magani tace a'a amma yau dai a dakina kake ko dan ai ka gama kwanan amarci hr ma ka kara da kwanaki na yace a dai cire yau zuwa gobe a fara rabon kwana ganin tanason tada hnkali Rahima tace abban yara ba matsala ayi ynda takeso kawai ji yayi kaman yayi ihu dan yasan in yana gun Fadeela ba karamin wahala zai sha ba tana gama fadin haka ta tashi ta fice ya dubi Fadeela yace ki je toh zn dan yi karatu tana fita ya bi bayan Rahima a dakinta ya sameta tana linke kayan lil kamal ya zauna gefenta ya sa hannu yana tayata linke kayan dago fuskanta yayi yaga hawaye kwance a idonta jawota yayi jikinsa yana shafa bayanta yace am glad to c u cry ta dago tana mai wani kallo ya dan yi daria yace u got me tinkn ko baki kishina ne ynda kikayi saurin yafewa Fadeela kwananki but ynzu hnkalina ya kwanta cry ol u culd ta dan kai mai bugu ya kauce yana daria ya sake rungumeta yace znyi kewarki habibti ni kadai na san ynda zan rayu ba tareda jinki kusa dani ba nima znyi kewarka jaan ta furta mai a hnkali jin an bude kofan ya sasu dagowa Fadeela ce tsaye bakin kofan tace namiji dai ba abun yadda ba karatun knan ai sai ka shige mu je tun ba aje ko ina ba an fara satar kwana kai kawai ya kada ya dubi Rahima yace krki rufe kofarki znzo in miki sai da safe kai kawai ta gyada mai ya fice Fadeela ta watso mata harara daga inda take tsaye tareda jan tsaki sannan ta rufo mata kofar da krfi Rahima tace lalle kuwa ina dab da maganin sakarcinki ta ynda dole sai kin koyi sallama knki shigowa mutane daki kai tsaye Haka kwanaki sukayi ta ja,Rahima nada cikin wata daya amma ko Malik bata fadawa ba,tana zaune a falo ya shigo ransa bace yayi side nasa daukan kamal tayi ta kaisa daki ta kwantar da shi sannan tayi side na Malik Zaune ta samesa yayi tagumi ta karasa ta durkushe a gabansa tareda cire mai tagumin da yayi ta tallabo fuskarsa itama duk tayi wani abun tausayi tace jaan meh ya farune kasan fa bana son ganin bacin ranka duk abunda ya tabaka nima ya tabani wa ya batawa farin cikina rai dagota yayi ya zaunar da ita a gefensa yace ba wani abu bane habibty wani course aka tura mu a india kuma six months zamuyi gashi ance bazamu da familynmu shine abun yake damuna ba yanda bnyi a cireni ba amma sam sunki ta sakale hannunsa da nata tace ai jaan six months kamar yau ne ynxu zaka ga ya kare plus ga waya zamuna gaisawa yace Rahima kinfi kowa sanin matsalata bn sa ya znyi tsawon wata shida batareda na sanyaki a ido ba tayi ta kwantar mai hnkali dai hr sai da ta ga ya saki ransa sannan ta tayasa cire kayansa ta hada mai ruwan wanka ta fita dan kawo mai lunch dan ranan a dakinta yake,ana washe gari zai tafi ma a dakinta yake kusan raba dare sukayi suna faranta ran junansu around 4 ta tashi ta gama shirya mai abunda zai tafi da shi suna idar da sallah suka mai rakiya zuwa airport
Haka kwanaki sukayi ta ja hr yau ana shirin trban Malik,cikin Rahima ya fito sosai dan yna watansa na bakwai amma baya hanata komai sai shirin krbn Malik tayi dan a dakinta zai sauka tana gama komai ta fada toilet tayi wanka ta shirya cikin loose gown ta dawo falo ta zauna tana jiran shigowansa Fadeela ce ta shigo side nata itada Daddy tace malama dan maigidan zaizo sai abar mutane da yunwa yi tayi kaman bata jita ba ganin in bat tanka mata ba abun zaiyi yawa ya sa tace in ba neman magana ba abinci ai gashi can a table ko so kike in zo in baki a baki tsaki tayi ta nufi table in ganin daddy yayi dakin Fahad ya sa ta daka mai tsawa tace zo nan dan nema mara zuciya kawai wanda bai kishin uwarsa uban me zakaje nema a can ina rabaka dasu baka ji toh wlhy ka kiyayeni zauna maza kaci abinci ka koma dakinka sum sum yazo ya zauna Rahima kuwa ko a jikinta dan ta san rashin ganin idon kamal ke sata wannan haukar amma in yana nan bata isa ta hanasa shigowa side nata ba jin tsayuwar mota a harabar gidan ya sata aje takaddan da ke hannunta tana kokarin tashi ya shigo suna hada ido ya tsaya cak ya kai idonsa kan cikinta ya jima yna kallon wajen sannan ya dago suka sake hada ido murmushi ta mai ta hau kokarin tashi yayi sauri ya karasa ya maidata ta zauna ya aje jakan da ke hannunsa ya daura hannunsa akan cikin nata ya dago yace Rahima mesa kika boyemun cikinki kinsan da ba abunda zaisa in tafi program innan in brki ke daya tace dts y bn gaya ma ba dan nasan fasawa zakayi bt ynxu kaga kaje ka dawo gashi kazo ka samemu kalau kunnensa ya kai ya daura kan cikin tana ta mai daria tama mnta da cewa Fadeela na falon Malik kuwa dama bai lura da su ba sai haukansa yake akan cikin ba abunda bai tmbayeta ba hp dai baya daminki,hop dai bayi hanaki cin abinci tambayoyi kala kala dai yace gskia first thing gobe zamuje asibiti a duba lafianku ni ko muje ynxu ne tace haba jaan daga dawowa ko hutawa bakayi ba ai ina zuwa antenatal ma goben sai muje in hakan zaifi kwantar ma da hankali bt ynxu u nid to rest Daddyne yazo ya mai sannu da zuwa yace dan gidan daddy yau me ya faru kana gida je ka kirawo yan uwan naka kuzo ku ciro kaya a mota yaji dadin ganin abban nasa dan yasan zai sake sosai Fadeela ta zo zata wucesa yace uwar gida ran gida baki ganni bane ko sannu da zuwa babu tace koh nayi ai ba sani zakayi ba tunda hankalinka ba a guna yake ba duk ka susuce akan ciki sai kace yau ka fara haihuwa girgiza kai kawai yayi yace Fadeela knan kinsan haka kawai bazan basar da ke ba hrga Allah bn san kina falon ba ina kuwa zaka sani tunda yar gaban goshinka nanan tana kaiwa nan ta fice ta gama tsorata da ynda taga malik ya mace wa cikin Rahima bata taba dana sanin planning da tayi ba sai yau gashi ko tayi tayi a bnza tunda ba sake haihuwan zatayi ba da wata kila in tayi itama malik zai damu da ita sosai
Tana zaune a dakinta malik ya shigo ya karaso ya zauna bakin gadon tace sannu da dawowa jaan ya aiki yace aiki kalau habibty bt we r missing u at work yau students naki da suka zo office ina sunfi a kirga wai ko kin haihu daria tayi tace ai daya daga cikinsu ma ta kirani yace gskia yaran na sonki hango Fadeela tayi ta window ta san abunda ta saba zatayi kawai ta jawo malik suka fara yar wasanni ba sallama kuwa ta fada dakin ynda ta gnsu ya sata kasa karasawa Rahima tayi ynda suka hada ido sannan ta fice tana ganin fitarta ta jnye jikinta malik bai ma san ta shigoba tace tashi dear ka cnza kaya zn kawoma abincinka tana fita ta bi bayan Fadeela,Fadeela ta kira sunanta ta tsaya batareda ta juyo ba ta daure ta karasa inda take tace Fadeela inaso ki fahimci abu daya ni macece da bn son hayaniya da ace zn biye miki in biyewa halayanki da abubuwan da kika mun a baya toh da gidan nan bazai daukemu da ke ba wasu abunda kikeyi ina takewane inyi burus da su dan kwanciyan hnkalin mijina sannan wannan ya zama na farko da krshe da zn gargadeki akan shigomun daki ba sallama in kuma kinki ji toh ki shirya ganin bacin rai kala kala dan na yau ma kadan kika gani bata jira amsarta ba ta shige ciki 
Da daddare bayan sunci dinner suna zaune suna yar hirarrakinsu Rahima ta fara nakuda ya dubi Fatiha yace kiramun Fadeela yanda taga Fatihan a rude yasa ta biyota duk suka sa hannu suka kaita mota kulle gidan sukayi dan gaba dayansu suka duru a motan abun mamaki wai hrda Fadeela suna isa akayi labor room da ita su Fadeela kuwa ana waje sai safa da marwa ake dan in akwai abunda ta tsana shine taga mutum na ciwo hnkalinta in yayi dubu toh sai ya tashi nurse ce ta fito ta dubi Malik tana murmushi tace Dr madam ta sauka lafia an samu yan biyu mace da miji saura kadan ya rungumeta dan murna ya karasa ya rungumi Fadeela hr hawayen murna sai da yayi jikinta ne yayi sanyi ganin irin murnan da yake yace zamu iya shiga ko kai ta gyada musu duk suka yi ciki bnda Fadeela wnda ta juya ta fice ta bar asibitin jin bata shigo ba yasa malik kiranta a waya ta shaida mai ta koma gida bai wani damu ba ya shiga kiransu Abba kan kace meh duk sun hallaru a asibitin iyayensa sunfi kowa murna tunba ummarsa ba da ta kasa aje yaran sai wani ina za a saka take da Rahima kai kace tunda haka suke wajen krfe goma suka br asibitin Ranan umman Malik kin tafia tayi dole aka brta a gidan,bacci kawai ke rabata da yaran abun ya baiwa su Fadeela mamaki dukda itama yaran sun shiga ranta dan yan biyu dama akwai shiga rai amma ta dake taki nunawa,ranan suna yaran sukaci sunan Abban Malik da umman Rahima amma za ake kiransu safwan da safwana Bayan yan suna sun watse Malik ya shigo tareda sallama jin motsin Rahima a toilet ya sa ya zauna gefen jariran tareda daukar safwana Rahima ta fito ta zauna gefensu tace daddyn twins murmushi ya mata yace ummin twins ya gajia tace gajia yabi jiki tashi tayi ta kwararo mai juice mai sanyi tareda sa mai snacks a plate tace ga wannan kaci jaan nasan baka wani ci abinci sosai ba aje safwana yayi ya sauko ya zauna yace ai kuwa kaman kin sani ina ma na sami zaman tace toh bari in shiga kitchen in shiryama abunda zakaci hr ta tashi ya riko hannunta ya maidata ta zauna na hutar dake maman twins in naci wannan ma ya isheni bayan ya gama suka wuce falonsa hannunsa rikeda safwana ita kuwa rikeda safwana zaune suka sami Fadeela gefenta ta aje safwana ta koma dan gefe ta zauna tunda ta brsu a asibiti bata sake bi ta knsu ba Rahima ta dubeta tace maman daddy tunda kinki zuwa ganin yaran naki gasu sunzo kuma ina godia da taimakon da kika mun rannan yi tayi kaman ba da ita ake ba ta tashi ta brsu zaune a wajen Malik ya taso ya zauna gefenta tareda riko hannunta yace ki cigaba da hakuri habibty a hnkali insha Allah zata sauko itama nidai kawai duk abunda zatayi ki daure kr ki biye mata insha Allah komai mai wucewane murmushi ta mai tace insha Allah baza taba samun matsala daga wajena ba kuma znyi iya kokarina inga mun daidaita kanmu jawota yayi ya rungumeta da yaran
.
Tana zaune falo Fadeela ta shigo ta zauna tashi tayi dan hadawa yaran ruwa tana shiga daki ta fara jiyo kukansu zama tayi bayan ta gama hada ruwan jin sun daina kukan ya sata lallabowa ta fito a hankali ta leka ta gansu kwance kan cinyan Fadeela ta na dan jijjigasu jin motsin mutum ya sa tayi saurin ajesu ta fice murmushi Rahima tayi tace a hnkali ma zaki sauko
A haka kwanaki sukayi ta ja safwan da safwana har an fara zama ana kokarin rarrafe
Da sallamarta ta shigo falon malik ta samesa zaune da Fadeela gefensa ta zauna tareda aje yaran a kasa suna wasansu tace mommyn yara sannu da hutawa ta amsa mata a can ciki tace food is ready fa Malik yace toh ku karasa zn sameku a dining in garin tashi bai lura da safwana ba ya dan bugeta tayi baya kaman zata fadi,Fadeela ce tayi saurin daukanta ta hau kuka dan ta tsorata ta shiga jijjigata hrsai da tayi shiru ta juyo taga Malik da Rahima sun zuba mata na mujiya miko mai ita tayi ta fice ta brsu ya dubi Rahima yace Habibty wai gaskene ko mafarki nake daria tayi tace ai kai ne baka sani ba son yaran take kamam meh amma fa sai ba kowa ake nuna musu rannan hr kamata nayi tanawa Safwana kitso tana ganina ta yi kaman bata san d su a wajen ba yace toh Alhamdulillah Allahsa ta sauko gaba daya ta amsa mai da AminAmin
[1:16PM, 9/30/2017] ‪+234 806 041 8895‬: AUREN JARI Part  41-45 (THE END)

.

Rahima na zaune a office wata nurse ta shigo tace Dr Rahima one of ur inlaws hs jst bn brot to d emergency tot u shld knw cikin hanzari ta br office in tace tnx sister,zaune ta samu Fadeela nata shrban kuka su umman Malik ma duk ba kansu ta karasa inda suke a tsaye sai sannan ta lura da umman Fadeela da ke kwance cikin jini ta dubi Umman malik tace umma hatsarine tayi kai kawai ta iya gyada mata wayanta ta ciro ta kira malik bai fi minti daya ba sai gashi yazo,kusan duk Doctors na TH suka taru a kanta wajen ceto rayuwarta karshe tiyata aka nufa da ita Dr Nura ya fito yace ana bukatar jini we hv rn a quick blood group test n her group is B so pls ayi sauri a nemo cos tayi luxin alot of blood gashi za shiga theatre we wl b nidin it in akwai mai same group as hers ko a gidane a kira yazo ya bata cos wnda aka samu bazai isa ba Fadeela ta taso tace group nawa daya da nata sai a iba daga can kofan dakin da aka fito da ummn Fadeela Rahima tace Dr Nura nima ga nawa ya juyo ya kalleta sannan ya dubi Malik kai kawai ya gyada mai,sunfi awa biyu a theatre sannan aka fito da ita amenity aka kaita satinta daya aka sallameta a satin nan Rahima kullum sai ta je dubasu ita ke kai musu breakfast da dinner hr aka sallameta,kunya kam iyayen Fadeela sun ji shi hrsun gaji a motarta ma aka kaita gida sun bar Fadeela a gidansu itada malik kuwa suka wuce gida,ranar da Fadeela zata dawo itada iyayenta suka zo hrda iyayen Malik,Rahima na zaune a falo suka shigo tareda sallama ta amsa musu tareda musu sannu da zuwa ta wuce ta kirawo malik kafun ta kawo musu abun sha sannan ta zauna suka sake gaisawa,Abban Fadeela ne ya fara magana yace Rahima bn san ta ina zamu fara ba ba abunda zamu iya ce miki sai Allah saka muna godia da irin taimakon da kika bayar wajen ceto ran umman Fadeela,mutane dayawa zasu iya using damar dakika samu wajen rama abunda aka musu amma ke bakiyi hakan ba sai ma taimakonmu da kikayi ki yafemu Rahima bamu kyauta miki ba duk son zucia ne ya kaimu ga aikata abunda muka miki Umman Fadeela kam hrda kuka Rahima tace wlhy ba komai Abba ai yi ma kaine matsayin iyaye na daukeku duk abunda ya faru tuni na mnce dashi daidai da second daya bn taba rikeku a zucia ba Allah yafemu gaba daya hadasu iyayen nasu sukayi duka suka musu nasiha sannan suka musu sallama suka fice
Rahima na zaune daki Fadeela ta shigo ta zauna kan gado bayan sallamarda tayi bata sake magana ba sai hawaye da ke bin kuncinta Rahima ta taso ta zauna gefenta tace Fadeela wani abun ne ya faru cikin kuka tace pls ki yafemun Rahima riko hannunta tayi tace komai ya wuce Fadeela dama can kece kika kasa fahimtata tunda ynxu kin gane kin sauko shikenan fatana mu daure a haka kuma mu hada kai wajen faranta ran mijinmu
*Bayan* *shekara* *daya*
Rahima na kitchen da katuwar tumbinta Fadeela ta shigo tace lah lah ummi rufa mun asiri so kike yau aji kanmu da ya malik ko fito ki koma kitchen krma yazo ya ganki in shiga uku daria tayi tace ai hr nayi miya nikam ynxu saura abun ci dashi tace wlhy baccine ya dauke ni ynxu kam ki huta in karasar meh za dafa tace wlhy tun jiya nake sha'awar sinasir shine na tashi na jika shinkafa tun cikin dare hr an markado ma saura ya taso in fara Fadeela tace toh gashi ni kuwa bn iya ba tace ba wani wahala bari in ya tashi in miki daya ki gani sai ki karasa da ta nuna mata sau daya ta ja kujera ta zauna basu ma lura da Malik da ya jima a tsaye yana kallonsu ba wucewa daki yayi ya canza kayansa kafin ya fito hr sun jera komai akan dinning Fadeela na ganinsa tace ummi yaushe abban yara ya shigo daria yayi yace ina fa zaku sani kun hada kai a kitchen sai wani kus kus kuke wa yasan ma ko gulmata ake gskia dole inje sudan in dawo da yaran nan sabida suna ban rahoton abunda ke faruwa in bana nan daria Rahima tayi tace kai da umma ai dan cewa tayi sai hutunsu ya kare zasu dawo,haka rayuwarsu ya cigaba da tafia zamansu yanzu gwanin sha'awa suna zaune wata ranar asabar nakuda ya tasowa Rahima tun kan a karasa asibiti da ita ta sunkudo yarta kyakkyawa suka karasa aka gyarata sannan suka dawo gida
Dr Nura ne suka zo brka da matarsa barinta yayi ta yini musu sai wajen magrib ya zo daukanta a falo ya samesu duka hrda malik yace mutumina kana jin dadinka fa daria yayi yace ai na gaya ma ka kara daya sai sannan zaka fara jin dadin auren wani kallo matar nura ta watso mai ta dubi mijinta tace tashi mu tafi daria suka fara mata ta dubi Fadeela da Rahima tace in kunga na daina zuwa gidanku toh mijinkune ya jawo haka Rahima tace haba umman khalil ai kar kishiya ta baki tsoro tace kunga tafiata tunda kema biyewa mijin naki zakiyi 
Ranar suna yarinya taci sunan umman Fadeela amma zake kiranta da safira bayan yan suna sun kare Rahima ta dauki safira ta nufi dakin Fadeela da ita ajeta tayi a kan cinya sannan mai aiki ta shigo da kayayyakinta ido kawai Fadeela ke binta da shi hr aka gama shigowa da kayan ta ce Fadeela ga yarki na kawo miki daga yau batada uwa sai ke kuma hr ta taso ko da wasa banaso ki nuna mata cewa ba ke bace mahaifiyarta shiyasa na kawo miki ita tn wuri dn ma kr ta saba da dumin jikina tana hawaye tace toh nono fa tace ga madara ai she cn survive on it Malik da ke tsaye ya shigo ya hadasu duka ya rungume yace Allah dada hada kawunanku dearies

BAYAN WASU SHEKARU
Safirah ce ta fito da kukanta ta nufi inda Rahima ke zaune ganin bata kulata ba yasa ta cigaba da kukanta aje takaddan da take karantawa tayi tace zo nan safirah meh ya sameki cikin kuka tace mommyne ta dakeni bata sona ajiyar zucia tayi tace safirah kece baki ji ai ina jiyoku daga nan n kr ki kara cewa ummanki bata sonki fada sosai ta mata Fadeela ce ta hau kiran sunanta tace kawo kunnenki kiji ko meh ta gaya mata oho ganinayi safirah ta buya a bayan kujera Fadeela ta karaso falon tace ummi bakiga safirah ba tace ca nake kin aiketa dan gani nayi tayi waje da gudu komawa daki tayi ta sanyo hijab ta fito Rahima ta dubeta ina kuma zaki tana hawaye tace ai bnga ta zama ba bn san ya zanyi da zuciyan safirah ba ynxu daga mata fada shine hr ta gudu rikota Rahima tayi ta zaunar da ita tace zauna tukun ai safirah batayi wayon da hr zata gudu ta br gida ba mu jira zuwa anjima zaki gnta ta shigo dole ta zauna amma sam hankalinta baya jikinta hada rike knta tayi da hannayenta Rahima ta juyo ta kalli safirah tamata alaman ta fito Ta zo ta durkushe gaban Fadeela ta rike kunnenta am sorry mommy ta furta a hnkali Fadeela ta dago da sauri taga safirah durkushe gabanta dagota tayi ta rungumeta tace krki sake mun irin wannan wasan kinji safirah kai ta gyada mata,umman Fadeela ne suka shigo Safirah taje da gudu ta haye jikinta tana granny oyoyo dagata tayi tace yauwa yar wajen granny ai ni ina ma fushi dake ba kinki zuwa mun hutu ba tace ai granny na shirya kayana ma tare zamu tafi suka karaso falon Fadeela tace sauka kafun ki karasata kin girma baki san kin girma ba umma tace a'a krfa ana takura mun ita dole ma in tafi dake yau da ta tashi tafia kuwa tare suka tafi hr wajen mota suka musu rakiya Rahima ta juyo taga Fadeela na hawaye daria ta fara mata tace oh ni Rahima wannan ma fa hutu zataje zanga ya zata kare ranan da za a ce zata gidan miji Fadeela tace br tuna mun Ummi wlhy ko kadan banason yarinyan nan tayi nisa dani suna tsaye motar malik ya shigo ya karaso inda suke yace me kuma ake kullawa daria sukayi suka mai sannu da zuwa Rahima tace kai muke jira dama yace toh ai sai mu shiga
~~~~
Wajen cike yake makil da mutane wata bakar motane  ya shigo harabar filin Malik ne ya fito daga cikin motan ya zagaya tareda bude dayan side in hannunta ya riko ya fito da ita tareda cire mata abunda ke fuskanta a hankali ta bude idonta Rahima hospital shine abunda tagani rubuce jikin building in juyowa tayi tana kallonsa idonta fal hawaye ta aje knta akan kafadarsa tana kuka happy birthday habibty n happy anniversary dagowa tayi ta mai murmushi miko mata hannu yayi suka karasa inda mutane ke jiransu a ciki hrda mutan sudan an fara da bude asibitin sannan aka wuce kan item 7,wata reporter ce ta karaso inda Rahima da Malik ke tsaye da sauran mutane suka danyi excusing nasu reportn ta dubi Rahima tace Dr Rahima meh zakice game da wannan cigaba da kika samu,ta danyi gyaran murya tace dukkan yabo da godia ya tabbata ga Allah gskia baxan iya misalta farin cikin da nake ciki a yau ba ds has olways bn ma drim n am so happy dt it cm real today,reportn ta kara da cewa to whom do u owe ds ta juya ta kalli Malik tareda mai murmushi sannan ta juya tace Well i am wat i am today bcs of two amazing ppl one of which is standing here nxt to me n d oda who isnt here wt us n also to ma family who hv always bn there for me,reportn tace u made mention of two ppl in d first place one bn ur husband we wl lyk to know d oda person well d oda person is no one bt ma late husband reportn tace sorry for ur loss ma'am i think dt wl b ol ta juyo ta kalli Malik yace shld we gt out of here kai kawai ta daga mai ya jata zuwa cikin asibitin office nata suka shiga suna shiga ta juyo ta rungumesa tace bn san ya zn fara gode maka ba ds is d best birthday eva ya dago fuskarta yana mata wani kallo yace abt not knowing hw to tnk me i hv alot of suggestions ya fada tareda kinne mata ido daria tayi ta maida kanta ta kwanta akan kirjinsa
Bayan wasu shekaru Rahima ta sake haifan yn biyu maza bayansu kuma bata sake haihuwa ba,zaman lafia suke a gidan sosai ba a jin kansu in ka gansu bazaka taba zata kishiyoyi bane kaman yanda bazaka taba banbance yaransu

ALHAMDULILLAH
adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *