Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, October 20, 2018

BA BUDURWA BACE COMPLETE HAUSA NOVELS

adsense here
BA BUDURWA BACE COMPLETE HAUSA NOVELS

BA BUDURWA BACE COMPLETE HAUSA NOVELS

[4/1, 11:12 AM] Deeyart yusuf💋: TALENTED WRITER'S ASSOCIATION
         (TWA)

      PRODUCE

��BA BUDURWA BACE��

STORY 
ILILEE
DIRECTOR 
Mr ZAID
WRITTEN
BADEEYART

    TWA

da sunan Allah mai rahama maijinkai! Dukkan yabo da godia sun tabbata ga Allah madauka kin sarki ;
Ya Allah muna rokon ka ka dauka ka wannan kungiya tamu, alkhairan dake ciki Allah kasada mu dasu, sharrukan dake ciki ya Allah kakaremu daga garesu.
Amin!

��BA BUDURWA BACE��

Ep1⃣➖5⃣

Lokacin dami nane ruwa sun saua garin yayi sanyi, chiyayi sunyi kore,  ni'ima tasauka, yayi dai_dai da lokacin da "Salma ke kwance a saman tabarmar ta, wadda da ita k'ara babu! Tayafa da'n xaninta saboda sanyi sai rawar da'ri take ahaka harbarcii yayi awon gaba da ita.
Fitowar inna uwani keda wuya ta leka da'kin Salma taga bacci take, tadauko kwarya cike da ruwan sanyi ta watsamata ba shiri, Salma ta mike  tana  shashsheka sai rawar da'ri take 
Inna uwani tarike kunkuru tana fadin lalle yarinyar nan dama kikasa mu harxaki kwanta kifara shakar barciii marar kunya ke harkinga ta kwantawa kiyi barci to fito kinjawa kanki tajawo ta waje 
Innah tashiga da'ki ta kwaso kayan wanki ta jibga mata cikin firgici Salma ke kallonta tana fadin inna mixanyi 
Ta galla mata harara tare da fadin ubanki xakiyi inda sabo Salma ta saba da wahalar inna ta dau bokiti ta xuba ruwa tafara wanki tayi nisa cikin wankin saiga samira ta fito xata bayi takalli Salma tana fadin ke mikike cikin wannan tsohon Daren 
Salma tayi mata banxa
Aikuwa samira taji haushi taje wajenta ke harkin isa inamiki magana kiyi min banxa? 
Salma tace anyii ,da uwarki xanji ko dake......... kamin Salma tace wani Abu kaji tas!tas!
Mari biu a jere  tana dago kai taga inna 
Samira tace hukuncin ki na da'ya kenan, tashige da'ki ta kwaso wasu ruba'bb'in undies tace kamin safe nakeson su tajuya inna tace kinji mitackoo����
Salma tana kuka tana wankin har ta kammala tayi shanya ta kwanta.

Asuba nayi tayi sallah cikin sauri kada inna ta isketa tafito tadau jarkar ruwa sai rafii 
#deeyart
[4/1, 11:36 AM] Deeyart yusuf💋: TWA
BA BUDURWA BACE
Lahh! "Salma harkin cika?" "Eh , fadila sauri nike inkoma gida fadila tayi tsak, i ki koma kicigaba da yimusu bauta ko?
Aii ba'ace Dan ummanki tarasuba kixauna kinayi musu bauta ba gode bare nagode.
Ahaka fadila taja Salma fira basu koma ba sa 8
Tana shiga taji muryar
Gwoggo lantana (qanwar babanta) aikuwa gabanta yafara dukan uku-uku ahankali ta ajiye jarkan kamar wata munafika tajuya
Inna tace lantana ga ya'r kucakan tadawo wajen yawon ta, tun jia rabona da ita.
Lantana tabugi kirji tayo waje tana fadin shiyasa yaubata xo tayimin wanke- wankeba ko ruwa banda gida inatajiranta ta xunguri Salma tare da fadin wata sabuwar da'bi a xaki bullo da ita kuma ta kwana waje
Saiga zainabu ta fito inna ina abinci na ?
Inna tace yo ta girka balle kici ,ko kunun bata dama ba,
Zainabu tace banshan kunu masa (waina) nike so
Inna tace ga kullu can ta soya miki
Zainabu ta cewa Salma inkika wuce minti 5 saidai ki dama man kunu
Cikin hanzari Salma tashiga kitchen tafara aiki
SHIN WACECE SALMA?
DEEYART YUSUF✍
[4/1, 11:39 AM] Deeyart yusuf💋: ��BA BUDURWA BACE��
Ep ��
Yanda taga rana haka taga dare. Dan kuwa gwaggo lantana tasa keyarta tayi gaba sukaje gidan ta,aikin wahala bawanda batayiba, ahaka har dare yayi tadaawo gida."
Yaukam! Tunda ta tashi tayi aikin duk daxatayi cikin sauri dan tanaso taje islamiya.
Tayi wanka, ta dauko ya'r bakkonta da duk ta yayyage, ta xaxxage kayan ciki tada'uko nakasan, wada'n da take ji daasu kenan wata kod'addiyar atamfa tarike atamfar tana tunanin lokacin da abbanta yabata ita daga boye kada inna uwani tagani."
"Sai hawaye shar afuskarta tana tausayawa abbanta yau wurin sati da'ya batasa shi a ido ba.
Ta tashi tagyra, tasanya hijab dinta na islamiya koda'dde, ta tuna malamin su ya gargade ta kada tasake xuwa dashi. "To yaxatayi shika da'i takeda babba.
Cikin wannan tunanin tafita
"Salma kaimin ruwan wanka bayi."
Salma ta juyo tana kallon samira ta ce,"
In nak'ifaa?" mixai faru kikira jarababbiyar uwarki takai miki,
Samira ta saki baki...
Salma yaushe kikayi bakin fadar magana haka?" Ta ja Dan k'aramin tsaki..mts!
Tace ku kuka koyami mana."
Samira ta taso daniyyar bugun Salma:
Salma ta watsa da gudu. Dan tasan kobanxa samira tafi karfinta,tana kaiwa xaure tayi kicibis da mutum tana dago kai waxata gani banda Abban ta."
Cikin murna ta amshi kayan hannunshi.
Abba sannu da xuwa suka shigo gida tare ta shin fid'a mishi keso(tabarma) yaxauna takawo mai ruwa suka gaisa.
Abba kallon Salma yake yana maitausaya mata, da irin xaman da take agidan yanamata addu ar Allah yavata miji nakwarai!"
Suna xaune saiga fadila tashigo suka gaisa da Abba.
Abba yajawo ledar dayashigo da ita yadauko yadin uniform din islamiya yamikawa Salma cikin murna ta karba tana godia fadila nataya ta
Salma tadaga kayan tana dubawa taji anhixge kayan dukansu suka juya ganin waye?"
Wacce banda inna uwani sai huci take tamkar wani tsohon bunsuru.
Munafukkan banxa ka keb'e yarinya kana kitsamata magana harda siya mata kaya to ina na samira da Zainab to wallahi vaxaki sakayannan ba
Like · 2 · Reply · Edit · Jul 7, 2016
Badiyah Yusuf
Munafukkan banxa ka keb'e yarinya kana kitsamata magana harda siya mata kaya to ina na samira da Zainab to wallahi vaxaki sakayannan ba
Fadila tace inna duba kiga samira na kiranki
Inna ta duba inda fadila kenuna mata
Bata ankaraba ta kwace kayan ta kwasa aguje hartana tuntub'e taji anriko ta waxata gani banda uthman
Yace ke miye haka kina gudu
Inna tace rikomin ita da'n albarka ja irar yarinya nixaki ma wayo
Abba yace uthman kyaleta Salma bita kije gidansu kisa kuje mkrnt.
Salma ta goge hawaye ta bi fadila
Uthman yace miya faru Abba???
DEEYART YUSUF✍
Like · 3 · Reply · Edit · J
[4/1, 12:15 PM] Deeyart yusuf💋: ��BA BUDURWA BACE��
Ep��
Abbane xaune yana tunanin irin rayuwar da Salma keyi a hannun inna uwani dama sauran ya'n uwanshi.
Ya'n uwan ummanta sunyi2 yabasu ita yak'i saboda tana ebemai kewar ummanta.
WACECE SALMA??
Malam Ahamd mai kayan kuli, shine cikakken mahaifinta, su 5 ne a dakinsu maza 4 mace 1 Lantana, kenan Malam shine na 2, ga iyayensu, suna a zaune a wani kauyene Dan Sadau, iyayensu ba wasu masu hali bane, kawai sun dogara da noma, Mlm Ahmab mu2m ne mai Neman kanshi, dn haka ya ban-banta da sauran yan uwanshi, yana saida kayan koli, kuma ya zagaya kasuwannin makwabtan kauyensu! Haduwar da Inna uwani had in Allah ne, kawai dn ko kadan basu dace ba, irin yaranan ne masifaffu, ga kwadayi, ga rashin tarbiyya, dn kawai ya kasance had in iyaye, duk ba wani zumunce ne dasu ba, kunsan auren kauye. Tun da ya auri Inna uwani baisan dadin aure ba, jidalin yau daban na gobe daban!
Haka har suka samu kuruwar haihuwar Usman, nan kazanta ta qaru, haka yake hankuri da, gashi kauyen tayi qaurin Suna, duk wani rikicin kauye tana ciki, har ta qara samun Zainab, in dai yana gari bashi da kwanciyar hankali dn yana fita nema, kasuwanni wani lokaci yana sati 1 baya gida, in ko yadawo ko ruwa bazai shaba, zai fara samun korafin mutane.
Watarana Abba naxaune tare da abokinshi malam haruna.
Suna magana akan jarabar inna uwani.
Malam haruna ya muskuta yace shin wai malam Ahamad mixai hana kasake aure?"Ai inaga idan kanada mata 2 ka sarara tunda duk k'auyen nan bawanda baisan halin da kakeciki ba akan matarka.
Mlm ahamad yace anya
malm kanaganin uwani xata bari wata tashigo gidana?"
Mlm haruna yayi daria yace kwantar da hankalinka akwai d'iyar wana amma gaskia ita hakuri gareta baruwanta amma ina tuna nin kada matar ka tadinga cutar da ita tawannan hanyar
Mlm ahamad yayi ajiyar xucia yace Allah ya axamu bisa gare ta nikam nagaji da jarabar uwani nayarda xan kara aure.
Bayan watanni 2 zancen aure ya kankama uwani kamar ta mutu ,amma da kawarta Sarai taba
[4/1, 12:17 PM] Deeyart yusuf💋: Bayan watanni 2 zancen aure ya kankama uwani kamar ta mutu ,amma da kawarta Sarai taba wata shawara ta hakura a kayi bikin!
Sanwa shara wanki hatta da kauda tsintsiya Halima ce keyi tunxuwanta gidan bata da lokacin kanta banda na inna uwani a haka Halima tacigaba da hakuri tun malm ahamad nahanawa har yadaina Dan koya hana saitayi indai I
Uwani tasata aiki
Akwana atashi shekaru sun shure Halima haryau ko ba'tan wata bata tab"ayiba inda inna uwani tadinga yadawa gari juyace ahaka rayuwar taci gaba dakasan cewa cikin hakuri!
Inna uwani naxaune tare da y'ayanta uthman shine babba sai Zainab da samira,
Tana kitsamasu magana danuna masu kada sukuskura suyiwa Halima ladabi ya'r aikinsu CE ba matar ubansuba tun basu mallaki hankalin kansuba.
Halima na d'aki tagama shan ruwa dama tunda ta tashi da xaxxabi ta tashi takwanta tana jin batajin dai2 ga tashin xucia komai badad'i.
Ta dauko sauran gijiar da Mlm yashigo mata da ita jia tana ci takora ruwa aikuwa cikin ta yamurda,alamun amai xatayi tayi tsakar gida tana kaiwa tafara kwara amai kamar ta amaye yan hanjinta.
Inna uwani tayi waje da idanu tana kallonta uthman yakawo mata ruwa yana sannu
Inna uwani ta tayimasa rankwashi a kai tana fadin ban hanakaba taimakonta yace to inna sai abarta ahaka kemadai naga idan baki da lafia tana taimaka miki harki warke.
Baayan kwana biu innace kofar tagar dakin Halima tana labe taji mike damun ta.
Mlm yace Halimatu sadiya ya washe baki ,
Yacigaba da fadin to abin nema yasamu ,yaudai gaki da juna biu ta boye fuskarta yace au kunya kikeji to Allah yabaki Wanda, xaitaimake ki mai albarka da mu baki da'ya! tace amin.
Inna dake lab'e ta watsa wata gigitacciyar kuwa wadda ta tayarwa da kowa hankali harni dake rubutu saida nayarda Biro danganin mike faruwa??
DEEYART YUSUF✍
[4/1, 12:18 PM] Deeyart yusuf💋: Deeyart
��BA BUDURWA BACE��
Ep
Shigo da kafar hagu kada kitaka,nan ya'yan aljannu ne!
Ya fada, ya na qare zare jajayen idonshi,,
Nasan mike tafe dake! Ya fada cikin wata murya maran dadin saurare, inji Bokan yana muzurai, yana, karkada wasu kayan 6atan nasu ,( yo dole nace 6ata, Dan duk Wanda ya je wajen Boka Allah yana fushi daashi , kuma sai yayi kwana 40 ba a kar6i sallarshi ba, Allah ya karee mu da aikayata aikin da nasani, Ameen Deeyart mu, inji Ililee da Zaid)
Nasan mi ya kawo Ku ba sai kun fada , Sarai ta kalli Inna uwani, tana wani mugun murmushi, amma duk da haka kuqara sanar dani, ko da yake kinason ahana kishiyarki samun ciki ko?
Inna Uwani ta ce "eh Allah gafarta mal.........keeeeee!!!!! Taji wata irin qara , nan ba gidan mlm bane, kada kiqara muna wannan zancen kinji? Su Inna anji kamshi mutuwa,
Dakyar ta amsa da eh, dn har wani fitsari take ji akan tsoron qarar da taji, can ya mika hannunsa ya dauko wasu magani,
yamikawa inna wani kullin, tare da bayanin yanda zata yi amfani dashi,
Xaki samata a ruwa tasha, idan kuma wani yasha," toh ya daga dan qaramin kanshi kamar kwallon lemo, vashi ba haihuwa har abada koda ke ce kika sha koo!
Inna Uwani ta ce
Nayarda! Ku 6acemin da ganin kudin aikina sai maganin yayi zako dawo,
To ku koma da baya baya yana danqara musu Ashar ,suma sunayi, Allah ya tsare muna imanin mu, Ameen
Suna kan hanya Sarai tace ai na fada miki, in dai kika bi wannan hanyar toh baki ba kwana da wani bakin cikin mu2m, Inna ta CE,ai nagani gashi daga zuwa har yasan abin da ya kawo mu, Sarai ta CE,",ai na fada miki aikinsa kamar yankan wuk' a yake,, nan dai suke ,tafiya suna zancen, har suka rabu kowa yakama hanyar gidanshi, ko dams satar hanya sukayi.
Inna nadaawowa tasa, aruwa tashiga dakin Halima tana ya'r daria
Ke!" Sadia jikin yayi tsanani ne?"
Ta tashi xaune, tace a'aah "yaya", inadai futawane.
Inna ta ajiye kwaryar ruwan. tare dafadin ga ruwa kisha koo."
Aaaa yaya banjin kishi, banda
[4/4, 7:27 PM] Deeyart yusuf💋: Inna ta ajiye kwaryar ruwan. tare dafadin ga ruwa kisha koo."
Aaaa yaya banjin kishi, bandade da shan wasuba idan nasha yanxu xanyi amai.
Tooo gasunan kisha xuwa anjima kinji ?"
Toh yayah!"
Tana fita barci ya kwashe Halima har Mlm yashigo_" batasani ba mlm ya ga ruwa a kwarya yadauka xaisha , saiga uthman yaxo yace" Abba xansha. Abba yamika mai ,
Uthman naxuwa waje yadauka xaisha,
Inna tahangoshi tace nabani uthman kada kasha, wayyo Allah!
kowa yafito yaga miii inna ta ke yi wa kuwa ta amshe ruwan uthman yaxubar yataka kwaryar yace ,
Inna bakisomani abinda xai cutar dan! amma kinaso ya cutar da matar baba da baba to naga lokacin dakika xuva komai ya fice!"
Toh kunji sanadiyar tashin hankalin innna, nan tadinga kuka dan mlm Ahamd tayi tambayar duniya taqi kulashi, nan ta figi mayafi sai gidan Sarai dn su San wata mafita,."
Wannnan kenan!
Ahakadai cikin ikon Allah Halima ta sunbulo k'atuwar ya'rta mai kama da ita
Wadda tacii sunan Salma.
Bayan shekara biyar, umman Salma tasamu wani cikin,wajen haihu Allah ya amsa ranta da abinda ke cikin.
Abba yayi rashi sosai! Har da su rashin lafiya, Wanda shine yaqara da sa tsanar salma a xuciyar inna da sauran yan uwa masu halinta, dan mlm nashi da wani aiko sai NASA salma a gaba yana kuka, Wanda inna takejin haushi sosai!
Awannan lokacin ya'n uwan Maman Salma suka so amsarta, amm Mlm yahana akayi-akayi yace suyi mai adalci ba uwarta kuma bata ahaka suka barma shi ita."
Ahaka Salma ta taso cikin bakar wuya da tsangwamar kishiyar uwa."
"Salma tashi kije lambu ki tsinko min xogale,
Inna mkrnta xanjee faa,
Inna tasaki baki
"Oh
waton ban isa garekiba ko?"
Ah" inji salama, l
To natafi
Salma nafita waje saiga lantana
Taduka ,
Gwoggo ina wuni?"
Daban wuni ba kinagani na?" dallah tashi muje dibomin ruwa ga wanki nacan.
Gwoggo inna ta aikenii.
Lalle yarinya uwani tafini agareki kenan, tashi muje
Ahaka salma tabi lantana tayimata aikace aikace sai dare ta dawo gida.
Tana shigowa inna tace," lalle yarinyar
[4/4, 7:28 PM] Deeyart yusuf💋: Tana shigowa inna tace," lalle yarinyar nan dasake ni ban isagarwki ba kinacan wajen karuwancin ki sai yanxu?"
Salma ta turo baki, tanafadin kema kinsan wanda ke karuwancii gasu can adakin ki,!
Inna tace mikikace?"
Shigo war Zainab CE ta tsayarda inna,
Inna naganin Zainab da Leda baka ta washe baki
Aaahhh Zainab andawo?" sannu da xuwa tawani ya kune fuska tamikawa inna Leda," inna ta kara washe baki tare dafadin wani Dan albarka munsa tana ganin nama tafara yiwa zainabu kirari tabi bayanta sukayi dakiiiii,.
Salma tace Allah ya gyara. baki tambayeta inatasamo ba ko miyasa tayi dare dakin saurayi amma kina Samata albarka
Tayi dakinta.
Waas!! Allah na gaji,"
DEEYARR YUSUF✍
[4/4, 7:30 PM] Deeyart yusuf💋: ��BA BUDURWA BACE��
Ep
A ranar yarima kasa runtsawa yayi, daya rufe ido Salma yake gani! haryaga nawar safiya ta waye.:
Hmmmmmmm su yarima manya.:��������
Bayan sallah asuba yarima nata tash,i yakira sarkin gida
Yana tambayarshi ya batun yarinyar ya gane kowacece?
Ran yarima shi dade
Nabinciko
Inajinka
Yarinya dai sunanta Salma yar gidan malmn ahamad mai kayan kolii
Mahaifiyarta ta rasu dajimawa
Nandai sarkin gida yaxayyanawa yarima wacece Salma da duk wani abuda yashafe ta
Bayan 1 month
Malam Ahamad ne xaune afada gaban sarki
Domin amsa kiran da sarki yayi mashi
Bayan gaisuwa da sauran abu buwan dasun wakana afadar
Inda sarki yafara magana
Akan yar' shi da da'n shi yagani kuma yanaso
Kuma hanason xa ayi auren bada jimawa ba Dan yarima xai koma birni
Inda sarki yabawa mlm Ahamad kwana ukku yadawo mai da labari ma dad'i
Bayan komawar Abba gida yakira Salma
Suna magana
To Salma kinjidai abinda nasanardake akan maganar da'n sarkin garin nan shin ke miye xabinki
Ko kinada tacewa kada kiboyemin komai ya'ta
Abba nidai xabinka shine nawa banda wani xabin
Allah yayi maki albarka ya'ta tashi kije
Ahaka abba ya amince da auren akafara shiri
Salma kam ko ajikinta
Inna kam batada labari tunda sarai batanan
Ayau akaxo kawo dukiyar aure agidansu Salma
aikuwa inna tayi tsaye tace sunyi batan hanya
Dakar tabari
Ranar da daddare sukaje gun boka akan maganar wargaxa auren
Muje xuwa muji shin mixai faru???
DEEYART YUSUF✍
Like · 1 · Reply · Edit · Jul 1
[4/4, 7:32 PM] Deeyart yusuf💋: ��BA BUDURWA BACE��
Ep
Indai xakubi umarnina to komai xai xo dasauki kuma xakuyi nasara.: inji boka ya na fada masu,
Inna tace koma miye xamubi kuma xamuyi, biyayya indai auren wacan shegiyar xai wargaje yanxu duk ga ya'yana misuka rasa da xaixo neman waccan karuwar?'
Ya isah yafadi yana wani xaxxare ido!"
Sharadi nafarko shine
Yamik'a masu kwarya tare da wani magani,aciki tare da fadin
Kunga wannan dashi,xakuyi wanka da guda2 yanxun xanmaku wankan da ruwan maganin.!
Na biu shine kece uwar su kinga wancan akuyan xaki sadu dashi
Inna ta xaroo ido,
Na ukku kuma
Ya nuna xainab ita wannan aljani xai mata rubutu acinya tsakiya
Ita kuma wannan samira
Xata kwana anan, Sarai ta qara zuga Inna dn ttaso taqi amincewa, ta nuna iron daular da salma zata kwasa, ita ga da yara azube, ba waddda akeyiwa son aure,
(Wa iyaxubillah ya Allah kaimuna yatsari ga abunda bama iyayiwa kanmu ya Allah ka karemu da kariyarka da iyalanmu baki daya da al ummar annabin Rahama."
Mata muyi hattara mudaina kai kanmu mahalaka akan abinda baikai yakkawoba ko Dan kwadayin samun dunia
Amin)
Gari da kewaye duk yadau harma akan abikin Dan sarkin tilo Anwar! "baki sunfara sauka ako ina, kaxaga maganar kenan ."
Salma kam ko ijikinta.Dan gidan sarki kawai ake shirii gidansu ba'a komai,da dukiar auren da aka shakomata duk inna ta kwashe."
Acewarta bata isaba ita bad'iyar kowa ba.'
Abba da kanshi yake hadawa Salma cimiii akullun tasha sai Maman fadila da kexaunar da ita tana tsimata.'
Xonan fadila ina Salma
Tana ciki wajen ummana.'
To yashirye2
Yana gidan sarkiii!
Kamarya?? usman yaxaro ido.'
Fadila ta kalleshi tace inna uwani ta hanamu komai, takwashe
To mi yarima yace ?
Baisani ba.
Usman yayi tagumi shikam mi ake da hali irin na uwarshi akullum yana mata addu ah Allah yasa tadawo hanya madai daiciya."
Fadila tace yanxu haka ko akashe Salma batasan waye angon ba.'
Usman yace hakane d'axun ma ina tareda shi kuma shima ya shaida min haka.'
Fadila ta harareshi tare da fadin,'
Yarima
Like · Reply · Edit · Jul 12, 20
[4/4, 7:34 PM] Deeyart yusuf💋: Fadila tace yanxu haka ko akashe Salma batasan waye angon ba.'
Usman yace hakane d'axun ma ina tareda shi kuma shima ya shaida min haka.'
Fadila ta harareshi tare da fadin,'
Yarima fa nikecewa!
Usman ya kalleta yayi murmushi tare da fadin
Ko ban isa yayi magana da Niba ne ?'
To abirnii skul din mu daya kuma agidan shi nake xaune.'
Bai rufe baki ba saiga kiran yarima a wayarshi ,
Yadauka tare da fadin ranka shidade ya hidima ?'
Acan bangaren banji miyace ba nadaiga usman ya washe baki tare da fadin Allah ya kaimu.
Fadila da ke kusa tayi karaf tace Amin.
Yana kashe wayar ya gallamata harara.tare da fadin waya kaso dake da xaki amshe ,
To kushirya anjima yarima xaixo, yaji mixakuyi kuma kisan kalar dabarar daxa kiyiwa Salma.
aikuwa fadila ta buga tsalle tare da fadin
Yeeeeeeeeeeeehoo
Yau xanga yarima!
?'Usman yace shi ganin yarima shine na kuwa da tsalle
"E
mana."
bamu ganin shi sai hawan sallah fa kuma daga nesa nikam bakaramin dadi naji va daxai auri Salma,
Usman yaji haushi sosai kawai yasakai yafara tafiya,
Fadila harta shiga soron gidansu tace ya usman ya juyo
Tace kaji haushi?
Ke nikike cewa naji haushi
Yacigaba da tafiya
Ta kwashe da daria tayi cikin gida daxumu din ganin yarima!
Shin mixai faru???
DEEYART # YUSUF ✍�✍
[4/4, 7:35 PM] Deeyart yusuf💋: ��BA BUDURWA BACE��
Ep
Shigar fadila keda wuya, ta kwashe duk firar da sukayi da usman, ta gayawa Salma."Saidai bata sanar da ita yarima xai xoba. Dan tasan halin Salma.,"
Tasanarda mamarta,tare da fadin mama ki gyarata kamin anjima Dan Allah."
Salma tace wai fadila kodai yayana naciki ni ?""Wannan xuba da kukeyi haka,kuma gashi kullum idan kunhadu sai kunyi fada kuke rabuwa." baxa arabu lafiya ba .kuma gashi baku shiri da inna,anya
Fadila ta harareta,tare da fadin nikam nafikarfin uwarshii!"
Hmmmm fadila inna uwanin ce kika fi karfi??? Lallai ba ruwan Deeyat fa��."
Kuma ni karatu nike.
Salma tayi murmushi,tare da fadin kinji dadi, inama ace nima ina karatun bokon nan sosai?" Hawaye suka zubo mata a idona, fadila bani da burin irin nasamu ilimi, gashi saboda innna bata bari naje, kun tseremin, da yanxu ina birni, wajen karatu, boarding kenan,
Fadila tace unhh kiyi hkr salma, komai mai wucewa ni, insha "Allah za ki samu ilimi, ko kicewa yarima ya bari ki cigaba, nasan zai iya zuwa dake birni.
Ta bita da harara,"
Ankiii dinn,"
Ni miye ruwana dashi,ko auren nayi nasan wata sabuwar wahalace,xan isko!" Dan kuwa har nasan cikin bayin gidan xankoma."
Mama tace ke Salma fata nagariiiiiiii,."
Kidaina wa kanki irin wannan,tashi kiyi wanka."
Tashare hawaye ta fad'a bayii."
Bar shegiya marar amfani, xata dawo duk gidan ubanda ta yada xango,
Inna nifa yunwa nikejii agajiye nike."
To samira badole ki gajiba wannan jibgege da shi sann........
Kamin tarufe baki saiga yaro yashigo,"
Wai ance ana kiran samira. inna tace waye
Ado mai aiki gidan sarkii.
Shiko da wannan uban dare haka.?
Samira taja mayahi tafice (Allah shirya)
Salma ga yah usman nan yana kiranki,
Ba gardama ta tashixata fita,mama tace keko ko Dan turaren nan baxaki fesaba." Salma ta xura mata ido, kamin tace wani abu fadila tafeshe su da turare."
Suka fita waxata gani," banda yarima Anwar da uthman.
Yauwa qanwa kinfito.?"
Ta sunkuyar da kanta,ta gaisar dasu."
Yarima sai kallonta yake kamar
Like · Reply · Edit · Jul 13, 201
[4/4, 7:36 PM] Deeyart yusuf💋: Badiyah Yusuf
Yarima sai kallonta yake kamar yacanyer
ta!
Cikin dasasshiyar muryarshi yakefadin Salma ya shirye2?"
Tayimai vanxa,sai shagwa6a take xubawa yayanta."
Allah sarki Salma!"
Bata da uwa agida, Yya usman ne kexame mata, tamkar uwa acikin kowane hali."
Yace Salma da mi dami kuka shirya?" wane taro xakuyi ne ?"
Takara shagwave mai,'
Nifa yyah babu abinda xanyi."
Usman yace to xaki iya sanar dashi mana.
Shikam yarima haryafara jin haushi wato bata damu da shiba.kullum shike cikin tunaninta da sha awarta, amma ita ko ajikinta." kodayake ba laifinta bane shiya jawakansa.$
Usman suka koma gefe da fadila suna magana."
Anwar yafara yiwa Salma magana,daga un sai aa
Harya wuce.
********
Ke ko kosaida safe babu daga sallama sai kwana waje.?"
Samira tabuga tsaki tayi bayii.$
Tavar inna tsaye,
Inna kam taji haushi, tunda ko ledarma yau ba ashigo mata da itava."
(Mudinga bincikar ya'yan mu acikin kowane hali)
Shin mi samira ke aikatawa ne??"
DEEYAET # YUSUF ✍
Like · 1 · Reply · Edit · Ju
[4/4, 7:37 PM] Deeyart yusuf💋: ��BA BUDURWA BACE��
Ep
Yau ba post
Saidai namika sakon gaisuwata tare da barka da sallah ga yan' uwa musulmi aduk inda suke afad'in duniyar nan
Sakon gaisu ta musanman gareku
Deeyart novel's
Whatsapp and Facebook
Friendx
matan arewa
khadeejart candy novels
deejarth bintu musa novels
hawwy novels
ililees home of novels
zauren makaranta littattafan Hausa
khaleesart haiydar novels
ayshart kurah novels
rash Kardam Hausa novels
hausa novels mashku
kitchen professionals 1&2
ndcc groups
ummu amatullahi kitchen
matan aljanah kitchen & makeup
Dama sauran wadan da bansamu xayyano wa ba
Ban manta daku ba al ummar
TALENTED WRITER'S ASSOCIATION
Gaisuwa ta musanman
Taku akoyaushe
# Deeyart Yusuf
Like · Reply · Edit · Jul 13
[4/4, 7:38 PM] Deeyart yusuf💋: TWA
��BA BUDURWA BACE��
Ep
Shirye-shirye yadau harma, ako ina cikin fadin garin harma da makwaftanshi." "Manya-manya sunxo a kowane yanki.,
Hakama ya'n uwa da abokanim arxiki."
A yau ranar jumu ah ne bayan anfito sallah dakarfe 2:30pm
Aka daura auren
SALMA DA YARIMA ANWAR!!?
akan sadaki mafii karancii."
Inda gidan sarki ya tsinke bamaso ka tsintsiya."
Abangaren su inna uwani kuwa, basa komai sai hassada da tuka da warwara,anyi yawo wajen bokan har angaji duk da haka basu saadu daba.
A gidansu fadila acan ya'n uwan umman Salma suka tare."Dan ganin komai yaje dai-dai."
Ahaka dai akayi yinin biki har dare yayi.
Akaxo bikon amarya,
Abban Salma yayimata nasiha da dama hakama sauran yan uwan ummanta."
Salma kam ko ajikinta, ko digon hawaye, duk da tanajin xugin rabuwa da abbanta ,inda usman ke kara kwantar mata da hankali.har aka gama aka basu amarya suka wuce.
Sai gidan maimartaba."
Aka kaita dakin momy wato Mmn yarim taji dadin ganin wannan kwakkyawa, amatsayin matar yarima ahaka har aka kaita dakinta."
Abokanin ango suka xo, danyin sayen baki, ango kam yaga nawar su ware, amma sai ma Sabon xama da fira dasuka axa."
Yayi gyaran murya tare da fadin,"
Masu mata sutash,i suje subasu hakkinsu!��
Gwabraye ko atashi aje arungumpillow,,
,,!!!����
# Deeyart Yusuf✍
Like · 1 · Reply · Edit · Jul 13, 2
[4/4, 7:39 PM] Deeyart yusuf💋: ��BA BUDURWA BACE��
Ep
Godia ta musanman, ga Allah,"da ya nunamin kinxama matata salma."
Ya na magana yana kallon Salma.'
Matata uwar ya'yana kina da alwala ne,?
Ta gyada mashi kai ,alamar aa'h
Ya nuna mata toilet,
Tashiga tayi alwala, tafito." shima yashiga ya fito ,
Yabasu sallah irin ta ango da amarya.' wato nafila raka a biu domin nuna godiya ga Allah da ya nunamasu wannan rana.!
Suna idarwa ya vajemasu kajii da lemuna.'
Bismillah amarya."
Ta kyaleshi,ya matso kusa da ita,yasakeyimata magana."
Tace nakoshi fa."
Yace hmm....."
nasan fa, hidima bata barki cinn abincin kirki ba.?'
Ta,ce aa'aa
Ya yago nama yasamata abaki, tadago ido tana kallonshi ya kanne mata ido,
Ahaka harsuka kammala.!
Yamata umarni da wasu kayan bacci, sleeping gown."
Bamusu tasa saida tagama ta ke kallon kanta, a mirror
Jikinta komai a waje."
Tana daga kai suka hada ido,yaxo kusa da ita ya rungume ta,tabaya yana mai fadamata kalaman love!" masu sanyi da kwantar da xuciya,ahaka harya fadamata maitaarsa afili yana bukace da ita."
Afarko ta tsorata saida yakama kwantar mata da hankali."
Hardai ta yarda, da yana yuyuwa nafada maku wannan daren da na fallasawa duniya."
Amma bakomai sirinsu ne
(Allah yaba mu ikon rike Sirin maxan mu da matan mu amin)
Nasake ki sakd'aya!��
Shin mixai kawo saki aciki
Muje xuwa mini miytushen��
# Deeyart Yusuf✍
Like · Reply
[4/4, 7:40 PM] Deeyart yusuf💋: TWA
��BA BUDURWA BACE��
Ep
Ahaka har asuba yayi
Wani abun mamaki ango nagama harka amarya ta mike tare da shigewa toilet tayi wanka.'" Duk tanajin wani yanayi, amma da yake ta saba, da wahalar gida, sai bata wani nuna jin zafi ba!"
Yarima kallon ta yake yana mamakin yanda amarya........
Yatabbata wannan BA BUDURWA BACE !!!"
Gashi ko d'an jinin nan dake fita idan ankauda BUDURCI bakomai." Duk yaji yajima kafin ya bude,,,,komai amma
Shikam,makaranci Hausa novels ne., bahaka ya ga amarya take first night dinta ba, yasha karantawa kowacce amarya sa mijin ta yataimaka mata, ya gasata kuma saiyaga JINI amma wannan ko digo babu.'
Wata jinin kamar anyanka dan karamin bisa.'
Shikam baiyi dace ba baxawara ya auroo BA BUDURWA BA!
Kuma baya jin xai iya xama da ita ahaka."
Da kar yatashi ya rubuta mata NA SAKE KI SAKI DAYA!
BY PRINCE
wa iyaxibillah
A daren farko saki yabiyo baya."
Shin miye mafita?
Yasu inna uwani xasuji?
Ya garin xaiyi dajin?
Ya Abba xaiji?
Yaxaman xawarcin xai faru?
Duk sai inkuna biye kuji komai��
# deeyart Yusuf✍
Like · 2 · Reply · Edit · Jul 1
[4/4, 7:41 PM] Deeyart yusuf💋: *TWA*
�� *BA* *BUDURWA* *BACE*��
*ep* *61-66*
Shigar jekadiya keda wuya, taxo daukar xanin gadon, Dan wankewa," da kuma tabbatarda *budurwace* ko *baxawara* yakamar yanda al-adar gidan akeyi."
Ahaka yarima yamata nuni da kofa takoma .'
Tana xuwa tafara gulma wajen umman yarima,"
Hmmmmm.........!!!!!
Kamar yanda kaban takarda ta tasaki ,"Toh wallahi ina maishaida maka baxan taba dawo wa agidanka ba."
Saboda nasan ko yaushene sai gaskia ta fito."
Yarima kam tsuki kawai yaja..... Dan haushi baya barin shi yayi magana ."
Kamarshi acee adaren farkon shi yaxomai ahaka?" kuma shi a iya karatun novels dinshi bai taba ganin hakaba ko baxawara albarka.'
Amma duk da haka yayi murna da daren jia yadauko diary dinshi ya rubutu farin cikin da ji aranar......,
Mamakin shi guda first night dinshi da abinson shi amma jini bai fitoo mata Ba.! Dan haka yatabbata ta xubarda budurcin taa titi!"
Shigarta kedawuya tayi Arba da abbanta.,
Gabanshi yayi mummunan faduwa saura kadaan yafadi .,ya sake dubawa tare da fadin Salma dagaske kece ko mafalki Nike?"
Salma natabbata kece miya kawoki yanxun ko sallar asuba Ba muyiba?"
Usman ne yafito alwala yayi kicibis dasu dasaurii yace Salma lfy? Waya mutu?
Sai tambayoyi suke mata Ba amsa."
Takasa ya xatayi , sai kawai tafashe masu da kuka
Tana goge hawaye,
Usman yaga takarda ahannunta ya amsa yaduba sai hawaye tare da fadin miki kayimishi ? adaren nan? koma miye shi baida hankali daxai koro mana ke a asubar fari daga aure jia ?
Lallai sai yau natabba ta *ANWAR* baida imani!"
Abba ya rufewa usman baki tare da fadin ya saketa ko?" Tare da ja da baya yana dafe dakirjinshi tare fadin *innalillahi wa* *innailaihi* *raji'unn!!!*
Aikuwa kamin ya iyar yayi baya xaifadi usman yai maxa yatareshii yana fadinn abbba abba............... abbbbbbbbbbbbb!!!
Amma ina abba yace ga garinku nan."
Xuciyarshi tariga ta buga gabadaya.!"����������
*Shin* *mixai* *biyo* *baya*????""'
*DEEYART YUSUF*✍
Like · 2 · Reply · Edit · Jul 15
[4/4, 7:42 PM] Deeyart yusuf💋: �� *BA BUDURWA BACE*��
*Ep 66-70*
Kamin safe garin yagama yaduwa da Salma tayi sanadiyar mutuwar ubanta!" akan ansakota, adaren da akakaita xuciyarshi ta harba!"
Su inna uwani Ba kukan rashin mijinta takeyiba, kukan dadi take Salma ta fito."maganin su yayi tasirii
Hakama Xainab da samira."
Akagama shirya abba, don kaishi gidan shi na gaskiya, inda kowa sai yaje (Allah yasa muyi kykkyawan karshe." Ameen)akayi mishi sallah aka kaishi gidan sa harda yarima ya xo. xana ixarshiii ."Dan ya San mutunen kirkine ya"rshi daice batayi hali ba
Uhmmmm yarima....!! Ina tausaya maka,"
Wannan kenan!
Akwana atashi yau wata daya da rasuwar abba."
Xama tsakanin inna uwani da Salma kam yanxun baraini Dan Salma tadaina dauka."
Yauma kamar kullum Salma naxaune tafitoo." Dan dafa abinda xatacii, harta kunna wuta saiga Zainab tashigo da Leda ahannu tamikawa Salma.'
Ansa idan kin hada wutar kidafaman xanyi bako yanxun .!
Tana wani yatsine fuska kamar kashii."
Salma ta dago tana kallonta tareda xubarda yawu ,"tace a uxubillahi!" nibana magana da maxinaciya mai tara maxa gidan ubanta."
Inna uwani tayo waje ina maxinatan?"
Salma ta tsikare Dan kwali tace gareku ankajia!"
Zainab tace dadin abun banje ankoroni daren da akafara dandana niba., akullum sona ake kuma taririyata ake yi."
Salma tace gareki ankajia., kuma saikinrasa maidauka yau da gobe batabar komaiba jahillai!
Kinaganin xamanki xaiyuyu agidan nan Salma? tunda ni baxama nikeba ina birni skul,"
Yah usman bakomai Allah inajin dadin xamana anan ."
To tunda kinfison nan din
Unnnn xatayi magana sai yunkurin amai....... tayi waje da gudu tana kakarin amai da taimakon usman ta gama ta gyara wajen."
Inna uwani tace too ciki kuma kinkayii daman biyar maxakike yi?" kodayake antauna dadi ba a iyabari ."
Suna daki xaune usman ketambayar ta mitakeso
Yah vana iyacin komai Allah."
To komuje asibiti ?"
Nifa lafiyata qalau ."
Ya usman abinda nikeso yanxun shine inshiga makaranta in iya turanci
Usman yakalleta ."
Ta
Like · Reply · Edit · Jul 17, 201
[4/4, 7:44 PM] Deeyart yusuf💋: Badiyah Yusuf
Usman yakalleta ."
Ta dagamai gira
Kina nufin baxakisake wani aureba ?"xaki cigaba da xama wannan gidan.?
Fadila tace haba ya usman yakamata ace itama tayi karatu koxata fucewa kanta haushi ,"kayarda mana."
Yanisa tare dafadin sai kingama iddah.!
Sukayi murmushi
Duka."
Nikam!Dadi naji harnafara kwatanta yanda xata koma idan taxama..........��
*deeyart Yusuf*✍
[4/4, 7:45 PM] Deeyart yusuf💋: *TWA*
�� *BA BUDURWA BACE* ��
*ep 71-75*
Xaman gidan Ba dadvi gareshi ba." Kawai ina hakuri ne."
Kuma idan banyi hakuriba yaxanyi?"
Iyayena sun riga suntafii." inna uwani kuma banda tsangwama da cinmutun ci ba abunda kehadani da ita." ga samira da Zainab tun suna tara maxa awaje." yanxun har sun fara shigowa dasu, idan inna uwani tayi magani suce itace ta nunamasu hanya danhaka baxasu iya daina shigowa da su ba, dn komai aka samu da ita ake canyewa, sai yanxu ta yi masu wani dogon wa'axi NATA." Uhmmmm inna uwani kin Riga kinkashe, kanki da kanki, Dan kin 6ata tarbiyar ya'yanki.",
Usman kawai ne, nagari, shi kuma banwani damuwa tayi dashi ba."
Note!
Mata ya kamata mu kula da tarbiyar yaranmu Dan amana, ne agaremu."
Inna uwani ce xaune da Zainab ,suna kirgar kudi saiga samira da qawarta sanah., sunshigo suka wuce daki
."Samira tahada kayanta duka a wata ragwababbiyar bakko sukafito."
Inna tace sai ina kinwani hada kaya?"
Samira tace xantafi nemo kudi nima."
Tunda anfinson maikawo kudi dayawa."
Inna tawashe baki to wace sana a xakiyi?'
Samira ta tabe baki ."
Tare da fadin inaruwanku
Taja Jakarta suka fice."
(Ko ina xata nemo kudin??? oho)
Zainab tayi shewa, tare dafadin saidai abiyo bayana ehe!��
Nikam nadamu dayawa ,yau ciwo gobe lafiya." Ga wani irin jirii idan natashi, komainaci badadii."
Kamar kullum yauma inaxaune sai yunkurin amai nike amma yaki xuwa." ahaka na rarrafa koxansamu Wanda xaikiraman fadila."
Amma mii wani irin kullewar mara nike fama dashi, ahaka ya usman yariskeni."
"Bansan wake kainaba !"
Koda nafarka naganni a gadon asibitiii."
Saiga doctor yashigo ,yana wani washe bakii����
Tare da mikawa usman hannu yana fadin" Congratulation ur wife ix pregnant.!"
Uthman yace thanks Dr!"
Nandai yabasu sallama suka dawo gida."
Usman dai baice komaiba."
Banda fadila dakexubawa Salma tambayoyi .,
Kamar an aikota."
Fadila tace dole kimin banxa ina magana."
Ta tashi tafita."
Kamin kace wani abu inna tafara salati, tare dafadin"
Abin kunyar daxakim
[4/4, 7:46 PM] Deeyart yusuf💋: Kamin kace wani abu inna tafara salati, tare dafadin"
Abin kunyar daxakimin kenan?' Tunda kintauna dadin maxa ,kika dinga biyarsu harsuka miki ciki yauni uwani nabani!
To baki isa kihaifamin Dan shege agidaba!"
Salma tace baki isaba, yanda kikeda iko dashi gidan haka nima nakeda iko dashiiii."
Inkinyi musu agwada."
*Tirkashi anawata gawata shin cikin nawaye ko gaskiane abinda yarima yafada shin miye gaskiyar lamarin???"*
Banmanta dake va
*Antyna*
*Murjanatu Ibrahim Marafa*(Ohh Jannnah)
Kubiyo danjin mixai faru???
*DEEYART YUSUF*✍
Like · 1 · Reply · Edit ·
[4/4, 7:47 PM] Deeyart yusuf💋: �� *BABUDURWA BACE* ��
*Ep76-80*
"Yau cikin Salma yashiga watan bakwai."
Ga shi kato yayi tsini,tashi da kyar xama da kyar!'
Ahaka take ta jinyar cikin tana jan nauyiii."
Akullum fadila nawajenta, tana yimata lessons."Dan so suke da ta haihu tawuce mkranta."
Ha kama uthman duk sanda yasamu d'an futu, yatafo aikin kenan," ya koya wa Salma karatu,yands xata iya speaking asauk'ak'e." Kun San ko dama ba wani karatun kirki tasamu ba,tunda inna hana takeyi," Tun da Sarai ta bata labarin in mutum yayi ilimin toh yana samun daukaka, shi kenan ta hanata krtn sai dai in tayi a6oye.shi yasa ba komai ta iya ba, kuma gashi kauye ne."
Tun bataganewa hartafara fahimtar wani abu daga ciki."
Idan fadila tadawo arabic haka takekoyamata karatun da akayii a jinsu."
***********
Wannan kenan!
Yarima ne gincire,yayi nisa cikin tunanin Salma!" Shikam sonta yake, amma baxai iya xama da ita ba," sabarda taxubar da
# BUDURCINTA ."
Awaje!"
Uhmmmm........Anty jaanah kin ji yarima ko?
Yanacikin wannan tuna nin saiga sarkin gida,"
Da girman kujerarka '"Yarima mai jiran gado,' Dan sarki mai talkamin karfe!"
Yarima ya nisa tare dafadin ya labarin salma ?"
Sarkin gida ya nisa tare da fadin,"
Tana nan uban gidana, saidai akwai matsala!"
Yarima yayi xumut!
Yatashii yana mitsi-tsikar ido yanason yaji miyafaru da ita?"
Sarkin gida yacigaba dafadin unnnn.... to..ooh maganar tayi masa nayi,kawai yayi ta maza ya CE," Tanadauke da juna biu harna wata bakwai!"
Yarima yaxare ido, baikara cewa komaiba yatashiii ya shiga daki!"
Kwata-kwata ya marasa wane tunani xaiyiii ,abinda kawai yaxomai arai "shine yaje asibiti a mashi awon HIV!" ������ Dan kada ace salma takwaso talikamai, yayi dayasanin aurenta." Tare da alawaddai da halinta." Kuma maimakon yaji yatsaneta saima yajij yanason ganinta! Uhmmmm toh fa!
kodan yaxuba mata ruwan rashin arxiki.'
Miya kawoka kofar gidanmu?" Kuma cikin isa da kasaita da nuna ya isa." yake kallon usman adage ,"
S
Like · Reply · Edit · J
[4/4, 7:48 PM] Deeyart yusuf💋: Miya kawoka kofar gidanmu?" Kuma cikin isa da kasaita da nuna ya isa." yake kallon usman adage ,"
Sannan yayi "murmushi tare da fadin,"xata fito ko sainashigo?"
Usman yamashi kallon, ko kashi albarka" tare da fadin da mikake takama Dan sarki?
Mulki?
Kamin usman yace wani Abu .......Yarima yabige kyauren yashige gidan,sai dube-dube yake yana axa idon shi kofar da ke dakin muradin shi yayi ido 2 da Salma dake kokarin biye karatun ta, wajen fadila."
Yayo cikin dakin yanamata kallon tsana!yaanunata da yatsa ,"tare dafadin,"
Nayi dana sanin aurenki! Salma acikin tarihinki, danaji babu xina aciki ,nayi mamakin da aka acanxa akalar tarihinnaki ."Salma natsane k!i natsani maison ki ,nayaudari kaina Salma!" akanki ,addu'ahta daya a yanxun itace "Allah yasa bankwashi cutar(HIV) ba. Axaman dare 1 da nayi tarayyata da ke, albasa batayi halin ruwaba.....kamin yarufe baki salma tadaga hannu daniyar marin shi!Usman yarike hannunta ,tareda fadin." xan xanar mi kikeyi?" akwai ranar kindillanciiii!"
Yarima yayi "murmushi tare dafadin kabarta tamaran Manah! nagaba yayi gaba na baya sai na labarin... nasan halin talaka, kadama a dangana ni da wannan kucakar da abinda ke cikinta Ni ANWAR........! tabid'i cikin abokanin holewarta......" Yayi gaba."
Inda Salma taxube batasan wake kantaba!"
Inna uwani naxaune saiga, yara sunshigo ana ga samira!ga samira!"cikin yaran wata" tace ke uwani kinga mota da samira keja, kuwa ?" uuhmmmm iyakar haduwa ta hadu."
Saiga samira dayara suna shigowa da spaghetti,macaroni,drinks etc."
Inna uwani sai washe baki take, tana tarbon samira lalemarhaban lelena!"
Zainab natsaye bakin kofa, inna da samira suka bankagajeta sukayi ciki.",Su Inna uwani
Ba bincike." Ina samira ta fitoh?"
*(Ohh jannah)*
*DEEYART YUSUF*✍
[4/4, 7:48 PM] Deeyart yusuf💋: *BA BUDURWA BACE*
EP 81-85
Lokacin haihuwar Salma yayi."Harya wuce ,kullun saran haihuwa suke."
"Xaxxabin yau yafinakullun, ahaka taje bayi yinfitsari tana dafe_dafe da kyar tafito," aikuwa tunda takawo bakin kofa taji bayanta yarike,dakyar ta samu ta xuk'unna, aikuwa tajii marar ta taqara kullewa, kamar cikinta ya xube kasa, gashi jitakeyi tamkar tanajin bayan gida!" Ahaka mararta taqara murda mata." Sai mitsit-sikar ido takeyi, taji ba sarki sai Allah! Ahaka tadinga daurewa, harta kasa tafara neman taimakon inna uwani!"
Amma banda dariya ba abinda take mata ,inna uwani ba imanii ko kad'an kamar daga sama saiga fadila."
Da i...n...da i..n....da Salma ke Kalmar shahada.' fadila tawatsa aguje tayi waje tana kira Momy mom.....
Tafito da gudu tana lafiya?" fadila tana hawaye tana Salma salm.....Momy tace ko haihuwar CE?' Fadils ta d'aga akai eh ,dn ta tsorata ta sosai ko magana ta kasayi a guje suka kai.," Ahaka akasamo mota., akayii asibiti anaxuwa akakarbeta."saukin abun, kauyen ya samu ci gaba suna da abisiti, kuma iyakar gwargwado akawai ma aikata ciki."
Saiga yah usman duk yadabirce, da kyar! "Momy tashawo kansa sunata addu ah ahaka har magariba,"
Suwaye yan uwan Salma?' fadila har tana tuntube , tanufi wajen nurse din."
Tamiko mata santalelen yaro! Dan' su tace" "Alhamdullihi!
ina ummanshi?" nurse tace ana gyarata kuma saita futa dan tawahala sosai."
Usman ya xo ya kar6i yaron, yayi masa addu'ah."
Nan ya juye wajen su momyn fadila, ya ce" mama kinga abinda Allah ko?" Da barin cin muruncin da yarima baizo yayi wa salma ba, har ta ik'irarin ta nemo ubanshi!
Toh gashi dai wannan yaron ko makahu yashafa yasan jinin yarima ne, sannan kuma yana kama da yan gidan sarki!'"
Momy tayi dan karamin tsaki.... Kai dai bari, ai ga iya shara nan, sun guni daga shi har uwanin."
Sai xuwa dare sosai suka dawo, gida." Bayan momy ta gyara yaro" da kaye duk lokacin da Usman yaje birni yana sayo mata kaya."
Inna uwani ganin yaro, sai ta dinga muxura
Like · 1 · Reply · Edit · Jul 18, 2
[4/4, 7:50 PM] Deeyart yusuf💋: Inna uwani ganin yaro, sai ta dinga muxurai, dn yaro yayi yama da yan gidansu, tana ta maganganunta daga momy har Usman ba Wanda ya kulata."
Wannan kenan!"
Mutane saixuwa ake ana rokon salma gafara., dayimata barka."inda labari yakaiwa yarima Salma ta haifo danta maikama dashii! Ba wani banbancii ."
Yarima yagallawa maibashi labarin harara, tare dafadin maikama dani?"Allah yatsareni kuduba da kyau kamin kuyi magana.'
Salma kam,anyi anyi juyin duniyar nan takibawa Dan nono.' momyn fadila tayi hartagajii, hakama usman."
Haba Salma kadaki dauki alhakin wannan yaron! dabaisan miye duniya ba yakamata kibashi abincinshi," shimi yasaniiiii?"
*(ohh jannah)*
*DEEYART YUSUF*✍
[4/4, 7:51 PM] Deeyart yusuf💋: TWA
*BA BUDURWA BACE*
EP 85-90
"Salma bakida hankali?" Ba abada nono, ke akabaki." "Yakamata kisan mikike ye."
Tace "Yah uthman wallahi, baxan bashi ba." Tunda yana kama da abinda nafitsana aduniyar nan."
Ba dai ni ba, sai dai wata uwar wadda take budur........... Usman yayi saurin katse ta, yimin shiru salma, kin cika gardama wallahi."
Yaro sai kuka yakeyi yakishan madara!"
Momyn fadila tace"
Bakomai Salma,kinnuna min bani nahaifekiba! Ban isagareki ba,saikiyi abinda yake dai-dai da kanki momy tafashe da kuka,tacigaba dafadin Allah yajikan Halima!"
Tana sharar hawaye,aikuwa kuka yadawo sabo! "Dukkansu cikin lallashin juna suke, "Momy ta aza yaron a cinyar Salma, ta nuna matayanda akebada nonon."
Aikuwa ana axamai, sai sha... haryana saarkewa wajen shan yana cikin sha tajaye tana hawaye."
"Momy wallahi xafi baxan iyaba."
Tafashe da kuka.'
Momy takama lallashinta."
Ahaka Salma tayarda da sharadin, dayagama sha, xata mikawa ubanshi,
Kowa yasabaki tace itakam baxai kara kwana ba, ahannuntaba."
Masha Allahu!
Aiwaannan duk yarimane!" Dagani kaga da'nshii inji mai martaba."
Yakalli Salma, tare da fadin to surukata yaushe xaki dawo dakinki?"
Salma ta dukar dakanta k'asa batace komaiba." saida sarki ya mai-maita maganar yafii akirga."
"Ta nisa,tare da fadin,'
Agaskia babu dawowa acikin aurena da yarima." kuyi hakuri daman dan shi naxo kawo mashii." Allah yahada kowa da rabonsa!"
Salma salm...............
Baxan xaunaba."
*(ohh jannnah)*
*DEEYARTYUSU✍�*
[4/4, 7:53 PM] Deeyart yusuf💋: Badiyah Yusuf
TWA
*BA BUDURWA BACE*
EP 91-95
"Mai martaba dakansa, yaje wajen yarima." Dauke da d'an yayi sallama,"yashiga dakin Inda yariski yarima kwance yayi nisa gun tunani." Wanda yaxa me masa jiki."
"Yayi gyaran murya, inda hankalin yarima yadawo kansa" tareda mikewa yana fadin"Baba dakanka?" miyasa baka kirani ba inxo?"
"Mai martaba yayi murmushi," tare da xaunawa bakin gado, yace D'ana badole inxoba, tunda nasamu jika!"Maaikama da ubansa ,"like father" like son!"
Dublba minkagani, yad'ago jaririn yana nunawa yarima."
"Wanda yasaki baki yana kallon baby boy din," Yarima yaceBaba ix dt tru Salma ix pregnant with me??"
"Baba (1) night fa?"
Sai kuma yarufe bakinshi," ummanshi dake kofar daki tana kallonsu." tace iyar da maganarka manah 1 night kanaganin she can not be pregnant?"
Ta ieda shigowa tare" da xaunawa kusa gareshi,"tace "Yarima miyasa baka shawara?'saika aikata kadawo dakasani!Kana ganin Salma xatayarda da cinmutuncinka?"
Ni tunda kasaki yarinyar nan hankalina baikwantaba!" Inasonta!"
Ta kwantamin arai, bakayi shawara ba,kuma natabbata bamaxina ciyabace.'
Kayi kuskure mai martaba ya amshe maganar,"tare dafadin wrong decision!'
"But insha Allah xandawo maka da matarka!"'
Ga danka daxun Salma takawoshi, yace "Baba miyasa bakafadamin taxoba?" Yayi murmushi.'
Ummah tace abari yahuce shike kawo rabon wani!"
Mai martaba yace "Yarima wane suna xa asanyawa yaron, tare da mika mishi yaron, ko sai kaji choice din madam Salma?" Ya fad'a cikin zolaya, yarima ya duqar da kanshi qasa wai kunya yakeji.......ace daga 1 9nt har ya samu baby duk da yana tunanin acewa rshi "Salma ba Budurwar ba CE!" "yakarba yana murmushi, Ummah tace hmmmm wanda baixauna da mataba 24hour ina yasan wani choice NATA ?"
Yarodai yaci sunan abban Salma ,wato "AHAMAD." suna kiranshi da abbana harda yarima."
*********
Yarima ne kan bed kwance, ya axa da'nshi a kirjinshi, yana girgixashiii."wani irinso da kaunar yaron nashiga xuciyarshii."
"Yana tausayin yaron sosa
[4/4, 7:53 PM] Deeyart yusuf💋: Yarima ne kan bed kwance, ya axa da'nshi a kirjinshi, yana girgixashiii."wani irinso da kaunar yaron nashiga xuciyarshii."
"Yana tausayin yaron sosai, dankuwa anyi anyi Salma taki amincewa ta dawo gidan yarima."
"Mai martaba da kanshii yakirata,"akan maganar da'n su waxai shayarda shi tunda tana raye."
Cikin jin kunya takeyin magana dankuwa bataso taya6awa mai martaba magana."
Da dai yarima ne da ji batu don har taga k'ask'ancin daxata yi masa"
Yace bakijiba Salma,' magana nakeyi fa!"
Wakikeso yashayar dashiii?"
Naji tunda kinkafe baxaki dawoba,kiwa Allah kishayardashi ,koda xuwa yayenshine."komai kike bukata xanmiki Salma.' kidauki kaddara mana, yakarashe maganar tare da jin tausayin yaron.'
Salma takara sunne kai tare dafadin"
Bawai naki yimaku biyayya bane, aaaah banason wata alakardaxata sake hadani dayarima ne.'Ku gafarceni, baxan iya shayarda abbana ba!"takareshe maganar cikin kuka."
Mai martaba yace, nafihimci yanda kikeji Salma.baxan tilastamakiba amma dakinshayar dashi koxuwa arba in ne ,tunda gobe ne suna koxakiyi taro bayaron?"
Tanisa tare dafadin bamaxanyi taroba ,'uthman yakarbe maganar da fadin" bamatsala dasharadi datayi arba inn xai amshi abinsa.'
Yarima da ke gefe yace inba doleba nibaxan bada son ba,danbana son yataso gidan marar tarbiya!" darashin kunya, koyanxun tunda yafara shan madara kuna iya tafiya badole.' Da kidawo da kada kidawo ol d same." xan iya rika son kafin inyi auri 'yar mitunciiii ba irinkuba!'Salma da ke gaban mai martaba tadago jajjayen idonta tana kallonshii."
Uthman yace ga da'nka nan kuma Salma baxata shayar da shiba.'tace Kanada ikon xabamishi uwa budurwa ya'r gidan masu dashi da tarbiya da kunya kamar yanda kake bukata.!"
Takalli yaron ,tare dayimishi addu ah ta wuce ."uthman yarufa mata baya....!ohhhh...... ni deeyart naga Abu a fuskar yarima!"
ashe bani ka daiba harda antyna jannnah nakusa'" toh "
Anty jannah kinga Salma batason rabuwa da yaronfa?"
Anty jannah tacee bakiga harwani hawaye takeyi ba." Rabuwa uwa da
Like · 1 · Reply · Edit · Jul 19, 2016
[4/4, 7:54 PM] Deeyart yusuf💋: Badiyah Yusuf
Takalli yaron ,tare dayimishi addu ah ta wuce ."uthman yarufa mata baya....!ohhhh...... ni deeyart naga Abu a fuskar yarima!"
ashe bani ka daiba harda antyna jannnah nakusa'" toh "
Anty jannah kinga Salma batason rabuwa da yaronfa?"
Anty jannah tacee bakiga harwani hawaye takeyi ba." Rabuwa uwa da d'a akwai ciwoo fah kanwata deeyart
Lol!
*DEEYART YUSUF*✍
[4/4, 7:55 PM] Deeyart yusuf💋: TWA
*BA BUDURWA BACE*
EP 96-100
Acike gidan yake,mata sai shige dafita sukeyi."Ako ina aiki ake ga bakiii kamar anakoro suuuu.....can nahango su asmey da naxaure,ana rabon alale su f4 da Asmeey Ankah kam kunun aya suke kulli,inda naga maryam da Fa'ixa sunci gayuu tamkar ba su so kasa yata6asuuuu lol!
"Salma kam xaune suke gidansu fadila."
"Basuyin yinin bikin," banda bacciii ba abinda Salma takeyi."
Suna xaune da fadila da uthman sai faman dariya sukeyi.' saiga dogarawa da masu aikin gidan sarkii," dauke da kuloli da gasheshen rago kai.! deejart Mallaha harkin hada yawu!" to bare suwance banfadi sunaba.........! yeeeloom!��
Uthman yasha toka tare dafadin daga ina?"�� sukace kayan uwar dane."
Fadila tace bamu bukata, muna da komai enough..... sukaji muryar Salma nafadin koda bamuda komai enough, baxamuyi komai dawannan tsiyar ba., nafikarfin walakancin kowa da ixinin Allah!"' Aikuwa su f4 akayi turus watadaga cikinsu wadda suke kira da captin tace kujuya muje daga abin arxikiii.....
Mtswwwwwww......!
************
"Wannan kenan!"
Yanxun yaushene tafiyata england?"sanah tace samira kincika xan-xana yanxun kam sai kinje India kindauki training,samira tawashe baki sanah tace kuma dole ki iya turanciii," Dan matan can basujin hausa xakiyi 1 month a India kanna kiwuce England!' samira tace wai miye van iya aharkar nanba fs...! .........sanah tacee ke samira bafa namiji nace ba mace nake nufi dajinsinki saida gaban samira yafadi itada ko kebewa da namiji batayi balle mace ., dan ko dama zainab tafita wannan rayuwar, shegin kwadayin ta ya hadata da sanah, wadda aikin ta, kenan yawon neman '_yan mata, tana gyarasu, dn ta ci riba, wannan wace irin jarabace
Sanah ta dafa ta tace kinriga kinshigo cikin kungir lesbian shine mafarin baki, house,car and money!"
Kuma kinyarda dan haka angama."bawani abubane kada kitada hankalinki fa!' kawai kibi kiyi kudiiii tunda sukike bukata."
"Wa iya xubillahhh!"
Toh anty jannah kinji
Like · 1 · Reply · Edit · Jul 21
[4/4, 7:56 PM] Deeyart yusuf💋: *BA BUDURWA BACE*
EP 101-105
"Allah sarki su Salma yau tayii arba'in d'inta."Tayi kuka hartagaji akan d'an ta," da ta tuna." Tana xaune saiga uthman yashigo."
"Albishirinkii K'anwata, ya fad'a cikin wani sanyayyen murmushi."Dan tun lokacin da ta dawo gidaa, usman bashi da wani buri, in banda yasa Salma farinciki." Dan shi Yarima ya bashi mamaki, kuma yayi tir! Da ilimin sa, da har ya biyewa abinda ya gani, acikin tatsuniya, dn shi Usman haka ya dauki krtn lbr.'' Bai yi aiki da hankalinsa ba, dn haka daga "Yariman har masu irin wannan lbrn haushi suke bashi Dan asa masa kanwar shi cikin matsala." Burin shi "Salma ta samu ilimi, ko kuma tasamu gidan hutu,inda zata huta, Dan shi kanshi yasan Inna ta ci amanar salma da mamarta,!" Tayi saurin goge hawayenta, uhmmm,,,,,salma miye a fuskar ki, ya fad'a cikin 6ata fuska, ta ce yayah ba komai, na ce goro fili tas!
Uthman ya sakryin "murmushi,ya mik'a mata takarduu....taduba tare dafadin namine yahh?"
Fadila," da ke bayansa ta saurin cewa " primary certificate ne!"
Yanxun direct xakiwuce secondary ,xa ayi miki test., acan suji dan munrokesu susakaki js3 ko 2."
"Salma akan farinciki ,"harda hawayeenta tayi godiia ga Allah! Tayimasu uthman."Ahaka komai yakam kama inda anaxuwa akabawa Salma js2." principal din yayimasu alkawarin indai tana ganewa yanda yakamata toh zuwa gaba kadan zatayi ss3 tayi exam."
************
Wannan kenan!
"Ni naga takaina sarai,,
yanxun inaji ,inagani xanbar Salma tayi karatu?" Bayan kinsanar dani cewa," Idan mutum yayi karatu, yasamu aiki kudiii yakeyii!" kuma ya dauka ka,"Nikam danasan hanyar daxanvii dana hana wannan krtn."
Sarai tanisa .......tare dafadin matsalar dayacee.! "Inna takalleta, tare fadinn tamii sarai ?"tamika mata hannu tare dafadinn kudiii."
Inna tace ahhhh ni uwani!" "Duk kudinn da samira takawomin jia na iyarda kashesu nacii tsire.....! sarai tace ki aika takawo wani." "Inna tanisa ta CE," ta fa tafii India akace."Sarai ta bu
Like · 1 · Reply · Edit · Jul 22, 2016
Badiyah Yusuf
sarai tace ki aika takawo wani." "Inna tanisa ta CE," ta fa tafii India akace."Sarai ta bugi kirji tare fiddo manyan idanun ta, ta ce wajen mii? Inna tace koyon turancii, sarai tace lallaikam koyon turancii."Tuunda duk fadin garin nan har birni ba a koyon turancin sai wata uwa duniya?'Kedai karuwancii kika turata kooo?"��
Inna tace ko miye inaruwanki?"��
Sarai tayii murmushi,"Tare dafadin daman diyan nakii ai duk karuwaine.,abin duhu wayasani tunda ba ahaskaba.!'"
Toooooooooh��
Anty jannnah kinji su sarai da inna yau fa dakee��.
Ugmmmm naji swt kanwata!"��������
*Deeyart Yusuf*✍
Like · 2 · Reply · Edit ·
[4/4, 7:57 PM] Deeyart yusuf💋: TWA
*BA BUDURWA BACE*
BY
*BADEEYART YUSUF✍�*
Ep 106-110
"Baba nifa batayi minba!" gaskia bata burgeni ba, kwatakwata kalleta nikam nafi karfin ajinta!"Kamata yarima Dan sarki guda daya takk!" Ace na auriii waccan jakar diyar jekadiyar?",haba baba, ummata wai ma'u lalele da sake ni batayimin ba."
Ran mai martaba ya6ace, saidai Mi ?bai iyanunawa d'an nashii cewa ranshi yabacii!"
Yace anwar shikenan." kanemo mata dakan ka," Allah yaxabamaka ta kwarai.”
Yayi murmushii,yanason baba , kodan idan yayi magana baya keta ta ,kuma duk farincikin shi shine nasa." bakamar Ummah ba taka masa takeyi shiyasa yake shakkarta!"
*********
Nayarda xa a iyasanya bikin kamin axumii,"
Mai martaba yayi farinciki sosai. dajin danshii yayarda da auren farida!" ahaka akasa bikin wata daya."
*********
Lokacin da Salma taji labarin auren yarima, hankalinta yatashii." "Bakomai takejii ba banda d'anta." Dan tasan illar tashii ba uwa agida, yafaru da ita." Saidai tabada lbrri.
Inda su fadila nata kwantar mata da hankali."Dan uthman na mkrnt
Baida lbrrr."
**************
"Ahaka akayii auren yarima da farida." aranar jumu ahh.!"
Bayan angama hidima," Yarima yashaidawa abokanshii cewa suwucee baison rakiyarsu."
Xumudii kawai yake ya aurii *BUDURWA*!"
Yana shiga, ya gabatarda duk wani abu da addini ya tana da,da kuma al ada." inda yayi gyaran murya tare da bawa amaryarshii lbrr abinda yafaru a aurenshii nafariii." Hark'arshe.
��Ohhhh Yarima kayi kuskure,,,amma jamu muje kanwata!"
Farida ta dago kaii tana kallonshii, har ga "Allah ta ji tausayin Salma!"Duk da batasan taba." Daman tunkafin ta aureshi, tasan da lbrn ,inda tayi alkawarin ramawa Salma cinmutun cindayayimata." Dankuwa yarima baiboyewa farida komaiba, tanisa tare dafadin
Koxan iya ganin d'an da tabarii?"
Yarima yakalleta yace kibarii sai gobe, ai da'naki ne amaryata?" Ya fad'a ya na yi mata sanyayyen murmushi!" Ita ma
tayi murmushii.,
Ahaka dai yarima yanunawa farida shikam yanason yaga ya
Like · Reply · Edit · Jul 25, 2016
Badiyah Yusuf
sanyayyen murmushi!" Ita ma
tayi murmushii.,
Ahaka dai yarima yanunawa farida shikam yanason yaga ya aurii mace *budurwa*, mai tarbiya da kunya."
Farida tayi murmushin mugunta, axuci kuma tace kamakarooo.!!!!"
Ahaka suka raya daren cikin farinciki, da jindadi!" Wani abun da yadagawa yarima hankalii,baiwuce yanda yaji farida ba, hark'ara Salma sau dubu......tunda it a budurwa CE, dankuwa farida tamkar rijia anjefa guga aciki abin ba amagana."
Safiya nayi yarima yakalleta, cikin fushii baima sanda yawatsamata marii ba!Duk da hankakinta yatashii amma saida tayi daria, Dan kuwa tasan haakan xai biyoo baya."
Cikin bacinrai yake fadinn," miyasa zakimin karya?"Ashe duk haka kuke to wallahi baxan xau..........farida ta daka tar da shiii, tahanyar fadinn baka isaba!" Dan matsiytaa maarar mutuncii ,"Wanda baisan mutum cin Dan adambaa." ka kosan ko wacece *FARIDA*?"'' Da kayarda da aurena?" hmmmm..... yanxun akafara ,kuma ina gargadinka domin acikin aurena dakai babusakiii.'
Abine Wanda nasan kafini sanii."
**********
"WACECE FARIDA?"
"Yar asalin garin gusau CE," mahaifinta shine sarki a masarautar garin Muhammad Bello Muhammad."itakadaice ya'mace gareshii sauran duk maxane ta tashi cikin daula da kulawa."
Lokacin da xatafara karatuu, tanada shekara ukku maimartaba yace Sam! baiyarda tayi karatuu agida ba," Nigeria ba sai dai tafita waje, mamarta hajia Aisha tayi-tayi yace Sam baxaiyarda ba."ahaka aka kaita US," tareda mamarta sanda takare primary mamarta tadawo,akabarta da jekadiya."ahaka harta kammala inda takarancii microbiology."
Farida batada kunya ko kadan, garashin kamunkai, anyi watarana farida naxaune da qawayenta, wadanda mafiyawancinsu ba musulmaibane kwata-kwata qawayenta musulmai basuwuce biu ko ukku ba,na ukkun shine saurayinta salman!"
Suna xaune suna fira da shirya yanda xasuyi a club, anjima dankuwa kullum cikin xuwa party suke." basuwancan basuwannan ahaka sukayii da salman su hadu a club anjima xuwa 10.
Goma dai2 farida ta iso tako
Like · Reply · Edit · Jul 25, 201
[4/4, 7:58 PM] Deeyart yusuf💋: "WACECE FARIDA?"
"Yar asalin garin gusau CE," mahaifinta shine sarki a masarautar garin Muhammad Bello Muhammad."itakadaice ya'mace gareshii sauran duk maxane ta tashi cikin daula da kulawa."
Lokacin da xatafara karatuu, tanada shekara ukku maimartaba yace Sam! baiyarda tayi karatuu agida ba," Nigeria ba sai dai tafita waje, mamarta hajia Aisha tayi-tayi yace Sam baxaiyarda ba."ahaka aka kaita US," tareda mamarta sanda takare primary mamarta tadawo,akabarta da jekadiya."ahaka harta kammala inda takarancii microbiology."
Farida batada kunya ko kadan, garashin kamunkai, anyi watarana farida naxaune da qawayenta, wadanda mafiyawancinsu ba musulmaibane kwata-kwata qawayenta musulmai basuwuce biu ko ukku ba,na ukkun shine saurayinta salman!"
Suna xaune suna fira da shirya yanda xasuyi a club, anjima dankuwa kullum cikin xuwa party suke." basuwancan basuwannan ahaka sukayii da salman su hadu a club anjima xuwa 10.
Goma dai2 farida ta iso tako
Like · Reply · Edit · Jul 25, 2016
Badiyah Yusuf
xuwa 10.
Goma dai2 farida ta iso tako iske salman,sunata fira yabukaci akawo masu lemo wajen kawo lemon akahada da giya aciki aka kawo masu."
Sunsha cup yafi akirga salman yayi gyran murya tare dafadin farida!
Bata amsaba takalleshii
Yayi murmushi tare da fadin wai yaushe xaki kaimun xiyara ?"
Tace yaushe ka kebukata?" ya kallaleta yananeman rasa hankalinshii da kyar yace ko yanxuu ma." nashirya ba musu farida ta amince suka tafii."
Tayi mamaki yanda taga gidan salman yarooo da kudii kenan kodayake ba mamaki.Dan wani hamshaki nee!"
Ahaka sukafara fira tana wani lumshe ido yace my farida ko barci xakiyii ne?" tagirgixa maikai tare da fadin nixanwuce !
Baitsaidata ba tabi hanya tana kaiwa bakin kofa, tafadii nan salman yayi murmuahin mugunta! yakaita bedroom shaidan nakara ingixashi har aikin gama ya gama ."
Faridah tayi kuka tayi danasani, duk abanxa dankuwa suka xama abokanin holewa, akoyaushe suna tare banyan sundawo gida Nigeria basudaina haduwaba."
Daga karshe salman yaxo yasanarda farida shifa yatuba yakoma ga Allah." itama yanamata fatan alkhairii."
Tashin hankaliii salman yaganshii agun farida da kyar yasha." tare da kwantarmata da hankali, sunka aje xaituroo a tambayamasu aurenta." aikuwa bayan kwana biu akasa aurensu wata ukku
Akwana atashii harlokacii yayi ranar jumu ah da daddare ,bayan angama dinner salman Yakoma gida da abokaninshii ciwon ciki ya sarkeshii kamar baikaiwa safe, ahaka alhilal hospital tacika da mutane bamasoka tsintsiya lokacin da farida taje haryasamu barcii tanaxaune, itakadai adakin yafarka yasakar mata murmushi tare dafadin farida matar salman ,tayi murmushii idon ta sunyi jawur a alama tasha kuka."
Yace unnnn kinxata xan mutu koo ?"
Yanisa to ko namutu farida lokacina yayine amma kisani insonki kuma harkullum inadanasanin yanda nasaki hanya marar bullewa farida, Dan Allah ko bayan raina kimin alqawari baxaki sake ,aikata wata alfasha ba, kamar yanda munyi rayuwa abaya ,farida a kullum cikin tubanike ga ubangijina! inadanasanin
Like · Reply · Edit · Jul 2
[4/4, 8:00 PM] Deeyart yusuf💋: Badiyah Yusuf
kullum cikin tubanike ga ubangijina! inadanasanin abunda muka aikata abaya .'
Farida tace namaka alqawarii salman nida xina har abada." mugodewa Allah dayasa muka koma hanya madaidai ciya t,aji anturoo ganbun anshigo Abban salman ne tare da maimartaba farida tafita.'
Bayan kwana biu jikin salman ya kara tsananta har anashirin fita dashii wajee adaren ranar salman yace ga garinku nan!"
Ba farida kadai ba harni, dake rubutun nan ,nagirgixa sosai said a antyna jannnah talallasheni nacigaba lol!"
Ahaka farida tacigaba daxama amma tadaina kula kowa. harsaida abbanta yayimata jan ido tare da sanarda ita yabawa dan abokinshi, ita wata masarautar dan'sadau batada yanda xatayi, tayarda ahaka labari yakawo ma farida yarima anwar ,yatabayin aure tare da sanarda ita abinda yasa yasaketa."itakam tayi alwashin sai yarima yayi dayasani." Dan kuwa badan komai Takara amincewa ba saidan ta ,nunamishii shidin bakomai bane."
*Tirkashi!* antyna jannnah kinji abinda yakawo ko?'farida unnn,,,.,,, to koxata ramawa Salma ?"ko Salma xata rama dakanta oho??"""'"
Adai a k'ara hakuri damu, kunsan yau da gobe sai Allah.!" Na gode d jimirin saurarena da kukeyi a ko da yaushe! Taku.,...
*DEEYART YUSUF*✍
[4/4, 8:02 PM] Deeyart yusuf💋: Badiyah Yusuf
TWA
*BA BUDURWA BACE*
BY
*Badeeyart Yusuf*
EP 111-115
"Bayan 5 years."
Ya kama ranar
*ssce graduation*dinsu *Salma*."
"Salma ce xaune saman chair, ga qawayenta sa ribibin daukar pics sukeyi." wasu kuma suna amsar number qawayensu, dan atunaninsu idan anrabu wasu baxa asake haduwa ba."
Saiga Sarah taxo wajenta tana,"fadin daukar ni da qawas kodan tarihi, akayi masu pic." Sarah ta kalleta tare dafadin baki sonyin magana kooh miyasa?"ke surutu bai burgekii?" Gaskia kina da class Salma. sukayii daria.
Sarah tace ban number ki, tunda bakisan gidanmu ba, dan in antashii bikina inyi inviting naki."
Salma ta lalaba aljihunta ta mika wa Sarah wayarta." sarah tasaki baki danganin wayarda Salma ta mikamata." Salma tace ansa sanyaa.
Sarah tace lalle Salma kice babanki naji dake,wannan waya haka kirar *c9*
"Salma tayi murmushi, sarah ta jata suka shiga cikin sauran sunata amsar numbers da pics masu kukan rabuwa nayii."
*sabo turken wawa*
************
"A wannan gidan ,to baki isaba." Saidai wani gidan. shine maganar danaji inna nayii da karfintaa, tana xare ido!kaitsayee nahango Zainab tsaye,tana wurgama inna harara tare da ,"fadin
To wallahi inna ba indaxanje, kuma saina xauna agidan nan ."kuma ba ubanda ya isa ya ciremin ciki ,sai nahaifeshii." kuma dole yaxamana jikanki.!" wanda nikaina baxan tantance ubanshiba, kuma kexaki reneshi ki goyashi abayankii."
Inna ta watsa wata gi-gitaciyar kuwa!" Tare da nuna bayanta, tana fadin ingoyashi fa kikace da bayana ?"Zainab tace dole....."
Tunda kekika turanii ,,,uwanii
Inna tana salatiii tace uwani kaitsaye?"
Zainab ta wurgamata harara anfadaa.'"
************
Banda bukata da kai xaka iya tafiya."
Ciki rashin fahimta yake kallonta,duk da bayaubane farko yafara jinhaka." agareta yarima yawatsamata harara,tare dafadin toni inada bukata dakee."
Tayii murmushin mugunta tare dafadin xaka iyakaroo aure." ta tashii tawuce,"
Yarima yasaki baki tare dafadin "Allah sarkii!"Salma."
Duk ninajawa kaina dayan
[4/4, 8:03 PM] Deeyart yusuf💋: Banda bukata da kai xaka iya tafiya."
Ciki rashin fahimta yake kallonta,duk da bayaubane farko yafara jinhaka." agareta yarima yawatsamata harara,tare dafadin toni inada bukata dakee."
Tayii murmushin mugunta tare dafadin xaka iyakaroo aure." ta tashii tawuce,"
Yarima yasaki baki tare dafadin "Allah sarkii!"Salma."
Duk ninajawa kaina dayanxu inada matata yar mutuncii mai kunya." (ohhh antyna kinji yarima yau Salma yake kira mai mutuncii da kunya)
************
Salma ki amincemin, xakisameni mijin dakowacce mace ke gurin samu arayuwarta."
Salma bantaba son wata mace arayuwata ba bayanke ."Salma tunsanda kwayar idona tayi toxali da ke nikejin son ki araina." Salma kitausaya min baxan iya rayuwa babu keba.
Can naga Salma tadago idonta cikeda hawaye cikin wani mawuyacin hali take fadin baxan iyaba Dr !"
Baxan tabakomawa rayuwar aureba ,baxan iyabaaaaaa kuka ya kwabce mata."
Dr safwan yanisa yana mai mamakin Salma, tadauka duk maxan halinsu daya da yarima."
Shikamm baxai iya hakuribaaa.$
Yakalleta tare da fadin kiyi shawara saura sati daya inbar garinan."��
Toooo��
Wata sabuwa inji yan chacha.'
Kuma wayee safwan ?"daga ina yafitoo ?'miyakawo shii gurin salma??"
Shin xata amince da shi."
Yarima fa???"
*sai kuna biye xakuji komai*
ANTYNA JANNNNNAH
*DEEYART YUSUF*✍
[4/4, 8:04 PM] Deeyart yusuf💋: *BA BUDURWA BACE*
*BY*
*Badeeyart Yusuf*
Ep 116-120
"Yarima kam farida tagama gwada mishii shidin bakomai bane," dankuwa yayi matukar raina kanshii akantaa."Yayi dayasani lokacin da yaje gurin salma akan takoma gidanshii daxama,amma takii."
Ahaka yacigaba da lallashinta, daga karshe tace yakawo mata danta kuma baxata komaba.'
Lol su yarima anjii gwagwaiiii
**********
"Lokacin da yarima yadau Abba (dan salma) xaikaiwa salma, yafito palor saiga farida,"
Tace ahhh abbana,ta shafa kan Abba yakalleta tare da fadin mum, tayi murmushii.'
Shikan shi yarima farida naburgeshi,sabo
da yanda takeji dayaron, bata ta6a cutamishiba."kuma duk weekend saitakaiwa salma shi ."sai Sunday adauko shi da daddare," hakan nayima Salma dadii ."dankuwa tatabbata danta baicikin matsala ,kuma tasamudamar danta yasanta itace mahaifiyarshii ba faridaba."
Tunda yarima baitaba kawomata shiiba koda dawasa ba."
Farida takalleshii inaxaka kai son ?"
Yarima yayi murmushi," yace xaije futu wajen ummanshii, inason yayi axumi awajenta ,dan sukara shakuwa." farida taji dadi amma saita sha ash tare da fadin tundani nakasa dole ka kaishii wajen uwarshii."
Yarima yace kinkasa mana tunda kina tsoron daukar ciki."��
Farida ta ta6e bakii tare dafadin "Allah yatsare inhada xuri ah da kai." tacigaba da tafiya." yarima ya hankadota tabaya tare dafadinn kada kimanta banfuceba, yau satii biu dakika xubar min da cikin dake jikin kii?"
Kebance "Allah yatsare inhada xuri ah dakeba sainii?"
Farida ta kwace kanta ,tace ka gwada muganii inxaka iya .tawatsamai harara tare dafadinn aikai wajen kwadayin mata xaka mutu." dan natabbata baxaka iya hakuriiba."
Tayii gaba yarima yasan abinda farida tafadii gskiane ,"dankuwa yana da matsanan ciyar sha awa, baya iya hakuriii tawannan hanyar take gasa shiii."
**********
"Ummah wallahi ina matukar son yarinyar ,"baxan iya hakuriiba ,amma takii kulanii."
Yak'arashe maganar da makalallin hawayenshii nasaukowa dagacan Inda yakara wayar a kunnenshi." b
Like · 1 · Reply · Edit · Jul 30, 2016
Badiyah Yusuf
"Ummah wallahi ina matukar son yarinyar ,"baxan iya hakuriiba ,amma takii kulanii."
Yak'arashe maganar da makalallin
[4/4, 8:07 PM] Deeyart yusuf💋: Yak'arashe maganar da makalallin hawayenshii nasaukowa dagacan Inda yakara wayar a kunnenshi." banjin abinda take fadii va, amma da alama tana kwantarwa danta da hankaline da bashii kwarin guiwa."
"Waye safwan??"
Safwan Aliyu
Dan tsohon minister ne, suna a abuja."
Ya kammala digiriiii dinshii indayakaranciii harkar lfy."
Yaxo bautar kasa ne a garin su kuma asibitin da yake cikin skul din su salma ne."
Tun lokacin dayafara ganin Salma yajii tamai irinmatar dayake mafarkice." akodayaushe baikarajin salma tamaiba saida yajii tarihinta ,indayayi alqawarin sharemata hawayee nta."
Amma salma taki amincewa da shii."
***********
Safwan ne xaune gaban wan abban salma da shii da usman inda yaxo., shaidamasu yaga yar su yanaso !"kuma xaituro iyayenshii ayi magana da yakoma ,"daxai tashii yacikasu da kudiii." su kawu adoo harda rakashii mota, da farko ko anatasha mai toka, amma yanafara ruwan kudii komaii yadai-daita." harda kiran koyanxun yakeso xa abashii mata."
Ahaka safwan yakoma.
Suna tare da uthman dake fafutukar neman aikii, haryanxun shekara biu cikin ta ukku baisamu aikiiiba."
Safwan yayi gyaran murya tare da tambayar uthman
Yavatun Neman aikiin ko kasamuu ?"
Uthman ya girgixa kai ,tare dafadin haryanxun dai... safwan yace inbaxaka damu ba tunda naga kamar ka karanciii medical lab ne...
Uthman yace hakane,
Safwan yace mixai hana ka kawo takardunka ,tunda Dana koma Abbana zaibude min hospital, sai kafara aiki acan !'uthman ya bugi kirji tare dafadin abuja fa?"
Safwan yayi daria yace to miye?"
Uthman yace aaaaaaaa nadai gode amma baxan iyabarinsu salma a kauyen nanba ."safwan yace koda na aureta ?"
Uthman yace kasani baxan taba bari ayima salma dole ba ."safwan yayi daria tare dafadin katayanii da addu' Ahh
Ina matukar son kanwarka!'"
***********
"Yau ake daurawa Xainab aure, inda xata auriii wanii hamshakii...... su inna sai habaiciii akeeyi."
Bayan sati daya da auren,
Like · 1 · Reply · Edit · Jul 30, 2016
Badiyah Yusuf
[7/30, 10:24 PM] Deeyart yusuf✍: Bayan sati daya da auren, Xainab ko abincin daxata cii wahala yakemata ,"gashii tunda alhajin yagane da ciki taxoo ,kullum sai ya tikamata kashiii ya kara gaba."
**********
Samira kam tayiii kudiii ,ga gida, ga mota."
Saidai wani abu datakasa ganewa ,shiine ciwon cikin dake yawan damunta ."
Shine yau take sanarda sanah."
Sukajee asibitii.
Akayi mata gwaje-gwaje inda likitan yashaida mata xa ayii mata tiyata, acire mata sperm din dake cikin marar ta. dan yataruh dayawa ."xai iya illata ta."
Tashare hawaye tare dafadinn Dr *budurcina* fa?" Dr n yakalleta tare da
[4/4, 8:07 PM] Deeyart yusuf💋: *budurcina* fa?" Dr n yakalleta tare da fadin ohh tambaya kike?" kinxubar mana, bakina using da condom ba ?"
Tawatsa kuwa tare dafadinn nabanii sanah.....! kincucenii kinkainii kinbarooo wayyo Allah natuba !"
Ahaka akasa ranar daxa amata aikii .'
Cikin rashin sa ah anacikin aikin tace ga garinku nan,' inna tayi kuka da Zainab kai hardasu salma."
Ahaka anka shirya gawar aka kaita gidanta nagskia."
Inna xaune bayan ta axiya, saiga sanah takawo duk wani tarkacen samira da dukia, tabawa inna."
Aikuwa inna tahau xaginta tanacine mata albarka taredafadin itace sanadiyar mutuwar yartaa tana jifa da kayann."
*duniya kenan*
Budurwar wawa....
Kinfajii antyna yanda samira takaya.!"
*deeyart Yusuf*✍
[7/30, 10:27 PM] Deeyart yusuf✍: Inata mika sakon godiata gareku kuma najii saukii Allah ya karbi addu'ahr ku
Allah yakaramana lfya gabakii daya
nagode
Edited · Like · 2 · Reply · Edit ·
[4/5, 9:15 AM] Deeyart yusuf💋: TWA
*BA BUDURWA BACE*
BY
*BADEEYART YUSUF*
Ep 121-125
"Kawu Ado ne xaune ,yana fad'awa Salma sunriga sunbada ta, ga safwan." Da taso da kada taso, bayardarta suke nemaba." Ya kad'a rigar shi....fufuuuuu
u.....
Yaficeeee."
"A haka kawu Ado ya iske," Dan uwannashii kallamu. yana sanarda shi abinda ya yanke, sunata dariyar mugunta.!' Dan kuwa sunbii shawarar inna ne acewarsu, idan suka yarda Salma takoma gidan yarima ,xata dauwama cikin daula har abada!"Amma idan sukabawa safwan shikenan, ko siyarda ita yayii, shiyasaniii ."Datakoma gidan yarima ,sungama yanke shawara xasu daura mata aureee da shii .'Danko sunga yanda yarima ya susuce akanta, yaxama abin tausayii.!!"
********
"Yauce ranar karshee su safwan. xasu koma gida." Inda aka taruu afadar sarkiii danyii masu godia."
Safwan ne yatashii yayi gyaran murya, tare da mik'a godia a wajen maimartaba da sauran jama'ar gariiii."
Inda yafara koroo bayanii akan *budurciin ya'mace*
"Acikin maganar yake fadin,"
Yakamata ace kungane abinda ake nufii da budurci?" bawai dole sai idan ka aurii mace ka kwanta da ita anga *jini* ba." A'ahh budurci yana karewa a dalilin wasu abubuwa, da mace yakamata ace tatsare daga ciki akwaii:
*aikin karfiii*
*daukar jarka,bokiti mai nauyi,tsallakar kwata kowani rame,yawan bude kafa ahau mashin ko icee katanga dasauransu*."
Kudinga la akarii da abubuwa da dama ."
Ina ma abuta karatu ?'Yarima ya juyoo yana hararar shiii,"shima safwan ya watsamishii hara rar, yacigaba dafadin badankun ga ana rubuta" Daren farko ace tawahala, takasa tashii tayimi- tayimii.......,,,, duk wannan bashii ba ne kowa da irin jiikinshii." dan Allah kudinga lura!"
Yana cikin magana, wayarshii tayii ringing....... yadauka tare dakomawa gefe, daga cikin abokan shi daya yacigaba da mgnr."
Koba komai yajii dadin yafitar da Salma daga xargiii !"
Yana amsa wayar Abbanshii ne kesanar dashii, gashii yaxoo ."
Cikin fargaba yake fadi Abba mikuka xoyiinan?" abbanshi yayi murmushii." suka Shiga ciki ,
Like · Reply · Edit · Jul
[4/5, 9:16 AM] Deeyart yusuf💋: Inda suka iske kawu ado da abokanin shi sunata rabon goro, da dabino ,da alawa ."
Suka xaxxauna inda duk ilahirin jama ar wajen suka shaida
*daurin aurenn*
*Salma da safwan*!'
"Tashin hankalii !"Wanda barana akesamishii ba, nan Salma ta yanke jiki ta sume......... safwan ko sai wasar bakii yakeeyi." Yamarasa inaxai sa kanshii?"
"Nan yarima yatashii kogabanshii baya ganii ,"mai martaba yatsayar dashii ,yayi mishii nasiha." tare dafadinn yarima baxaka taba yiwa "Salma adalcii ba." Dan akwai zargi a tsakaninku ,shiyasa nayanke hukunciin haka.! Nima Allah yasa haka tafixama alkhairii amin.
*************
Aha! inna ta haukace akan tajii lbrr safwan da'n minister ne ,tayi gudun gara tafada gidan xago !"
Inda akasa bikin Usman da fadila bayan wata da'ya."
**********
"Lokacin da Salma tafarka, tana bude ido taga inda take, tatsorata sosai !"Tayi muguwar kad'uwa ganin tsarin d'akin da daular dake ciki ,har yafi gidan sarkin garinsu ,yafishii sau dubu." muryar safwan CE tadawo da ita ahayyacinta," yanamata sannu ."
Ta tashi xaune, yaxo xai taimaka mata, tadakatar dashii...... tahanyar daga mishii hannu ,tare dafadinn
Kamaidani inda kadauko nii!" baxan xauna ba ........saiga wata mata tashigo ,dakaganta kasan Ummah safwan CE!" dankuwa tamkar an tsaga kara."
"Tadinga lallashin Salma harta hadamata ruwan wanka, ta shiga toilet danyii, amma tsoro yandataga vayen saitakasa yi, sai kuka tana tunani yanxun nan wanka kawaii, to aikoshii wani yasamu amatsayin dakii yagama mure rayuwarshii ."
************
"Yarima ne xaune yana tunanin wane adalcii,ne, baxai iyabaa da daddy xaimai haka shi abinda, yafida munshii bairoki Salma gafara ba amma ya kudurce saiyabita yaroketa. kuma yadaina xargintaa.!"
"To kinfajii antyna
Uhmm......swt kanwata naji, muna biye,dai!" Su Yarima manya, duniya kenan!
*deeyart Yusuf*✍
[4/5, 10:56 PM] Deeyart yusuf💋: TWA
*BA BUDURWA BACE*
BY
*_badeeyart_* *_Yusuf_*
Ep 126-130
_the_ _end_
"Salma ce tayi parking d'in motarta aharabar gidansuu." Duk agajiye take, sai wani yakunar face takeyi." Itaa adole tagajii," malamin ya6ata masu lokacii ,yacannye nashii harda kariii."
Tana shiiga ,ta iske safwan kwance.... taxaro ido tare," dafadin daddyn twins harkadawo ?"
Ya tashii ya rungumeta," tare dafadinn nadawo." Tundaxun nakasa aikata komai ,sai tunanin ki nakeyi!"I love u my saalma!" Yana wani lumage ido,"ya na maganar a hankali, shine naroqi su "Hisham nace sunyafemin aikin yau!"Dan inje inbawa Maman twins time dinta." "Tayi murmushi tare," dafadin assshhhhhh..... Dan danan ya rude tare da fadinn mine nee my salma?" Waya ta6a munke??'
"Miyasa meki?" Tayi daria tana tana fadin oh ni salma, wannnan question haka Dady twins?" Ai said na rud'i na kasa amsawa." Yayi murmushi, uhmmm...baza ki ganin irin yanda nikejin ki bane salma....tayi saurin katse.......ta tashii tace" Allah duk nagajii ,toh kaji amsar tambayoyinka ta fada cikin yar daria, ya kanne mata ido tare "dafadin xan ciree gajiyar nan fa !"aikuwa suka fara wasa a palorn gwanin Shawa'awah sallamar uthman da amaryarshii fadila takatse su ............!"
Safwan yakwashe kayansu dake palorn yayi ciki." itakuwa Salma tasanya zip din rigarta, ta axa dankwalii." taje bude kofaa ganin fadila yasata sakin kuwa!" sai ga safwan da gudunshi yana lfya miyasa mekii swt?"
Ganin murnan datakeyi talakkame fadila ,yasa shii fadin in angirma asan angirma ."uthman yace fadamasu danni nagajii dafadii !"
Sukayii ciki, Salma batabi takan uthman ba ,sai fadila
Uthman yace oh bakiyi murna daxuwa naba ko?" to xankoma.... tacee aaaaaahhhh yah cikin shagwa6a take magana, suna daria takawo masu abin motsa bakii ."
Uthman yace Salma dabako muke fa."
Tace to yah sai kabarshii waje yashigo mana ."
Yaje yashigo da bako cikin sudai bawanda yagane, bakon ga alama banda Salma data mike ,tanafadin yahh waxan ganii haka?" Yarima!!! Sai
Like · Reply · Edit · Aug 1, 2016
[4/5, 10:57 PM] Deeyart yusuf💋: Badiyah Yusuf
yahh waxan ganii haka?" Yarima!!! Sai hawaye..... Da sauri safwan ya qaraso, wajen ta ya rungume ta yana lallashii."
"Dakyar Salma ta iya yafewa yarima, yabarmata da'nta yayi hutuu dan daman twins dinta suna gidansu safwan ."
******************
"Salma taxo kauyensu, ta iske inna na axa goro abakin gida ."
Wai tasayarda gidan, itama hayatake agidan ."xainab mijin yasaketa ta qara wani aure, Dan acaba take aure batu badadi ,kullum da yasauke lallurarshi yatikamata kashii, yakara gaba." yanxun abin yayi dama." tunda tanacin nasafe !"
Salma harda kuka ,"
Safwan yagina masu wanii gida mai shiya biu, daya na inna. daya da Zainab da mijinta ."
Inna godia tamkar xa ta xautuu ."
"Yau weekend x salma na kwance da tsohon cikinta!" safwan nayimata banya (tsifa) suna ta hiraa, basai nakuda ba ,aifaa safwan yasunkumeta sai asibitii!" cikin ikon Allah tahaihu ta sullubo yarta santaleliya."
Ranara suna yarinya taci sunan
Badeeyart .!"
Dankuwa antyna jannnnnah da salma suka dage saidaii asa little deeyart."��
"ALHAMDULILLAH!!!"
Anann naxo karshe wannan littafin nawa ,dafatar abinda munkayii daidai Allah yabamu lada." Wanda munkayii kuskure Allah ya yafemuna!"
Nasadaukar da littafina ga antyna jannnnah Allah ya kawo muna, namu twins����ya qara danqon soyayyah da yayanah!"��Ameen!"
Godia tamusanman gadukkan al ummar dake karanta wannan littafii ,da wadanda ma akebawa lbrrr." Dafatar xa a amfana da abinda keciki ."
Sai kunjiini a littafii na nagaba ."
Insha Allah!!"
Taku akoyaushe :"
BADEEYART YUSUF
*_deeyart_* *_Yusuf_*
adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *