Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, November 19, 2018

BAKAR IZAYA Complete Hausa Novel

adsense here
BAKAR IZAYA Complete Hausa Novel
RCopied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
        (admin
   Arewa hausa novels
       Novels villa
     Duniyan novels
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
          And
Cool novel, makeup and cooking)

      WHATSAPP NO:
    +2347039625239
[3/8, 1:04 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 1


Bissimillahir rahamanin rahim


sadaukarwa ga qawata maryam  rimaye much love you💋💋💋


😘Ansholly😘



Rugar jalo ruwa ake kamarda bakin qwarya kowa yamaida gidanshi yakolle dan darene sosai  ruwan harda kankara gidan mlm iro 

Yarinyace wacce aqastin shikarinta bazasu wuce goma ba

Zaune ruwa nadokanta sai karkarwa take kowa nacikin gidan yana daki

Amma ita tana waje acikin ruwa harta babanta yana cikin gidan

amma baidamu da itaba yana dakinshi akolle yana bacci mai dadi itako tananan

Cikin ruwa kuka tasa mai tsuma xuciyar mai saurare duk da tasaba amma ba asbd da wahala

Ba adaina ruwan nanba sai kusan asuba kana aka daina amma duk dahaka ana yaiyafi

Tananan zaune har akafara kiran sallah mahaifinta yafito

cikin dakinshi dauke da bota alamun alwallah zaiyi

Jikinshi wata irin rigar sanyice jibgegeya amma duk da haka rawar dari yake
kallo daya yaima inda take yadauke fuskarshi   yakama    hanyar bayi

Itadai tana zaune tana kallanshi harya fito yagama alwalla yatafi masallaci

wani irin kuka tasa maiban tausayi tana tunanin anya ita diyar mlm iro ce

dan da ita yarshice daya tausaya mata yadda yaganta cikin wannan sanyin

shikanshi babba yanajin sanyi ina ga ita wacce bata wuce shekara gomaba

nanda nan gabanta yafadi data tuno saura wata biyu tacika shekara goma

takama tunani itadai tasan tunda tatashi mutane ketsoran sura beta ciki harda mahaifinta

Wasu harkiranta suke aljana qawarta daya Hadixa
itama sadda tacika shekara tara hadixa tamutu wanda sanadin haka uwar hadixar har gida tazo tai mata danbanxa duka dawata maganar da harta mutu bazata manta tab
[3/8, 1:04 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭2

😘Ansholly😘

Saudakarwa g hadixa tunau



Ta zurfafa cikin tunani kowai taji saukar ruwa ajikinta da sauri tadago

taga waye yai mata haka dan bata gama jin sanyin ruwan daya doketaba gashi anxuba mata

wasu ganin inna uwalace yasa tamaida kanta kasa cikin tsawa  inna uwale tace dan ubanki mikike

da har yanxu bakitai rafiba ibar ruwa cikin ladabi tace inna naga anyi ruwan sama kuma duk sadda akai ruwa

Naga bana zuwa rafi juyawa inna uwaletai duk tadauko ruwan duk tamaka  mata ajiki

wa yannan ruwanne kikace kin tara to bari keji xuwa rafi yaza mammaki dole

daga yau kodaza akwana ana ruwa bance kisaman kuda roba daya ki taraba

nagaji dashan ruwan tare narafi nakeso kobakiji ba

Cikin rawar murya tace naji kana ta dauki tulin tatafi rafi
yayinda tabar uwale nata xaginta dan sotai taimata mgn taimata dan banzan duka

tana fita kofar gida taga babanta dashi dawani makwabcinsu dagaji maganarta

akeyi dan taji anacewa saura wata biyu tacika shekara goma

tasan kuma da ita ake danduk cikin rugar ko yaro zaka tambaya shekarunta indai harya iya magana zai fadama

tazo tagifta tagabansu tawuce dantasan kota gaishesu bazasu ammasa ba dan babant yace karta qara gaisar dashi domin

shiko gaisuwa bayaso tahadashi da ita duk cikin rugarsu sarkin rugarne kawai yake mata magana

kana yake janta ajiki kamar jikarshi zata iyacewa shika daine ke santa duk fadin duniya

hakadai taketa tunane tunane harta kai rafin saida tayi alwalla tai sallah kana tashi zata ibi ruwan kamin

takai tulin cikin ruwa tuni wani irin bacci ya dauketa ba ita tatashiba sai yamma lis tatashi dasaurinta

tadauko tulin dataga gefanta  taibi ruwan cikin sauri tajuya xata tatafi taji kamar anriqe mata kafa tawai wayo bataga kowaba

nantake tasa kuka dan tasan duk sadda tai irin wannan to ranar mai qwatarta gurin inna uwale sai Allah kuma

tunda taji kafarta tariqe tasan ita da komawa gida sai anyi sallar magariba haka taita zama anan har

aka kira sallah kana ta tashi tatafi lokacin data isa gida har anfara sallah
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭3


😘ANSHOLLY😘             






Uwale nazaune wurin murhu tahassala wuta

kamar maida huwar kai ko inda innuwarta takema bata kallaba

to ita kantama tasan duk sadda tai irin wannan baqar izaya take gallaxa mata

shiyasa tana juye ruwan tatahu gurinta tadir kusa

kawai jitai tace kwanta kimiko man kafarki da sauri ta kwanta

tamiqa mata kafar dan tasaba dasalan cuta irinta inna uwale saidai

duk da tasaba tana tsoran yaukuma wace irin izaya tatana darmata tana cikin tunanin nan taji wata

irin azaba tashiga daga cikin kafarta har cikin kanta wani irin ihu tasaki

dukda sunada taxara daga gidansu zuwa masallaci amma harcan saida sukaji wannan qara

liman da sauran mutane dama angama sallar sukayo gidan mlm iro danjin mike faruwa

kamin sukawo ankuma fasa wata qarar  da sauri suka fada ciki ko jiran abasu ixinin shiga basiba

Uwalece riqe da wuka jajjawur ahanninta taqara azamata akan kafa tana azamata tana shedewa tasuma liman ne

yafara mgn haba uwale mi xakici jikin wannan yar yarinyar duka Hainan nawa take daxaki taimata irin wannan baqar ixayar

yarinyar dabata wuce agoya taba  uwale tadaga mashi hannu mlm dan Allah kada kataman

kasan mitaiman aikentanai tunda asuba rafi ibar ruwa tanacan tana baccin dana san

bazai zame mana alheriba duka rigarnan dan duk sadda hainan tai bacci nanda sati kajira

kaga abinda zai samu rigarnan kuma konsani baccinta ba alkairi bane

shiyasa nace kamin wani abu yasamemu ita xaifara samu dansu aljanninta insukaga anacis guna mata sun barmu muhuta


daga liman har wa yanda suka shigo tare saida suka yabama uwale gani suke tayi abin arxiki atunaninsu inhar ana musguna ma hainan dole abar masu rigarsu tahuta dan tunda aka haifeta rugarsu take cikin tashin hankali

Liman yace ai uwale bansan haka bane cigaba daga inda kika tsaya dan baxan taba mance

wannan yarinyaba ranar sunanta mai dakina tamutu  ranar da tacika shekara dana yamutu ainibaima dace

nazo nacece taba kawai dan xuciyar musilinci amma yanxu ko kasheta zakiyi nagama magana

wani daga chan gefe yace wallahi dama kashetan akayi dama yafi mana kwanciyar hankali

hakadai suka juya sukatai kowa yana fadin albarkacin bakinshi



😘Ansholly😘
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭4




😘Ansholly😘






Ruwa inna uwale tadebo tawatsa mata afuska wata ajiyar zuciya Hainan

tasaki wadda dagaji bata dadi bane tai maza tatashi xaune

tana kallan inna uwale  dan ubanki bari kallona shegiya

maiya toni kurwata tafi karfinki wallahi saida kicinye tawasu badai uwale ba

kuma kitashi ki maxa ga wankinan kiman  cikin ladabi ta bude baki tana magana

tace dan Allah inna uwale kiyi haquri sai gobe nai maki bakiji yadda qafata takeman ciwo


aikamar jira take tarife baki taji duka ko ina ajikinta saida tai mata lilis da irin dorunar korar rakummar da sike ta fiya da ita kiwo

kana tace kitashi kitafi kiman wankin kona qara maki mayaiya wace harta mahaifiyarta bata bariba

haka taja jiki hartakai inda wankin yake kukanma bata iyawa dan banda zafin duka da zafin da kafarta takeyi wata irin yunwa takeji dan yau satinta guda ko lumar tuwa batasa abakinta ba


hakadai tafara wankin cikin jiga tuwa wata tsawa taji abayanta kobata wai wayaba tasan inna uwalece dan ubanki daga zaune zaki man wankin

dasauri hainan tatashi tsaye duk da kafarta namata azaba amma hakataita wankin harqafe daya nadare

kowa nagidan yai bacci ahankali takejan qafarta hartaje cikin madahin gidan dan yinwa takeji tamkar zata mutu

tacisa a ta iske tuwo kuma yanada yawa tasan uwale ta ajeshi nadimaman safe harta maida zata rife sai wata zuciyar tace gwara kici

dan kinsan kokici kokar kici baxaki tsallake izayar uwale ba gwarama kisan laifi kikai mata tazubo miya cikin tuwan  tazauna duk yawanshi saida tacinye shi

kana tatashi taje tasha ruwa tadawo tazauna jitake kamarta yanke qafarta tayar sbd wani irin radadi take mata haka taita kuka

har aka kira sallah asuba tanan zaune a inda yazame mata daki wani irin xaxxafan zazxabi yarifeta sai rawar sanyi take
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 5




😘Ansholly😘


Haka malam iro yazo yawuceta  yatafi masallaci ko kallo bata isheshiba

itama tashi tayi daqel ta dauki tulu tana tafiya tana hada hanya dan batasu inna uwale

tazo ta isketa tasan dan banzan duka zata sha
 
tana fita gidan sarkin rugarsu tayi dan tasan shikade zai iya tai makonta

Shima bacikin gidan tashiga ba awajan gidan tatsaya dan matanshi sun hanata shiga

sunce duk ranar da taqara shigam masu gida saisun illatata tana nan zaune har aka fito masallaci

dayake akwai hasken farin wata shiyasa yaga neta

Yace hainan mikike anan da asussuba haka tadago fuskarta daqel dumin ta gala baita iya gala baita

wani bafa danshi yasa yadaukota ya ajiyeta acikin dakinshi kana yadauko wani magani yami qama bafadan yace bata tasha

Ya dagata yabata maganin tasha kana yabashi wani yace ammshi kashafa mata aqafar saida yagama duk umarnin da sarki yabashi kana yaja gefe yatsaya


Saida suka kwashe kusan minti talatin har gari yasoma haske

kana cikin ikon Allah xaxxabin yasauka kuma kafar tarage yimata zafi 

Takalli sarkin tace ardo nagode murmushi kawai yai mata kana yace mikikaima uwale tai maki wannan dukan

bata boye mashi komiba  saida yayi danjim domin shikanshi yasan duk sadda hainan tai bacci

garinshi  yana cikin matsala domin bata bacci daga shekara sai shekara to yanxu gashi saura wata biyu tayi shekara goma

kenan wannan karin bazata ciki shekara goma ba abubuwa zasu faru dan bawai abu dayane ke faruwa ba

Ita dai hainan zuba mashi ido tai tana kallanshi can dai yadago shima yakalleta yace kiyi haquri hainan Allah zai saka maki

inda ita mahaifiyarkice aiba zatai maki hakaba

Hainan tace yauwa ardo dan Allah kabani lbrn ni wacece dan naji wasu suna cewa waini nakashe mahaifiyata da kakanni na

dan Allah dagaske ardo taqare maganar tana kuka

ardo yakalleta cikin tausayi yace share hawayanki kinji hainan yanzu

zakisan koke wacece

*tuna baya*



😘ANSHOLLY😘

08136195038
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 6




😘Ansholly😘


Kamar yadda kikasani rugarnan hade take da Fulani da buzaye

to haka take tun kaka da kakanni gidan mlm sule da malm amadu makwabtane kana kuma abokaine

nasosai da sosai wanda duk rugarnan ansan yadda sukesan junansu har matansu haka suke

Yayinda malm sule yake ba fulatani shikuma mlm amadu buxune  duk dare tare sukecin abinci

Yauma kamar kullin mlm sule ke sallama agidan mlm amadu da sauri yafito

Kayi haquri mlm sule kanata sallama ban amsaba wallahi

nagewaya bayan gidane yana maganar suka ida qarasawa gurin da suke xama

domin cin abinci A,a bakomi abokina  kana suka faracin abincin saida suka gama suka wanko hannunsu


Kana suka dawo suka zauna domin tattauna abinda yasha fesu mlm sulene yai gyaran murya

yafara mgn dama mlm amadu wani alfarma nake nema agurinka  saidai yagyara xama

yace ina jinka mlm sule dama iro nake yima neman irin auran hadixa diyar wajanka 

mlm amadu murmushi yai haba mlm sule dije yar kace kaike iko da ita inma wani kace xakaba ba iro ba wallahi bazance komi ba

Dan dije ikon kace ballantana iro Allah dai yasa alkairi Amin inji mlm sule suduka akwai abinda suke tunani dumin qa idar rugarnan indai maza dayawa sunasan yarinyan tu dule sai anyi shadi

tu lukacin harda dan wajena kesan dija kuma duk rugar nan ansan yafi kowa jarimta

gashi shi mlm sule antaba kashe mashi da a irin wannan shadin dama su biyune yaranshi to yanxu saura iro anya zai iya wannan kasadar

sana tunda buxuwace saiyayi wasa da rakumi  su duka sunyi zirfi cikin tunani

mlm amadu shiya katse shirun yace abokina nasan mikake tunani

Yace mixai hana da asuba inminje masallaci adaura auran kaga bawani shadin daza ai tunda tazama matarshi

Mlm sule😁kai amma abokina kakawo shawara wannan yayi Allah yabarmu tare nasan dai za asha surutu arugarnan


ace munyi sar ranmu abinda ba ataba yiba kenan

Hmmm mlm sule inhar ana biyema mutane to subazasu fadi abin alkairiba kuda abin alkairi kayi

haka kumafa ne abokina to yanzu tashi muje mugayawa yan uwa dan sushirya

karsuce munyi gaban kanmu dan munga iyayanmu basu raye

A,a Mlm sule ba inda xamu kasan daga yan uwanka har yan uwana basanmu sukeba

zasu iya zuwa sufa dama sarki ace dole sai anyi wannan shadin gara miyi shirinmu da asubar sunji

hakadai suka aje magana saida asubar kowa zaiji da dauri auran kowa

yashiga gidanshi  cikin farin ciki iro dayaji abinda baffanshi yace yayi murna sosai dan dama yanasan

dija sosai gani yake kamar tafi ajinshi domin jail dan sarkin rugarsu yana santa

Hakadai yakwanta cikin farin ciki yayinda dija koda mlm amadu yafada mata abinda

suka yanke shida abokinshi bata nuna wani farin cikiba kuma bata nuna bakin cikiba

yayinda iyayanta suka dauka kunyace takeji 



*Asuba*



*Ansholly*
*08136195038*
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 7




 😘Ansholly😘








Asuba nayi iro yafito cikin sauri yashiga bayi yayi wanka

yafito yayi alwalla  lokacin baffanshi yafito shima zaiyi alwalla kallan iro kawai yayi yagirgiza kai

Yayinda iro akashege daki akashafa mai yadauko shaddarshi tasallah yasa sai wani washe baki yake waishi ango

Chan naga yan group din Ansholly novels sunata lekenshi wai inama yace yana sansu dan sunga yasha kwalliya to qwalelanko loll



Haka iro yafito sai washe baki yake kamar saban kamun nan lol

tun kamin mutane suzo su malam sule suka samu liman sukaimai bayani amma yaki amin cewa

saida mlm amadu yabashi raqomi daya kana ya amince domin mlm amadu mai kudin rugar nan ne domin kuni danake sarki zamanin dayana

raye yafini raqumma nisa bakusa  shiyasa yan garinnan suke girma mashi yayinda dangin ubanshi dana uwarshi suka tsaneshi

dan dukiyar da mahaifanshi suka mutu suka bar mashi

shikuma Allah baibashi dana mijiba yarshi daya mace itace dije

hakadai liman ya yadda dan akwaishi akwai san kudi bayan angama sallah liman yai sanarwar daurin auran

Iro da dije cikin ikon Allah cikinmu ba wanda yai musu kamar anrife mana baki har aka daura auran

Kana tsegwamin mutane yafara tashi sudai su mlm amadu hakuri kawai sukeba mutane duk wanda yace basu kyautaba saisuce yayi hakuri

to andaura aure ba yadda za ace dole awarware shi saidai surutun yayinda yan uwan mlm sule dana mlm amadu sukace sunfidda hannunsu

daga kan almuransu dan sunga basu daukesu kan iyayeba  inda iyayansu nanan zasuqi gaya masu

sudai haquri suketa basu nan suka gama surutansu suka qara gaba


da mlm sule yace abari amarya tatare jibi amma mlm amadu yace ranar zata tare tunda bawani abu zatai mashi cikin gida ba

Kuma tanada komi nakayan daki dan kayan dakin da aka kaima dije irin nacikin yan borni ne dan mlm amadu yanada

aboki cikin borni shiyaba kudin yaje yasawo mai kaya masu kyau wanda duk yashiga cikin dakin dije bayasan fitowa

dan gurin kayan dakin dije mukasan miye wannan abun mai laushi katifa yake nifi

hainan tace dama ardo wannan abin mai laushi nadakin inna uwale na innata ne tabbas shine hainan

dan tunda aka sawowa marigayiya dije har yanxu ba wanda aka kara sawuwa irinta

hakadai amarya tatare gidan mijinta suna zaman lfy dan hadixa bata da matsala yayinda jail dana har rishin lfy yasha saboda

rashin dije dan dije ko kyanta zaisa asota dan lokacin yan matan cinsu itace tarike kambon
kyaikyawa dan duk cikin rugar saiya zammana ba wanda yakama qafarta agurin kyau



hakadai amarya da ango sukaita rayuwarsu cikin mutunta juna dije nada shekara biyu Allah yabata ciki karkiso kiga murna wurin wa yannan bayin Allah yayinda ranar da yan gari sukasan da cikin aranar

gonar makwabcinko tayi gobara takone kurmus kuma alokacin baza ace ga abinda ya haddasa gobarar ba kinsan kauye da canfi

to daga nan wasu suka fara yan magan ganu dan alokacin da abin yafaru ana cikin fadin mahaifiyarki tanada ciki kawai sai wuta takama

agurin to alokacin da aka fara canfe canfen wasu sun yadda wasu basu yadda ba

alokacin da aka fara mgnr liman yadawo daga kiwon rakumin da kakanki yabashi yazu ya iske ana wannan mgn

yaja yatsaya yace haba bayin Allah yazako fara yimana canfe canfe daga ance matar iro nada ciki kawai sai ace wuta takama agona aikamin ya ida rife bakinshi

rakuminshi yafadi yana shure shuran mutuwa kamin adauko wuka ayanka tuni ya mutu to nanfa wa inda basu ida yadda ba suka yadda

magana tabaza ruga dan dagaske hakanke faruwa da mutum ya ammabaci dije nada ciki saiyai asarar wani abu



Kuyiman haquri anjima zan qaro mako wani

😘Ansholly😘
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 8




😘Ansholly😘




sadaukarwa ga Ansholly novels group 💋love you all💋





Hakadai abubuwa sukaita faruwa harya xama anbar maganar cikin dija acikin rugarnan


cikin dija nada wata bakwai bazan mantaba mlm amadu da mlm sule da abokinshi Alhaji hamza  wanda nace maki shiya sawowa dija kayan daki acan birni

to sunanshi alhaji hamza yana zuwa rigarnan sosai sayan nono to nan suka hadu da mlm amadu

suna gaisawa har zuminci yaqullu to ahakada har abota mai qarfi tashiga tsakanin su domin mlm amadu

Yayaba da addinin alhaji hamza dan inyazo shiyake koya mashi abubuwan addini dan rugarnan muna da qaranci sanin Allah domin akwai jahilci

sosai dan liman kadaine mlmn dake koyawa to zuwan alhaji hamza yasa muka qara sanin Allah domin duk sadda zaizo saiya fadakar damu kana zai tafi


Bayan anyi gaishe gaishe mlm amadu ne yafara mgn daman zowanai miyi wata shawara koma nace nafada maka 


Nace inaji yace shekaran jiya muka yanke shawara nida mlm sule nasaida rakumana da mlm sule yaqi yadda amma dana fada mashi

uzirina shima yadda to cikin ikon Allah muna cikin mgnr saiga alhaji hamxa yazo to damuka gama gaisawane nafada mashi bokatata

tare dayi mashi bayani abinda yasa zansaida shima ya amince amma yaban shawarar na aje daya domin basan yadda Allah

zaiyi  da almarinba nima nayadda da shawarrashi to inda Allah yataqaita abin shi alhaji hamza yanada wani aboki mai irin kasuwancin  yace mushirya nida mlm sule mutafi burni akai

Mashi yace insha Allahu yasan zaisaya tunda kasuwancin shine haka ko ake amma saida  muka bari dare yayi kana muka tafi

domin masu sa ido cikin ikon Allah da mukaje ba asamu wata matsalaba yasaya yabamu kudinmu

nawane ma alhaji hamza yace milyan 40 yauwa damuka amso munyi niyar mudawo gida aranar amma alhaji hamza yace saimun kwana to da daddare nida mlm sule mukai shawar gwara asai wani abu da kudin

A aje zaifi da ace kudin xamu taho dasu kana in ansaya saimuba alhaji hamza ajiya to da haka muka kwanta

Da safe muka samu alhaji hamza da maganar shima ya amince da hakan amma yace bazai amshi ajiyar ba

daqel muka shawo kanshi yayadda zai amsa amma saida yakira mai dakinshi yafada mata da yaranshi dan shekara goma

mai dakinshice tabamu shawarar gwara musai diamond haka mukaje muka sayo diamond din milyan 39 akabarman milyan 1 ahannuna

shine damuka dawo mukace zamu taho yace saiya biyomu dan asamu sheda muma awurinmu

yana zuwa nan yai shiru  saida najima shiru domin ina ganin wannan kasace


Hakanan daganin mutum saika yadda dashi harka bashi ajiyar milyan 39




*Ansholly*😘
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭9




😘Ansholly😘





Wannan gangancine amma saina bar abin azuciyata nafara mgn to mlm amadu

Miyasa kasaida raqumanka nibaka fadaman ba saida yayi jim kamar bazai fada manba kana yafara mgn


abinda yasa nasai dasu shine kasan ni yata daya dije kana yanxu ta Allah takasance

kaina nasan yan uwana bazasu ba dije gadoba koda sunbata ba wani mai yawa zasu bataba

shiyasa nayanke shawar tunkamin ta Allah takasance agareni gwara nayi kyauta da dukiyar

saida sarkin yaqara gyara xama kana yace to dijar kaima kyauta da dukiyar taka indai har ita kaba

to kaima kasan kayi rarguwar dubara dan kana mutuwa yan uwanka saisun amsa


a,a ba ita nababa dan daxata haifa naba ko yarda zata haifa nabasu halak malak 


to shikenan Allah yara basu da abinda ke cikinta lfy aka amsa da Amin mlm sule ne yace ya kamata akira dangin mlm amadu asanar dasu

haka aka aika kiransu amma saida mukacema alhaji hamza yatafi domin inhar sukazo suka iskeshi to zasu iya bigeshi su amshi diamond din


Kana mlm amadu yace kadda yasake ya qara zuwa rugarnan sai bayan shekara shabiyar lokacin komine ne dija tahaifa ya girma yana tafiya bada jima waba saiga yan uwan mlm amadu


koda nagama fada masu abinda yafaru karkiso kiga yadda suka rikice tamkar dukiyarsuce aka saida kanan baffanshi  harda daukeshi da mari danjin haushin abinda yai


harda cewa indai harbaije yadawo da wannan dukiyarba to babasu bashi


shidai shiru yai yaqalesu baice uffanba har suka gama zage zagensu saka tafi da amshe raquminshi daya dayarage

Allah yaso basuji cewa yanada milyan daya ahannunshi ba dan bankai ga fada masuba suka fars zage zage


nasan da har ita saisun amshe nandai nabashi haquri da abinda yan uwanshi sukaimai

yace bakomi ai abinda yasa yasaida raquman bawai dan dije na diyar shi daya ba jiyai suna shawarar xasu kasheshi  inya fita kiwo

shiyasa yai maza yaje yasayar naji tausayinshi sosai  sukatashi suka tafi suma hakadai


rayuwa taita tafiya yayinda cikin dije yakai wata tara haihuwa yau ko gobe
[3/8, 1:05 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 10




😘Ansholly😘






ranar asabar da asuba dije tasauka ta haifi kyaikyauwar yarta wace hatta unguwar xoman data wanketa saida yarinyarnan tabata tsoro

dan kyan yarinyar yayi yawa amma datai wani tunani taga daga uwar har uban kyawawane shiyasa yarinyar tazama maikyau haka


da akaba iro karkiso kiga murnar dayayi  yana godiya ga Allah dan kyan yarinyar firgitashi yayi

To aqa idar garinnan inhar matar mutum tahaihu dole yaje masallaci yafada haka yai alwalla yatafi masallaci cikin farin ciki

bayan angama sallah yace matarshi ta haihu tahaifi diya mace kamin yagama rife baki


Wani yace kace annoba tafito duniya wadda in akace uwarta nada ciki mutum yanayin asara ina ace anhaifeta

shima kamin yarife baki wani yaro yashigo massalacin dagudu yace adamu babanka ya mutu kamin yaran ya ida magnar nan adamu ya fece daga


Masallacin da gudu kamin mi wani yinquri wasu yaran suka kaqara zowa suka fadamana mutuwar mutum ukku hadda kakanki
mlm amadu

da gananfa mutane suka fara tsanar dije da iro haka akakai matattu har hudu gidansu na gaskiya yayinda mahaifiyarki dije har suma tai


hakadai akaita zaman gaisuwa yayinda mutane ko kallanki basuyi daga dije sai iro saikuma kakaninki matake daukarki wani abin mamaki tunda

aka haifeki baki taba koda rintse idankiba koda cikin dare idanki abude suke ranar da su mlm amadu suka cika sati guda aranar

tun cikin dare kike bacci kema aranar satinki guda aduniya abin yayima dije dadi dataga kina bacci danda duk atuna nunsu kobaki lfy

har anfara neman maki magani shiyasa duk yan rugarnan suka sani tunda aka haifeki kwana shidda baki taba bacci ba

wanda ansan jariri da bacci

to aqa idar rugarnan inhar mutum ya mutu to ranar daya cika kwana bakwai aranar zakiga

anata abin ciccika kamar anayin biki kuma har yanxu

ba adaina ba haka mata dayawa suketa kai abincin gidan mlm amadu


wani fura wani tuwo wani nono hakadai mutane keta shiga da qwarya an aje da anyi sallah la asar za ai addu,a lokacin bai ida karasawa ba


mukaji wuta takama agidan mlm amadu ga mata dayawa aciki dan aqalla matan dake ciki zasukai ashirin

muka tashi dankai dauki amma da mutum yatin kari wutar zakaga kamar ta biyushi haka munaji muna gani wutarnan tacinye mutanan ciki kaf ciki harda mahaifiyarki da matar mlm sule da matar marigayi mlm amadu da matar liman

saida mangariba tai kana wutarnan tatsaya batare da  ankasheta ba gurin yayi sanyi qalau kamar bawurin akai gobara ba


haka mutane sukaita shiga cikin gidan amma inba  tukaba ba abinda kake gani

Kakanki mlm sule sumewa yayi dan tashin hankali daman ga mutuwar amininshi bata sake shiba yanzu gashi matarshi

ta mutu wani abun mamaki ke kina kwance ba abinda yasa meki dan wasanki kawai kike da hannu wanki


*Ansholly*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 11




😘Ansholly😘


sadaukarwa g limsy🌺 ina godiya da addu,arki



haka mutane sukaita magan ganu akanki wasu suna cewa keba mutum bace qilan diyar aljannuce domin kuta kyanki aka duba ansanke ba diyar mutane bane


haka dai mutane suketa magan ganunsu wani mai zafin zuciya abbashe dan gidan jamo shiya daukeki ya samu karmami ya kunna wuta


yaje zai sakaki ciki alokacin muna chan wajan qokarin ibu tokar mutanan da suka qune ihun mutum kawai mukaji muduka da sauri muka fito daga inda muke

Abbashe ne muka gani cikin wutar yanata ihu wuta tana cinshi muduka kamar anriqe mana qafa muka kasa zuwa inda yake harsai da yacinye wutar tamutu

kana muka iya zuwa wurin yadda muka ganki acikin gida kina gefe haka yanzuma muka sameki sai wasa kike da hannunki 

tan bayar mutane mukai cewa miya kawoki anan kida keki cikin gida nansuka fara bamu lbr abbashe ne yadauko ki zai sakaki awuta yazo dai dai wutar


sai yayi kamar anjefashi ciki muza musama harda yarinyar taqone hakadai muka sallaci tuka muka tai muka rife aka dawo da wata saban xaman


ke kuma babanki iro yadauke ki yatafi dake gida domin duk dacewa mutum ukku ya mutu agurinsu to ba wanda yakoma qofar gidan anadawo wa


daga maqabartar kowa yakama hanyar gidanshi dan atunanin mutane yanxu kuma maza xa akashe tunda bida bine abun  andauki maza sai kuma aka dauki mata to


Insuka qara zama suza aqara dauka shiyasa da aka dawo maqabarta mlm sule yagaba wanda yabiyo su saiyaja iro cikin gida


yafaramai nasiha domin yaga yafara yadda da abinda mutane kecewa akanki shin iro ka yarda diyarka yar aljannuce kamar yadda mutane ke fada


iro saida yaqara sinkuyar da kai domin jiyake shima kamarya hadi zuciya ya mutu dan rasa matarshi dayayi da mahaifiyarshi

kana yafara magana to baffa zata iya kasan cewa haka domin daga yadda mutane sukace ba ataba


haifar mai kyantaba duk rugarnan ni kaina yanzu tsoranta nake


dan kyanta kanshi abin tsorone ballantana yadda kuma taxa mamma mutane annoba ciki hardani dan nima nayarda annobace aka haifa man kawai yasa kuka




*Ansholly*


*08136195038*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 12




😘Ansholly😘






Mlm sule zubama iro ido kawai yayi yana kallanshi saida yayi mai isarshi kana yaishiru


kana mlm sule yafara mgn iro kaban mamaki dahar dakai ake cema diyar daka haifa annoba kuma wai yar aljannu to inajin jinina ajikin yarka kuma nasan wannan

yarinya yarkace domin jini baya qarya da yarka bace da baxanji jininta ajikina ba kawai dai nasan da abinda Allah yabuye akan wannan yarinya


hakadai mlm sule yaitaima iro nasiha ta dai dai iliminshi cikin ikon Allah iro yasa duda yayda dake yarshice danda

da gaske kallan yar aljannu yake maki nan suka samaki suna hainan dan ba asa maki sunaba kuma yasan yanxu inyace atara mutane asa maki suna ba wanda zai iya

zuwa mlm sule ne yace iro ya dauko shanuwa guda cikin shanunshi ukku yanka maki na sunanki dan alqawari yai indai dija ta haihu saniya zai yanka mata dan haka kuda bata da rai bazai fasa wannan al qawarin daya dauka ba saida aka gama yankan shanuwar


kana suka kama tunanin waye xai soya mlm sule ne yace iro yaje gida zai bada akawo mashi shi yasamu wadda zaya turo tasuya


 yana tafiya ahanya yagamu da uwale ita uwale ba yar rugarmu bace rugarsu nagaba datamu

uwartace ke aure anan shine tatahu da ita agolanci to uwale tunda taga iro taji tana sanshi amma shi alokacin baya takanta domin


dijen shice abun sanshi gaisawa sukai kana taimai gaisuwa yaji dadin gaisuwar da taimai domin tunda akaimai mutuwar ba
wanda yaimai gaisuwa


wasuma harararshi kawai suke yai mata godiya harzata wuce yatsaida ta

dan Allah uwale wani tai mako nakesan kiman

to Allah yasa zan iya dama baffane ya yankama hainan shanuwa to narasa wanda

zai suya man yancikin koxaki iya taima kaman ki suya man kamin gobe nasamu mai suyaman gangar jikin


saida tara zana dataji ance saniya aka yanka maki domin koni aka haihu gidana tumakai nake yankawa dan kinsan fullatani da shaninshi gwara


yaga tafadi ta mutu da ace anyankata uwale cikin saurin murya tace ta amince amma saitaje ta gayama innarta

bakomi saikin dawo dannasan lokacin har ankawo naman

kuda taje tagayama mahaifiyarta bata hanata ba itama dauko gyaletai tabiyo yar tata domin sunada san banza sosai

koda yaran da mlm sule ya aiko kawo naman yazo sai iro yace yafa dama  mlm sule yasamu mai mashi  soyen

haka uwale da mahaifiyarta sukaxo suka kama soye bayan angama sallah magarib iro yafadi

 ansa maki suna hainan ba wanda yace mashi ko uffan

hakasu uwale suka gama soyansu suka tafi da alqarin gobema zasu dawo su ida sauran

haka kowa yake jininshi bisa akaifa har kika kai sati daya lokacin satin mahaifiyarki daya bata raye

kekuma satinki biyu aduniya amma tun bayan baccin dakikai kina sati daya aduniya baki kuma wni baccin ba


😘Ansholly😘
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 13




😘Ansholly😘






To abinda yasa mutane suka saki jiki shine da sukaga harkinyi wata ukku ba abinda yaqara faruwa

yayinda uwale tashi gema iro sosai tunyana shareta har yake yafara kulata domin yadda take kula dake

yanxu kuma yafara jin saukin yan rugar dan sun fara rage tsanar da suke mashi shida yarshi

haka baffanshi yaje ya neman mashi auran uwale ba asa bikin da nisaba domin uwale ta jima gida dan xata kai shekara 20

dan duk rugarnan ba tsaranta danmu yarinya nada shekara 13 muke aurar da ita

ansha biki lfy ankawo uwale gidan mijinta

ya yinda kike da wata tara kina tafiyarki ko ina

alokacin uwale tadaina kula dake saiki kashinki harya bushe ajikinki bata wanke ba har sai iro yadawo shi zaya wanke maki

ranar dazaki ciki shekara daya aranar kikai bacci

hankalin iro yatashi dan gani yake kamar abinda yafaru abaya zai kuma faruwa da assuba yatashi yai alwalla yatafi masallaci

dan sadda yaje ko liman bai samuba haka yatsaya har liman yazo iro lfy naganka haka cikin tashin hankali

bai iya boyewa limanba yafada mashi abinda ke faruwa

wanda yaci ace ya boye wannan abun acikin xuciyarshi danda bai fadaba ba wanda xaice


 dan kincika shekara daya wani bala,i yafada mashi hakadai aka kira sallah

bayan angama sallah liman yatashi yafara gayama mutane abinda iro yafada mai

kana yace nafada makune dan kusan da zanchan dan kar abar mutane cikin duhu

nan akaita surutu kamar ba masallaci akeba wani cayake wallahi inhar tasake tataba mani wani nawa aradun Allah saina bajeta

hakadai iro yatashi yatafi gida jikinshi duk ba dadi domin saiyanxu yake dana sanin fadar dayai

yana zuwa gida bai daddara ba yaqara fadama uwale kamin tace wani abu taji sallama kobata fadaba tasan qananta ne tafito da sauri Audi

lfy nangaka tunda asuba gashi sai kuka kake
saida yaqarasa wani kukan

kana cikin kuka yace uwale inna ta mutu ihu tasaki wanda

saida yasa iro yaji tsoro yafito daki da sauri lfy uwale ita bata masan

miyake cewaba dan hanyar dakinshi kawai tai saidai kanantane kefada mai abinda yafaru ihun

hainan sukaji amma ko motsawa iro baiyiba  dan yana ganin haka uwale kadai zatai tahuce abinda takeji

dan shima jiyake kamar yaje yai mata dan banxan duka saida uwale taga kinsuma kana taqyaleki domin duka tai maki bana wasaba

kamar tasamu wata abiyarta hakata dakeki ko tausayinki batajiba

alokacin data fito lokacin kuma wani yaro yashigo yafa dama iro mutuwar baffanshi

dagudu iro yafito daga gidan yai gidan baffanshi ita kuma uwale komawa tai dakin iro tadaukoki

suka tafi itada kananta saida sukazo dai dai wannan rafin da kuke ibar ruwa kana tasakeki ciki suka juya suka tafi

suka barki sbd tasan dole ki mutu koba kumi ke yarinyace baki iya ruwaba kuma tasan ba mai taimakonki

iro yaji mutuwar mahaifinsa wannan lokacin mutum biyar ne yamutu ciki harda dan liman hakadai muka kaisu makwancinsu

nikaina abin yafara bani tsoro hakadai nabar abin azuciyata

iro yaje yima uwale gaisuwa nan yake gaya mata yayanke shawarar kaiki bakin ruwa yadda aljanun zasu dauki abinsu

nan uwale ke fadamai aitun da akai mutuwar taje tasaki arafi bai wani damuba domin shi harga Allah

yadauka ke diyar aljannuce haka yai mata sallama yatafi zuciyarshi sawai dan jiyake yarabu dake dagashi har uwalan basu koma gida ba

sai bayan da akai sarakar bakwai kana iro yabi yama uwale suka tafi gida

uwale natura qofar dakinta tai arba dake kwance kina mata dariya


*Ansholly*


*08136195038*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 14




😘Ansholly😘






Da gudu uwale tafito daga dakin tare da fasa wata irin qara nabani mlm wallahi aljana adakina

tanata kerma wanda har fitsari tasaki batare da tasani ba

Iro da sauri yafito daga cikin dakinshi lfy uwale  kijifa yadda kika saki fitsari daga tsaye

bata masan miyake cewaba dakinta kawai take nunamai tanace wa wallahi mlm

aljanace cikin dakinnan da dai yaga bata cikin hankalinta sai yashige dakinta

dasauri yajawo qofar dakin yace uwale  kikace kin yadda hainan rafi amma miyasa naganta ada kinki

cikin rawar murya uwale tace wallahi mlm nakaita rafi har saida nagata nutse kana nabaru rafin


shi kanshi qafafuwanshi karma suke dan ya tsora yana tunanin ko uwale bata kaiki rafiba yaci ace kin mutu

Koda baki mutuba kinji gata domin ko babbane aka bari da yunwa natsayin sati daya dole yajigata ballantana yarinya

yajuyo yakalli uwale yace uwale aradun Allah hainan ba diyata bace aradu diyar aljannuce

kamin uwale tai wata magana kika bude kofa kika fito ai daga iron har uwalan waje sukai da gudu

suna naiman taimako karo sukaci da yalwa qawar uwale tace lfy mlm iro daga kai har uwalan naganku haka

kedai bari yalwa lokacin da kikazo man gaisuwa bana fada maki najefa hainan rafiba to wai yanxu muna dawo wa

na isketa ada kina itama tadan razana amma dayake yar duniyace saita nuna bata tsorata ba dan ita har burni  tana shiga

haba mlm iro karkaban kunya mana kamarba namiji ba yanxu dai mushiga ciki

haka suka bita suka koma ciki amma atsorace suke

haryanxu tsaye take inda suka barta yalwa taje ta daukeki kana tajuyo takallesu

tace uwale nasan da gaske kinsa hainan arafi amma baki tunanin ko wani yaje yacireta


Sadda zaki sata ke dawa kikaje nida audi kanena kuma nasanshi da tausayi

shima ne yaje yacirota dan shika daine yaga lokacin dana sata

mlm iro shiru kawai yai dominshi bai yadda ba in ance audine yaci rota to wake kawo mata abincin daza taci waya budema audi dakin uwale

maganar dayaji yalwa nayi ita tadawo dashi daga tunanin daya tafi

Mizai hana mudau hainan mukaita chan kusa da rigar innarki uwale kinga acan ba wanda


ya sanmu bare mu ajeta wani ya biyomu da ita saida uwale tai jim kana tafara magana

tace yalwa shawarki tayi amma karki mantafa chan aka haifeni taya xakice basu sanni ba

aibacane mutafi tare dakeba tare da mlm iro zamu tafi

to hakanma yayi yanxu kuimaxa kutafi kamin ai magriba tunda ankusa


haka suka fito suka tafi saida suka kusan xuwa rugarsu uwale kana suka ajeki amma saida sukaga ba kowa kana

sai ana sallah isha,e kana suka dawo duk wanda yagansu ya tambayesu daga ina suke sai yalwa tafada masu dan dama surutu gareta


Aikin santa ko kai kawai tadaga domin kuka kawai take

kana yaci gaba haka suka dawo ma da uwale albishir taji dadi sosai

dan tana ganin sunrabu dake kenan iro tashiyai yatafi yaje yai sallah su kuma

Suka aza zancen duniya dan daga yalwar har uwalan sallah bata damesu ba

yalwa batabar gidanba saida dare yayi sosai kana tai masu salama tatafi

domin mijinta yajima da mutuwa gashi batada ya

tunda asussuba mlm iro yaji bugun qofar gida da sauri shida uwale suka fito dan bugun bana wasa bane

suna budewa sukaga yalwa tsaye duk jikinta shatin bulala

da sauri uwale tace lfy yalwa naga jikinki duk shatin bulala saida yalwa ta qara fashewa da kuka tace wallahi mlm iro

Aljanaka haifa

kuyi haquri fans am busy wallahi amma next insha Allah xanyi mai yawa


*Ansholly*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 18
                                     sadaukarwa ga dukkan masoyan bakar izaya
da wayanda nasani dama wayanda ban saniba ngd da kaunarku gareni nima ina kaunarku💔💔

😘Ansholly😘



                                                                          saida taje dai dai  gidan kana tatuna da abinda uwale tace mata samun wuritai taxauna tacigaba da kuka in qaiqayin yataso ta cigaba da soshe soshe tamkar mahaukaciya tana nan zaune har akafa kiran sallah la asar tashitai da sauri ta dauki rabbiyar qwaryata tashige gida domin tasan zamanta wani laifi zaiqara jamata uwale ta iske da yalwa sunata lbr koda suka ganta shiru sukai tazo kusa da uwale taduqa dan Allah inna kiyi haquri kiman aikin gafara wallahi inna bada gangan nazu barda nonon ba uwale fadada fuskarta taida fara,a wace tunda hainan tatashi bata taba ganin tamata koda murmushi ba amma yau harda dariya uwale ke mata tace tashi tsaye ya'ta hainan aike ya'tace kuma yau kinci darajar albishirin da qawata yalwa taxoman dashi daga gurin bokanya cewa inada ciki wata ukku kuma namiji xan haifa dan haka kinkusa samun Kane tashi ga ruwa chan naxuba maki kiyi wanka ake yanzu ya'tace cikin jin dadi hainan tatashi tacire kayanta tadauki ruwan tashiga bayan daki tana murna itama takusa samun qane taringa wasa dashi yayinda uwale takalli yalwa sukasa dariya uwale tace aradu yalwa kinfini sanin cuta toba doleba kingafa ni ina zuwa burni dole nafiki dubara da wayau dan baxan taba manta dukan da yarinyarnan taiman ba haryanzu sawun nanan bai bajeba kamin uwale tace wani abu sukaji ihun hainan suduka ba wanda yatashi inma baccin dariyar da suka saki da gudu tafito idanta rumtse ga hannunta agabanta ihu take tamkar ana zare mata rai idona inna zai cire inna zai fado yalwa tace ke uwale mi sauri miyi mata gudan kamin mutane sushigo duk daba hanamu zasiyi ba

 barkono suka dauko da kakke wanda suka daka bakomi ciki zallarshi ne uwalece tadakama Hainan tsawa dan ubanki kima mutane shiru wani ihun tasaki domin bazata iyayin shurinda suka buqaci tayiba


inna idona zaicire yalwace tace to kwanta acire maki inajin barkonone yafada maki to tace qasa tai takwanta uwalece tace to miya sami gabanki naga kin dafe wurin cikin kuka tace inna shima zafi yakeman to saki mugani sai awanke maki ba wani musu tasake domin zafi yake mata sosai

ga qaiqayin dayake mata wata irin axaba taji tashigeta ihu zata saki yalwa taimaza tatoshe mata bakinta ihun yaqi fitowa saida sukaga tana daniyar shedewa kana yalwa tasakar mata baki sukai dakin uwale

tafawa sukai uwale bance kikwaba bafa canai kawai kisa mata hakanan yo ganine inban kwaba ba baxai shiga sosaiba kai uwale aradu kinfini iya cuta


yanxu duka barkonon kikasa mata awajan fitsari uwale dariya tai towa yakawo wannan shawarar inajin keci shiru yalwa tayi domin tasan bata da gaskiya dan ita taga hainan tazo tafa dama uwale


 dan sadda zata taho tagayama uwale albishirin da bokanya taimata na uwale nada ciki taga hainan tasaki qwaryar nonan ita kuma hainan din bata gantaba tana xowa tagayama uwale kana tabata shawarar intanada borkono takawo adakashi hakanan bakomi ciki saida suka daka


kana suka samu ruwa suka jiqashi kamin ajiqa yalwa ta ibi wani taraqe saida suka tabbatar yajiqa kana yalwa taceshi tacema uwale intazo karki nuna mata kinji xafin abinda tayi maki kiyimata mgn mai dadi yanda ko kince taje tai wanka bazata kawo komi aranta ba

kinga zata saki jiki tayi wanka yadda yakamata kinga zai shigeta tako ina koya kikace hakane kuma kinsan Allah

yalwa natsani wannan yarinyar kodan kyanta

yalwa tace ke uwale naji hainan tayi shiru mufita muga ko lfy kar ace yar mutane ta mutu


*Ansholly*

*08136195038*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 19




😘Ansholly😘





keniba inda xani inma tamutu anragema kasa nauyi

haba uwale kixo mufita dai mugani aradu bazan fitaba saidai ke kifita amma ni ba inda xani

koda yalwa tafito tsakar gidan hainan tagani tanata zagaye ga dukkan alamu ruwa take nema saita ba yalwa tausayi har xataje tabata

ruwan saita tuna bulalal data tabayi mata tuntana yar shekara daya amma har yanxu duk shekara saita gayama jikinta danji take

tamkar lokacin ne ake mata bulalar shiyasa tatsani hainan sosai

gashi takasa fadawa kowa kotai niyar fada saitaji tamkar andade mata baki

uwale ga hainan chan xata taba maki ruwa dayake takai wurin ruwan tanaji yalwa takira uwale tai sauri

tadebu ruwan ta wanke fuskarta kamin uwale tafito daga dakin harta gama wanke fuskar amma ido yaki budewa

mari taji wanda saida taga taurari saikuma masifa tabiyo baya ubanwa yace ki ibarman ruwa

shiru tai tunda bata da abinda zata cemata yalwace tai mgn

uwale naga borkonan bai shigeta ba tunda harta iya tashi

hakane kuma toko aqara mata wanine

kuka tasa wanda tundazu takeso tayi amma wahala tasashi yaqi fitowa

wanda yasa makwabtansu
shigowa dama tundaxu sukejin hayaniya

uwale lafiya miya faru hmm  aikunsan tatsiniyar gixo bata wuceta qoki

ina mata zabane tunkamin ranar haihuwarta taxa gayo muma mudan dana tamu kunga gara itama tafaraji

kamun yazu gakanmu inkuma kunce aqaleta to saina qyaleta

wani irin aqyaleta ni yarana biyar amma sanadin wannan yarinyar hudu sun mutu saura daya

aini tsaka nina da wannan yarinyar Allah ya isa

kowa da abinda yake fadi daga masu cewa sunrasa miji saimasu cewa sunrasa uwa ko uba k da hakadai sukaita magannunsu ita kuma wace ake


maganar kanta bata masan misuke cewaba dan jitake tamkar gabanta zai

zazzago yafado qasa domin yadda yake mata zafi

saida duk suka gama magan ganunsu

kana uwale tafara mgn yanxu dai dukanku kona bukatar hutu domin haka nayanke shawarar ko wace daga

cikinku ta ringa kwanciya tahuta duk aikin gidanta hainance xata riqayi mata shi

kamarsu ibo ruwa wanke wanke shara wanke dakan dawar tuwo inkuma fura kikeso harda dakanta

kobai makuba suduka suka amsa dayi su gomane wata daga cikin suce tafara magana

dama wallahi banyi wanke wanke ba zoki wuce mutafi kiman

aisuduka saisu kafara daga wantace bata da ruwa sai wannan tace batai sharaba hakadai sukaitayi

wace tafara mgn ita uwale tace hainan tabi kana inta gama mata tashiga gidan yaha taimata wanki

kayanta taje tadauko tasa kana tabi wace kace tabi

saida uwale tacema kowa inhar hainan taimashi abu yaxo yafada mata saita dauki mumunan mataki akanta

indama Allah yatai maketa idanta yabude sai dai bata gani sosai gashi yai ja


haka tabi safiya koda sukashi gidan ba imani safiya tadebo mata kaya dayawa ciki harda namijinta dana yaranta samari subiyu


tuntana wankin cikin dadi hartagaji gashi har anyi isha'i wanda har yanxu bata barjin xafin da takeji ba gashi haryanxu idanta bai dayaye ba


gaya kuma batai sallah ko asuba ba duk da bata sanmi ake cewa cikin sallarba amma tanaso taga tayi

sai cikin dare tagama wankin dataga ba kowa tai mazata ibi ruwa ta tsugunna tawanke borkonan nan tas dukda tajin zafi amma haka

taita wanke wa harya fita kana tafita tatafi gidan yaha domin yawancin

rugar basuda gambu qalilan gidane keda gambu

wanke wankene mai yawa domin gidan irin gidan gandune haka tazauna tafara wanke wanken

data gama tadauki tulo tatafi rafi ko tsoro bataji

saida tagama cika mata wura ranta kana tatafi sauran gida jan wasu ruwa take ibo masu wasu shara

wadda tabata dakan dawo da gero ce karshe saida tadaka tatan kade har saida yaxama gari kana tabarshi tana gamawa akai kiran sallah duk da tagaji haka tayo alwala

tunda taga mutanan gidan ba wanda yafito tana gama alwallar tafito qofar gida nan tafara sallah wace batasan mitake cewa ba



😘Ansholly😘


08136195038
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 14




😘Ansholly😘






Da gudu uwale tafito daga dakin tare da fasa wata irin qara nabani mlm wallahi aljana adakina

tanata kerma wanda har fitsari tasaki batare da tasani ba

Iro da sauri yafito daga cikin dakinshi lfy uwale  kijifa yadda kika saki fitsari daga tsaye

bata masan miyake cewaba dakinta kawai take nunamai tanace wa wallahi mlm

aljanace cikin dakinnan da dai yaga bata cikin hankalinta sai yashige dakinta

dasauri yajawo qofar dakin yace uwale  kikace kin yadda hainan rafi amma miyasa naganta ada kinki

cikin rawar murya uwale tace wallahi mlm nakaita rafi har saida nagata nutse kana nabaru rafin


shi kanshi qafafuwanshi karma suke dan ya tsora yana tunanin ko uwale bata kaiki rafiba yaci ace kin mutu

Koda baki mutuba kinji gata domin ko babbane aka bari da yunwa natsayin sati daya dole yajigata ballantana yarinya

yajuyo yakalli uwale yace uwale aradun Allah hainan ba diyata bace aradu diyar aljannuce

kamin uwale tai wata magana kika bude kofa kika fito ai daga iron har uwalan waje sukai da gudu

suna naiman taimako karo sukaci da yalwa qawar uwale tace lfy mlm iro daga kai har uwalan naganku haka

kedai bari yalwa lokacin da kikazo man gaisuwa bana fada maki najefa hainan rafiba to wai yanxu muna dawo wa

na isketa ada kina itama tadan razana amma dayake yar duniyace saita nuna bata tsorata ba dan ita har burni  tana shiga

haba mlm iro karkaban kunya mana kamarba namiji ba yanxu dai mushiga ciki

haka suka bita suka koma ciki amma atsorace suke

haryanxu tsaye take inda suka barta yalwa taje ta daukeki kana tajuyo takallesu

tace uwale nasan da gaske kinsa hainan arafi amma baki tunanin ko wani yaje yacireta


Sadda zaki sata ke dawa kikaje nida audi kanena kuma nasanshi da tausayi

shima ne yaje yacirota dan shika daine yaga lokacin dana sata

mlm iro shiru kawai yai dominshi bai yadda ba in ance audine yaci rota to wake kawo mata abincin daza taci waya budema audi dakin uwale

maganar dayaji yalwa nayi ita tadawo dashi daga tunanin daya tafi

Mizai hana mudau hainan mukaita chan kusa da rigar innarki uwale kinga acan ba wanda


ya sanmu bare mu ajeta wani ya biyomu da ita saida uwale tai jim kana tafara magana

tace yalwa shawarki tayi amma karki mantafa chan aka haifeni taya xakice basu sanni ba

aibacane mutafi tare dakeba tare da mlm iro zamu tafi

to hakanma yayi yanxu kuimaxa kutafi kamin ai magriba tunda ankusa


haka suka fito suka tafi saida suka kusan xuwa rugarsu uwale kana suka ajeki amma saida sukaga ba kowa kana

sai ana sallah isha,e kana suka dawo duk wanda yagansu ya tambayesu daga ina suke sai yalwa tafada masu dan dama surutu gareta


Aikin santa ko kai kawai tadaga domin kuka kawai take

kana yaci gaba haka suka dawo ma da uwale albishir taji dadi sosai

dan tana ganin sunrabu dake kenan iro tashiyai yatafi yaje yai sallah su kuma

Suka aza zancen duniya dan daga yalwar har uwalan sallah bata damesu ba

yalwa batabar gidanba saida dare yayi sosai kana tai masu salama tatafi

domin mijinta yajima da mutuwa gashi batada ya

tunda asussuba mlm iro yaji bugun qofar gida da sauri shida uwale suka fito dan bugun bana wasa bane

suna budewa sukaga yalwa tsaye duk jikinta shatin bulala

da sauri uwale tace lfy yalwa naga jikinki duk shatin bulala saida yalwa ta qara fashewa da kuka tace wallahi mlm iro

Aljanaka haifa

kuyi haquri fans am busy wallahi amma next insha Allah xanyi mai yawa


*Ansholly*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 18
                                     sadaukarwa ga dukkan masoyan bakar izaya
da wayanda nasani dama wayanda ban saniba ngd da kaunarku gareni nima ina kaunarku💔💔

😘Ansholly😘



                                                                          saida taje dai dai  gidan kana tatuna da abinda uwale tace mata samun wuritai taxauna tacigaba da kuka in qaiqayin yataso ta cigaba da soshe soshe tamkar mahaukaciya tana nan zaune har akafa kiran sallah la asar tashitai da sauri ta dauki rabbiyar qwaryata tashige gida domin tasan zamanta wani laifi zaiqara jamata uwale ta iske da yalwa sunata lbr koda suka ganta shiru sukai tazo kusa da uwale taduqa dan Allah inna kiyi haquri kiman aikin gafara wallahi inna bada gangan nazu barda nonon ba uwale fadada fuskarta taida fara,a wace tunda hainan tatashi bata taba ganin tamata koda murmushi ba amma yau harda dariya uwale ke mata tace tashi tsaye ya'ta hainan aike ya'tace kuma yau kinci darajar albishirin da qawata yalwa taxoman dashi daga gurin bokanya cewa inada ciki wata ukku kuma namiji xan haifa dan haka kinkusa samun Kane tashi ga ruwa chan naxuba maki kiyi wanka ake yanzu ya'tace cikin jin dadi hainan tatashi tacire kayanta tadauki ruwan tashiga bayan daki tana murna itama takusa samun qane taringa wasa dashi yayinda uwale takalli yalwa sukasa dariya uwale tace aradu yalwa kinfini sanin cuta toba doleba kingafa ni ina zuwa burni dole nafiki dubara da wayau dan baxan taba manta dukan da yarinyarnan taiman ba haryanzu sawun nanan bai bajeba kamin uwale tace wani abu sukaji ihun hainan suduka ba wanda yatashi inma baccin dariyar da suka saki da gudu tafito idanta rumtse ga hannunta agabanta ihu take tamkar ana zare mata rai idona inna zai cire inna zai fado yalwa tace ke uwale mi sauri miyi mata gudan kamin mutane sushigo duk daba hanamu zasiyi ba

 barkono suka dauko da kakke wanda suka daka bakomi ciki zallarshi ne uwalece tadakama Hainan tsawa dan ubanki kima mutane shiru wani ihun tasaki domin bazata iyayin shurinda suka buqaci tayiba


inna idona zaicire yalwace tace to kwanta acire maki inajin barkonone yafada maki to tace qasa tai takwanta uwalece tace to miya sami gabanki naga kin dafe wurin cikin kuka tace inna shima zafi yakeman to saki mugani sai awanke maki ba wani musu tasake domin zafi yake mata sosai

ga qaiqayin dayake mata wata irin axaba taji tashigeta ihu zata saki yalwa taimaza tatoshe mata bakinta ihun yaqi fitowa saida sukaga tana daniyar shedewa kana yalwa tasakar mata baki sukai dakin uwale

tafawa sukai uwale bance kikwaba bafa canai kawai kisa mata hakanan yo ganine inban kwaba ba baxai shiga sosaiba kai uwale aradu kinfini iya cuta


yanxu duka barkonon kikasa mata awajan fitsari uwale dariya tai towa yakawo wannan shawarar inajin keci shiru yalwa tayi domin tasan bata da gaskiya dan ita taga hainan tazo tafa dama uwale


 dan sadda zata taho tagayama uwale albishirin da bokanya taimata na uwale nada ciki taga hainan tasaki qwaryar nonan ita kuma hainan din bata gantaba tana xowa tagayama uwale kana tabata shawarar intanada borkono takawo adakashi hakanan bakomi ciki saida suka daka


kana suka samu ruwa suka jiqashi kamin ajiqa yalwa ta ibi wani taraqe saida suka tabbatar yajiqa kana yalwa taceshi tacema uwale intazo karki nuna mata kinji xafin abinda tayi maki kiyimata mgn mai dadi yanda ko kince taje tai wanka bazata kawo komi aranta ba

kinga zata saki jiki tayi wanka yadda yakamata kinga zai shigeta tako ina koya kikace hakane kuma kinsan Allah

yalwa natsani wannan yarinyar kodan kyanta

yalwa tace ke uwale naji hainan tayi shiru mufita muga ko lfy kar ace yar mutane ta mutu


*Ansholly*

*08136195038*
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 19




😘Ansholly😘





keniba inda xani inma tamutu anragema kasa nauyi

haba uwale kixo mufita dai mugani aradu bazan fitaba saidai ke kifita amma ni ba inda xani

koda yalwa tafito tsakar gidan hainan tagani tanata zagaye ga dukkan alamu ruwa take nema saita ba yalwa tausayi har xataje tabata

ruwan saita tuna bulalal data tabayi mata tuntana yar shekara daya amma har yanxu duk shekara saita gayama jikinta danji take

tamkar lokacin ne ake mata bulalar shiyasa tatsani hainan sosai

gashi takasa fadawa kowa kotai niyar fada saitaji tamkar andade mata baki

uwale ga hainan chan xata taba maki ruwa dayake takai wurin ruwan tanaji yalwa takira uwale tai sauri

tadebu ruwan ta wanke fuskarta kamin uwale tafito daga dakin harta gama wanke fuskar amma ido yaki budewa

mari taji wanda saida taga taurari saikuma masifa tabiyo baya ubanwa yace ki ibarman ruwa

shiru tai tunda bata da abinda zata cemata yalwace tai mgn

uwale naga borkonan bai shigeta ba tunda harta iya tashi

hakane kuma toko aqara mata wanine

kuka tasa wanda tundazu takeso tayi amma wahala tasashi yaqi fitowa

wanda yasa makwabtansu
shigowa dama tundaxu sukejin hayaniya

uwale lafiya miya faru hmm  aikunsan tatsiniyar gixo bata wuceta qoki

ina mata zabane tunkamin ranar haihuwarta taxa gayo muma mudan dana tamu kunga gara itama tafaraji

kamun yazu gakanmu inkuma kunce aqaleta to saina qyaleta

wani irin aqyaleta ni yarana biyar amma sanadin wannan yarinyar hudu sun mutu saura daya

aini tsaka nina da wannan yarinyar Allah ya isa

kowa da abinda yake fadi daga masu cewa sunrasa miji saimasu cewa sunrasa uwa ko uba k da hakadai sukaita magannunsu ita kuma wace ake


maganar kanta bata masan misuke cewaba dan jitake tamkar gabanta zai

zazzago yafado qasa domin yadda yake mata zafi

saida duk suka gama magan ganunsu

kana uwale tafara mgn yanxu dai dukanku kona bukatar hutu domin haka nayanke shawarar ko wace daga

cikinku ta ringa kwanciya tahuta duk aikin gidanta hainance xata riqayi mata shi

kamarsu ibo ruwa wanke wanke shara wanke dakan dawar tuwo inkuma fura kikeso harda dakanta

kobai makuba suduka suka amsa dayi su gomane wata daga cikin suce tafara magana

dama wallahi banyi wanke wanke ba zoki wuce mutafi kiman

aisuduka saisu kafara daga wantace bata da ruwa sai wannan tace batai sharaba hakadai sukaitayi

wace tafara mgn ita uwale tace hainan tabi kana inta gama mata tashiga gidan yaha taimata wanki

kayanta taje tadauko tasa kana tabi wace kace tabi

saida uwale tacema kowa inhar hainan taimashi abu yaxo yafada mata saita dauki mumunan mataki akanta

indama Allah yatai maketa idanta yabude sai dai bata gani sosai gashi yai ja


haka tabi safiya koda sukashi gidan ba imani safiya tadebo mata kaya dayawa ciki harda namijinta dana yaranta samari subiyu


tuntana wankin cikin dadi hartagaji gashi har anyi isha'i wanda har yanxu bata barjin xafin da takeji ba gashi haryanxu idanta bai dayaye ba


gaya kuma batai sallah ko asuba ba duk da bata sanmi ake cewa cikin sallarba amma tanaso taga tayi

sai cikin dare tagama wankin dataga ba kowa tai mazata ibi ruwa ta tsugunna tawanke borkonan nan tas dukda tajin zafi amma haka

taita wanke wa harya fita kana tafita tatafi gidan yaha domin yawancin

rugar basuda gambu qalilan gidane keda gambu

wanke wankene mai yawa domin gidan irin gidan gandune haka tazauna tafara wanke wanken

data gama tadauki tulo tatafi rafi ko tsoro bataji

saida tagama cika mata wura ranta kana tatafi sauran gida jan wasu ruwa take ibo masu wasu shara

wadda tabata dakan dawo da gero ce karshe saida tadaka tatan kade har saida yaxama gari kana tabarshi tana gamawa akai kiran sallah duk da tagaji haka tayo alwala

tunda taga mutanan gidan ba wanda yafito tana gama alwallar tafito qofar gida nan tafara sallah wace batasan mitake cewa ba



😘Ansholly😘


08136195038
[3/8, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 20




😘Ansholly😘







gidan uwale kuwa daga ita har mlm iro ba wanda yarimtsa domin uwale tahanasu bacci



bayan mlm iro yadawo daga kiwo uwale tafada mashi duk yadda akai harda barkonan da suka sama hainan


jini ba qarya ba saida yaji baiji dadi ba domin duk irin izayar da uwale takema hainan bataba jin haushinta ba irin wannan


aicutar tayi yawa dan rashin imani ace wannan yarinyar za adunga yima wannan azabar

gaskiya abin yayi yawa kodan anga yana shiru yana qyalewa shifa har azuciyarshi yanasan yarshi

kawai dai abinda yasa yaji yatsaneta sbd tasana dinta yai asarar rayuka har ukku amma yanxu xaitakama abin birki dan baxa amaida mai diya jakka ba


yadago cikin fushi amma yana hada ido da uwale yaji taimai wani irin qwarji dama haka yakeji duk sadda taima hainan wani abunda yataba mai xuciya dayaxo

yimata mgn saiyaga tacika mai fuska

murmushi uwale taimai mlm lfy naga katafi tunani

a,a lfy lau kawai ina tunanin rayuwane

aizansa hukuncin dana yankema hainan ne baima ba

dan Allah kima daina man mgnr wannan yarinyar kuma duk abinda xataimasu aibazata dawo masu dawa yanda sukara rasa sanadinta ba gwarasu moreta kosun danji sanyin bakin cikin data sasu


murmushi uwale tasaki wanda keqarama fuskarta muni domin bata kama da Fulani kwata_kwata xakace ba yar fulani bace domin muninta yayi yawa


shiyasa mahaifinta yace ba yarshi bace yaqi amsarta shiyasa innarta tatahu da ita rugarsu iro domin chan rugar tasu taqi auruwa


tabbas duk wanda yakalli uwale yasan bata fito tatsatsan fulani ba

itama tasan bata da uba dan lokacin da ana mata gorin bata da uba saida taje

tatitsaye mahaifiyarta tafada mata gaskiya ne bata da uba ita shegiyace

eh kawai innar tata tace mata to ina baban nawa yake


nima bansani ba domin lokacin da na auri Audu


mijina nafarko minyi shekara hudu bamu sami haihuwa ba ana tunaninma nice ban haihuwar to lokacin muna fita

bakin ruga saida nono inmutun yazo wucewa inyana da asha,awa saiya tsaya yasa tonan nahadu da wanda yaiman cikin ki


kuka uwale tasa domin gani take har abada bazatai aure ba
kukan mikike uwale saida taja majina kana tace inna niyanxu

ba wanda zai aureni injuwa uwale indai har ina raye saikinyi aure tashi muje gurin bokanya tarife mana bakin duk wasu masu san sutozarta manke aduniya

tunanin mikike uwale murmushi  uwale tai bakomi mlm

dama wani albishir nakeso nayi maka



*Ansholly*
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭😭BAKAR  IZAYA😭21

sadaukarwa ga Ansholly novels 💔luv u all💔

😘Ansholly😘



saida mlm iro yagyara zama kana yace ina jinki


saida tasun kuyarda kai alamar kunya shikanshi mlm iro yayi mamaki

yadda yaga uwale kejin kunyar yimai mgn wace ko wurin kwanciya inhar baida buqatarta ita tana datashi

kai tsaye zatace mlm inada buqatarka abinda dija bata tabayi mashiba kenan harta mutu

saida tagama sine sinanta shidai yanata kallanta

ita kuma tanayin hakane danyace tanada kunya yasan kuma tasha nonan ba fullatana

kinyi shiru uwale kokin fasa fadaman

a'a dama mlm cema zanyi kakusa samun magaji

fadada fara arshi yai uwale da gaske kike

Allah mlm watama ukku

kai amma naji dadin wannan albishir mikikeso nabaki

dariya tayi danma bakaji gudan ba minene gudan

to namiji zan haifarma dariya yayi uwale kenan taya akai kikasan namiji xaki haifa

kadafa kiga inasan namiji kije kiman qarya

wallahi mlm da gaske nake to waya gaya maki namiji xaki haifa

saida tai jim domin tasan inhar tace mashi bokanya yanxu taran yawatse domin yahanata zuwa wurin bokanya

shiyasa take aiken yalwa wata dubara tafado mata

da sauri tace yaha makwabciyarsu kasan duk yaranta mazane dayace mace

todana gaya mata yadda cikin keban wahala saitace cikin namiji haka yakeba

mutum wahala yanxu nan uwale wahala kikesha banta ba saniba

tace to mln banso  nata yarma da hankaline shiyasa bantaba gayama ba saida naji nadaina jin abinda nakeji


hmm kuji karya wace batama san da cikin ban saiyau amma kajita da karya kamar Mira danfodio lol


shidai mlm iro murna kawai yake sai washe baki yake dan yana san danamiji jiyake tamkar yajawo cikin uwalan tahaihu

kinsan uwale aradu kika haifarman da namiji nabashi shanuna duka biyun danai gado gurin baffana

da kuma gonata buda uwale tasaki da gaske mlm


*Ansholly*
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAKAR IZAYA😭😭23




😘Ansholly😘



yana nan tsaye har aka kira sallah sai lokacin yasamu uwale tadaina mashi ihun

alwalla yayi yatafi masallaci yana bude gidan yaga hainan tsugunne wuce yayi duk da xuciyarshi ba dadi domin yaji tausayinta

amma ko nuna mata afuska baiyi ba domin yana kallan inda take yadauke kai

tashitai tashiga cikin gidan shara tafara kana tai wanke wanke tana cikin yin wanke wanken uwale tafito

ida nuwanta jajjawur gashi aduduke take ttafiya tamkar yan kaciya duqawatai har qasa inna kwana

wata banxar harara tawurga mata kana kota tsaya amsawa tashige daki

sallamar yalwa ce takarade gidan bashiri uwale tafito daga cikin dakinta domin tunda taji sallamar yalwa tunkamin gari yayi haske to tasan ba lfy ba

yadda taga yalwa ahar getse tasan jiya itama batai bacci ba
lfy yalwa

jiwata mgn uwale keda ganina kinsan ba lfy ba

amma mushiga cikin daki kiji daki suka koma domin ganin hainan najinsu

bani lbrn abinda yafaru dake yalwa kallan banxa yalwa taima uwale
da idanunta wanda suka chanxa kala sukai ja

abinda yasa meki shiya sameni kinga babu wanda xai tambayi wani yadda baki bacci ba

haka nima banyiba to danhaka kiqaleni naji abinda ke damuna

shiru dukkansu sukayi domin kowa da abinda yake tunani yalwa natunanin azabar datasha wanda daran jiya ko kadan bata rumtsaba

abinda yabata mamaki yadda taita ihu amma koda makwabcinta daya bai leqoba kallan uwale tai tace uwale indai irin axaba daya mukasha


to dole kiyi ihu da kikayi makwabtanku sunlequ kai kawai takada mata kina nufin ba wanda yashigo

ba wanda yashigo yalwa da mutane sunji aida har yanxu sunanan koni nayi mamaki dana fito banga gidan cike ba

hmm uwale baki ganin abinda mukaima yarinyar channe yadawo kanmu kina ganinta aiki kawai take tamkarba ita bace mukaima ixaya jiyaba

anya bada gaske yarinyar nan aljana bace

nima tunanin danake yikenan yalwa amma bari mlm yafita muje gidan bokanya tafada mana ko ita wacece



mlm iro yana fita uwale da yalwa suka dau hanyar gidan bokanya


*garin abuja*



😘Ansholly😘
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR  IZAYA😭 24




😘Ansholly😘






Da sauri yafito daga cikin hospital har yana hada hanya duk yadda yake cikin tashin hankali bai hana kyanshi fitowa ba sujojine barjet a hospital din da sauri suka taho suka Saramai kana suka bude mota yashiga

Sukansu sunsan ogansu yana cikin tashin hankali koda suka iso bai jira sun bude maiba yafito da Sauri haryana cin tuntube

hafsa ke hafsa dan uwarki kina ina da sauri tafito domin kiran yabata maki baisaba yimata irin wannan kiranba

karo sukaci shima yana quqarin shiga bedroom din nata duka taji ko ina ajikinta dan ubanki nizaki cuta nixakiha inta miye ban maki wane haqqine naki bana saukewa


amma kirasa dami zaki sakaman saiki dauko cuta kisaka man wallahi kincuceni hafsa saida yayi mata lilis kana yace kije nasakeke saki ukku

duk da jikinta baqarfi amma saida tabude baki tai mgn

ni kasaka haisham cikin xafin xuciya yace wallahi hafsa dada abinda yafi saki da saina makishi tunda nake bantaba zinaba amma gashi na aure mata mazina ciya

wurin naiman maxanki kingoga man cuta banjiba banganiba wallahi Allah ya isa tsakani dake

tunda yafara maganar hafsa ke kuka yanzu haisham sharrin daxa kaiman kenan aizansa ko wani yace maka ina hulda da maxa zaka qaryata amma kai da bakinka

kake fada kamar yadda kace baka taba xinaba haka nima dan kokai shedane kaine kafara sanina aya'mace amma kaje nabarka da Allah sharrin dakaiman

kuma insha Allah tundaga nan duniya zaka fara ganin sakaiyata mari yakai mata wanda saida komi nata  ya tsaya cak natsawan minti 30 taga dai bakinshi yanata mgn amma batasan miyake cewa ba

saida yajeho mata wata farar takarda kana tadawo hankalinta kiken isa naja maki sharri saiki bude wannan takardar ki karanta da sauri tadauka tana gama karanta wa taja jiki tafi daki domin bata iya tashi saida tashiga bathroom tahada hot water

tagasa jikinta sosai kana tafito tana kuka tana tunanin haisham sam bashida adalci 

hakadai tagama shiryawa abaya kawai tasa light blue tadauki dan qarimin gyale tayafa wanda tunda ta aure haisham yahanata sa qaramin mayafi kuma tadaina amma gashi yanzu yasaka mata da abu mafi muni

awurin ya'mace wato saki kuma sakinma nawula qanci saki uku gasharrin zina wai harda H I V wai itake da h i v aidolema kamin taje gida saita biya hospital anmata gwaji itama indai hartana da ita to haisham ne yagoga mata domin ita bata taba

Mu amala dawani da mijiba inba haisham ba hakadai tafito daga ita sai handbag dan baxata iya daukar komiva inba jikarba

yana zaune abisa daya daga kujirin da suka kawata falo harta taxo fita yadaka mata tsawar datasa yan cikinta juyawa

ubanwa kikeso ya kaimaki shedar takardar sakin naki da hanxari tajuyo taga wata takarda kan center table kobai fadaba tasan itace ta dauka tajuya

tana fita sojoji sukayo gunta kaminsu qaraso tada katar dasu kuma wurin aikinku  nikade nakeso natafi

wani cikinsu zaiyi magn kawai tajuya tabarsu tsaye ba yarda suka iya haka suka koma wurin dasuke

get aka wanga memata tafice daga gidan kamar walqiya saida tahau titi kana taji xuciyarta namata daci

Miyasa haisham zaiman haka miyasa lokaci guda yacanxa daga yadda nasanshi kuka tasa mai tsuma zuciya wani prvt hospital data gani shiyasa tatsaya

Cikin asibitin tashiga tasai kati layi yana zuwa kanta tashiga taima likita bayanin tanaso aimata gwajin aids


wata nurse yakira yabata wata takarda yacema hafsa tabita

haisham tunda hafsa tafita yaji duniyar taimashi qunci jiyake inama yakashe kanshi yahuta ya tabbata

hafsa tagama cutarshi kamarshi ace yanada h i v ya duniya zatace shida yake shugaban sojoji yanxu inyaranshi sukaji anya zasu qara girma mashi


kuka kawai yasa duk da ansan soja da dauriya amma shi yakasa daure wa

waye haisham haisham dane gurin alhaji hamxa wanda subiyu ne iyayanshi suka haifa shida qananshi Ameen


haisham tunya dan shekara biyar aduniya yakesan sojoji to da mahaifinshi yaga haka bai taiyeshi ba yasashi makarantar sojoji yana gama secondary yatafi America dan qarasa karatunshi

yagama karatunshi cikin nasara yafito da babban matsayi

lokacin daya dawo gida hutu lokacin ne yahadu da hafsa sunsha soyayya cikin wata daya domin hutunshi na wata biyune ya yarda da ita itama tayarda tadashi

aka daura masu auransu amarya tatare agidanta cikin farin ciki suke zaune domin haisham yasa meta yadda yakeso

Wata daya dayin auran yatattara ya koma bakin aikinshi hafsa harda kuka

Shima duk yadamu domin yana san hafsat dinshi nan yaymata alqawarin inya dawo da ita zai koma dominshi abuja yake aiki gidan iyayanshi kuma yana kaduna


haka ko akai yana dawo wa y dauketa sukatafi abuja soyayya suke mai tsabta yana mata abinda takeso itama haka shiyasa suke San junansu 

Sunada shekara ukku amma haryanxu Allah bai basu haihuwa ba lokacin kuma aka qarama haisham

girma yazam mana shine shugaban sojojin Nigeria

abinya mashi dadi dagashi har ma soyanshi alokacin wanda baisanshi ba yasanshi dan dinne masoyan shi suka hada mai duk  gidan TV dake garin abuja saida sukaxo wajan dinner nan anci ansha antashi wuraran 2 kowa yakama hanyar gidanshi cikin jin dadi

yayinda haisham yagina wani qatan gida cikin asok ba abinda babu inkashi cikin gidan zaka dauka ba aduniya kakeba dan tsarowar gidan get gomane acikin gidan kana kowane get akwai sojoji guda goma

Inkashiga cikin gidan titine yatafi har bakin wata kofar glass wadda zata sadaka da shiga gidan koda halibin bindiga baxai fasa wannan kofarba bare atara qarti goma saida suyi bugun  sugaji  bazata taiko motsiba

Sanna inkaje gurin dole saika fadi sunanka kana na urar tafa dama yan gidan sunanka da hotanka insun amince kofa tabude kashiga

cikin falon kanshi abin kallone kujeru saiti biyar ne kowani kuma akwai taxara sosai atsakaninsu


kana daga bedroom dinsu zaka iya hango duk abinda ke faruwa waje domin kofar ta glass ce

gurin kayan motsa jiki ko babu abinda babu  fans ku ida yima kanku imagen din gidan

kowa yaga gida saiyace yayi kyau yayinda alhaji hamxa yaimai fada sosai dan yana ganin yayi almubaxxaranci

nafisa yanaji kinyi shiru ne hmm kedai bari sadi tun jiya danaga birgediya general naji yatafi da imanina sadi ina sanshi San aure bawai san shashanci ba

hmm nafi kekina ganin zai aureki yanada wannan tsaleliyar matar


😘Ansholly😘
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAKAR IZAYA😭25


😘Ansholly😘




saida nafi tayima sadi wata irin harara tamkar idanuwanta zasu fado kasa

kana tarafa magana tabbas sadi komin munina sai birgediya general ya aureni wallahi kuma yaxauna dani ni daya domin ni banida kishiya agidan haisham

suduka shiru sukai chan sadi tace bance bazaki iyaba amma tayaya

zokiji akunnanta tarada mata wata mgn wacce bansan mitace mataba

dariya sukai kana suka tafa wallahi kawata kina wuta

amma kuma yaza aiki hada wannan plan din

murmushi tayi miyasa ke sadi kinada saurin mantuwa kinmanta waye likitan da akaba haisham


auhaka fane natuna mutumin kine domin in bandama ta dalilinshi baxakiga haisham din bama harkice kina sanshi

saida tayi fari da idanuwa kana tace to dashi xan hada plan dina

amma sainan da 1months kinga lokacin ya yadda dashi saimu fara plan dinmu koya kikace

hakanma yayi qawata kina wuta muna binki da gas dariya suka fashe da ita

nafi yar kauyan cikin garin abuja ce sulaja iyayanta talakawa wane sosai wanda insukaci  nayau ba lallai susamu nagobe ba


😭Bakar ixaya😭26

😘Ansholly😘


haka suke rayuwarsu cikin rufin asirin Allah yayinda nafisa take bakin cikin zowarta tatsatsunsu domin tana gani tamkar baban nata malalacine shiyasa suke zaune cikin talauci har yanxu



tanada shekara sha biyu tafara bin maza duk iyayanta basu sani ba

lokacin da tanada shekara sha biyar lokacin tayi ciki

mahaifinta wannan bakin cikinne sanadin mutuwar shi ya yinda mahaifiyarta tace baxata zauna mata agida ba

ko dar batajiba dama tagaji daxama cikin talauci tattara kayanta taqarama rigarta iska dama wanda yaimata cikin yana taso tadawo gurinshi

dazama domin aganinshi qaramar yarinya da ita bai dace tana zaune cikin talauciba


koda tagama gayamai yarda sukai da innarta

dariya yayi karkiji komi nafi nizan riqeki tamkar yayanki
kuma wannan cikin yau baxaki kwana dashiba

kallanshi taicikin mamaki to yaxa ai dashi

dariya yasa kana yace karfa kimanta nafi nifa likitane

haka yaxubar da cikin nafi tare dayi mata alqawarin gobe xaitafi da ita cikin garin abuja dominshi

ba anan yake aikiba yaxone yaga ya mutanan da aka turu suke aikinsu to nan yaga nafi

safiya nayi nafi da Dr bashir suka kama hanyar cikin garin abuja kotaje tanemi yafiyar innarta

koda suka shigo baixarce da ita ako inaba sai gidan magajiyar karuwai

hannu biyu tatar besu domin tasan dr bashir sosai
lbrn komi yabata jawo nafi tayi jikinta kisaki jikinki sosai nafi nan gidan kune bamai korarki inbake kisake wani gidan ba

 nafi taji dadi har acikin ranta domin gani take yanxu xatai rayuwar yanci

saida magajiya tayi wata biyu tana goge nafi kana tahadata dawani alhajin birni wanda saida yasauke ma magajiya dubu dari biyar

kana yatafi da nafi hakadai nafi tazama gogargiyar yar bariki domin ko magajiyar tana sara mata

duk cikin gidan da sadiya kawai suke shiri shiyasa koda dr bashir yabata gida suka dawo tare

to dinner da akai dr bashir yagai yaceta taje danta samo masu wani mai kudin amma ita ganin

birgediya general yabirkita mata lissafi dan tunda taganshi takasa sukuni


yau watan birgediya general daya yana aki lfy domin bawani matsalar dayake samu da sauri yashigo office din domin yana gani yayi latti sosai dan

yanada meeting around  10:30 gashi kuma yanxu har 9:30

yana xama PA dinshi yana shigowa kallanshi yayi da mamaki yace lfy

domin yayi mamakin ganin PA dinshi dan yace kar wanda akabari yashigo

domin yanaso yahada wasu takardune baiso ayi disturbing dinshi

saida yaqame tamkar gunki kana yace sry sir

wanine yace nakawo maka wannan takardar yanxu dan saboda akwai important abinda yakamata kasani ciki

amsa kawai yayi ya aje ya yinda PA nashi yajuya yafita

harxai aje saiya tuna da ance important ne budewa yayi yafara karantawa kamar haka

*Allah yasa kana lfy birgediya general wannan takardar tafito ne daga hannun saurayin matarka nadade tare da matarka tun tana kd nake tare da ita domin inbaka nan nine mai ebemata kewa to yau naji wani wa,azi wanda yafirgita ni shini naga yadace naxo nanemi yafiyarka domin inhar kana kusantar matarka to kana dauke da cuta maikarya garkuwar jiki wato aids*


wargiyai da takarda wace tunda yafara karantata jikinshi ke tsema alamin ran maza yabace

da sauri yafito daga office dinshi wanda saida yaba bodyguard dinshi tsoro

saida yashiga motar har sunfara tafiya kqna yace hospital xamu wanda  driven nashi ne kade yaji miyace

koda suka isa kai tsaye wurin likitanshi yayi yagaya mai abinda yakeso ayimashi

bawani dogun xance ya ibe jininshi amma koda ya auna saiya nuna mashi positive jim

dr bashir yayi kana cikin murya mai laushi yace am sry sir

cikin masifa haisham yatashi tsaye sry for what
saida dr bashir yayi jim alamun ko mixai fada bamai dadi bane kana yace

sry sir is positive

fitowa yayi daga office din dr tamkar yahadi xuciya ya mutu dan bakin ciki

*cigaban lbr*


*rugar jalo*




Ansholly😘
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAKAR IZAYA😭27


sadaukarwa gareki qawar alkairi maryam rimaye Allah yaraba lfy yasa ahaifamana baby gal muzo muchashe💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻




😘Ansholly😘




uwale ita da yalwa gaban bokanya yalwa ce take bayanin abinda yaka wosu saida tagama kana bokanya tafara

mgn da harshan filanci tamkar yadda sukai mata bayani

kutashi kuban wuri batattu bani da binciken daxan iyayi maku akan wannan yarinyar kamin kuxo

mutane dayawa sunxo amma kona duba wani farin abu kemamaye man qwarya kawai dai abinda nasani zata zama abin alfahari arugarnan indai hartana raye

uwale ce tayi mgn to bokanya yaza ai tabar duniyar gabaki daya domin ni natsani inbude idona inganta


wata dariya tasa wacce duk gurin saida ya amsa kana tadaure fuska

takama magana cikin aman murya tamkar ba mace ba kuje gida duk sadda natashi yin aikin zan kiraku

suduka duk ba haka suka soba domin sunsan indai hartace zata nemi mutum to aikin yayi mata wahala ne


ko saitayi bincike sosai wanda ba rana ba lokaci ana iya kaiwa shekara daya batai mgnr b


haka dai suka fito cikin sanyi jiki saida suka kusa xowa gida kana uwale tadubi yalwa

tace yalwa bakisan gidan wata bokanyarba kai kawai yalwa takada mata

haka suka ida karasawa gida xuciyo yinsu ba dadi

suna shiga uwale tai tozali da hainan acikin madafi tana qoqaran xuba dumaman tuwan da uwale tayi


wata tsawa da hainan taji abayanta yasata sakin ballan tuwan data dauqo take qoqarin zuba miya tace domin wata irin yunwa takeji

da sauri uwale tayo madahin dama haushinta takeji na axabar da taci jiya da kuma yanxu da bokanya tace wai hainan xata xamar ma rugar abin alfahari

wanda tasa aranta ko zatai yawo tsirara sai hainan tabar duniyar nan

*hmm tamkar ita keda ranta*

jawota tayi da iya karfinta tabu gata da qasa maqareta tayi sosai wanda har saida idanuwanta suka fito waje

yalwa dataga kawar tata tanaso tai kisa da sauri tai warin haba uwale baki ganin zaki kasheta kisaketa haka nan mana

barni yalwa nakasheta inhuta bakin ciki tabbas wannan yarinyar ita zatai sanadin kasheni inhar niban kasheta ba


yalwa tayi tayi taqwaci hainan hannun uwale amma taqasa

cikin matsifa tace wallahi uwale tafiya zanyi nabarki da ita baxaki jaman bala iba

jiya haka nakwana ido biyu yauma sokike kijaman kwana tsaye kinga tafiya ta

kamin takai kofar fita taji uwale tasaki wata irin qara

jiyowar daza tai taga hainan tayo kanta tamkar xakanya

ihu xatasa amma kamin tayi ihun tajita tamkar anqunna wuta antsomata ciki sumewa kawai tayi dan atunaninta ta qone

itama hainan nan tasilali qasa sume

har aka kira la asar suna nan kwance suduka uwale kuma tamkar ta mutu

saigab da magrib mlm iro yadawo yana shiga ya iske mutum ukku kwance tamkar basu da rai

da sauri yakoma waje yakira mutane dan sutai maka mashi

ruwa aka dauko aka watsa masu amma ciki hainan ce kawai tatashi

saida aka qara watsawa kana yalwa tafasa qara tamiqe tace dan allah
 
nawa kiri karka buga man wannan sandar aradu zan dunga sallah kuma nadaina zuwa wurin bokanya

mlm iro ne yajata zai fidda ta daga cikin ruwan da suka watsa masu wata irin

qara yalwa tasaki dan Allah mala ikan wuta karka maidani cikin wutar aradu zan daina rashin sallar da banyi

tsaye kowa yayi yana kallan yalwa wanine ya mikama mlm iro sandarsa takiwo yariqemai dan yadau yalwa yakaita daki

yalwa naganin gilmawar sandar tafasa ihu ta sume



*grin abuja*


*kuyi haquri d wannan fans gobe in allah yakaimu zan  maku da yawa insha Allahu*


*Ansholly*
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAKAR. IZAYA😭28 



😘Ansholly😘 



wannan page nakune masoya bakar ixaya ina gdy da kaunarku


bayan 15mnt hafsa tatura office din doctor tashiga mikamai takardar tayi 


amsa yayi saida yagama karantawa kana yadago kai cikin fara,a yace congratulation hajiya hafsa baki da aids ajikinki ko wata alamar cuta mai suna HIV baki da ita dan haka ina maki murna


cikin farin ciki takai goshinta kasa tai sudaja kana ta dago taima likita godiya takarbi result din tatafi cikin jindadi tatada motar tata             


tadau hanyar kaduna gudu take nafitar hankali tamkar ba mace ke tukin motar ba ita dai sotake kamin qarfe hudu tashiga cikin garin kaduna
   
tanajin tunda ta auri haisham wannan ne xuwanta gida ita kadai 

4:30 ta isa cikin garin kaduna hanyar gidansu tayi dake mahuta hon tayi mai gadi yataso yabude da sauri

   
 saida tagama parking kana tafito tayi hanyar cikin gida,

sallama tai tashiga palon amma ba kowa sai tv dake tafaman aiki 


hanyar kitchen tayi domin tasan mahaifiyar tata tana chan
 
rungumeta taji anyi tabaya magana tafara haba auta miyasa ke haryanxu baki girma ba 

shin waima har kindawo daga islamiyar ne kukan dataji anfashe dashine yasata juyowa 

wace tagani yasa hankalinta tashi lfy hafsat ina haisham din ko wani abu yasa meshi kai kawai tagirgixa

to minene hafsat kinbarni cikin tashin hankali takarardar da haisham yabata tami qama mahaifiyarta
   

tana gama karantawa tasa salati ke yanxu hafsat mikakaima haisham har yai maki saki ukku 


share hawayanta tatayi kana takalli mahaifiyar tata tace wallahi umma bansa ibinda nayi mashiba kawai
   

ina zaune Palo yashigo yamiqa man dana tambayeshi minai mai cayai kawai hakanan danya gaji daxama da juya marar haihuwa


abinda yasa tai wannan qaryar dayane tasan inhar tace ga sharrin da haisham yayi mata to mahaifinta yanada xafi zai iyacewa saiya kai haisham qara daganan aita abu daya ita harta rasa mijin aura tunda dai tasan aids abin tsoroce ga mutane ba lallai in ance batada itaba mutane su yarda ba tunda ga mijinta da ita


maganar umman tace tadawo da ita daga tunanin datafi amma haisham yaban mamaki wama yasan ko shine bashi haihuwar


amma ba komi tafiki wanka kihuta kafin mahaifinki yazo yaji abinda yafaru muji hukuncin daxaya yanke 


😘Ansholly😘
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAQAR IZAYA😭29




gareku Ansholly novels aiman afuwa pagen nan nakune 💋lv u all💋


😘ASHOLLY😘




sai da isha alhaji bashir yadawo saida yagama komi  kana hajiya zainab  tagamai abinda yafaru


saida yagamaji kana yace ina ita hafsar tana daki itada yar uwarta Mira kiraman ita

waya tadauka takirata ba afi mnt5 ba saigata saida tagaishe da mahaifinta kana taqara sinniyar da kanta qasa


gyaran murya yai kana yafara mgn hafsa nasanki bakida hayani duk cikin yarana zan iya shedarki

kifada man gaskiya miya hadaki d haisham yai maki wannan sakin har ukku yadda tafadama mahaifiyarta haka tafadamai 
   
 

ranshi yai bala in bace domin dama shi mutum ne maixafi tashi kitafi kawai ya iyace mata yayinda yakama neman haisham amma wayarshi kashe     


ta baban haisham din yanema yayinda bugu daya yadaga suka gaisa kana yafara gayamai abinda yafaru   


ran alhaji hamxa shima yabace haquri yaba alhaji bishir sosai

kana suka kashe wayar ya yinda alhaji hamza yaita fada dama zaune yake shida matarshi suna dinner

kallanshi tai tace lfy wai alhaji tsaki yaja kana itama yafada mata abinda mafi soyuwar danta yayi haisham

 

su biyu allah yabata amma har azuciyarta tafisan haisham yau kuma ita kanta yabata haushi domin tanasan matarshi hafsat batada matsala kwata kwata       
 
     

ya yinda  alhaji hamxa kwana yayi yana neman layikan haisham amma akashe


sai 9:00 am yasa meshi aiko yana dagawa yarife shi dafada naji abinda kayi ngd   kuma yanzu nasan kayi kudi kuma kazama babban kanka giyar mulki na ibarka       
tunda aikamin kasamu milkin zaune kake da matarka lfy kuma bakasan bata haihuwa va sai yanxu 
     

to wallahi bari kaji nabaka nanda 2 weeks ka nemo mataka aura kuma wace nanda 9 month zata haihu danni ma namatsu naga jikana inba hakaba ranka saiya bace
 
 

😘😘Ansholly😘
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAKAR IXAYA😭30   





page nan nakine ke kadai Mira danfodio ina godiya da kula warki gareni


😘ANSHOLLY😘
   
       

shidai haisham haquri kawai yakeba abban nashi domin wata irin tsanar hafsa yakeji tana qara shigarshi


domin yana ganin baccin abinda taimai bai ishetaba har saida taje tahada shi da mahaifine

mgnr alhaji hamxa ce tadawo dashi daga tunanin daya lula


haqurin da zanyi haisham dayane kawai kayi abinda nace maka kuma karka sake kazo man gida har sainan da sati biyun dana baka


inkuma kaqi to wallahi wa innan samu dawan daka aje abakin get zansa sufida mankai inkuma kana ganin wasa to bismillah yana kawo wanan yadatse wayar
 

yana ganin abban nashi yakashe yanemo lambar hafsa saidai yayi rashin sa'a wayar akashe take ita kuma tasan dole zai kirata shiyasa tacere layin gaba 1


taba kanwarta mira sautin inta dawo daga makaranta tatsaya tasayo mata saban sim card


yau kwanan haisham ukku ko qofar gida bai leqaba danshi yana jiran mutuwar shine shiya sama  ko mgnin da dr yace yaje yariqa sha bai amso ba 


amma abin mamaki komi bayaji ajikinshi shiyasa yashirya yauxai fita office domin yasan aiki nachan najiranshi       
 
  amma saiya biya wurin dr shi domin yacemai yasamo mashi mata mai irin cutarshi ya aura danya ciki umarnin abbanshi 


inba hakaba shida aure har abada yana fitowa bodyguard dinshi sukayo kanshi baiko tantama yasan tunda yashiga cikin gida konan dachan basu jeba domin dukba musilmi acikinsu   


da sauri dukkansu suka kame tamkar gunkuna 
kallansu yayi daya bayan daya kana ya umarcesu dasu tafi gida dukkansu  suhuta


yacema PA dinshi yakira mashi wa yansu domin chanji suke inwa innan sunyi nasati saisoba wa yannan haka ko akai ba ai 10mnt cikakke ba saiga wa insu sun iso kana wa incen suka tafi



aka bude mashi mota yashiga wace tamkar yashiga palo  dan komi akwai aciki harta kitchen akwai

  kallan PA dinshi yayi kana yabude baki cikin isata zaratan maza yace hospital zamu dan inaso naga doctor 


kallanshi PA yayi yace bai dace ace ranka yadade kullin kaike zuwa ganin shiba wanda
 
dolan shine yazo inka kirashi komi yake dole yazo kiranka kuma yabi yama buqa tunka
 
 wata irin tsawa haisham yasama PA nashi abinda nakeso za aiko abinda kace

sry sir kana yaima drive"n inda zasu


*rugar jalo*


Ansholly
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAKAR IZAYA😭31


page nan nakine nanette ina yaba maki akan qokarinki


😘Ansholly 😘



daqyal aka samu aka kai yalwa daki kana aka dawo wurin uwale

ruwa aka dauko masu yawa aka watsa mata ihu tasaki kana tatashi zaune

mutane take gani dishi dishi domin gani take tamkar mutane tamkarba mutane ba wani irin ihu tasaki gatanan zata cinyeni

dan Allah kutai makaman xata kasheni waiyo Allah gata nan ihu take tamkar zata fasa gidan mlm iro ne yamatso ya dauketa da mari domin tabashi haushi

wata qarar da tasaki saida yayi dana sanin marinta dan Allah kiyi haquri aradu nadaina dukanki karki kuma 
dukana nima natuba baxan qaraba aradu bazan kashe kiba
  nima kisakanman wuya hakanan


wuyanta takama tanata ihu mutane sai kallanta suke gashidai sunga bakowa gurinta amma sai ihu take da naiman tai mako

mlm iro mutane kawai yaima godiya domin yasan ihun uwale ba yanxu xata barshi ba


barinta akai nan zaune kowa yakama gabanshi domin anyi magrib


ya yinda hainan take gefe zaune tunda tatashi takoma gefe taxauna tanata kallan ikon Allah


tana nan zaune taga mlm iro yayi alwalla ya wuce masallaci itama da sauri tatashi tadau buta tayi alwallar tazo takama dosa sallah wace bata san mita kecewaba


ya yinda har yanzu uwale bata bar rusa ihu ba ita kuma yalwa ko motsi batayi

nandai tsakar gida uwale takwana itada hainan domin mlm iro ba yarda baiyi da itaba takoma daki amma

daya dosota zata fasa uwar kara dole yaqyaleta

ga kuma hadari yataso daga gani xai saki ruwa sosai haka yanaji yana gani yashige daki yaqyale uwale


wadda har cikin xuciyarshi tausayinta yake dan ruwa ake kamarda bakin qwarya


ya mance yarshi duk ruwan daza ai tana cikinsu amma ita vaiji tausayinta ba har yawuce yatafi masallaci taga banta sai matarshi



mlm iro dai bai runtsaba ko kadan ana kiran asuba yafito daga dakin lokacin andaina ruwan saidai wani irin sanyi

wurin uwale yayi ko kallan inda hainan take xaune baiyi ba domin yasan tabbas itace silar ciwan matarshi

yana zuwa kamin yatabata tamiqe tsaye tana kallanshi amma sai qermar sanyi take

murmushi yai mata kana yace uwale wuce daki kichanxa kayan jikinki kamin nakawo maki rushin wuta kigasa jikinki to kawai tace mashi kana tashige daki


tana shiga ta iske yalwa itama zaune kobata tambaya ba tasan itama cikin gidan takwana

ba abinda suka cema junansu iyaka dai uwale taje tachanxa kaya kana tatura wa yanda tacire waje ta dawo taxauna

bata dade dazama ba mlm iro yashigo da rushin

saida ya aje kana yajuya yatafi yai alwalla yatafi masallaci

ita kuma hainan tadauki tulu tatafi rafi kamar yadda uwale tabuqata cewa ko anyi ruwa dole taje rafi

saida uwale taji tqdan dawo dai dai kana takalli yalwa tace





😘Ansholly😘
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAKAR IZAYA😭32



wannan page nakine churber💋 dake da dukkan masoya baqar ixaya



😘Ansholly😘

saida uwale taji tadan dawo dai dai kana takalli yalwa cikin murya dushashiya tace yalwa tunda nake bantabacin axaba irin tajiya ba




yalwa dariya tasama uwale kana cikin dariyar datake tace basaida nace kidaina ba amma kikai kunnan uwar shego dani


sai gashi hardani kika jamawa itadai uwale daure fuska tayi tamkar bata taba dariya domin tana ganin tamkar yalwa taraina mata wayo



yaza aitana fada mata ixayar dataji takama yimata dariya


yalwa dai dataga kawar tata tahau saita nemi hanyar saceta


uwale miyena hushi inajin kamin wannan ranar tazo gunki nitafara  zuwa guna kuma ko jiyan yadda kikasha azaba nima haka nasha abinne yaban dariya naganmu manya mu biyu amma yarinya qarama tabamu wahala





uwale sai yanxu tasaki fuskarta wace dukta kumburi aina dauka nikikema dariyar




wata dariyar tazo mata amma tadoje domin batasan tabata shirin amma ko kallan fuskar uwale kayi dole tabaka dariya



to uwale waiya akai keda nabari bisa ita amma naganki akasa harda ihu


saida tayi Jim kana tafara mgn kedai bari kina juyawa nafarajin jikinta yafara tauri tamkar dutse kamin nayi wani yinquri tuni tamaqare man wuya aradun Allah jinai tamkar wani qatan mutumne  yamaqaran amma itace tsaye da dan hannuta tamkar ludayi ni nasan  saura qadan na mutu Allah ne baisa kwanana yaqare ba





yalwa tace aini aradu saida namutu nadawo domin har mala ikan daukar rai nagani da nawa kiri



kefa naki yalwa mai sauqine nida aka kaini cikin dodanni mlm iro da tundazu yake jinsu yai sallama yashiga


dakin yana masu dariya nan yaba yalwa lbrn abinda sukai yace yalwa mutane kika gani kikecewa kinga mala ika inkin ganshi aiko baxaki dawo duniya ba




kema uwale mune kika gani atsaye kikecewa kinga dodanni


nidai shawarar dazan baku shine kudaina neman makasar hainan uwale inkina da tunani keda kanki zaki gane inhar dukan hainan xakiyi ba abinda ke



faruwa dake amma inhar zaki nemi makasarta to kema sai kingaba dai dai ba

bawai nahanaki kimata abinda kika gadama bane a,a inaso kibari sai kinhaifa man dana saiki dora daga inda kika tsaya yatashi yafita domin tafiya kiwo




ita kanta tayarda da mgn mlm iro shiyasa yanxu tasha fama hainan lfy amma duk aikin datake bata dainaba hardana makwabtan abinci ko saitayi da gaske take samu haka dai rayuwa take tafiya


har gashi yau sati daya da baccin hainan


hmm wannan karin komi xai faru arugar jalo



 *Abuja*



*Ansholly*
[3/8, 1:07 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAKAR IZAYA😭33





😭Ansholly😘



dai dai asibitin sukai parking fitowa yayi yashiga cikin assibitin ya yinda sojoji suka take mai baya yana cikin office yana waya da nafi yaji anturo qofa



dago kanshi yayi cikin masifa domin yahana ashigo mashi office ba excuse

da sauri yatashi tsaye amma bai kashe wayarba ajeta kawai yayi domin yanasan  nafi taji yadda zasi da bergidiya general


saida yaqame tamkar gunki kana yace gud morning sir nafi wace tayi niyar kashe wayar domin tayi mgn taji shiru jin an ambaci sir yasata saurarawa



morning kawai yace kana yace yaxauna xama dr bashir yayi kana ya kalli haisham ranka yadade kana buqatar wani abune maimakon kakirani


daga mashi hannu yayi alamar yayi shiru hakanan


saida haisham yajima shiru kana yafara magana wanda hakan yana cikin al adarshi


inaso kanemo man wata mai irin cutata nanda kwana kadan dan inaso inyi aure kuma wannan mgnr tazama sirri tsaka nina dakai inhar kabari wani yaji to kasan sauran


yana gama mgnr shi yajuya yafita ya yinda nafi murna take tamkar tataka kan jariri shima haka dr bashir dan yasan dole adama dashi cikin gidan birgediya general



wayarshi yadauka kinji nafi plan dinmu yayi wallahi nida naganshi zansa yagano gaskiya zowa yayi yasa akamani



hmmm yayana kenan ai har abada bazai gano gaskiyar ba kamanta saida nasa boka nakan dutse aiki kana muka tunkare shi bazai taba guje makaba yaje wata hospital din da batakaba indai har wannan kwalbarna hannuna


dariya sukasa natuna fa amma dan Allah kiqara riqe kwalbarnan da kyau karkiyi wasa da ita  tamkar ran mune ni da ke



karka damu yayana yanxu yaushe zaka shigo musan yadda za ai inaji kamar wurin 5:00pm


gaskiya zanfita dan inada bako asharaton hotel yanxu nafi  bakon haryafi abinda xamu  tattauna yafi mana dominshi wannan kudi zan samu kai kumafa mgnr bakice xamiyi



barni dai yayana naje nasamu kudi nafi kinfini san kudi wallahi

dariya tayi haba yayana nifa inaji tun ina yar shekara 9 nasan namiji

to dammi nabada kaina kaga dan kudi abin ajinina yake shima haisham danyana da ya'yan banki shiyasa yasamu wuri azuciyar nafi kuma ga kyau



hakane ke sainazo karki cinyeman kudin waya da surutinki wanda baya qarewa

dariya sukasa kana yadatse wayar cikin farin ciki domin yana ganin haqarshi takusa cumma ruwa


haisham koda yaje office kasa aikata komi yayi gashi yanada aiki sosai amma jiyake bazai iyayin komi ba haka dai yaita zama idan yagaji yakwanta har lokacin tashinshi yayi yafito yatafi gida


rugar jalo


😘Ansholly😘
[3/8, 1:08 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 😭BAKAR IZAYA😭34


wannan pagen nakine yar uwa  🌷🌷sawdat  ina kaunarki nima hainan nagaisheki


😘Ansholly😘


yaune yakama sati daya da baccin hainan kowa na cikin rugar yatashi cikin tsoro da wasu wasi har ita kanta hainan din



domin tasan bazata wanye lfy ba uwale ce tabuga wata uwar qara mlm zoka gani wallahi baxan yarda ba


mlm iro da sauri yafito daga cikin daki har yanacin tuntube yayi wurin uwale wacce ketsaye wurin garken shanun daya ce yaba dan da uwale zata haifu mashi



miya faru uwale naga shanun nan akwance tamkar basu motsi


hmm mlm miko zai faru bayan ibinda wacen annobar yar taka tayi kasanfa yaune tacika  sati daya da baccin datai arafi



mlm iro kuka yasa yanzu shanun dana mallaka wurin baffan nawane suka mutu wanda sukade nake gani naji dadi


takashe man baffan nawa takasheman inna ta amma duk bai mataba wannan karin shanun nawa takashe ai aradu saitaci ubanta


wannan karin nixan daketa da hannu na yana rife baki saiga hainan tashigo gidan sai kuka take jikinta duk jini


mlm iro bai tsayaba shima yajawo dorina yayi kanta yaci gaba da dukanta saida yaga ta sume kana ya qyaleta






yanata buga huci tamkar yayi fada da babba kamin yace wani abu yaji makwabcinshi yana sallama



da sauri yafita A,a mlm lawai bakatafibwurin kiwanba ina Zani kiwo bakaji yarima dan sarki ya mutu ba



mlm iro cikin kidima ya kalli lawai mikace lawai aikaji abinda nace wanda ardo yafiso acikin yaranshi yusufa dan amaryarshi shine yamutu


mlm iro xare hular kanshi yayi zufa nakaryo mai yana gogewa domin yasan duk rugar nan ba wanda baisan ardo nasan dansa yusufa ba


kallan lawai yayi to yanxu lawai yakake ganin xa ai kamin lawai yayi wata magana sukaji ihun matarshi da gudu yashiga gidan shima mlm iro bai jira komi ba yabishi abaya






😭BAKAR   IZAYA😭35



😘Ansholly😘


*wannan nakune masoya baqar ixaya irinsu asma u mahamud lawai d Mira sai Nanette dake kuma qawar alkairi maryam rimaye da duk wa yanda ban ambata ba kuna raina ngd da kula warku*



Matar lawai suka iske riqe da danta wanda shika daine dasu domin sunjima basu samu haihuwa ba sai ashekara biyun data gabata kana Allah yabasu yanxu kuma gashi zai mutu


gurin matarshi yaqarasa da sauri abu miyasa meshi cikin kuka take magana mlm tun fitarka yake tayin wani abu nixan sama rashin lfy ce kawai saina jika mashi itatuwa nabashi


yanzu nashiga bayi nafito na iskeshi haka hannu lawai yamiqa ma matarshi alamun tabashi shiyagani yana amsarshi yasanba rai ajikin dan nashi


kuka yasa mlm iro dake tsaye tamkar gunki danji yake uwa xuciyarshi xata buga

domin yasan annobar diyarshi ce duk taja wannan bala in waidan xata cika shekara goma


shima hawayan yake yanaji inama tun farko baisan uwar hainan dijah ba kara sawa kusa da lawal yayi yadafa kafadarshi kayi haquri abokina



aje yaran kawai lawai yayi yashige daki wata zabgegiyar dorinace yafito da ita hanyar barin gidan yayi daga mlm iro har abu ba wanda yayi koqarin riqeshi domin suduka sunsan inda zashi


mlm iro ma binshi yayi abaya ya yinda sukabar Abu tanata kuka fitowar mlm iro daga gidan lawai saida zuciyarshi takusa bugawa domin mutane yagani sunkai goma


daga wannan yace raqumanshi sun mutu sai wannan yace matarshi tamutu hakadai kowa ke fadin albarkacin bakinshi



kallansu mlm iro yayi to yanxu mikukesan ayi kaminsi mgn sukajiyo ihu acikin gidan mlm iro rige rigen shiga aka farayi


suna shiga suka iske ashe lawaine ke dukan hainan bako tausayi ihu take duk jikinta ba inda baya zubarda jini

amshi lawai ko ajikinshi dukanta kawai yake daya shigo gidan ya tadda ita asume kamar yadda mlm iro yabarta uwale naga ninshi taji wani irin dadi yama mayeta  domin tasan lawai da xuciya tasan kuma ba abinda xai kawoshi inba hainan yazo duka ba saida taqara kallan dorinar dayazo da ita wace in aka zugama mutum ita saudaya dole ya sume


dan girmanta tambayarta yayi ina hainan nuna mashi ita tayi hanyar wurinta yayi azuciye saida yada dage tamkar zai doki dan uwanshi namiji kana ya zaula mata itace tai sanadin tashinta tasa ihu wanda yai sanadin shigowarsu mlm iro


dukanta yake iya karfinshi cikin mutanan dasuka shigo ba wanda yayi qoqarin hanashi dukanta wasuma casuke yaqara mata

duk jikinta yafashe jini kawai ke xuba idanta ne yarine yakoma tamkar jini chan saiga jini yafara xuba daga cikin idan

wanda suka lura da abinda ke faruwa suka juya zasu fita da yalwa sukai kicibis asoran gidan ko kallanta basiba sukai hanyar kofa itama cikin gidan tashige


suna zuwa kofar zasusa kafarsu waje sukaga wani qatan zaki wanda girmanshi yawuce misali damasu ukkune da gudu suka koma cikin gidan

yayinda lawai yana cikin dukan hainan saiyaji



*Abuja* 





ANSHOLLY
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
        (admin
   Arewa hausa novels
       Novels villa
     Duniyan novels
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
          And
Cool novel, makeup and cooking)

      WHATSAPP NO:
    +2347039625239
😭BAKAR IZAYA😭
36 to 37


😘Ansholly😘



nakine wannan page Anti ta I love you wujiga wujiga 😁


dr bashir ne shida nafi zaune a palonta kalanta yayi  ce nafi
miye gudan plan din saida tagyar xama kana tafara mgn



plan dinmu nabiyu shine xaka kira haisham kace mashi kasamu mai irin ciwanshi kuma ka auna kaga cutar tamu iri daya ce xan iya auranshi Idan yace maka ya akai nasamu cutar kace mashi mijina ne ya mutu ni kuma kabarni d sauran aikin gobe xanje wurin bokana




dr bashir murmushi yasakar mata shiyasa nace kinfini san kudi amma dan Allah karkice inkin auri sir haisham kindaina kulani yajawota ajikinshi


danbaxan iya haqura da jin dumin jikinki ba haba yayana kaima kasan baxan tabayi maka hakaba nasaba da maxa dayawa dan haka kaga namiji daya bazai isheniba nandai suka cigaba da romance din juna



haisham tunda yadawo gida yaji wani irin kunci nashigarshi domin daya zauna saiyaji kamshin hafsa yasake Palo amma nanma kamshinta ke tashi duk palon gidan ba inda bai zauna ba amma daya zauna saiyaji kamshinta shi saima yanxu yaga chan xawar da palon sukayi domin yaga ansharesu kana ammaida komi wurinshi



atuna ninshi masu aikinshine suka gyara tashi yayi yanufi hanyar dakinshi domin kamshin hafsat da yakeji yanasa shi yaji yafara tunaninta yana tura bedroom din yaga komi tsaf  angyara wanda shi kaca kaca yafita yabarshi domin yana saurin fita shiyasa



abin yabashi mamaki domin yasan dai masu yimasu shara basa shiga dakinshi bathroom yawuce yana budewa shima yaganshi tsaf sai kamshi yake dawo wa baya yayi yasan ko bai fadaba hafsace tazo gidan ibar kayanta shine tagyara mai daki



take santa da tausayinta suka dawo mai axuciya amma daya tunami taimai sai yaji tsanarta amma wata xuciyar natuna mai halayan hafsa yana ganin anya zata iya aikata abinda akace toni miyasa banyi binkiceba nayanke hukunci cikin gaggawa

to amma aikaje asibiti andubaka ance kana dauke da cutar tsaki yaja yana ganin miyasa zuciyarshi take tunano hafsa gani yake yaka mata yafidda ta daga cikin ranshi



wata xuciyarce taqara bijiro mai dawani tunanin abinda mahaifinshi yace mashi


to yanxu yanada tabbacin wace zai aura xata bashi abinda mahaifinshi yace wato jika shi miyasa yasaki hafsa aikyau yabarta suzauna atare yaita gana mata axaba kala kala ba wanda yaji ba wanda yagani amma sai xuciya tadi beshi yai saki har guda ukku gobe yanaji kaduna xaima tsinke dansu dai daita da matarshi saitai auran kisan wuta tadawo mashi kiran sallah dayajine yakatse mashi tunanin daya ke toilet yashiga yayi alwalla yatafi masallaci



bai dawo ba sai wurin goman dare domin yaje wurin shugaban kasa dan suyi wata shawara duk da shugaban kasan zaiba haisham 5 years amma suna mutunci tamkar abokai dan  kusan matsayinsu daya



tunda yadawo yakwanta amma bacci yaqi daukarshi tunani kawai yake har asuba tayi tashi yayi yadaura alwalla kana yatada sallah saida yayi raka atainir fijir kana ya dauko qur'ani yafara karantawa sallah dayaji wani wuri anfara shiyasa shi rufe Qur'anin


yatashi ya kabbara sallah domin bazai iya zuwa masallaciba wani irin baccine ke fisgarshi yana gamawa anan kan sallayar ya kwanta


nafi tunda asuba ta haushiri domin tanaso wurin qarfe tara tana chan kawarta sadi tatada kina zuwa wurin boka ko baki dawata matsala da sauri sadi tatashi xaune niko keda matsala bari nadan watsa mutafi toilet tashige tana fitowa tazira kayanta bawata maganar sallah sukadau hanya cikin motar nafin civic wace taima sadi alkawarin bata ita indai harta auri birgediya general



8:45AM dai dai suka isa cikin dajin da bokan yake dajin shiru ba motsin komi inbanda sautin tafiyarsu daga gani sunsaba zuwa danba tsoro suke tafiya amma tunda suka shigo ba wanda yaqara mgn hakan nadaga cikin qa idar bokan dan duk wace tai magana to aljannunshi zasu tsotse mata jini dan harka shigo kafita baka magana shine xai gayama duk abinda kakeso shiyasa suke cemai mai gani har hanji



wani katan dutse suka nufa suna isa suka sunce kayansu duka kana sukayi cikin dutsan tamkar fadar sarki dan tsarowan wurin ba abunda babu harta Ac akwai kaiwurin yatsaro iya haduwa bakacewa fadar bokaci saikaga tsubirin kayan aiki zama sukai
suna zama wurin yakama girgixa tamkar xaya tsage wuri biyu


wani katan mutumne yafito bakyan gani tunbinshi yakusa hadewa da cinyo yinshi cikin aman murya yace




😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
38 to 39


*anti ta naga saqo nagode sosai 👏🏼👏🏼 Allah yabarmu tare*


*page nan nakine deejah siba Ansholly fans1*



😘Ansholly😘



lawai yana cikin dukan hainan saiyaji tamkar ankarya mashi hannu ihu yasaki atake yasaki bulalar kasa bulalar tatasu dakanta tatafi hannun hainan



su mlm iro naganin haka sukayi hanyar waje domin dama sallamar yalwace tadauke masu hankali


kicibis sukayi dawa inda suka fara fita suna ganin su mlm iro suma suka koma baya sunasa qafa zasu fita sukaga wani qatan zaki tsaye sukai sun rasa yazasi gashi kuma sai ihun lawal sukeji ga dukkan alamu hainan bakar ixaya take gallaza mashi


wanine yaga daya koma cikin gidan kara yafada ma zakin nan dan gani yake tamkar rufa idone ake masu baiyi shawara da kowa ba domin yanaso yafita inya gansu yayi masu dariya dan yana daya daga cikin wa inda ke tunxura lawai wurin bugun Hainan



cikin jin dadi yasa kafarshi waje yana fita yaga ba xakin juyowa yayi yana dagama su mlm iro hannu yana masu dariya sukuma sunyi tsaye carko carko kamar xakaru


cikin fargaba domin xakin nan suka gani yayo kanshi ganin dayayi ba wanda yabiyo shi kana fuskarsu da tashin hankali cikinta kuma bayanshi suke kallo yasashi juyawa


abinda yagani shiyasa shi faduwar gaba da sakin zawo awando dagudu yayi hanyar komawa cikin gidan amma gani yayi qofar tabace mashi ya yinda su mlm iro suna kallan duk abinda yake faruwa saidai ba damar tai mako



 taku daya zakin nan yayi ya iso gurinshi yana ihu yana komi xakin nan yai fata fata da naman shi yalwa kuka tafashe dashi itada uwale hakanan tana zaman zamanta tace bari tataho gidan uwale gashi yanxu tajama kanta bala I



ganin da sukai zakin yayo kansu yasasu komawa cikin gidan ba shiri suna shiga gidan yadinke da duhu maitsanani wanda ko tafin hannunka baka gani kamin suyi wani yinquri


duka sukaji kota ina suduka ihu suke yalwa da uwale dan tsananin ixayar da ake gana masu kukan ma bai fita sosai



abinda yabasu mamaki duk iya ihun da suke tamkar xasu hargetsa gari amma ba wanda yakawo masu dauki


ya yinda cikin rugar kowa yamanta da akwaisu matar lawai tama manta ina mijinta yayi haka yan uwanshi ba wanda yai maganarshi iyaka amma yaro wanka anje anrife haka gidan sauran sha aninsu kawai suke sunma manta sunada wasu yan uwa




ihun da lawai yayine yasa hankalin sauran dawo wa duk da wurin yayi duhu dayawa



da sannu duhun yasoma yayewa lawai suka hango kwance rai ahannun Allah ga dukkan alamu suma yaye hainan sukaga tayi kanshi tana dariya idanta nazubar da jini



daga bulalar hannunta tayi wace suka gani tamkar anqara mata girma tashau da mashi cikin firgici yatashi kamin yai wani motsi tafisgeshi tawurga shi cikin su yalwa kara yasaki wace ga dukkan alamu kafarshi takare



ganin da sukayi tayo kansu yasasu shiga taita yinsu bakamar yalwa wace tasan xafin dukan hainan tun tana yarinya ma to ina gayanxu ta girma



ya yinda mlm iro yaqara gyara xama yasan dai bazata dakeshi ba tunda shi ubanta ne har cikin zuciyarshi yanada wannan yaqinin dan yasan daxuma data hada harda shi tadaka dan yana cikin duhu




saukar bulalar dayaji ajikinshi itace tasashi shedewa wanda saida tuna ninshi ya dauke nawucin gadi kamin yadawo daga tunanin yaqara jin wata aituni yai kasa sumamme



wata bulalar yaqaraji wace takusa sanadin fitar numfashinshi ga dukkan alamu bataso tana dukan mutum ya suma dumin inka suma to wacce xataima saikaji inama baka sumaba




suduka dukansu take tamkar tasamu jakkai duk jikinsu yai jina jina amma ba alamar tausayi ko gajiya awurinta Dan dariya ma take abun mamaki gata ita kadai ke dukan amma suduka jisuke ana zaula masu bulala



cikinsu ba wanda bai samu tijaba ga jini nazuba tamkar anyanka dabba mlm iro ko yafita haiya cinshi sosai dan tunda yake duniya bai taba shan bakar ixaya irinta yauba


bama amaganar su uwale domin da qyarne incikin da ake taqama dashi bai zube ba



yalwa kamtasha ixaya dan yau harta iyayanta sunsha zagi da suka haifota dantana ganin dabasu haifotaba baxatasha
 wannan bakar ixayar ba sai kuma uwale wace tace abuta da ita takare koda itace tarage mace daya aduniya





*Ansholly*😭BAKAR IZAYA😭

40_41




😘Ansholly😘

*wannan pagen nakune  masoya bakar izaya ina godiya da kaunarku*


*today I'm very happy welcome home baba buhari Allah yaqarama lafiya mai amfani yakareka daga sharrin maqiya*





cikin aman murya boka yafara mgn kinxo adai dai domin dabaki zoba to asirinku nagab da tonuwa dan yau yai niyar zuwa garinsu wurin matar daya saka



dayaje zata fada mashi itabata da aids kinga xaiyi bincike sosai kuma dole ne yagano ku



hotan haisham ne yamaye duka bangon dakin tamkar ana kallo yana zaune yana daura agogo acikin qaya tatcen bedroom dinshi kallansu boka yayi kana yafara magana acikin muryarshi marar dadin sauraro



kunga wannan shirin dayake yi to xaije wurin tsohowar matarshi ne amma tunda kunxo yanxu zan dakatar dashi



wasu surutai ya shigayi cikin lokaci kanqani saiga wani dan yaran aljani yazo jikinshi duk jini




bokan yafara yima wannan aljanin magana tareda nuna mashi photan haisham kaga wance nakeso kaje kamantar dashi matarshi karya qara tunaninta koda sunanta yaji bazai iya tunataba



kana inka gama aikinka zasu baka jini jinin yarinya kakeso kona babba da hannu kawai yaima bokan alama yabace bat shi bokan yasan komi yace


juyowa yayi wurinsu nafi kunasan kuce miyasa nace abatar wa haisham tunanin hafsa to hafsa kadaice wace xata tuna maku asiri kuma baxata iya zuwaga haisham ba harsai inshi yaje gareta
domin munsa mata wata katanga tsakanunsu





yau zamu tunxuroshi yazo gareki kisa manyan kaya kiyi shigar mutunci kana xamu mantar dashi cutar dake jikinshi domin bikinku yayi dadi inba hakaba bazai  yiwata hidima ba


domin abun nadamunshi azuciya wani maganine yaba nafi karbi hannu naqerma takarba wannan inyazo kamin kifita kitabbatar kinyi wanka dashi wani yakuma miko mata da kwalli da turare wannan turaran inhar kika shafashi yaji kamshin shi to soyayyarki xataimai dirar mikiya



wannan kwallin ko inhar kika shafa karki kuskura kikalli wani inbashi ba akwai qalo bale wurin iyayanshi dan haka dole kikoma wurin uwarki kamin lakacin


nafi mgnr boka tabata tsoro totaya zata koma wurin mutanan da shekara goma yanxu bata qara wai wayarsu ba tasanma bazata karbu garesu ba


bokane yakatse mata tunanin datake kidaina tunanin cewa basu karbeki ba domin kina dani kina cika mana duk alqawarin dakika daukar mana dan haka aljani dan kundalo yana tare dake


nafi batayi mamaki ba jin boka nazai yano mata abinda take tunani domin tasaba jin abinda yafi haka indai wurin boka maigani har hanjine



wani magani ya bata mai kamar turare dakin dauki hanyar garin naku to kishafa wannan ba abinda suka isa suce maki



kallanshi yadawo dashi kan sadi da idanuwan shi masu firgita mutum babu wani alheri acikin tarar yaki da wanda kika kawo nan dan tunda kuka hadu nasani nima nahana yakusance ki domin yana dauke da aids ke kuma kina ganin kobaki maiba shiyasa bayasan kusantarki to kirabu dashi


ga bikin nafi zan hadaki da wanda yafishi yanxu bazan baki komi ba sai lokacin


ke kuma nafi wannan karin aljani dan kundalo jarirai yakeso guda biyu domin aikin yanada wahala kinga haryan xu yakasa shiga jikin haisham harya dauki hanyar kaduna saukima ba ajirgi yatafi ba amotane

nafi bata damuba jin boka yabukace jinin yara awajan domin dama tasaba duk sadda tazo saita bada jini shiyasa ake mata aiki mai kyau abinda yasama

gabanta yafadi jin abinda boka yace mata wai har yanxu dan kundalo baishiga jikin haisham ba


dariya boka yasa chan kuma ya daure fuskar tamkar gunki karkiji komi kamin ya isa nasan saiya mantar dashi


wata uwar tsawa yadaka kutashi kufice man dagani da sauri sukayo waje kayanda suka tube suka dauka sukasa dominshi aqa idarshi ba ashigar mai fada koda da dankwali ne



suna fitowa daga dajin sadi tasauke wata uwar ajiyar zuciya wai qawata boka yatai makeni ke inba danshi ba dayanxu nazama lbr


kedai bari sadi shiyasa nakejin maganar bokan nan domin da bazarshi nake rawa ke inba danshi ba da tuni bashir dinda nake taqama dashi yaguje ni nifa koda cewa yayi nacigaba da bauta mashi to wallahi xanyi


wa ixubillah Allah kakaremu da zuciyoyin mu fadawa halaka



motarta tatada suka qara gaba



haisham yana cikin mota dagashi sai PA dinshi sai drive sauran motocin cike suke da sojoji sai jiniya suke saki


cikin motarshi kuma karatun alqur'anine ketashi kira arar sudas domin yasaba duk sadda zaiyi tafiya indai amotane to kira aceke tashi


to shiyasa aljani dan kundalo yakasa shiga wurin amma dayake shi shedani ne saida yashiga duk yadda jikinshi ke konewa amma yahaqura


haisham ne yatashi da sauri kai kukashe wannan karatun akwai wani pilat nawa koki samanshi daga PA dinshi har drive saida suka dago suka kalleshi




*Ansholly*
😭BAKAR IZAYA😭
42_43

*Aunty ta baxan gaji dayi maki godiya ba nagode sosai Allah yabar zuminci*




su mlm iro sun galabaita iya galabaita amma hainan ko ajikinta dariyarta kawai take



gashi koda mutum yasuma bawai   zata  qyaleshi bane  saisunji inama   basu sumaba



haka taita dukansu Abu tun  bakwai na safe har akai kiran sallah magariba kana taqyalesu suduka basusan inda kansu yakeba itama sulalewa tayi akasa sume



yayinda cikin rugar kowa yake mamakin ardo dan bainuna wata damuwa ba nanfa yan gulma suka fara kawo mashi gulmar cewa yaqori mlm iro daga cikin rugar tunda har abin yaxo kanshi



taka masu birki yayi yace bazai koresuba shiya dauki kaddara yasan kuma Allan daya bashi yusif shiya amshe shi baxai xama daga cikin jahilan mutane ba




ya yinda mutane dayawa bahaka suka soba sunso aima mlm iro korar kare tuntini 


ammashi ardon yaqi to yanxu zasusa tunda abin yatabashi zai dauwani mataki domin da suna ganin Dan abin vaixo kanshi bane shiyasa  yaqi daukar wani mataki




juyawa sukai kowa yakama gabanshi dan sunsan koda zasu kwana awurin suna cemashi yakori iro bazai yiba




duk cikin yan uwan su lawai ba Wanda yaqara tunaninsu

saida akai kiran sallah kana matar lawai tatuna cewa tundazu daya fita xuwa gidan mlm iro baidawo ba da sauri tayi hanyar soro tana tunanin ya akaima bata tuna dashiba sai yanxu




tana fita takira wan mijinta tafada mashi abinda yafaru  dawowa yayi yafa dama sauran mutanan dake wurin abinda ke faruwa kowa sai yanzu yake tunanin ya akai suka manta da lawai bayan shiya dace yarife danshi



wanine yafara magana dazufa naga audu yake ceman gidan iro xaixo dan matarshi ta mutu shikuma bazai yarda ba dole saiya dauki mataki


amma abun mamaki har yanxu ban qara ganinshi ba kuma koda mukaje maqabarta rife matarshi banda shi mukaje


wan lawai ne yayi magana yanxu dai mutashi mije miyi sallah inmun gama saimu shiga gidan iron muga lafiya ke kuma kikoma cikin gidan harmu dawo to kawai tace mashi


su sukai hanyar masallaci itakuma takoma cikin gidan tana shiga yan uwan lawai mata suka kama tambayarta wai ina yake


nan tagaya masu komi yafaru shiru sukai ba Wanda yaqara magana


koda aka gama sallah wan lawai tashi yayi yafa dama mutane abinda yake faruwa nanfa kowa yafara cewa shima baiga dan uwanshi


liman ne yace sutashi suje gidan iron sugani ba wanda yayi musu haka suka fito suka kama hanya



suna isa qofar gidan suka iske mata cike da qofar ba wanda yai masu magana cikinsu liman domin sunsan matan wa inda ke cikin gidan mlm iro ne sai kuma yan uwansu



shegewa sukai cikin gidan amma asoro sukaci karo da gawar auwalu wanda yafito yabarsu mlm iro


ihu matarshi tasaka shikenan ankashe man miji aradun Allah baxan yarda ba arado nima saina kasheta



ba wanda yatan kamata domin kowa zuciyarshi iya wuya take dan suna tinanin dukta kashesu



suna shiga cikin gidan suka iskesu yashe kasa wanda saika qura ido sosai kana kagane suna  nunfashi


ya yinda hainan take chan gefe ayashe amma shigowar mutane yasata tashi zaune cikin firgita


kamin ta tabbatar da wani yanayi take ciki matar auwalu tashigo tamkar kububuwa tayi kan hainan amma kamin taqarasa akai wani irin juyi da ita aka bugata kasa wani irin ihu tayi wanda gadukkan alamu tasamu tija qafa da hannu kowa yaji tausayinta yayinda hainan kanta yake duqe tsakanun
cinyoyin tana jiran taji duka



amma mai makon haka saitaji ihu da sauri tadago kanta wacce tagani ayashe kasace tayi mamaki ita data taho dukanta to ya akai hakan yafaru




wurinsu lawai sukayi matarshi da sauri tayi kan mijinta yadda taganshi yasa hankalinta tashi domin duk jikinshi jini yake fitarwa



cikin sauri take mgn mlm waye yaimaka wannan aikin aradun Allah kowa nene baxan barshi ba domin ita har azuciyarta batai tunanin hainan xata iya yimasu haka ba



daqyal lawai yadago dan duk cikinsu ba wanda yakaishi shan wahala


cikin jin jiki yafara mgn Abu ba ruwanki dakowa yayi mana wannan dukan nidai kawai ko daukeni kokaini gida tun daxo damiketa ihun neman tai mako bako taima kamana ba sai yanxu
wani tari yataho mashi wanda yahanashi karasa mgnr dayake

daukar kowa akai aka kaishi gidanshi yayinda aka bar yalwa nan
gidan uwale


amma suduka saida akai masu gyaran tijar dasuka ji mlm iro ne kawai yaji ahannu amma uwale da yalwa duka aqafa sukaji indama uwale taji dadi cikinta bai xubeba



*wannan nakune masoya bakar ixaya nagode da irin kulawar dakuke bani kuma alhamdulillah naji sauqi yanzu zakujini akan lokaci insha Allah*



Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
44_45


*hadixa nanette wannan pagen nakine tabbas ina yaba maki akan qoqarin dakike*

😘ANSHOLLY😘



ba wanda yayi mashi musu acikinsu dan sunsan baya san musu
amma abun yabasu mamaki sunsan ogan nasu bayaso asa mashi waqa amota amma yau da kanshi yace asa


kidane yacika motar ba afi mnt5 haisham yace su juya sukoma abuja ba wanda yai magana domin sunga kwanan nan ogan nasu wani fada yakeji

aban garan aljani kundalo kowa duk jikinshi yaqone yaji haushin abun amma yana tuna  jinin daxa abashi yayi wata irin dariya yabace bat dan yasan yagama aikinshi


nafi koda suka shiga cikin garin abuja kai tsaye asibitin su Dr bashir suka wuce domin tasan bata dawata matsala zai saman mata jarirran


office dinshi tashiga dan duk hospital din sun dauka ita din kanwarshi ce kamar yadda yafada masu


xama tayi agudan sit din tafara bashi lbrn yadda sukai da boka koda yaji ta ambaci jarirran da boka yace takawo kodar baiji ba baccinma hannun daya bata suka tafa dayake tabar sadi cikin mota


karkiji komi dan yau anzo asa a domin akwai kusan mace samada goma adakin haihuwa kinga dan jarirrai biyu sun mutu aiba wani abu bane


kamin nafi tace wani abu aljani dan kundalo  yabai yana amma fuskarshi amurtuk duk da asufar mutum yazo amma saida sukaga wura ran daya qone


basu tsorata da ganinshi ba domin dama inhar xasu bashi jini haka yake masu sunan wace zasu bashi kawai zasu fadamai shikuma yaje ya ida aikinshi


da sauri Dr bashir yajawo list din sunayan matan dazasu haihu dan damashi ake kawo mawa


sunan mata biyu yafada aljanin yabace yabat yayi dakin haihuwar


watace keta ihu ga dukkan alamu haihuwar nagab da zuwa ita Kuma ta gefinta sunan Allah kawai take kira


nurse dince taima wace ke ihun mgn domin nurse din musilmace haba baiwar Allah kamar ba musilmaba sai ihu kike dan zaki haihu


kiduba takusa dake kiga yadda taketa kiran sunan Allah nasan wallahi koda wani abin cutarwa baxai cutar da wannan baiwar Allah ba


domin tana anbatan Allah bakisan ba lokacin haihuwa aljannu nazuwa kusa da mataba inkina wannan ihun tsab zasu shafi yaranki saikiji anata cewa cuta takama man da tunda na haifeshi kuma kece sila


kamin nurse takai karshen maganarta takuma fasa wani ihun wanda yai dai dai dafa dowar kanda


kamin dan yayi kuka tuni aljani dankundalo yatsotse mashi jini

yakoma wurin wace taketa ambatan Allah ganin dayai xata ida konashi yasashi bar mata wurin


yaje wurin wata  itama irin wace tahaihuce ihu kawai takeyi itama tana haihuwa yana zoqe jinin  babyn yabace



nanfa idanuwan sauran suka raina fata dansunga gaskiyar nurse tafito  gashi su biyu dasuketa ihu cikin dakin duk sunyi asarar baby dinsu

nanfa sauran suka kama kiran Allah


nafi natashi xata tafi wayar Dr bashir takama ringing da sauri yadauka tare dayima nafi alamar tatsaya


morning sir   morning Dr  ina ina fatan kana office yes sir to nanda mnt30 kafito bakin get xaka rakani gidansu yarinyar dakace ok sir


rungume juna shida nafi sukai kana tafita daga office din da gudu domin taje tashirya kamin su iso



shima Dr bashir bakin get din yafito yatsaya
baifi mnt25 da tsayuwa ba saigasu sun iso


mota guda yabude yashiga wace ke gaba domin motar haisham itace sukasa tsakiya kwatance yaitaima drivan har suka iso da sauri yafito daga cikin motar tare dacema haisham yafitosu shiga cikin gidan


saida yakusan daqiqa goma kana yafara mgn inbaka da hankali bashir ni inada shi taya zakace nashiga cikin gidan mutane batareda kanemi ixininsu ba


sry sir namanta banfada maba gidana ne yarinyar take dan kanwar mata tace kuma tunda kace zakuzo nakira waya nafada masu


saida yakwashe kusan mnt20 kana yafito cikin isa da izza wanda kallo daya zakaimai kasan nairata zauna anan haisham kenan ga kudi ga kyau shiyasa yammata da yawa ke kawo mashi cafka shikuma baya tatasu


dakin baqi Dr bashir yabude mashi ya yinda sojoji suka ciki qofar dan daga bakin get xaka san gidan akwai babban mutum aciki wanda Nigeria take jidashi


nafi kuma anachan ana birsine jiki da abinda boka yabata wata qatuwar hijabce ta dauko tasaka ya yinda sadi tai shigar alfarma wace tafito tamkar matar auran dan dama tagirmi nafi da  shekara 2


shiyasa dr  bashir yace kanwar matarshice dan inhar yace kanwarshi ce to bada jimawa baza,a gano shi


shiga palon yayi nafi taso mutafi gashichan apalon baki yana jiranmu

to yanxu yayana ya zanyi da kwallin da boka yabani kisa yanxu  sai sadi taimaki jagora har ashiga Palon dan inkince saikinje chan xakisa to bazai sanyuba dan sojoji suncika gidan gabaki daya

 sawatayi saita maida kanta cikin hijabin tamkar amarya sadi tariqe mata hannu har palon tunda suka doso palon gaban haisham ke faduwa  amma yadake


ganin dayai sunshigo cikin dakin yasashi dai daita natsuwarshi  kallansu kawai yake


ya yinda sadi taje taima nafi wurin zama itama tasamu wuri tazauna nan suka fara gaisawa shida sadi duk atunaninshi itace

ganin tatashi tace to bari nashiga daga ciki kamin akawo maka abun motsa baki

taran nunfashinta yayi no am full wallahi nagode to kawai tace tafice warta


shikuma yafada tunani yanxu dama Dr makauniyace yasamo mashi amma bashir yagama dashi maganar nafice tadawo dashi daga tunanin daya tafi

ina wuni yaji tace mashi domin 12 tayi

lfy kawai yace mata kana yaqura mata ido cikin hijab din taga yana kallanta da sauri taja hijab din baya ido 2 sukai jiyai kamar wani abu yadakar mai xuciya da sauri yadafe wurin



*Ansholly*
😭BAKAR IZAYA😭
46_47


😘Ansholly😘



*wannan page nakine aunty mamie Allah yabar xuminci*




*rugar jalo bayan shekara biyu*



abubuwa dayawa sunfaru ciki harda haihuwar uwale tahaifi namijin  data keso hainan har yanxu bautar datake bata daina ba saida taji saukin wani abun dan yanxu uwale tadaina dukanta haka yan rugar



domin suna tsoranta yanxu dukda ba ba adaina asarar rayukanba duk shekarar daxatai amma bamai iya dukanta saidai zagi ita kanta tanajin dadin hakan dukda batasan miyasa suka daina dukanta dinba



ya yinda sarkin rugar ardo ko fuska baichan xamata ba domin yadauki kaddara kuma cikin ikon Allah har yazuwa yanzu bai qara wata asaraba




mlm iro kam yanxu qiyayya hainan ce lifke cikin xuciyarshi dan tunda taimai wannan dukan qiyayyata taqara habbaka saikuma gashi uwale tahaifa mai namiji wanda yaci sunan baffanshi



so yake nuna mashi sosai saidai hainan tai tsaye tana kallansu danji take inama itace sule wanda suke cema mai kudi dan haka uwale tace adunga kiranshi domin tace saiya zama mai kudin rugar kana shine namiji tasan shinexai taimaka ma rugar ba hainan ba



yalwa da uwale anshirya amma saida uwale tasha fama kamin yalwa tayarda sudawo da amintarsu shima saida tasama uwale sharadin saidai tariqa zuwa gidanta amma ita tagama zuwa gidan uwale

kaji yalwa da tsoro saikace
London girl lol




yaune bokanya takira su uwale akan maganar hainan



zaune suke gaban bokanya bayan sungama kirarata kana suka dakata bushewa tayi da dariya kana tamaida fuskar tahade tamkar bata tabayin dariya ba



kana tafara magana cikin aman murya bokanya natare daku batattu nayi binkice hanya dayace xa,a iya kashe hainan to amma tanada wahala amma inxaku iya bata dawata wahala



cikin rawar jiki uwale tace wace hanya ce bokanya aradu komine ne zanyi indai har wan tsinanniyar yarinyar xata bar duniyar




dariya bokanya tasa kana tadaure fuska zaki kawo shanu guda goma maza biyar mata biyar sai rakuma guda hudu mata biyu maza biyu


uwale da sauri tadafe kirjinta dan tsabar firgice to itadai tasanko kanta zata saida bazata kai kudin sayan wa innan abubuwan ba ita wallahi ta haqura duk qiyayyar datakema hainan gwara tahaqura


domin inhar tace to tasan zata shiga tsaka mai wuyane gashi bokanya batada mutinci indai har tace abu kumaka amsa to baka isa kadawo daga baya kace baka samu abunba



amma kuma data tuno yadda tatsani hainan gashi bokanya tace saita zamamma
rugartasu abin alfahari saitaji wani qwarin zuciya yashigeta



da Sauri tamaida hankalinta wurin bokanyar zakice ina zaki samu shanun da rakumman to mijin innarki nafarko ya mutu kuma kinsan bashi da da kodaya gashi yabar tarin dukiya



jibine za airaban gadanshi wanda yan uwanshine xasu raba wani kullin magane ne tamiko mata kisamu rushin wuta kisa wannan maganin kiturara kifara yau saiki gobe da jibi kinga sau ukku kenan



to saiki tunkari rugarku tanda asuba yadda zaki isada wuri dan da antaso masalci zasuyi raban kina zuwa karkije ko ina inba gidan mijin innarkin ba kuma duk wanda yaimaki magna karki amsa domin inkika amsa aikinki yalalace



da kinshiga duk wanda kika iske kicemasu gadan mahaifinki. kikazo amsa nantake zasu baki batare dasun maki wani musuba kuma abinda nayanke maki dai dai zasu baki basu kara maki koda daya ba



kutashi kutafi inkika dawo zan fada maku komiza ai dasu 




*kuyi haquri da wannan promise gobe insha Allah xan maku mai yawa sadaukarwa ga Mira danfodia*











😘Ansholly😉
😭BAKAR IZAYA😭
50-51




😘Ansholly😘



*wannan page nakune ansholly fans2*








rugar jalo
bayan kwana biyu uwale tagama aikin da bokanya tasata tun daddare tatambayi mlm iro cewa xataje rugarsu bai hana taba



shiyasa tatashi tunda asuba tafara shiri goya mai kudi tayi kan baya takama hanyar rugarsu



tana ganin tafita tatashi tayi hanyar madafi dan rabanta da abincin yau sati biyu kenan dan har wani duhu take gani acikin idanuwan ta




gashi duk wa inda uwale tace tarika yima aiki suma kamar uwalan suke basuda tausayi



tuwa tazubo yanada yawa sosai gashi yayi wani irin sanyi dan yanxu lokacin sanyi suke amma bata damu da sanyin dayiba haka taketa turashi saida taji taqoshi kana tatashi ruwa tasha kana tadauki buta tayi alwala tana gama sallar daba tasan mitake cewaba




takama shara dan mlm iro yana masallaci



uwale nashiga rugarsu bata zarce ko inaba sai gidan wanda aka kira mahaifinta


lokacin anfito daga masallaci duk yan uwanshi suna zaune za araba gadan aba kowa hakkinshi kamar yadda addini yatsara



ganin mutum sukai tsaye bako sallama kowa yadago yana kallanta lfy mlm kikazo kikai mana tsaye aka kindai san baki da gadan mamacin nan kowa kuma yasani dan haka kama hanya kikoma inda kika fito





A,a illiya baza ai hakaba ke uwale miyaka woki nan uwale datun dazo take tsaye tamkar damisi dan maganganin illiya sunbata mata rai badan bokanya tace kartai wata magana ba bayan taraban gado to aradu da maikwatar illiya sai Allah



illiyan ne yakara magn waibake akema mgnb banxar mata kawai inhar kinsan baki da abincewa ubanmi kikazo yimana nan aradu koki wuce konazo natatta kaki



cikin isa uwale tai mgn gadona nazo amsa tsit kaji kowa yayi illiya yanaso yayi mata mgn amma yakasa  samun wuritai tazauna sai wani cika take tana batsewa



haka sunaji suna gani sukaba uwale dukiyar gaba daya dan ba abunda tarage masu inba raqumi daya ba kuma kosuce mata basu yarda ba wanda duk sbd dukiyar suka kashe yayan nasu amma gawata arana tsaka tazo tatafi da ita





sunajin gidan nan kawai suka qaru dashi sai raqumi daya



kallan illiya tayi tashi muje karakani wajan da shanin suke ba musu yatashi yabita yana gaba tana biye dashi har sukaje wurin tsaye yayi yanama uwale kallan tsana domin shima yaci buri akan wa innan shanun




to mlm sai akara gaba ko jinjina kanshi yayi kana yafice daga wurin domin wani kuka yaji yataho mashi




tana dukawa xata fara kwancewa taji mgnr bokanya wanda yasata zabura dan tsanin tsoro saura kadan tasaki goyan dake kan bayanta




karkiji tsoro nice bokanya ina tare dake tun tahowarki kibarsu anan zamu dauki abunmu ke kingama aikinki





to uwale tace cikin qermar jiki dan har fitsari tasaki ficewa tayi daga wurin da sauri bata tsaya ko inaba hanyar rugarsu tayi




gidan yalwa tashiga taci Sa,a tana nan sauke  goyan mai kudi tayi buta tadauka tayi bayi da gudu





chan saigata tafito yalwa yau naji tsoro aradu bantaba jin tsoro hakaba sai ranar danaga Hainan cikin dakina baccin nasan naya data rafi sai kuma yau


ya akaine uwale har kinje rugar taku kindawo ko biyoki sukai yan rugar taku



ke yalwa duk wannan mai saukine to miyafaru


wai ina cikin kwance shanin dana samu kawai sainaji mgnr bokanya nan dai tagaya mata yadda sukai da bokanya


ke uwale ashe abin bokanya harya kai haka



kedai bari shiyasafa bana wasa da al amarinta yanxu dai tashi mutafi wurinta muji mizatace






uwale da yalwa zube gaban bokanya bayan sungama kirarata dan yau har kirarin dabasu taba yimataba sunyi mata




kallansu tayi daya bayan daya kana tafara mgn



aljanin daxai maki aiki akan kisan hainan shine akaba dukka shanun da raqumma


kubashi nanda wata bakwai xai baki mgnin da zaki zuba mata abinci tanaci ko sharawa bazatai ba zata mutu


cikin firgici uwale tadago kanta bokanya wata bakwai   yayi yawa nida nakeso yanzu dana koma gidata mutu


tsawarda bokanya tayice yasa dan uwale firgita yasa kuka




Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
48_49


😘Ansholly😘



*wannan pagen sadaukarwace ga dukkan masoya bakar ixaya ngd d kaunard kuke nunama littafina*















*garin abuja*



hannu yasa yadafe zuciyarshi danjiyai tana wani irin bugu amma yana ganin tamkar arba dayi da abinda yaji nantake yanaso ne domin yana ganin tunda yake baitaba san wataba sama dawannan baiwar Allah wace ko sunanta baisani ba




nafi tasowa tayi daga wurin datake zaune dan tanasan yaji kamshin turaran da boka yabata sosai taba kafadarshi tayi firgigit yadawo daga tunanin daya tafi




ido takashe mai yadai my haisham kodai ban makaba ne



haisham da tunda yashaqi kamshin Nafi ya ida birkicewa yafara magna cikin voice dinshi mai saka yan mata surude irinsu halima Lol




tunda nake bantaba samun macen danaji tashiga zuciyata irinki inajinma yanxu dana fita daga nan kd zani dan inaso ayi auran nan cikin kankanin lokaci dan baxan iya jure rashinkiba akusa dani




dadin danafi taji Allah kadai yasani dan jitai tamkar tazuba ruwa akasa tasha amma tayi alkawari da haisham yatafi zata hada wani qwarya qwaryar party





kallanta haisham yayi yaga tatafi tunani tabata yayi lfy naganki cikin tunani




murmushi taimai kana tafara mgn ina tunanin Sa ar da Allah yabani nasamun qwarxan namiji irinka haisham ina sanka tunda naganka naji narasa sukuni harsai yau daka firta man kallamar so




kallanta yayi cikin murmushin shi  dama kintaba sanina ne baby



sai yanxu tagane katobarar datasoyi girgixa kanta tayi a,a kasan dai inso yana azabar da mutum baima san miyake fitowa daga bakinshi ba




fira sukaci gaba dayi tamkar sunkai shekara yayinda haisham ma yamanta yana dauke da wata cuta mai suna aids yana ganin tamkar yanxu zaifara
aure kuma auran saurayi da budurwa




saida akayi sallah azahar kana yai shirin miqewa



baby nah baqo zaiyi halinsa zantafi badan nagaji dake ba saida i haquri ne domin inda xani danna sameki ne amma dazaki yarda kibini mutafi tare dana tafi dake saidai nasan baxaki iyaba



cikin kisisina irintasu ta yan bariki tafara mgn nima haka nakeji my haisham jinake tamkar karmu rabu amma yaxanyi tunda tafiyar taka takasance wacce xamu xama abu dayane saidai kawai naimaka addu,a



shafo fuskarta yayi baby kintafar man da xuciyata gabaki dayanta inama ganan gaba




amma kinman laifi m kallanshitai alamar firgici afuskarta laifin minai ma my haisham


murmushi yayi kwantar da hankalinki baby bawani laifi kikaiman mai yawaba



sunanki ne baki fadaman kinaso naje gida dad dina yatambaye ni nakasa fada dakuma garinku kifada man komi




sunana nafisa mubiyu ne wajan iyayenmu nida yar uwata sadi mahaifina Allah yaimashi rasuwa shekara goma data gabata wani hawayan muna firci tashare daga fuskarta



ayya sry Nafisa Allah yajikan baba


amin tace kana tafara mgn sunan qyauyan mu  sulaja
mahaifina kamin yarasu yanada rifin asirin shi amma tunda ya mutu yan uwanshi



suka kwace mana komi yazam mana abincin dazamuci yana gagararmu to lokacin Dr bashir yaje qyauyanmu domin duba asibitin cikin qyauyan ko wa inda aka turo suna aiki yadda yakama to anan yaga yayata yace yanasan ta



kamin takara mgn wayar haisham tadauki qara da sauri yadauki wayar assalama alaikum chan dayan bangaran akace




wa alaikumussalam dad ina wuni lfy dama cemaka xanyi inbaka samo matarba toni nasamo ma yarinyar mutinci diyar alhaji Ahmad aikasan irin tarbiyar dayake ba yaranshi ko



murmushi yayi dad karka damu nasamu wata yarinya mai tarbiya gani nanma wurinta tace nagaida ka duk mgnr dayake idanshi nakan Nafi



shima alhaji hamxan fadada fara,arshi yayi to ina amsawa yaushe xakazo gidan dan xaman dakake ba mata yana damuna



dad yau ina nan tafe to saikazo kashe wayar yayi yakalli Nafi to nidai xan tafi baby inajin sai gobe xandawo inna dawo xaki idaban lbrn


dariya tayi tace saidai muhadu asilaja dan gobe muma zamu tafi dan afada masu dawuri to xanm sameku achan din kiran orderly dinshi yayi da waya kakawo man 2milyan yanxu ok sir



ai Nafi mutuwar tsaye tayi 2 milyan to itaxaiba koko tsaye kawai take amma xuciyarta taruga wani wuri zata iyacewa duk karuwancinta bata taba rike koda 1milyan ba amma yau gata harda 2



ba afi 3mnt ba yashigo dauke da kudin ahannunshi amsar jikar haisham yayi gashi baby kiyi manaiji kamin nadawo inkuma bakisan wannan kinfisan kifiddo da kanki to kifada man


girgixa Kai tashigayi uwa kadan garu murmushi yayi mata kana yajuya yatafi dan yaga tamkar batasan inda take ba


itakuma tayi shirune domin tasan inhar tabude baki to ihu zata saki dan tsananin murna to bataso tabada kantane




Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
53_54



😘Ansholly😘





*wannan page nakini Aisha*











kd
haisham ne xaune shida mahaifiyarshi kasha hanya dan nan dayake baka safe take fadin sunanshi ba


murmushi yayi haba hajiya wace hanya ga mutuman da yaxo ajirgi


duk da hakanan akwai gajiya yanzu katashi kaje kadan watsa ruwa kana kaci abincin


to yace mata dan yanasan hajiyar tashi ganin yadda take tattalinshi tamkar karamin yaro dayazo wurinta jiyake duk wata damuwarshi takau



yana shiga bedroom din wani kamshi yadakeshi yasan aikin hajiyarshi ne wani tausayinta yaji tabbas inba uwaba bawanda zaima haka dan yasan ita tagyara dakin dakanta tunda tasan bayasan na house girl 


cire kayanshi yayi yafada bathroom




Nafi tanajin qarar fitar  motarsu haisham tabuga wani irin ihu nafarin ciki da gudu Dr bashir suka shigo palon dama suna kusa da wurin dan tunda sukaji alamar haisham yatafi suka fito daga cikin gidan




tana ganinsu tarungume Dr bashir yayana mafarkina ya kusa zama gaske kaduba kaga irin kyautar da haisham yayi man alokaci daya to inama ga abu yayi nisa



nandai sukaita murna Nafi ce tai mgn aiyau akwai party dan dolene achashe


dole kudi suyi kuka sadi taba hannu suka tafa


shidai Dr bashir yana xaune yana kallansu yayana yanaga kai shuru ina tunanin wani abune Nafi


bai kamata ataba kudin nanba gwara kitashi mubi hanyar kauyanku yanxu dan mugaya gidanku yake kinsan tunda bawani gidan kirki bane ko qyaure babu ballantana yyanxu



wannan kudin chan yakamata suyi kuka banan ba kinsan matsayin haisham kodashi baiga aibun gidanba tunda yana sanki wasufa zasu gani yakamata muje mugaya gidan yake kana



amma inkinga shawar batayiba shikenan


tashi tayi da sauri haba yayana wanama irin shawararka batayiba tabbas kakawo shawara mai amfani kawai tashi muje



bawani bata lokaci suka dauki hanya bayan tayi amfani da mgnin da boka yabata


muntoci kadanne yakaisu cikin kauyan dan bawani nisa daga cikin gari zuwa kauyan


yadda gidan yake haka yake saima kara lalacewar dayayi



shiga cikin gidan sukai itada sadi sai wani irin warinne ketashi tamkar ba mutane aciki sadice takalli Nafi anya nafi akwai mutane cikin gidan nan jibafa kiga gidan duk kazanta aini wallahi ko yawo bana iya hadawa



Nafi tajuyo zatai mata mgn sbd tadanji haushin abinda sadi tace kamin tace wani abu wata mata tafito daga cikin wani daki wanda yake bara xanar xubewa koda yaushe




kuyi haquri yarannan ina sallah ne shiyasa kukajini shiro kushigo maraba banku


wani kallan tsana nafi takebin matar dashi wai yanxunan wannan itace mahaifiyarta



ya yinda ita kuma taga yan burni sai washe baki take wata yalolowar tabarma tadauko tashim fida masu ga dukkan alamu bata gane kosuwaye ba



kallanta Nafi tayi cikin tsana dan tanaganin tabada ita gaban qawarta yadda sadi take bata girma duk da ta girmeta amma tasan yau girman yazube dan taga yadda takema gidan kallan raini



wai Abu baki gane niba ne sai wata qerma kike dan haka take kiranta tunda da sauri wadda aka kirada Abu tajuyo danko da cikin bacci taji murya Nafisa dole taganeta tasan yanxuma abinda yasa bata gane taba farin dataga tayi mata


baccin tasan diyarta bakace Nafisa kece kika koma haka tamkar baturiya zo kuzauna nabaku ruwa kusha


a'a Abu bazamu iya shan ruwa acikin wannan gidanba kidauko hijabinki kizo mutafi gidan kawu kema bazaki kara shigowa ba harsai angyara gidan



to kawai tace domin wata irin shakkar nafin taji tanaji


koda sukaje gidan kawunta ba wanda yachanxa mata fuska ko yanuna abinda tai bata kyautaba murna ma suke nantake cemasu mgnr auranta ne yataso kana take gaya masu matsayin wanda zata aura



karkuso kuga yanda kawu habu kewashe baki shida matansh


ita kanta tasan wannan nasarar tata tana daga cikin aikin boka



shi kuma Dr bashir yakoma cikin gari dan dauko wa inda xasu fara ginin gidan



















*Ansholly*
😭BAKAR IZAYA😭
55_56


😘Ansholly😘



*page nakune duniyar hausa novels*





tsawarda bokanya tasace yasa dan uwale kuka wata tsawar takuma dakawa kutashi kuban wuri konasa ya'yan  aljannu sutsotse  ma yarannan jini da gudu uwale tafito daga bukkar


ya yinda yalwa tatsaya bata haquri daqyal tasamu tasauko domin da tace baxatayi aikin ba




sai chan yalwa tafito daga cikin bukkar  da sauri uwale tayi wurinta yalwa yaya tayarda kotace tafasa aikin



hmm nasamu daqyal ta amince kema uwale kincika sauri tunda kikaji tace haka aikinsan akwai abinda tahango



muje gida saina fada maki abinda tace to kawai uwale tace dan jikinta haryanxu rawa yake




suna isa gidan yalwa uwale tasunce goyan mai kudi inajinki yalwa dan nazaqu najimi bokanya tace maki




kallan uwale tayi kedai aradu kincika azabarbiri naji nidai kifada man




ke uwale Ashe hainan dinnan dakike gani mai kudice


hade fuska tayi wani irin maikudi haba yalwa banasan wasa fa mitake sayarwa dazata samu kudin



hmm uwale ke kinada Matsala baki iya cin ribar zance ba mutum yana cikin mgn zaki katseshi




kiyi haquri kawata aimaganarce najita wata iri



kinsan da duk rugarnan ba wanda yakai mlm amadu yawan rakumma sadda yana raye


gyada kai uwale tayi dan batasu tayi mgn yalwa tace takatseta duk da tamanta waye mlm amadun



to lokacin dayaji yan uwanshi na maganar zasu kasheshi to lakacin ne nandai tacigaba daba uwale lbrn abinda yafaru



kana tace abinkichan da bokanya tayi kagano wannan mutine da mlm amadu yaba kudin yana gab daxuwa rugar nan kuma yanxu kudin sun ninka nada sauba adadi dan da abashi juyasu yaitayi



shiyasa tayanke nanda wata bakwai xa akashe hainan dan lokacin yayi daidai da xuwan mutuman kinga dole yaba ubanta kudin yaqara gaba



tafawa sukai kana uwale tatashi tana rawa kai Allah ngd ma kice nakusa zama hajiya uwale da gaske dai yarona saiya xama mai kudin dana keso




kallan banza yalwa tayi mata uwale kenan dake sai danki kikasani koki tunada yalwa



haba aminiyar arziki taya zan manta dake dukfa inda kikaji uwale to dole kiji yalwa nandai taitayi mata dadin baki harta sauko


amma ita uwale axuciyarta tayi alqawarin indai harta samu kudinnan tagama abuta da yalwa ai ita sai matan ardo suma saita daddaga masu kai


nandai suka zauna sunata lbrn yadda zata kasance in kudin sunzo




hainance kwance tsakar gidansu sai murkuso sowa takeyi tadafe cikinta tunda tagama aikin datake ciwan ciki keda munta jitake tamkar zata mutu tagala baita sosai



wata kyaikyawar mata naga tashigo cikin gidan sallama tayi daqyal hainan tadago kanta ta amsa



gani tayi matar tayo kants da sauri tatashi zaune duk da yadda cikin natake mata ciwo gaiyar da ita tayi cikin siriri yar muryarta



kana tace innar bata nan murmushi matar tayi mata ina innar taki tajene kamin tabata amsa cikinta yawani murda dafe cikintayi da sauri


matar ta matso kusa da ita mike damunki da hannu tanuna mata cikinta bata tsaya wani bata lokaci ba tadauki hainan din tamkar tadauki baby takaita bayi




hainan dai kallanta kawai take dan takasa mata mgn abun mamaki suna shiga bayin hainan taga ruwa ajiye ga dukan alamu yanxu aka ajiyesu  towa yakawo su itada tasan



bakowa cikin gidan ita kadaice kallan matar tayi ita kuma taimata murmushi



kana tafara cire mata kaya cire wandanki bata musa mataba domin jitake matar tayi mata kwarjini


jinin data gani ajikin wandan nata yasata dagowa araxane takalli matar




nima arazane naqara leka pant din badai hainan anxama manya ba Anty mamie cetace bata isabane shekara12 ace bata isa tafara on ba Lol




tam fans komi uwale xatace intaji Hainan angirma ba mashin shini








Ansholly
😭BAKAR  IZAYA😭
59_60


*this page is for member of ansholly novels I love y all*😘


😘ANSHOLLY😘





kuka tasa ya yinda matar batace mata komiba ta ammashi pant din gefe daya ta ajeshi kana taci gaba dayi mata wankan volum din kukanta taqara


dan ita gani take kawai takusa mutu tunda har jini yake zubo mata tanan tasan jininta ne zaiqare shikenan tamutu




wani kukan tasa matar tadago takalleta mikikema kuka hainan ko wankan ne bakiso girgixa kanta tayi alamar aa




to miye yasaki kuka kallan matar tayi da idanta wanda suka sauya launi dan kukan datake



cikin kukan tace ba mutuwa zanyi ba yanxu tunda jini nafita tajikina




murmushi matar tayi wayace maki zaki mutu hainan shiru tayi


wata maganar taqara yimata to bakiso kimutu ne eh tace 


sbd mi ke bakiso kimutu
nima inaso naga babana yana daukata yana man wasa kamar yadda baffa keyima mai kudi aikinga baffa yaceshi va babana bane




takalli matar toke kinsan babana din inkin sanshi kikaini wurinshi shima yayi wasa dani kuma bazan kara zowa wurinsu baffa ba




kwalla matar tashare dan tausayin hainan taji sosai


kiyi shiru hainan kibar kuka kinji bazaki mutuba tashi mifita daga bayin nan saina fada maki komi kike



suna fitowa hainan taga wasu kaya aje kusada kayanta kallan matar tayi amma batace komiba



saida tagamayi mata shafa wanda hainan batasan daga ina aka samu kayan sshafarba



kana tace mata jeki dauko wa incen kayan kisa ba musu tatashi tadauko



masha Allah kawai matar take fadi dan wani masifafan kyau tayi tamkar yar India Mira danfodio ce tasaki baki tana kallanta
saida nata bata haba Mira harda jilalan yawu LOL taga kyakkawar yarinya





saban pant tadauko zo zauna kiga yadda zanyi pad tadauko tasa apant din kinga yadda nayi daga mata kai tayi mika mata sauran pad din tayi jeki ajeta cikin kayanki kidawo kiboyeta sosai


wajan kayanta tatafi wanda kala biyune kacal ganin ba inda xatasa aqi gani yasa matar kiranta



kawo nan na ajiye maki da kaina mika mata tayi to zauna



zama tayi itadai babu uhm bare aa kallan matar kawai take amma taji dadin yadda take mata dan tunda tatashi ba mutuman daya taba rabarta kamar haka shiyasa take taimata ladabi dan kartace bata da kunya kamar yadda uwale kecemata



kallanta tayi hainan ya cikin yabar ciwo eh tace mata murya chanciki


nasan kinaso kiji koni wacece to nidai nan nake makwabtanku gida na ukku  dagowa hainan tayi takalleta



indai gidan datace ne aitasan kangone yazube tuntuni kuma ko dazun data wuce taganshi yadda yake haka yake


murmushi matar tayi kina tunanin yaushe aka gyara gidan ko gyada kai tayi



to dana mai kudine sosai shiyasa aka ginaman dasauri kuma ginin cikin burni yasha bam ban dananan muchan inza ayi gidan kawai ake daukowa asa awurin


nandai taitaba hainan lbr dan tanaso tasaba da ita sosai kana tai mata bayanin komi game da on din data fara



saida aka kusan kiran sallah magarib kana tamiqe zata tafi bari natafi ya'ta naga uwale takusa dawo wa duk da baki tambayi sunana ba



sunkuyar da kanta tayi alamar kunya kana cikin siririyar muryarta tace kiyi hqr



ba komi 'yata sunana halimatu sadiya amma ke inaso kikirani da mama kinji ko dan allah baibani ya' mace ba kuma anjima inkin fito zaki rafi kibiyo tagidana kinaji


eh mama dagani taji dadin sunan data kirata dashi kamin sukuma wata mgn uwale tashigo ko sallama babu



da sauri hainan takalli inda matar take saidai bata gantaba bata waniji tsoroba dan tadauka tana kallan uwale ita kuma tafi wani banxan kallo uwale tabi hainan dashi



saidai bayarda zatai da ita ubanwa nene yabaki wa innan kayan jikin ki cikin rawar murya tafara mgn inna watace taban



wata matsiyaci duk cikin rugar nan bamai irin kayan nan ballantana kice kwance aka baki kici rosu konazo nai maki dukan tsiya shegiyar yarinya mai irida aljannu


kokarin cire kayan take amma takasa tana dan juyawa ne uwale ta hango sawun jini garigar


wata uwar ashar tasa wace tafirgita hainan mixan gani haka zonan dan ubanki saikin gaya man








*Ansholly*
😭BAKAR  IZAYA😭
60_61


*this page is for member for Arewa hausa*


😘ANSHOLLY😘





haisham ne xaune shida Nafi sai wani kanai nayeshi take



sallam akayi aka shigo palon da sauri haisham yatura nafi daga jikinshi dan yayar hajiya maryam ce tashigo



amsa salamar yayi kishigo hajiya wata uwar harara da nafi tayi mashine yasashi yinshiru



kamarya tashigo ciki ita batasan taga mata d miji nazaune ba takoma saita wani shigo kai kuma harda tureni



wani kallo tabi hajiya fadila dashi kana tabuga wani uban tsaki mutum yagirma amma baisan ya girma ba



ke baki ganin lokacine tunda sassafe zaki shigo mana adaki inda kinzo kintadda mu awani halifa kai wanda yagirma baisan yagirma ba anyi asara



daga kai hajiya fadila tayi takalli agogo yanxu wurin 12pm dama abinda yasa tashigo suna san suta fine gashi sunjishi shiru baizo ba da Ameen zata aiko sai bata ganshi ba shine ita tazo da kanta



kallanta tamaida wurin haisham dantaji wane mataki zai dauka



matarshi yariqo yanata bata haquri tamkar xaiyi kuka



juyawa tayi tafice daga palon dan bata taba tunanin haisham zaiyi hakaba ita atunaninta zaitashine yayima Nafi tas kuma yafada mata ko ita wacece wurinshi




komawa tayi dakin da aka saukeso jiki asanyayi nanfa suka fara tambayarta ina angon




karya taimasu nacewa tundazo akace yabar gidan wai wani aikine yataso mashi nagaggawa



sundai jitane kawai amma basu yarda ba inshi yatafi to ina matarshi ita baza tazo sugaisa ba nandai suka gama shiri suka dauki hanyar kd




akabar amarya da angonta yayinda haisham yakejin wani tsoranta azuciyarshi dan yanaji zai iya batawa dakowa akanta



dan koda mahaifiyarshi takirashi tanuna mashi bacin ranta kan  abinda yayi chaye ai laifin hajiya fadilar ne dan ita tashigo masu tunda safe kamar yace shibazai jeba




tunda yafadi haka hajiya maryam takashe waya dan tasan haisham baya cikin hankalinshi wanda baitaba yi mata musuba amma yau gashi harda gaya mata mgn akan yar uwarta




koda tagayama alhaji hamza baice komiba addu'a yace kawai susashi dan sai da yakoma kauyansu nafin dan hankalinshi yakasa kwanciya da abinda tsohon nan yafada mashi



aiko yana komawa yayi binkice saiso saiga gaskiya tafito to lakaci yariga daya qore har andaura aure shiyasa yayi haquri kawai yaci gaba dayi mashi addu,a




yanxu dai haisham da Nafi suna cikin wata3 amma haryanxu baije ganin gida ba wanda da bai iya sati1 baijeba



amma yau gashi har wata3 babushi babu lbrn shi dan ko waya aka kirashi kashe take



yayinda Nafi nachan na milkinta dan tazama itace mijin shine matar su Dr bash likkafa taci gaba







rugar jalo



wata uwar ashar tasa wace tafirgita hainan zonan dan ubanki kigayaman miye arigarki




salati uwale tasaki bayan tajayo Hainan ta ida tube mata rigar




nina shiga ukku uwale yanxu yarinyar nan harkin girma ammaba masun suni

hmmm kajiki uwale ke kamarba saida kika kai shekara20 kana kikai auran ba inji my daughter Lol



kamin taqara wata mgn mlm iro yashigo lfy uwale tunchan nakejin haya niyarki


kaidai bari mlm wai hainan hartaga hannunta amma
ba masunsine kuda yake wama zayace zai aureta taje takashe banxa



yaudai mlm iro yace bari yataba uwale
kallanta yayi yana murmushi uwale bakisan har shekara20 anakaiwa ba



batace mashi komiba tajuya tashige dakinta dan tasan mgn yaga yamata




yayinda yajuyo wurin Hainan yadaka mata tsawa ubanmi akai kika tsaya kina kallona da sauri tasadda kanta kasa tadauki rigarta tasa



tafita daga gidan gidan yaha tashiga tadauki tulo tatafi rafi tana xowa daidai kangon taga yazama gida maikyau wanda bata taba ganin irinshi ba da sauri tashige cikin gidan






😘Ansholly😘
😭BAKAR  IZAYA😭
57_58





😘ANSHOLLY😘




haisham ne yafito sanye da jallabiya palon yakarasu inda ya iske kananshi Ameen da alhajinsu sunata lbr



shima wuri yasamu yaxauna kana yagaida mahaifin nashi cikin farin ciki ya amsa




Ameen ne yagaiyar dashi yaya anxo lfy


lfy kawai yace mashi dan yasan halin Ameen inhar yabiye mashi to yanxu xaici gabada zaulayarshi




duk da daura fuskar dayayi baisa Amern qyaleshi ba



yayana inadaiji yau allurar sojojin tamutsa naga sai wani cin mgni kake kuma




kamin yayi wata mgn haisham yakatse shi jeka dauko man abinci daga saman dining kakawo manshi nan



hajiya maryam ce dake fitowa daga dakinta tace aigwara daka turashi dauko abincin nan inba haka duk saiya cika maka kunnuwa da surutunshi



dariya sukai dan gidan kowa yasan surutun Ameen gashidai yashiga 22years amma baibar abin yaraba kodan yana ganinshi autane




nandai suka zauna anata lbrn duniya



chan alhaji hamxa yayi gyaran murya kana yafara mgn



haisham kaimana laifin da banyi tunanin ko Ameenulah xai iyashibs  to amma danai wani tunanin sainaga haka Allah yahukunta domin aure rai gareshi amma duk da haka nahaneka da saurin saki




sakinma wanda Allah bayaso wato saki ukku duk abinda mace xataima karka qara hukunci da Saki kajini ko




insha Allahu Abba zan kiyaye to alhamdulillahi saika gayaman wacece wadda kakesan dan bana fatan kakai sati dayaba mata amma kasani inbata da tarbiyya baxan bari ka aureta bs




ko dar haisham baijiba dan yasan  nafinshi tanada tarbiyya shi tun daxu daya kerata yace sun sauka har yanxuma baikara kiranta ba



mgnr abbanshi tadawo dashi daga tunanin sahibarshi kai mike saurare kayi mana shiru





lbrn da Nafi tabashi shiyabasu batare daya rage komiba


shiru yabiyo baya saida aka kusan 5min kana alhaji hamza yayi mgn to Allah yatabbatar mana da alkairi jibi in Allah yakaimu zanje sulajer nayi binkice kamar yada addini yace




kana yada dawo da kallansh wajan matarshi dan yaji batace komiba



yanaji kinyi shiru maryam to mixance alhaji sabida Allah haisham yarasa inda zaije naiman aure sai akauye bama wannan ba ni yarinyar bata kwanta manba duk da banganta



haba maryam baidace kice hakaba kedai kiyi mai addu'a Allah yasa yazame mai alkairi dan koni banji yariyan tayimanba amma ita mgnr aure intataho Allah akebarma xabi





su haisham din yakalla tashi kuwuce kuma adunga addu'a akan Allah yai zabi na alkairi
Amin sukace


kana yatashi yawuce part dinshi danji yake dazai iya haquri da Nafi dayayi tunda iyayanshi basuso  saidai baxai iyaba




yana shiga ya dauko wayarshi yakira Nafi




*bayan kwana biyu*

angyara gidansu Nafi yayi kyau sosai dan tasakarma masu ginin kudi shiyasa saikai mata aiki da sauri
har sundawo tamkar bagidan ba



alhaji hamza yazo sulaja yayi binkice amma baisamu wani bad news ba dan Nafi tasayesu da kudi sai wurin mutum daya yaji baki yachanxa wanda yace mashi itace tai silar kashe ubanta kana tatafi yawan karuwanci




duk da mgnr wannan dan tsoho tayi tasiri xuciyar alhaji hamza amma saiya barta dan shikadene yabada wannan shedar saiyai la akari da mutanan dasukaita yaban halinta




anxu anyi gaisuwar aure kana suka roqi alfarmar sunaso ayi biki nanda sati daya kuma basusan komi na amarya



waliyan amarya sun yarda dan dama sungama mgn da nafin


*biki wan shagali*



ango yazubarda naira wanda shikanshi baisan nawa yakashe ba dan hatta kayan gidanshi saida aka kwashe aka zuba komi sabo


anyi chasu kala kala inda duk kayan amarya yan bariki ne sadi ma an aje auren karya agefe ankama samari 


shidai haisham kallan ikon Allah kawai yake sai yanxu wani shashe na zuciyarshi yake hango mashi illar Nafi domin duk wanda yai mata kallo daya yaga tantiriyar yar bariki to shida miyasa bai gani ba sai yanxu



wani bangare na zuciyarshi yace sanda kake mata



tabbas yaga irin kallan da yan uwanshi kemata yasan dasun koma zasu faraba hajiyarshi lbrn yar barikice ya auro



ga Ameen ma duk party dinda akai daya yaje tunda yaje baisake zowa ba

miyasa yafara dana sani tunyanxu wanda yau yaci ace yana cikin farin ciki



juyawa yayi saman bed din turo qofar akayi ahankali Nafi ce gotashi cikin wata arniyar sleeping dress wace da ita dababu ita duk dayace



wata irin tsanarta haisham yaji takowa tayi tazo kusa dashi kamshin turaranta daya shaka yasashi rungumota dan wani santa yaji sb azuciyarshi nan suka cigaba da aikama juna sakonni


duk qwarewar haisham a romance saiyaji Nafi tazartashi abubuwan datake mashi har sunwuce tunaninshi remote yalatsa take hasken dakin yamutu

tom nima nace asuba tagari birgediya






*Ansholly*
😭BAKAR  IZAYA😭
64_65




this pg.for mmn zee an mmn fatee tnx for du,a





😘ANSHOLLY😘




dariya mm sadiya take sosai yayinda habib yafita yai alamar kamar sannan yashigo




kallan hainan yayi yaga yadda tatsure take wata dariya tazo mashi amma saiya dake




qarasawa yayi dai dai inda sukeyayi nunawa yayi tamkar baisan abinda yafaruba mm miyasa ki dariya harara tadalla mai kana tace bansani ba




hainan kuwa tunda taga Habib tamiqe tsaye tana qare mashi kallo daya ba kyanshi dan bata taba ganin kyakkyawa kamar shiba



kallanshi take ko kyaftawa batayi juyowa yayi yai mata murmushi dan dagashi har mm sadiya sunga irin kallan datake mai




itama murmushin tayi mai yayinda takalli mm sadiya tace mama wannan mai kyan dankine gyada mata Kai tayi alamar eh




wurinshi hainan tataho kai yayana ne shima gyada mata kai yayi to ina babanmu yayi tafiya yace da ita to inya dawo zai daukeni




eh yace mata nandai taita tambayar shi shikuma yana bata amsa murmushi kawai mm sadiya keyi dan tana ganin shirman hainan yanxufa tagama kukan



kar ayanke mata kai amma gashi harta manta yaro yarone



kallansu tayi kana tace diyata zonan ba wata gardama tataho qasa tazauna



Habib bamu wuri tashi yayi yafita kallan Hainan tayi kana tafara mgn yanxu kin yarda damu kinsan baxan iya cere maki kaiba gyada kai tayi



to karki kuma irin wannan tunanin kinji to tace



kinaso nadinga koya maki karatu cikin murna ta amsa duk da batasan wane irin karatu ba



to yanxu xamu fara kallanta hainan tayi to mama ke baki baccine kamarni eh tace mata kana tajawo wani lttf da br

tafara rbt kallanta kawai hainan take dan tagama burgeta chan komi tatuna tatashi da sauri zata fita


ina zaki taji amfada juyowa tayi takalli mm sadiya amma tamkarba ita tayi mgnr ba ruwan dana ibo zankai dawo kizauna


anriga da ankai tanajin bata iyayi mata musu haka tadawo tazauna amma xuciyarta cike take fal da tsoro dan tasan inhar gari yawaye Allah kadaine xai amsheta wurin uwale  ABCD tarubuta mata




mika mata tayi kana tacigaba da koya mata kamin safe ta iya har rubutawa take da kanta ko mama tayaba mata da qoqarinta



saita koma matasu alifun ba un haka taitayi saidai dan lokaci ta dago takallit mm sadiya



murmushi kawai take mata dan tasan tanaso taje gidane jeki kimaza kidawo



 ajiye littafin tayi tafita da gudu dan tsoranta Allah tsoranta uwale amma tana zuwa gidan ta iske angama komi kuma tasan uwale bazata yiba tana cikin wannan tunanin uwale tafito adaki



wata irin tsawa tadaka mata dan ubanki mikike man cikin gida banace maki dakin gama aikin dakike ba kina fita kiban wuri



batace mata komiba tajuya tafita duk saida tabiya sauran gida jan taga duk ammasu komi kana takoma gidan mm sadiya isketa tayi tana sallah


itama tanaso tayi amma batasan ina xatayi alwala ba  xama tayi har tagama inda hainan taqura mata ido tana kallon duk yadda yatake 




saida tagama addu'oin ta kana tatashi kallan hainan tayi harkin dawo eh tace
kana tace ngd

bakomi ya'ta daga yanzu ba inda xaki kuma fita har sainan dawani lokaci yayanki ya dauko maki wace xata dunga yin aikinsu uwale batare dasun san bake baceba koba kisan kiyi karatu irin najiya




inaso tace kana tace ngd babu gdy tsaka nunmu kinji 'yata to tace


kana tace mama inane wurin alwala nayi sallah


Hainan aike yau baxakiyi sallah ba duk sadda jini yaxo maki inhar bana cuta bane to baxa kiyisallah ba harsai yatafi kinyi wanka kin gane kai tagyada mata to yanxu tashi mutafi nai maki wanka



kunya hainan taji tasunne kai dan ko jiya taji kunyar wankan datai mata



murmushi tayi kunya kikeji dan karnaga breast din naki  qara sunkuyar dakai tayi danko batasan mitace ba



to tunda kunyata kikeji tafi kiyi wankqnki ga bayin chan da sauri tadaga kai dantaga inda tanuna mata inda tashiga jiyane



Ashe bayine niban saniba to amma bayinsu maikyau  dariya tayi kana tatashi tafara cire kayan jikinta
pant kadai tabari


towel mama Tamika mata kallanshi taitayi dan batasan mixatai dashiba daura taji ance mata daurawa tayi to jeki kiyi wankan



dariya tayi aiban iyaba mama kiyi hqr kikoya man yau jibi sainayi da kaina



to mije amma anjima xaki qara wani dan anaso mace tana wanka sau ukku ko hudu kinjine eh tace ya yinda suka shiga toilet din




😘Ansholly😘
😭BAKAR  IZAYA😭
62_63


*sadaukarwa gareka bawan Allah dukda bansan sunanka ba amma nasan kai masoyin bakar izaya ne sbd kuma nayi wannan typing din Mira an daughter*





😘ANSHOLLY😘





ahankali take tafi cikin gidan harta jiyo magana kasa kasa inda taji mgnr nan tanufa





tura kai tayi cikin dakin wani irin ihu tasaki


da sauri mama sadiya tadafa wanda nima banga daga inda tafito ba wani ihun zatasa saita rife mata baki ishiru nice miyasaki jin tsoro



bango take nunawa dariya mama sadiya tasa to nan miya baki tsoro aciki



cikin tsoro take mgn idanuwanta aremtse to miyasa wa innan mutanan suke asama ni kice sutafi bana sansu



wurin TV taje takashe to bude idanki suntafi
ahankali tabude kana tafara bin dakin da kallo


takalli nan takalli chan haka taita juya wuyanta tamkar xai kare



mama sadiya natsaye batace mata komiba saida tagama kallache kallacenta kana taduka har kasa ta gaiyarda mama sadiy



murmushi tayi mata kana tace ida shigowa kinji ya' ta kinje kintsaya abakin qofa takowa take ahankali kanta nakasa dan abinda taji tana takawa shiya dauke mata hankali




wani ihun takuma jin tataka wani abu mai laushi da sauri taja dabaya tafita gidan da gudu bata zame ko inaba sai rafi wata ajiyar zuciya tasaki



aradu nakusa kai kaina  makasa inajin wannan matar wace take yanke kan mutanece shiyasa take da tsafi duk gidanta kayan tsafine daga kaga mutum yana magn asama sai kaji kana taka wani abu da sauri talaloba kanta jin yana nan yasata tayi dariya




tulunta tadauka Wanda dama bata ajeyeshi ba yana hannunta duk abinda yafaru




mama sadiya ce tsaye tanata murmushi dan Hainan tabata dariya wani kyakkyawan saurayine yafito daga wani daki sai dariya yake




mama zakisha famafa da wannan yarinyar akwai qauyanci sosai awurin kijibafa wai tv takejima tsoro taji laushin cafet ta gudu kinsan




Allah mama zakisha fama sosai murmushi tayi mai ga dukan alama tafisan tayi murmushi akan dariya



insha Allah habibillah kamin nanda lokacin auranta saita san duk abinda nakeso tasani



😳tofa fans hainan din xatayi aure bamu saniba dole nacigaba dabin mama sadiya dan najiyo maku mitake nifi😏





dariyar yakuma kana yace mama bari naje nasata shigo cikin gidan dan bangaji da dariyar ba



Hainan dauke da ruwa atulu har sauri take qarawa dankar mama sadiya tafito taganta saimi tana zowa daidai qofar gidan taji ita sotake tashiga



ahankali take tafiya cikin gidan ya yinda habibillah ke take mata baya batare data saniba



samun wuri tayi ajiye tulun kana tanifi wani daki dan tace baxata koma wanchan ba



turawa tayi ahankali gadone kadai sai sif to tasan gado shiyasa bata wani damuba duk da yafina uwale kyau sosai wurin sif din tanufa saida tagama bude budanta



harzata juya saita hango wata qofa chan gefe cikin xuciyarta ko jitake inama tun daxu wannan dakin tashigo shidai habibillah binta kawai yake




tana budewa ta tura kai tashige kallanshi kawai take afili take magn wannan dakin yafi wanchan kyau haka dai taketa sorutanta tana tabe tabe harta murdo wani abu



aiko ruwa suka fara xuba ihu tasaki kana tasa kuka aradu baxan kara shigo maku dakiba dan Allah karku yanke man kai natuba  ihu kawai take saita kara daga ido tahango Shaw war  saitasa wani ihun




haka taketa kuka tana roqun karsu cire mata kai


shi kuma habib yana daga gefe sai dariya yake mata ranqwashi yaji aka da sauri yagimtse dariyar shi


mama sadiya ce cikin bayin tashiga kashe shawar tayi kana tadaga hainan tafito da ita




kalanta hainan tayi cikin rudani mama dan Allah kiyi haquri aradu nagama shigowa dama kekice nashigo dan Allah kiyi haquri karki yanke man kai


aradu shaka daine dani inkika yanke bansan inda xan samu wani ba  duk da dariya ba abin yinta bace yaudai tadara dan yadda taga hainan na mgn tamkar taga wuqar yanke kantan agabanta






page nan nakune my daughter keda Mira danku ukku nayi wannan page




😘Ansholly😘
😭BAKAR  IZAYA😭
65_66

www.Aishamusa.blog.com



😘ANSHOLLY😘








bayan sunshiga toilet din mm sadiya taci gaba dakoya mata yadda ake amfani da abubuwan ciki brush tadauko kana tamatsa  toothpaste mikoma hainan tayi amshi




bata amsa ba saima tayi tsaye tana kallanta dan tana tunanin mixatai dashi




hakan da mm sadiya taganine yasata itama dauko brush miqa mata tayi amshi kiyi duk abinda kikaga nayi


ba musu ta amsa yadda taga mm sadiya tayi itama haka tayi bakinta sai jini yake amma saida tasata tatisa kusan so biyar haka taitayi har jinin yadan rage xuba kana tace to barshi haka amma kullin xakinayi sau biyar arana kinji ko eh





wanka tai mata sosai dan har gashinta tawanke mata wanda dattinshi tamkar abula take kwana zata iya cewa tunda takeba ataba wanke mata gashiba ko akitsashi





mm sadiya tasaba gashin yafi sau goma kana taga yafara fita shekara shabiyu ace ba ataba wanke abuba aidole yayi datti



shima jikinta saida tasabashi sosai saigashi har wani kyau taqara  😁fans kunga hainan kuwa tamkar ba itaba lol




saida taimata tas kana tanadota cikin towel  tamkar jinjira kwalliya tayi mata kana tadauko kayan indiawa masu shegen kyau riga da wando tabata tasa



wow beauty tsarki yatabbata ga ubangijin dayayi wannan halitta inji Habib wanda yashigo dai dai lokacin data gamasa kayan ita kanta mm sadiya baki tasaki tana kallan hainan dan tayi kyau sosai waima yanxu kenan inaga nan gaba




wurin habib tayi yaya ina kwana kin tashi lfy beauty kinga kyan dakikai kigode ma Allah beauty nasan ko cikin jinsunmu sai antona kamin asamu mai irin kyawanki ke aljan



mm sadiya ce tadaka mai tsawa waye ya tambaye ka wuce mutafi kitchen kallanta Hainan take dan batasan mitake nufida kirkice din ba




ganin har mamar takusa qofa yasata juyawa wurin habib yaya miye mama take nufida kirkice



kallanta yayi dan shima baisan mitake nufiba mama hartakai qofa taji babu sawun hainan juyowa tayi tsaye taganta inda tabarta ko motsawa batayi ba




bata damuba barcinma fadada fuskarta datayi da murmushi miya faru my daughter naga baki tahoba  ankuma inji hainan komi take nufi da dagartir




kallanta habib yayi mm waibata gane abinda kike nufida kirkice ba





dariya mm tayi tabbas akwai aiki agabanta sosai amma tasan insha allahu nanda 6month taci rabi acikin jahilcinta tynda taga brain nata naja




kitchen nace mata tazo muje namanta batasan ana kiranshi hakaba dariya Habib yasa  yanxu ke 👈🏻 kitchen din kike kira kirkice cunno baki tayi tamkar zatayi kuka dan ita tatsani dariya





ganin yadda hainan takusa kuka yasa mm sadiya ranqwashin habib kana taja hannun hainan yi haquri kinji ya'ta  muje madafi mugirka abinda zamuci



hanyar dakin data shiga jiya taga sunyi dan danan jikinta yakama rawa dandai kawai bata iyacema mama baxata shigaba shiyasa tabita inda hankalinta yakwanta da bataga





bataga yan sama jannati ba lol


*agurguje hainan yanxu watanta shidda agidan*



Ansholly😘😘
😭BAKAR  IZAYA😭
67_68

www.Aishamusa.blog.com



😘ANSHOLLY😘





hainan yanxu watanta shidda agidan mm sadiya tayi kyau fatarta tamkar kalatsa jini yafito 



yanzu suna izif bakwa karatun boko alhamdulillah dan har turanci tanayi sosai bazakace batashiga makaranta ba kusan yare biyar takeji mama sadiya kanta tana mamakin irin qwanyar hainan amma datai tuna cewa insuka fara ba abinda ke tayar dasu sai sallah da dare haka sukeyi har sai asuba kanasu bari akoma ma girki





fans inkukaga hainan bazoku ganeta ba dan bazakace itace wadda uwale ke ganama izaya ba



yanxu ba abinda bata sani ba cikin gidan TV ma yanxu da kanta take kunnawa ita kanta tana makanta dariya inta tuno da shirmanta ya yinda tasaba da mm sadiya sosai dan daga ita har Habib suna nuna mata soyayya



tunda tashiga gidan bata taba fitaba





uwale bata taba sanin hainan bata cikin gidan ba dan duk sadda tafito zata iske angama mata komi




shiyasa bata damuwa dasai taganta ita tama fisan haka dan yadda takejin tsanarta bata fatan tabude ido taganta agabanta murnarta daya lokacin da bokanya tabata yakusa shima mlm iro bai wani damuba dan bai ganinta





*abuja*


haisham dai yaxama mijin tace dan baida ikon aikata komi saida ixinin Nafi yanxu watan su shidda da aure amma har yanxu baije gidansu ba tama sashi ya chanja no dan kar wani daga cikin gidansu yakirashi




dan bokanta yace mata karta kuskura tabari yayi hulda da iyayanshi dan inhar yaje gidansu xasu karya duk asirin dake jikinshi sai anqara saban shiri akanshi wanda zai dauki lokaci baiyi tasiri akanshiva




tunda Nafi taji haka hankalinta yatashi shiyasa watarana har office dinshi take zuwa duk dan kar yan uwanshi suzo sutafi dashi




kd

hajiya maryam ce zaune tabuga tagumi ya yinda Ameen keta sallama bata jiba hannunta taji kawai ansauke daga kan fuskarta



dagowa tayi takalleshi haba   mam miyasa kike damun kanki dayawa kinsan dai inda bros yana cikin hankalinshi bazai iya sati daya  baizo yaganki ba




mam wannan damuwar da kike ba abinda zai sauya inbama kikamu dawata cutarba



daki zauna kina damuwa gara kitashi kikaima Allah kukanki mam kinsan addu' ar uwa ga danta batada hijabi wurin ubangiji mum




hawayan fuskarta tagoge ngd Ameenu abinne ke damuna dama yasaba yin hakan dabaxan damuba amma baitaba yiba ko tafiya yayi duk safiya saiya kira yaji lafiyarmu amma yanxu wayar shima ba asamu gashi abbanku ma yahana aje inda yake kagako dole hankalina yatashi



Ameen lallashinta yaitayi har saida yaga tadan rage damuwar



mum wai yaushe nexa aje qyauyan danaji dad yace end months dinnan naji yace



tsale yasa ashe nakusa samun mata dan nasan matansu dolene suyi kyau


harara hajiya maryam tawatsa mashi waye zai barka kayi aure yanxu ko makaranta baka gama ba


sunkuyar da kanshi kasa yayi mum gaskiya inasan nayi aure yanxu



wani kallo tawatsa mashi nagaya ma kadaina wannan mgnr har saika karashe school dinka



to kawai yace mata kana yajuya yatafi danshi Allah yasan bazai iya haqurin harnan da shekara biyu ba batare da mace ba dan yana daga cikin maza mavu"qata


shiyasa yakeso yayi aure dan baiso yafada ma mummunar harka



rugar jalo








*fans kuyiman haquri kwana biyu kunjini shiru inata ganin saqonku abubuwa ne sukaiman yawa amma yau gashinan nasan har jibi ya isheku lol*







😘Ansholly😘
😭BAKAR  IZAYA😭
75_76

www.Aishamusa.blogspot.com



😘ANSHOLLY😘





uwale ce da yalwa gaban bokanya bayan sungama kirarata



vokanya yau saura sati biyu lokaci yayi gashi mundawo kamar yadda kikace




wata roba tadauko dawani ruwa acikin amshi duk sadda zataci abinci kixova mata aciki data gamaci xakiga tana wani amai baqi haka zatai tayi nanda sati biyu saiki dawo



nanne xan baki mai gaba dayan abinda yasa nafara baki wannan danki fita daga zargin mutane ba wanda zaice kekika kasheta tunda saida tafara rashin lfy



kallan bokanya uwale tayi bokanya wane irin zargi wanda duk yan rugarnan sosuke akasheta inajin mutum dayane ke santa ardo



wata mahaukaciyar dariya tasa kana tsuke fuska ninaga da matsala shiyasa nafara baki wannan inbaxa kiyinba baninan haquri uwale da yalwa sukaita bata kana tabarma uwle mgnin



gidan mm sadiya
hainance tafito da gudu daga dakin mm sadiya tayi dakinta kuka take sosai mm sadiya naga tafito tabita




bisa gadan taqarasa haba ya'ta dagace maki zantafi tamkar nace maki zan mutu bafa murrabu kenan ba xanzo maki akai akai yanxuma wani aikine yataso man tun wanchan watan yakamata natafi amma sbd ke naqara sati biyu




kuma zan barma yayanki ke zai kula dake sosai kuma anjima kadan uwale zata nemeki sautin kukanta taqara tana tuna irin wahalar datasha wurin uwale gashi yanxu tanajin dadi amma dole takoma gidan uwale tunda matar gida xata tafi



dafa kafadarta mm sadiya tayi karki damu hainan kisani wahalar da uwale tasaki da yanxu bazata saki ba dan har yanxu wadda hamman ki yadaukar maki tananan itace xata cigaba dayin komi




kallan mm sadiya tayi da jajayan idanuwanta wanda kuka yamaida haka itama mm sadiyar shafo gashinta tayi wanda yazubo har bisa kwan'kwaso daganin fuskarki ya'ta akwai tambaya tambayarni xan baki amsa dai dai insha Allahu




sunne kai taqarayi dan tanaso tatambayeta miyasa Habib yake yawan cemata da jinsun su daya daba abinda zai hana ya aureta kenan su suna wani jinsine ba jinsin mutane ba




duk batasan afili tayi mgnr ba saida taji mm sadiya tafara mgn



dama nace bazan taba fada maki komu suwaye ba har sai kinvuqata da kanki




da gaskine ba jinsunmu daya va mu jinsun aljannu ne amma musilmai juyowa tayi taqalli hainan dantaga kota firgita dajin kala manta amma saita ganta zaune lfy lau ko afuska bata nuna taji tsoro daga kalaman dataji ba tasan haka zata faru dan shaquwar da sukai bata wasa bace




cigaba tayi da lbrn ta nakasance ina zowa duniyar bil adama sosai dan suna birgeni watarana ina cikin yawona nsfado rugar nan take nazama bafillatana kyaikyawa haka naita tafiyata wata gona nashiga ina cikin tafiya naji anjane cikin shifkar da tayi tsawo sosai hakan yasa wurin yayi duhu sosai





maxa ukku ne suka riqeni sosai fyade suke qoqarin yiman duk iya duba runa nayi amma nakasa amsar kaina dan sunriqeni


gashi alokacin saura sati daya bikina kuma mijin daxan aura babansu Habib lokacin ba musilmi bane alqawari mukai indai har naje maida budurcina gidanshi to zai musilinta




dan yadda bil adama ke murna in matarshi takai"mai budur'cinta haka muma miji ke murna dan har qwarya qwaryar party ake hadama mutum



hakan dana tuno yasani fasa qara dan ganin ogan nasu yafara cire wandan shi karar danayi yayi dai'dai daxowan kakanki amadu zai wuce dan daga kiwo yadawo




lokacin ko aure baiyiba da sauri yayo wurin dayaji ihun sannan har yakusa far Mani sandan kawai yaji akansa da sauri sauran yan uwanshin wa inda suka riqeni suka sakeni




suka koma wurin amadu wannan damar dana samu tasani tashi da sauri natari gabansu dan nasan amadu bashi da qarfin fada dasu




ogan nasune ya qyalqyace da dariya kana yanuna ni ke wan yar abun xakixo kitari gabana kisani bawai naqyaleki bane zan gama da wannan ne kana nadawo kanki kamin ya ida rife baki yaji naushi abakin



haquranshi ne suka zobo kasa kamin suyi wani yin quri tuni nagama dasu dan saida natabbatar abinsu bazai qara amfanuwa ba kana naqyale su




batare danayi ma amadu godiya ba nabace dan bil adama sunban haushi to tundaga lokacin ban kuma wai wayar duniyar bil adama ba ina duniyarmu




sai watannin dasuka wuce naji ajikina ban kyautama amadu ba shida yatai makeni yaci naimai gdy dana gayama mijina shima yaban goyan bayan nazo naimai gdy dan tun lokacin da abin yafaru saida nafada mai











nazo dan binkice naganu Allah yai mashi rasuwa da matarshi da yar"shi saike daya nagani kuma kinada buqatar taimako





banyi gaggawar taima kamaki ba harsaida naje nasamu mijina nafada mashi halin da keki ciki to ya amince naxo naxauna dake amma wata shidda yaban sati biyun daki kaga naqara yaje umarane shiyasa tam shiyasa nataho da habibullah dan duk cikin yarana yafisu sauqi yarana bakwai duk maxa kinji tarihina




ajiyar heart tasaki kana takqlli mm sadiya mm kince niba jinsunku bace to ya akai uwale itada baffa suke ceman ni yar"aljannuce




da gaske hakane mqma murmushi tayi mata kana tajawota tarungume ke jinsin bil adamane daughter amma kiyi haquri gaskiya takusa halinta kinkusa fita daga zargi




wannan gidan zaki riqa kwana tare da Habib zai cigaba da koya maki karatun yadda yakamata harki aure nima zan riqa kawo maki ziyara kinji ya'ta


to tace tqmkar zatayi kuka kina zowa gidan uwale safe da yamma komi tabqki ki amsa kinjinko gyada kai tayi dan tuni hawaye yacika mata fuska jitake inama mm tatafi da ita duniyarsu saidai tasan haka baxata yuba
















ANsholly
😭BAKAR  IZAYA😭
75_80




kuyi haquri jiya nayi mistake no ne zansa 69_75 sainasa 75 _76

www.Aishamusa.blogspot.com



😘ANSHOLLY😘











kd
hajiya maryam sosai tadage da ad"du'a agefe guda shima alhaji hamxa yasa wani babban mlm yata yashi da addu'a nanne yake gaya mashi ba karamin asirine jikin haisham ba dan aljanine aka turo yabatarmai da hankalinshi amma insha Allahu zasu sanyashi addu'a dakanshi zai dawo





godiya alhaji hamxa yayi mashi kana yatafi gida baifada ma hajiya maryam ba yadaice suci gaba dayimai addu''a sosai haka ko akai dan yanxo har bacci suka rageyi da dare dan mikama ubangiji kukansu masanin sirrin fili dana boye wanda yace muroqeshi xaya amsa mana aduk inda muke







rugar jalo
uwale xaune tabuga tagumi dan tun daxu tagama girki tana jiran Hainan taxo taci babu inda bata dubaba bata gantaba ita abinda ke damunta shine bokanya tace indai  harta zoba maganin acikin abinci indai hainan bata cishiba to dole sai anchanxa saban aiki





da sauri tamiqe tsaye aradun Allah baxai yuba mayafinta tasaba tayi hanyar soro kicibis sukayi da Hainan da sauri uwale taqara murxa idanta dan bata gane kowa ceceba




itadai aradu tunda uwar data haifeta bata taba ganin kyaikyawa tamkar wannan taurarowar ba




kallanta take daga sama har kasa amma bata ganeta ba wani tunani tayi ko gidan ardo sukazo tasan yaro da yawo kila batan kai tayi dan daganinta yar birnice




wangale baki uwale tayi kishiga yar'nan kihuta anjima zan maidake gidan ardon nasan batar kai kikayi ko





ganinda hainan tayi uwale bata ganetaba yasata duqawa inna nice hainan aida sauri tawaigo wani abu taji yadaki zuciyarta tabarmar data dauko dan shinfida ma baqowa tasaki kasa




cikin firgici take kallanta sai yanxu taganeta to inataje tayi wannan kyan da ace batasan hainan nacikin rugar nanba dasaitace wani wuri taje




amma ba yarda za ace bata ciki dan kullin saitayi aikin datasa ba yimata harda nama kwabta




daure xuciyarta kawai tayi kana takalleta aiban ganeki bane ya'ta zonan kizauna ga abin cinki kici





kallanta hainan kawai take dan baxa taba mance cutarta da sukayi itada yalwaba dan haka tasakar mata fuska ashe cutarta zatayi tamkar kada taje saita tuna da mgnr




mm kije kinji hainan karki manta Allah yana tare dake baxai bari tacutar dakeba kana kuma ga yayanki koda tatuno mgnr mm saita tashi taqarasa inda uwale take





akushin tuwan bismillah tayi tafaci tamkar yadda mm sadiya tace mata duk abinda xataci tafara da bismillah kamin tafaraci to shedan baxai iyaci maka abinci ba




amma duk lokacin dakafara cin abinci batare dakayi bismillah ba to tare da shedan kakeci




uwale dai murna fal cikin ranta ganin Hainan nacin tuwan tana gamawa taje tawanke hannu tadawo tazauna




tana zama dan uwale mai kudi wanda shima tuwan yakeci dan yanxu shekararshi biyu yanacin komi yafara amai tamkar zai amayar dakayan cikinshi gashi aman baqi




da sauri uwale tayi wurinshi itakuma hainan tana zaune tana kallansu yabata tausayi dan dai uwale tahanata zuwa wurinshi zata iyacewa tunda aka haifi mai kudi ba ataba batashi tadauke shiba





kamin yagama aman uwale tadaukeshi tafita daga gidan ko ina zata oho tashi tayi takoma gidan mm sadiya



bakowa gidan saida taduba ko inabata gantaba kuka tasa  dan tasan tatafi tabarta



saida tayi kukanta sosai kana taji mgnr Habib bisa kanta kukannan ya isa haka sis tashi kije kiyi wanka kiyi sallah kinga anyi la,asar ba musu tatashi tashige daki dan taji da din ganin Habib





uwalece tafada gidan yalwa ko sallama babu yalwa kina ina fito kiga ikon Allah




da sauri yalwa yafito daga daki lfy uwale aradu ba lafy ba sauko maikudi tayi daga kan bayanta wanda har yanxu bai daina amai ba




kijibafa kiga wani irin aman dayake kallanshi yalwa tayi uwale irin wannan amanfa bokanya tace hainan zatayi indai taci maganin kodai ba ita kika xubamawa ba garin sauri kika zobama yaranki haba yalwa nafasan abinda nakeyi



 nasan akushin dana samata kuma gabana taci tuwan ballantana nace kota bashine to ita kinga tayi aman  yoni ina nasani hankalina yadauku nan bakiji tashin hankalin dana shigaba



inajin dai hakanan aman yazo mashi kinga yanxu yabari


hakane kuma nan dai suka zauna sunata lbr ciki harda gaya mata yadda hainan tazama
barshegiya aita kusa barin duniyarma gaba daya kowama yahuta






😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
80_85


*pg.nakune masoya bakar ixaya ina godiya da kaunanrku arewa hausa novels*💋💋

















haisham ne zaune office dinshi yakasa aikata komi haka yakeji kwana biyun nan yanaji tamkar yayi wani abu wanda bai kyauta ba




amma yarasa wane abune wannan zunbur yayi yamike daga kan kujerar dayake zaune iyayena yafada da qarfi wanda yai sanadin shigowar excorde  dinshi  guda




Sir are u ok ko kallanshi haisham baiyi ba  yafito daga office din binshi excorde dinshi sukayi





saida yakusa zuwa wurin motar kana yafara mgn aiman biking jirgi to 3:00pm





ok sir juyawa yayi yakoma ciki dan fadama deputy dinshi amma yaso yaji mike damun oganshi dan dai ba hali




Nafice da doctor bash zaune apalon sunwani mallaqe juna tamkar zata koma cikinshi sai sadi gefansu tana kallo



gaskiya kanwata kina qwarata tunfa dakika aure oga sau biyu kawai kika bani gashi kin hanani nayi aure




wani fari tayi mai kana cikin kissa tafara mgn kayi haquri yayana tashi muje nabaka tunda nasan haisham ba yanxu xai dawo ba



janshi tayi zasu wuce bedroom computer gidance tafara neman agaji bergediya general kawai take fada tana neman abata izini tabude mashi




da gudu Nafi tayi hanyar dakinta yayinda bash yadai daita natsuwarshi kana yadawo yazauna yes yace take kofar tabude



haisham ne yashigo cikin sauri ganin doc bash shida sadi yasashi tsayawa su gaisa dan kusan kullun sai sunzo




da sauri doc bash yatashi gud evening sir hannu kawai yamiqa mai suka gaisa kana lfy bash lfy lau yallabai




juyowa yayi wurin sadi suka gaisa wace tuntuni yasan ita ba matar bash bace yasan karya sukai mashi saidai yakasa tambayar Nafi kan tagaya mashi gaskiya yasuke da sadi dan saiyanxu yaga basu kama kwata kwata





ina babyn tawani naga tabarku kukadai anan inajin wanka tashiga inji sadi juyawa kawai yayi yashiga bedroom din dan yasan tana ciki


yana shiga yaji qarar ruwa shima cire kayan jikinshi yayi yabita bathroom din



tare suka cigaba da wankan
saida sukasha romancing kana suka fito ita batamaso wasan yatsaya nanba taso axarce saidai yanuna mata yanada uxiri




shiyasa aka fito wankan cikin bacin rai qyaleta kawai yayi yacigaba da shiri


tana kallo yajayo dan akwati yacigaba da shirin kayanshi da sauri tamike ina zaka jene naga kana shirya kaya



Zambia kawai yace mata Zambia mixa kayo azambia banxa da ita yayi yacigaba da shirinshi saida yagama kana yazaro cek yarubuta mata 5milyan gashinan zankai 2weeks or 3 inhar kudin basu ashekiba call me xansa abaki wasu kuma banisan yawan fits any how



kinfahimta kalanshi kawai take wai haisham dintane koko wani aka chanxa mata shida baisan yaga bacin ranta amma shine yau yakemata mgd agada rance






hmm mlm Nafi bakisan illar asirin kenanba yau inkinga fari to gobe xakiga baki kai inma kikaita ganin farin dole watarana kiga mugun baki walau anan duniya ko aranar dabaxaki iya gyara kurakuranki ba Allah katsaremu da imanunmu kaba maxa janmu ikon sanmu da gaskiya mukuma kabamu ikon yimasu biyayya wa inda basuyiba kabasu miji nagari alfarmar annabinka


dadai taga yana shirin fita batare daya yimata wani bayani ba yasata binshi amma saida tasaka hijab dantasan halin kayanta



haryakai palo inda yabarsu har yanzu anan suke tam nidai zanyi tafiya



mlm sadi saikizo kiriqa taya kawarki kwana kaikuma bash tunda tayarda dakai zaka iya zuwa kana tayata lbr dan karta zauna shiru ba dadi yana gama mgnr yajuya yafita





tsaye tayi takasa gaba takasa baya tam waya fada mashi sadi kawartace kodai yafara binkice kantane kuma tasan mgn yaga mata akan doc bash kai dolema nakoma wurin boka dan aikina kamar yafara warwarewa




to yaushe kike ganin xamu koma inji sadi anjima dan yanxu ba inda xan iya zuwa dan saida yata doman da sha,awata kana yatafi yabarni




doc bash najin haka yataso cikin farin ciki dan hakan yamai dadi tundaga nan suka fara sheqe ayarsu sadi nata kallansu dan itama ranta yabiyq saida ita Nafi nada dan banxan kishi bataso wanda yake nemanta yanemi wata



shiyasa indai tayi saban saurayi saita fada mashi ra' ayinta inka yarda tam inbaka yarda ba to qara gaba



😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
80_85


*pg.nakune masoya bakar ixaya ina godiya da kaunanrku arewa hausa novels*💋💋

















haisham ne zaune office dinshi yakasa aikata komi haka yakeji kwana biyun nan yanaji tamkar yayi wani abu wanda bai kyauta ba




amma yarasa wane abune wannan zunbur yayi yamike daga kan kujerar dayake zaune iyayena yafada da qarfi wanda yai sanadin shigowar excorde  dinshi  guda




Sir are u ok ko kallanshi haisham baiyi ba  yafito daga office din binshi excorde dinshi sukayi





saida yakusa zuwa wurin motar kana yafara mgn aiman biking jirgi to 3:00pm





ok sir juyawa yayi yakoma ciki dan fadama deputy dinshi amma yaso yaji mike damun oganshi dan dai ba hali




Nafice da doctor bash zaune apalon sunwani mallaqe juna tamkar zata koma cikinshi sai sadi gefansu tana kallo



gaskiya kanwata kina qwarata tunfa dakika aure oga sau biyu kawai kika bani gashi kin hanani nayi aure




wani fari tayi mai kana cikin kissa tafara mgn kayi haquri yayana tashi muje nabaka tunda nasan haisham ba yanxu xai dawo ba



janshi tayi zasu wuce bedroom computer gidance tafara neman agaji bergediya general kawai take fada tana neman abata izini tabude mashi




da gudu Nafi tayi hanyar dakinta yayinda bash yadai daita natsuwarshi kana yadawo yazauna yes yace take kofar tabude



haisham ne yashigo cikin sauri ganin doc bash shida sadi yasashi tsayawa su gaisa dan kusan kullun sai sunzo




da sauri doc bash yatashi gud evening sir hannu kawai yamiqa mai suka gaisa kana lfy bash lfy lau yallabai




juyowa yayi wurin sadi suka gaisa wace tuntuni yasan ita ba matar bash bace yasan karya sukai mashi saidai yakasa tambayar Nafi kan tagaya mashi gaskiya yasuke da sadi dan saiyanxu yaga basu kama kwata kwata





ina babyn tawani naga tabarku kukadai anan inajin wanka tashiga inji sadi juyawa kawai yayi yashiga bedroom din dan yasan tana ciki


yana shiga yaji qarar ruwa shima cire kayan jikinshi yayi yabita bathroom din



tare suka cigaba da wankan
saida sukasha romancing kana suka fito ita batamaso wasan yatsaya nanba taso axarce saidai yanuna mata yanada uxiri




shiyasa aka fito wankan cikin bacin rai qyaleta kawai yayi yacigaba da shiri


tana kallo yajayo dan akwati yacigaba da shirin kayanshi da sauri tamike ina zaka jene naga kana shirya kaya



Zambia kawai yace mata Zambia mixa kayo azambia banxa da ita yayi yacigaba da shirinshi saida yagama kana yazaro cek yarubuta mata 5milyan gashinan zankai 2weeks or 3 inhar kudin basu ashekiba call me xansa abaki wasu kuma banisan yawan fits any how



kinfahimta kalanshi kawai take wai haisham dintane koko wani aka chanxa mata shida baisan yaga bacin ranta amma shine yau yakemata mgd agada rance






hmm mlm Nafi bakisan illar asirin kenanba yau inkinga fari to gobe xakiga baki kai inma kikaita ganin farin dole watarana kiga mugun baki walau anan duniya ko aranar dabaxaki iya gyara kurakuranki ba Allah katsaremu da imanunmu kaba maxa janmu ikon sanmu da gaskiya mukuma kabamu ikon yimasu biyayya wa inda basuyiba kabasu miji nagari alfarmar annabinka


dadai taga yana shirin fita batare daya yimata wani bayani ba yasata binshi amma saida tasaka hijab dantasan halin kayanta



haryakai palo inda yabarsu har yanzu anan suke tam nidai zanyi tafiya



mlm sadi saikizo kiriqa taya kawarki kwana kaikuma bash tunda tayarda dakai zaka iya zuwa kana tayata lbr dan karta zauna shiru ba dadi yana gama mgnr yajuya yafita





tsaye tayi takasa gaba takasa baya tam waya fada mashi sadi kawartace kodai yafara binkice kantane kuma tasan mgn yaga mata akan doc bash kai dolema nakoma wurin boka dan aikina kamar yafara warwarewa




to yaushe kike ganin xamu koma inji sadi anjima dan yanxu ba inda xan iya zuwa dan saida yata doman da sha,awata kana yatafi yabarni




doc bash najin haka yataso cikin farin ciki dan hakan yamai dadi tundaga nan suka fara sheqe ayarsu sadi nata kallansu dan itama ranta yabiyq saida ita Nafi nada dan banxan kishi bataso wanda yake nemanta yanemi wata



shiyasa indai tayi saban saurayi saita fada mashi ra' ayinta inka yarda tam inbaka yarda ba to qara gaba



😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭


😘Ansholly😘








*95_100*
*rugar jalo*

Hainan zaune itada habib kuka kawai take kallanta yayi cikin tausayawa kiyi haquri hainan





dole murabu tunda ba jinsinmu daya ba kiyi hakuri insha Allah daga yau zaki fita dagama rugarnan gaba1 ko bakiso kije burni kiga baffanki




ai kuka saiya zama dariya da gaske ya habib zanga baffana kuma zai daukeni ya goyani kamar yadda baffa yakema maikudi kai yagyada mata




kallanshi takumayi to baffan nawa yaushe xaizo anjima xaki ganshi baki taqara washewa to kai yaushe xaka tafi yanxu dan naji wani wuri anfara sallah tashi kema kitafi





dan nasan yanxu baffanki yafito sallah cinno baki tayi nifa ba baffana bane tam naji ba baffanki bane tashi kitafi sai watarana kinji beauty




ita daga mashi hannu tayi bye bye yah Habib sai watarana murmushi yayi mata au Hainan yanxu baki damu da tafiyata ba dan kinji nace maki dad din naki zaizo



ih tace sannan taruga da gudu harta kai get kuma tadawo yaya mikake nifi da dad din inkace dad achan burni ana nufin baba kenan kingane kai tagyada mai kana tajuya ttafita





girgixa kai kawai yayi yasan har yanxu yarinta bata saketa ba





koda tashiga gidan bata iske kowa ba tasan uwale dama bata tashi sallar asuba sai safiya tayi take fitowa amma gidan agyare yake angama komi





buta tadauka tayi alwala kana tafara sallah cikin natsuwa tamkar ba Hainan dinda take sallah bata masan mitake fadaba cikin qira arta mai dadi



mlm sule ne yashigo gidan dan har sungama sallah kallanta kawai yake dan duk da cikin duhune hakan bai hana yaga kyanda taqara ba




kallanta kawai yake dan yajima bai gantaba ina kwana yaji tace mashi wata harara yawatsa mata ban hanaki gaisheni bane kokin manta ne da sauri ta girgixa kai a,a to rainine yasa nanma a,a tace tsaki yabuga kana yaqara gaba




itadai tananan zaune har gari yafara haske sallamar yalwa taji amsawa tayi birki yalwa taja tatsaya tana kallan tsantsar kyan da hainan tayi





kd
ana gama sallar asuba sukayi azkar suka fito daga cikin masallacin dan yanaso suje rugar dawuri dan baisan mixa sutarar ba




kallan haisham yayi kafitar da wa inda zamu dasu dan dana shiga gida wanka kawai xanyi nafito to yace mashi



wani caftin yakira yafada mai yashirya mota goma ta sojoji yanxu yanxu




lokacin da suka fito har angama shirya motocin cikin kayan sojoji yake yawani hada fuska sai yafito sojanshi naxahiri dan qwar jininshi kanshi ya ishi mutum
duk sojojin suka qame har saida yaxo yawuce kana suka take mai baya



mota aka budemai yashige ameen kam abin yabirgeshi hakama sukaima alhaji hamza wanda kecikin wata dakakkar gixina wadda kallo daya zakai mata kasan cewa zatayi kudi bana wasaba




nan aka rirrife motacin hajiya maryam taimasu Allah yakiyaye ya yinda Ameen sai gunguni yake waishi sojojin basuyi mashi irin yadda sukaima haisham ba aishima sojanne tunda kanan sojane


murmushi kawai haisham yayi mashi



*Abuja*

tunda asuba su Nafi sukahau shiri ba wata sallah dasukayi dan ba itace gabansu ba bata damesu ba



wa,iyazu'billah Allah kashirya


 wasu matsatsun kaya tasa wanda yafito da duk wata halittar jikinta wani yalolan mayafi tadauko tasa dukda tasan haisham yahanata Sa mayafi bakamar qarami amma ita batajin zata iyasa hijab ko babban mayafi daganan har kd haba ai qwarar dayawa





kallan sadi tayi sadi bakice nayi kyauba kallanta tayi kinyi kyau sosai wannan in yallabai yagani aidole yabiya wannan kwalliya




wani fari tayi kana tayi hanyar Palo excord din haisham takira guda


zaka kaini gidansu haisham ina fatan kasan gidan gyada mata kai yayi to aje ahada motoci ganinan fito ok yace kana yajuya yatafi dan cika umarninta





😘Ansholly😘
😭BAKAR  IZAYA😭
85_90





www.Aishamusa.blogspot.com






 *inata ganin saqonki Aunty ta kuma insha Allah typing akai akai kamar yadda kikace ngd da kaunarki mmn affan*





😘ANSHOLLY😘










yanxu dai gidan alhaji hamza yadawo tamkar yadda sukeso kowa nacikin farin ciki dan haisham yadage wurin ganin farin cikin iyayan nashi yadawo




yau kusan satinshi daya amma ko tunanin Nafi bayayi shiyqma manta dawata wai Nafi





yayinda Nafi hankalinta inyayi dubu to atashe yake dan tunda haisham yatafi take tsammanin kiranshi yace mata yasauka amma shiru tamkar an aiki shirwa





safiya nayi dataga shirun yai yawa suka xarce wurin boka ita da kawarta korosu boka yayi bacin yagama yimata fadan baisaida yace karta barshi yaje gidansu ba




amma tabarshi yatafi to shiyanxu ba abinda zai mata sainan gaba danko yayi bazai kamashi ba dan iyayanshi yanzu tsaye suke wurin yimashi addu'a





tagumin datayi tasafke takalli sadi sadi yanxu miye abinyi



abinyi kawai kishirya mubishi chan kd tom waye xai nyna mana gidan wannan bawata matsala bace dan gidansu baxai boyuba kuma ainasan bazai rasa addreshin gidansuba acikin gidan nan hakane




bari naje chan Palo na biyar abedroom dinchan yake ajeye duk wasu mahimman peppers dinsa




batasha wata wahalaba tagano address din gidan malali gida no12  da gudu tasakko sadi nasamo kitashi mutafi a,a Nafi mubari sai gobe mutafi tunda safe kinga dagani harke ba sanin wyrin mykaiba kinga inmukaje zamusha wahala kamin mi isa





keni nama manta ashe duk excord dinshi nanan nasan sunsan gidan kinga bawani batun shan wahala amma abari sai goben  hakadai suka zauna suka cigaba da tattaunawar yadda tafiyar zata kasance




alhaji hamxa ne zaune shida iyalinshi to ameen gobe daine zamu rugar jalo washe hakura ameen yayi dan yafi kowa murnar xuwa rugar



dago kai haisham yayi dad mixa kujeyi aruga murmushi yayi namanta lokacin da abun yafaru kai bakanan sai ameen yanzu shekara sha hudu da baruwar abin nan yafara bashi lbr




to danayi alqawari baxanje rugar ba sainan da shekara shabiyar kamar yadda mlm amadu yace saidai akwa nikan dasuka wuce naita mafarkin mlm amadu yanace man nai sayri naje rugarsu na taimakama yarinyar dejih dan tana cikin hadari




to kaji abinda xai kaini rugar tam Allah yakiyaye ni inanan tare da mum dita


ina aitare zamu dakai haisham dan yan uwan mlm amadu basuda mutinci mota goma xamiyi ta sojoji nasan zasu tsora inba hakaba wani na iyasa sandarshi yabigeni haba dad dagaske nake maka haisham




Allah dad da baxanje ba amma yanxu xani






rugar jalo

uwalece kita xunbuda sauri yalwa fito mutafi yalwa dake jiran uwale tundaxo





haba uwale yazaki barni naita zaman jiranki kamar sakara tun dazufa kikaceman xakixo amma sai yanxu mtss tasaki tsaki




kiyi hakuri yalwa aradu mln ne bai fita da wuriba sai yanxu yanxun haka baimasan nafito ba




tashi tayi suka kama hanyar gidan bokanya kirarata suka dingayi sai ita dakanta tadaga masu hannu alamar ya isa hakanan




wani kullin mgn tabata kidamashi da fura kibata tasha kitabbatar tasha to ko daqiqa daya bazata karaba xata tafi bar zahu godiya suka shiga yimata




tsawa tadaka masu banasan godiya kutashi kubace man dagani jiki nabari suka fito uwale saida tatsaya tataka rawa dan tsanin murna



yalwa dariya kawai take mata kai uwale harda rawa barni kawai yalwa nataka ainajima da bakin cikin yarinyar nan yau bokanya takawo man kar shanta gobe iwal haka taxama gawa kai aisainayi rawar daban tabayi ba





tafawa sukai yalwa tace aiyau nikam ina gidanki har dare kana gobe tunda asuba zaki ganni da gaske kike yalwa aradu da gaske nake tunda nadaina zowa kinji nace xanje
a,a amfa naji dadi danko dana haifi maikudi bakije ba




cikin xuciyarta kam chatake duk kigama wannan rawar qafar gobe iwal haka da burina yacika xan chanxaki



*tam fans ko burin uwalan nacika kubiyoni yar mutan katsinawa danji mi gobe xata haifar kaini harna qagara gobe tayi ga zuwansu Nafi 😳 ko hajiya maryam xata amshesu kuwa*




*Ansholly*
😭BAKAR IZAYA😭
105 110
                             
😘Ansholly😘                   





su Nafi andau hanyar kd tam Allah yasadai hajiya maryam tai maku tarvar arxiki                                           yalwa tunda  taqurama hainan ido ko qyaftawa batayi



mlm iro ne yafito a,yalwa kece agidan namu sai yanxu hqnkalinta yadawo ih mlm iro chqne bara yaudai nqyi zumincin daya dade bq asqdqshiba aikowa kinkyauta suduka duk mgnr da sukeyi idanuwansu nakan Hainan wace tasadda kai kasa





ina aminiyar tawane tana dakinta bacci kawai take tun dazu nake tayar da ita taki tashi batama tsayaba mlm iro amsava tayi dqkin uwqle shikuma yawuce gona tunda yanxuba shanun kiwo 





 bugun qafarta take ke uwale kitashi hakanan harfa rqna tafara fito kokin fasa kashetan ne ai da sauri uwale tabude ido kana tadirko daga kqn gadan inafa yalwa da abunfa nakwana yau inhar Hainan batabar duniyar nanba toni shegiyace 




damachan hakanne inji yalwa  wani kallo uwale taimata mikike nufi da damachan hqkane  ke share kawai kifito aisauri agama dumaman dan gatachan xaune dole uwale tasaki mgnr amma tayi alqawari daga yau ba ita ba yalwa         




  ba abinda ketashi cikin motar sai karatun Qur'ani qauyika kawai suke wucewa kallan agogo Ameen yayi karfe 7:30 dai dai kallan abban nashi yayi dad har yanxu bamukusa isava munkusa ya akaine nagaji dazama ne murmushi haisham yayi xaman awa daya daribin ne harka,gaji ih wallahi yaya to Allah yasawaqe                 





Nafi anshigo cikin garin kaduna dan chataima drive"n yayi gudun dabaitaba yiba  suna isowa bakin get din sojojin dake tsara get din suka wangale get din dan sunsan motocin wata uwar jiniya da hajiya Maryam taji yasata barin aikin datake tafito






daan tana kitchen itada mai aikinta suna hada breakfast       awindow tatsaya tana kallan ikon Allah danko ba afada mataba tasan matar haisham ce duba da motocinshi sannanga excord dinshi ganinda tayi sunkusa isowa yasata barin wurin takoma kitchen Tanamai bakincin auran wannan mata da haisham yayi ita yadda yan uwanta suka bata lbr saitaga kamarma sun boye Mata wani abun dubada kallo daya zakaimata katabbatar






yar barikice cikarkiyarta ma komi yagani ajikinta uho         kitchen dintashiga suka cigaba da aiki tana tsamanin jin sallamarsu amma shiru kamar an aiki shirwa kenan bazasuyi ba




suna gamawa uwale tadauko garin mgnin tabarbada ke hainan na am inna xonan tasowa tayi takarbi tuwan da ake mikamata amshi kimaza kicinye to tace kana takoma wurinda tataso





bissimillah tayi tasomaci wadda yanzu tazame mata jiki ko ruwa zatasha sai tayi



uwale da yalwa leqyanta kawai suke suna dry



hmm uwale karfa dariya tazama kuka fa lol




su haisham anshigo rugar jalo lfy Ameen sai wani zare idanu yake yana qarema yan matan ruga kallo aunty mamie dai tace qwalelanka lol




dai dai gidan ardo sukai parking yayinda duk wanda yayi arbadasu saiya maida gida yakulle 



dan gani suke kila tashin rugar akazoyi fitowa haisham yayi cikin ixxarshi yayi hanyar masarautar sauran sojojin natake mashi baya shida alhaji hamxa






*kuyi haquri da wannan fans wallahi yau suna mukai shiyasa amma insha Allah gobe zanmaku dayawa ngd da kaunar dakoke nuna man*







😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
110_115

this page dedicated for Ansholly novels 1&2

                             
😘Ansholly😘



su Nafi koda suka shiga gidan samun wuri sukai suka zauna sai raba ido suke dan palon yahadu duk cikin palon dake cikin gidanta ba wanda yakaishi haduwa




kalle kalle kawai suke batare da sunwani tunanin basu kyauta ba dabasuyi sallama ba




chan yar aiki tafito riqe da wani qatan fliat gabansu tazo ta aje barkanku da zuwa gashi inji hajiya tace kugamaci nakaiku shashan yallaban




cikin yatsina Nafi take kallan habiba yar aiki au ashe kunsan da zuwana aka banxatar dani haka ita hajiyar bazataxo mugaisa ba saidai aturo mana abinci ga mayu ko




kiyi hakuri hajiya itace ta aikoni nakawo maku amma tace ita batada lokacin yara marar tarbiyya irinku dan haka da kungama cin abinci kutashi maza kubar mata palo akaiku part din mijinki dan tanada buqatar palonta





amma kiga farceni ranki shidadi wannan aiken uwar dakina ne wani irin bakin ciki Nafi taji yarifeta amma zatasan tai mata haka tarantse da Allah saita rabata da haisham gaba1 taga qaryar rashin mutinci




tam Nafi ta Allah bataki ba inji my daughter




tashi tsaye tayi ke sadi tashi muje chan maci abincin ai saukima mijin nawa yanada part dinshi yau dasai ankorani




hmm kaji Nafi to basai ki ajiye masu abincin ba shima kiyi xuciya da shi amma ba injini ba inji Mira lol





sallama sukai amsa masu akai kana akabasu ixinin shiga shikanshi ardo saida gabanshi yafadi  amma yadake gaisawa sukai amutince




kallan ardo alhaji hamza yayi nasan baka ganeni ba nine hamxa wanda mlm amadu yaba ajiyar nan




ai ardo sai aka aqara fadada fuska Allah sarki aradu ban ganeka ba kayiman kyau baccin kaqara manyanta su ameen yanuna wa innanfa yaranka ne




eh wannan shine babba haisham lokacin da su mlm amadu sukaje shi yana makaranta sai wannan suka iske wato ameen




to Allah shiryasu Amin inji alhaji hamxa kaga nadawo batare danakai lokacin da aka ibar man bako



ai gwara dakazo yanxu dan yarinyar nacikin matsin rayuwa kwanan nanmane naji da sauki nan yahau basu lbrin irin yadda uwale ke ganama hainan bakar ixaya





uwale da yalwa dariya kawai suke tana lomar karshe maikudi dake cikin daki yana bacci ya kurma wani irin ihu da sauri uwale tayi hanyar dakin



daukoshi tayi sai wani shureshure yake alamar dai mutuwa wata uwar kara uwale tasaki wadda tasa makwafta shigowa




jijjiga maikudi take amma rai yayi halinsa sakinshi tayi da sauri yalwa tatareshi wurin hainan tayi wadda ke tsaye taketa zare ido dantasan rugar ba amutuwar Allah da anmutu ance itace wani uban mari taji andauketa dashi  wanda yasata ganin star's




kamin tadawo daidai taji anwani jata kanta tabuga abango take jini yafara wanke mata fuska wani irin duhu yaziyarci idanuwanta kasa tatai xata fadi alamar tasume




janta uwale tayi har wurin madahi wuqar da yalwa tasa zata nane takalmanta tadauko cire rigar jikin Hainan tayi wuqar ta axamata bisa baya wani razanan nan ihu tasaka



alhaji hamxa yagoge hawayan da suka xubo mashi shida ameen shikam gogan ko gexau baiyi ba saidai jijiyoyin kanshi dasuka tashi sukai jawur alamun ranshi yagama baci




alhaji hamxa ne yayi mgn nidama nasan mlm amadu ya mutu yadda naketa ganinshi cikin mafarki na kana yana tacewa
nazo nataimaki diyar dije




mlm sule ne dai bansan ya mutuba Allah yajiqan rai Amin inji ardo


haisham ne yayi mgn wanda tun xuwansu bayan da gaisuwar da akai bai qaracewa komiba to koza asamu wanda zai rakamu chan gidansu yarinyar



a,a wannan ba matsala bace tashi kawai muje ni narakaku inji ardo



hanyar gidan mlm iro suka dauka suna gaf da isa gidan sukaji anyi  wani raxanan ihu da sauri suka shige gidan lokacin har idanuwan Hainan sunfara xama ja ina uwale ita batama luraba




wukar tadauko zata manna mata afuska dan cikin jikinta nanne kadai bata samata ba yayinda mutane suka fara xarewa ciki kuwa harda yalwa dan yanxu jinine ke fita daga cikin idan hainan








Ansholly😭BAKAR IZAYA😭
110_115

this page dedicated for Ansholly novels 1&2

                             
😘Ansholly😘



su Nafi koda suka shiga gidan samun wuri sukai suka zauna sai raba ido suke dan palon yahadu duk cikin palon dake cikin gidanta ba wanda yakaishi haduwa




kalle kalle kawai suke batare da sunwani tunanin basu kyauta ba dabasuyi sallama ba




chan yar aiki tafito riqe da wani qatan fliat gabansu tazo ta aje barkanku da zuwa gashi inji hajiya tace kugamaci nakaiku shashan yallaban




cikin yatsina Nafi take kallan habiba yar aiki au ashe kunsan da zuwana aka banxatar dani haka ita hajiyar bazataxo mugaisa ba saidai aturo mana abinci ga mayu ko




kiyi hakuri hajiya itace ta aikoni nakawo maku amma tace ita batada lokacin yara marar tarbiyya irinku dan haka da kungama cin abinci kutashi maza kubar mata palo akaiku part din mijinki dan tanada buqatar palonta





amma kiga farceni ranki shidadi wannan aiken uwar dakina ne wani irin bakin ciki Nafi taji yarifeta amma zatasan tai mata haka tarantse da Allah saita rabata da haisham gaba1 taga qaryar rashin mutinci




tam Nafi ta Allah bataki ba inji my daughter




tashi tsaye tayi ke sadi tashi muje chan maci abincin ai saukima mijin nawa yanada part dinshi yau dasai ankorani




hmm kaji Nafi to basai ki ajiye masu abincin ba shima kiyi xuciya da shi amma ba injini ba inji Mira lol





sallama sukai amsa masu akai kana akabasu ixinin shiga shikanshi ardo saida gabanshi yafadi  amma yadake gaisawa sukai amutince




kallan ardo alhaji hamza yayi nasan baka ganeni ba nine hamxa wanda mlm amadu yaba ajiyar nan




ai ardo sai aka aqara fadada fuska Allah sarki aradu ban ganeka ba kayiman kyau baccin kaqara manyanta su ameen yanuna wa innanfa yaranka ne




eh wannan shine babba haisham lokacin da su mlm amadu sukaje shi yana makaranta sai wannan suka iske wato ameen




to Allah shiryasu Amin inji alhaji hamxa kaga nadawo batare danakai lokacin da aka ibar man bako



ai gwara dakazo yanxu dan yarinyar nacikin matsin rayuwa kwanan nanmane naji da sauki nan yahau basu lbrin irin yadda uwale ke ganama hainan bakar ixaya





uwale da yalwa dariya kawai suke tana lomar karshe maikudi dake cikin daki yana bacci ya kurma wani irin ihu da sauri uwale tayi hanyar dakin



daukoshi tayi sai wani shureshure yake alamar dai mutuwa wata uwar kara uwale tasaki wadda tasa makwafta shigowa




jijjiga maikudi take amma rai yayi halinsa sakinshi tayi da sauri yalwa tatareshi wurin hainan tayi wadda ke tsaye taketa zare ido dantasan rugar ba amutuwar Allah da anmutu ance itace wani uban mari taji andauketa dashi  wanda yasata ganin star's




kamin tadawo daidai taji anwani jata kanta tabuga abango take jini yafara wanke mata fuska wani irin duhu yaziyarci idanuwanta kasa tatai xata fadi alamar tasume




janta uwale tayi har wurin madahi wuqar da yalwa tasa zata nane takalmanta tadauko cire rigar jikin Hainan tayi wuqar ta axamata bisa baya wani razanan nan ihu tasaka



alhaji hamxa yagoge hawayan da suka xubo mashi shida ameen shikam gogan ko gexau baiyi ba saidai jijiyoyin kanshi dasuka tashi sukai jawur alamun ranshi yagama baci




alhaji hamxa ne yayi mgn nidama nasan mlm amadu ya mutu yadda naketa ganinshi cikin mafarki na kana yana tacewa
nazo nataimaki diyar dije




mlm sule ne dai bansan ya mutuba Allah yajiqan rai Amin inji ardo


haisham ne yayi mgn wanda tun xuwansu bayan da gaisuwar da akai bai qaracewa komiba to koza asamu wanda zai rakamu chan gidansu yarinyar



a,a wannan ba matsala bace tashi kawai muje ni narakaku inji ardo



hanyar gidan mlm iro suka dauka suna gaf da isa gidan sukaji anyi  wani raxanan ihu da sauri suka shige gidan lokacin har idanuwan Hainan sunfara xama ja ina uwale ita batama luraba




wukar tadauko zata manna mata afuska dan cikin jikinta nanne kadai bata samata ba yayinda mutane suka fara xarewa ciki kuwa harda yalwa dan yanxu jinine ke fita daga cikin idan hainan








Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭

115_120

😘Ansholly😘




uwale duk bata luraba jitai hanninta na lauyewa yana komawa kan fuskarta




wani razanan nan ihu tasaki haqoranta duk suka zobo nashashan datasa wutar ihu take tana dahe da wurin su yalwa ne naga sundawo




cikin gidan suna fita suka iiske wajan yazama wani qatan rami wanda basu ganin iyakarshi yalwace tabasu shawar sudawo ciki gwara azabar ciki data waje





tashi hainan tayi tana dariya sannu ahankali duhu yafara mamaye wajan



ardo nagani yanata qyarma yana dana sanin zuwanshi miyasa baisa yaro yarakosu ba yasan yau kashinsu yabushe yasan dasu zata gama





mgnr da alhaji hamza yayi ce tadawo ardo daga tunanin dayatai




haisham kuciba dakarantu al,qur'ani daga ayatul kursiyu d falaq d nas karatun suka fara duk da yanzu gidan yayi duhu dayawa ko tafin hannunka baka gani sai ihun mata daketa tashi




shidai ardo tsaye yake dan baisan miye zai aikataba


basu shafe daqiqa goma ba wurin yafara haske chan kuma yawashe





qasa Hainan tayi zata fadi alamar aljannun sun saketa da sauri haisham yatareta maida mata doguwar rigartar yayi wadda uwale tacere mata Allah yasuma tanada underwears ajikinta



daukarta yayi tamkar yar baby yafita da ita yayinda ameen ke take mashi baya dan yaji haushin karatun da dad yace aimata yaso abarsu sujibgu kana amma duk da haka yaji dadi dan duk cikinsu babu wanda baida taban wuta ajikinshi





wanda ma yafina hainan bakamar uwale wadda rabin jikinta duk asale yake




da gudu mlm iro yashigo cikin gidan wurinda maikudi yake yayi girgixashi yake amma ina kaida gani babu rai ajikinshi kuka yasa tamkar qaramin yaro shikenan




takashe man yaro aradun Allah tagama zama gidana inkuma taqara dawowa aradu saina halakata saidai nima ta halakani





alhaji hamza ne yaitabashi hakuri daqyal yahaqura



to yanxu dai ayi haquri aima yaro wanka aje aruhoshi Allah yaqyauta gaba kudi yadebu aljihunshi baisan konawa bane yabashi hannu yana rawa mlm iro ya amshe







su uwale kam ba,asan inda akeba gwarama yalwa da sauran matan dan wasuma da kansu suka tafi gida su yaha daine saida aka daukesu





haisham bai ajeta ako inaba sai afadar ardo ruwa yace abashi shafa mata yayi afuska afirgice tatashi tana kallanshi




juya fuskar yayi dan hakanan yaji wani abu yadaki zuciyarshi daga kallan da taimai daya tak




maida hankalinta tayi wajan ameen murmushi yayi mata itama mayar mashi tayi  tabuda baki zatai mgn su ardo suka shigo




a harkin tashi hainan ih ardo kallan alhaji hamza tayi da sauri tatashi taje wurinshi kaine baffana ko gyada mata kai yayi




dariya tasa cikin jin dadi taruqo hannunshi dama hamma Habib yace man yau zakazo kuma zaka daukeni kayiman wasa kamar yadda baffa yake yima maikudi




sakin hannunshi tayi takoma daga gefe tawani tubura fuskar tare da cunnu baki hakan datai tabirge haisham sosai yanaji inama ya dauketa pic ammako yanzu bata baceba




fiddo wayarshi yayi ya kashe flash din da qarar ya dauketa masha Allah yafadi axuciyarshi ba wanda yai tunanin pic ya dauketa haka yaita daukarta da shikanshi baisan daliliba





wurinta alhaji hamza yayi miya faru ya'ta qara cunnu baki tayi saiga hawaye yazubo




dan danan alhaji hamxa yarikice dan hakanan yaji Allah yasamai qaunar hainan dan jinta yake tamkar yadda yakejin ameen mike faruwa ya'ta dan Allah kifada man




tobakai bane katafi kabarni hannun inna uwale d baffa sunata dukana hannunta tanuna mai jibi yadda inna tasaman wuta ajiki duka kuma tanace man niyar aljannuce inmutun ya mutu anacewa wainice nakasheshi




da gaske dad mu aljannune girgiza mata kaiyayi a,a mu mutane ne kamar kowa




rungumeshi tayi to dad karka qara tafiya kabarni kajiko yanxuma dake zan tafi kinji my daughter murmushi tayi mashi



hmm kaji daddy wai daughter koyama za aitasan miyake nufi rugarda ko addinin Islam bairatsa suba balle naboko



kallan ardo yayi ardo kayiman alfarma zantafi da Hainan chan gidana



gyara zama ardo yayi kana yafara mgn



ANSHOLLY😘
😭BAKAR IZAYA😭

120_125

😘Ansholly😘



*dedicated to ansholly fan's 1_2 ina gdy da kulawarku gareni*



cikin hausarshi marar fita sosai wanda duk haka suke mgn



agaskiya alhaji hamza bawai nahanaka hainan bane a,a qa idar rugarnan ce mace ko namiji basu fita arugarnan suje binni harsai insunada aure ko kuma aure ne yafiddasu tun kaka da kakanni hakane qa idar rugarnan kagako






baxan iya chanxa taba da ace tuntuni ana fita nasan baza kazo ka iske hainan cikinta ba da yanxu tana aikatau saidai kayi haquri





haba ardo wannan aibawata damuwa bace yanxu za,a iya daura auran ko akwai wa inda za,akira dansu sheda




murmushi ardo yayi to hakama din yayi yanzu dai mutafi masallaci dan naga azahar tayi chansai adaura gdy alhaji hamza yayi mashi kana suka fita dan alwala





Ameen kam murna fal cikinshi dan yasanshi za,a aurama hainan




yayinda haisham yaji zuciyarshi taimashi wani irin nauyi dan yasan bashi za,aba auran Hainan ba




wata zuciyar tace tokai miye nadamuwa
yarinya face ko anbaka ita rainanta fa zakai inda take yakallo to amma bamai cemata yarinya dan inba afadama shakarunta ba zaka iyacewa takai 16





ka wai'dai inka zauna da itane zaka gane yarintatta to waini ina ruwana da itane tam nima hakanace haisham




ameen yatabashi bro katashi muje muyi sallah kar lokaci yawuce alwala sukayi suka shiga masallacin




alhaji hamza neke limancin
haisham kam harda addu,ar Allah yasa hainan rabanshi ce




shikanshi baisan yana wannan addu,arba iyaka yaji bakinshi yana fadi




bayan angama sallah anyi addu,a ardo yasanar da daurin auran hainan kowa murna yake dan gani suka za arabasu da bala'i




alhaji hamza shine wakilin ango ardo kuma na amarya dubu ashirin aka bada sadaki dan albarkar aure





nanfa gaban haisham yaciga dafa duwa jiyake uwa yabar masu wurin



ameen kam farin ciki fal azuciyarshi abinda yaji dad dinshi yana fadi shiya ffirgitashi




ya yinda yasa haisham murmushi dan jiyai tamkar ammashi albishir da gidan aljana take annurin fuskarshi yadawo




murna ameen yafara wace batakai cikiba dan qasan zuciyarshi kuka yake



ayya Ameen kaban tausayi😭😭



suna fitowa daga masallaci sukayi kicibis da yan uwa mlm amadu kallan banza
sukaima  alhaji hamza babban cikin sune yafara mgn tare da daga sandar shi




kado kabamu kudinmu ko aradun Allah mufarmaka saidai uwarka takuma hai wani wawan mari yaji andaukeshi dashi




wanda tunda uwar data haifai ba ataba yimashi irin wannan marin ba dagokai yayi yaga wanda yayi mashi wanga abu




haisham ne tsaye fuskarshi har wani red take dan tsananin bacin rai ga dukkan alama jira yake wani yace tak ya inmashi ga excord dinshi duk sunfidda bindiga riqe ahannunsu





cikin yan uwan mlm amadu ya duri ruwa da sauran yan kallo bindiga kenan ko nasara natsoranki




baffa jai baikara cewa komiba juyawa kawai yayi yan uwanshi natake mai baya saida suka tabbatar sunyi nisa kana baffa jai ya daga murya





Allah ya,isa da kudinmu sai suka antaya da gudu dukansu




haisham dariya ma abin yabashi inda sukabar Hainan anan suka isketa to ya'ta atashi mutafi ko kiga mum dinku ko bakiso inaso dad cikin farin ciki take mgn





sallama sukaima ardo tare da godiya bacin yacika shi da kudi ardo kam baki har kunne shima saida yabashi nono mai yawa




yai yai dasu sutsa suci abinci alhaji hamza yace mai suna sauri ne dan kan hainan har yanxu yoyan jini yake sannan ga wutar sai yanzu take mata zafi kallo daya zakai mata kasan tanajin jiki amma yaima ardo alqawarin insha Allah nanda sati daya zasu dawo tare damai yimata karatu




murna wajan yan rugarko ba,amgn dan duk saida suka fito sukaga tafiyarta wasuma chasuke Allah yasa daga chan taichan




rugar jalo yau kowa kaganshi cikin farin ciki yake dan suna tunanin sunyarda kwallan mangwaro sunhuta da kuda




awa biyu takawo su alhaji hamza garin kd wani prvt hospital suka tsaya dan hainan tama rigada tasuma


emergency aka kaita doctor ne yaleqo munada bukatar jini za,asa mata akwai nasayarwa inkuma akwai wanda zai bata to aje dashi a,iba


waye zai ibane inji haisham wata nurse doctor yakira yafada mata abinda zatai tashi haisham yayi yabita


🤔tofa haisham kamanta da cutar dake jikinka ne




Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
130_135



😘Aaljannan򖀊


*dedicated to duk masoya bakar izaya aduk inda kuke Allah yahada fuskukin;mu a,aljannan ina godiya da kaunarku*




saida yayi sallah kana yafito sanye da jallabiya light blue daning yanifa tashi tayi tabishi cikin karairaya




zuba mashi abincin tayi abinda bata taba"ba  tunda sukai aure bude bakinka nabaka my haisham no bani kawai naci bahaka tasoba amma dole tatura mashi gabanshi




itama zubawa tayi tafaraci ke daya kikazo taji yace a,a nida sadi tana ina ita tadan fita tasha iska hakanan yaji gabanshi yafadi amma saiya basar



duk iskan dake nan bai ishetava harsai tafita wallahi kuwa haka nace mata nima saitace waita gaji dashan sanyin AC ne



banxa yayi mata kamar baiji mitace ba yaciga dacin abincin shi saida yaji yaqoshi kqna yaturo flat din ammafa duk hankqlinshi naga yar matarshi



parlo yadawo yaxauna itama tasowa tayi tabishi parlon dan taqagu taji wace mgnce zai gaya mata sunkusa kai 20minit zaune baice matakomi ba kallan shima kawai yake




shirinda taji yayi yawane yasata yimashi mgn my haisham naji dazu kace kanada mgnr dazakai dani Allah yasadai ba laifi nayima ba cike da kissa tafada shiru yayi nakusan daqiqa goma



harta fidda rai da zaiyi mgn kuma saitaji yafara Nafisa inaso kibani hankalinka nan sosai kinatsu






inajinka yayinda gabanta yaci gaba da faduwa duk atunaninta yaganu kullin da suka shirya mashi




mgnr datajine yasata gigicewa da sauri tadago takalleshi mikace haisham kayi aure



saita kama tafa hannuwa chan kuma saita tsaya ya yinda taqawata fuskarta da murmushi Allah yasa alqairi my haisham amma ina fatan baka manta da cutar dake jikinka ba



ko kuma mai irin cutarce kadauko da sauri yatashi tsaye yayinda xufa tayi mashi sallama duk sanyin dake parlon da sauri yajuya yafita daga cikin parlon yayinda nafi tafara wata uwar dariya



haisham kenan ai inkasan wata aibaka san wata ba ni nafi nayi alqawarin ba macen da ta,isa tara beka wayarta tadauka takira wayar sadi amma taita ringing bata dauka ba tsaki taja tacillar da wayar kin kinshigo ki iskeni





yana fita gun motocinshi yayi da sauri excord dinshi suka taso miqama drive"n shi hannu yayi da sauri yafiddo keys din motocin yamiqa mashi daya yazara yacilla mashi sauran




wurin motar yanufa ya yinda excord dinshi suka take mai baya bana buqatar kowa atare dani sukaji yace


orderly ne yafara mgn sir kayi haquri  aikinmu ne kula dakai duk inda zaka



azafafe haishm yajuyo shut up nace banaso ko ana doleni I'm sry sir



mota kawai yashige yayinda suka dawo suka tsaya jikinsu asanyayi




gudu yake xuciyarshi namashi xafi gefan titi yasamu yayi parking take yaji hawaye yana zubo mashi miyasa namanta ina da HIV ne miyasa nabari aka samata jinina



to aiba laifinka bane laifin nurse dinda ta,ibi jininne to ya akai ita bata ga inada aids ba wata killa bata iya aikinta bane koma batayi karatun abinba
inji wata xuciyar


gashi yanzu ba yadda za,ai naje nace narife asbitin dole sutan bayan ba,asi to nace masu mii gashi abin kunyane nadubi duniya nace inada cuta mai karya garkuwar jiki kai ko iyayena bazan iya fadamawa ba shida zuciyarshi yaketa wannan surutan







chan yafashe da kuka tamkar qaramin yaro nacucuki marainiyar Allah amma ban maki da niyaba





Allah yasani namanta Allah ya,isa hafsa bazan taba yafe makiba kinsa nacutar da yarinya kanqanuwa



tada motar yayi yanufi asbitin baccin yadaidaita natsuwarshi supar market yabiya yai masu sayayya dayawa ciki harda abayuyi dan yasan zata bukaci kaya tunda basu taho mata dako dayaba




loda mashi kayan akai both hanyar asbitin yanufa gabanshi nawani irin faduwa



ledojin yafido dai dai wanda yasan zasuyi amfani dasu kamin sukoma gida sallama yayi adakin yashiga tana kwance ta,aza kanta bisa cinyar h maryam A hamza nazaune kan farar kujera ga dukkan alamu lbr suke



take yaji wani hawaye yataho mashi da sauri ya maidasu duk da kallo daya zakai mashi kasan yana cikin damuwa




nasan fans wannan ya isheku har jibi in Allah yakaimu dan gobe bazan samu damar yimaku typing ba dan biki gareni akaranta ahankali aunty mimie
banda  zari lol


Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭

135_140

*alhamdulillah angama biki lfy masu turo text din Allah yasa alkhar damasu kirana awaya duk ngd muma Allah yabamu zaman lfy d mazajen mu wa inda basuyi ba Allah yabasy nagari irinsu 😃😃 basaidai nafada ba lol*

😘Ansholly😘




hjy maryam ce ta,amsa mashi sallamar karasowa yayi gaida iyayanshi yake ya yinda hainan tazuba mashi idanu
tana kallanshi





jiyai ajikinshi ana kallanshi dagowa yayi suna hada ido da sauri yamaida kanshi qasa dan jiyai wani hawaye yataho mashi kallanshi alh hamza yayi




miike damunka haisham naganka cikin damuwa aibaisan sadda yafasa kukaba tamkar qaramin yaro shi kallan da hainan take mashi shiyafi firgitashi dan gani yake tamkar tasan cutar daya yimata




hannunshi alh hamza yaja suka fita waje ya yinda hjy maryam tayi zatan qila nafice tabata mai rai




kuda suka fita masallaci suka nufa dan anata kiraye kirayan sallah magarib batare da alh hamza yace mashi komiba dan shima atunaninshi nafi ce tabata mai rai





sadi ce kwance bisa kirjin ameen shikuma yanata shafar gashin dokinta har cikin Zuciyarshi baiji






 da"din abinda yayi ba kana yanajin tsanar kanshi akan yadda ya wulaqanta tarbiyyar da iyayanshi suka bashi lokaci daya





amma inyai wani tunanin saiyaga harda laifin iyayanshi tunda tunyana jin kunyar fada masu shi aure yakeso har yazo yana fada masu amma babu wanda yadubi uzirinshi suduka saisuce karatu zayai




yana gama tunanin yaqara jawo sadi jikinshi wayarshi ce tafara qara da sauri yasa keta yatafi wurin wayar dan yasan mai kiranshi





assalama alaikum Ameen kana ina dad ganinan gida to kazo yanzu asbiti dad nagaji sosai wallhi yanzun haka baccin gajiya nake badai bakai sallah ba






ras yaji gabanshi yafadi Allah nagani yamanta dawata sallah tabbas saban Allah yana shagaltar da dan adam akan bautar ubqnginshi shida ko wani yace zaiyi wasa da sallah



aizai qaryatashi amma gashi yau daya harya fara fashin sallah wata nadama yaji tazo mashi





shirinda alh hamza yaji yayene  ya tabbatar mashi ameen baiyi sallah  ba kashe wayar kawai yayi yayinda   



qarar kashe wayar dayayi yadawo da ameen tunanin daya tafi da sauri ya aje wayarshi yatafi toilet





sadi naganin haka tamaida rigarta tafito  tayi part din nafi kicibis sukai itada Nafi haba sadi ina kikaje tundazu naketa nemanki amma bangan kiba



dariya sadi tasa ke qawata wani dan shila nasamu cikin gidan nan wallahi




tunda nake harkar bariki bantaba samun gwarzo ba irin wannan yaran gashi dai yaro amma hazaqarshi ta manyace




kallanta nafi take cike da tuhuma zuciyarta nagaya mata kodai haisham dinta sadi ke nifi to inshine aibazata cemashi yaro ba kuma bazata fada mataba





nifa kinsani aduhu dan bangane takan zanchan ba




nanfa tafara gaya mata abinda yafaru bata boye mata komiba dariya sukasa yayinda suka tafa




amfa qawata kinyi daidai dan inaso mufirgita maryam saita zama abin tausayi sai ya'yan datake taqama dasu sundawo ahannun mu





banidai zata wulaqanta ba wai muzo bamuda yancin da zatazo mugaisa saidai taturo mana yar aiki




maryam gamunan gareki saikinyi dana sanin shiga shirgina da kikayi saikin kuka da idanunki




dai dai nan haisham yaturo qofar dakin yashigo babuko digon fara,a afuskarshi






wani matsiyacin kallo yake watsama nafi yayinda suduka jikinsu karkarwa yake dan tasan babu tantama yaji lbrnsu sadi kam saura kadan tasaki fitsari





kallansu yake cikin tsana dan sai yanzu yake dana sanin auran Nafi jiyake inama tunda hjy maryam tanuna batasan auran yabarshi




 azafafe yaqarasa wurinda take maqaro wuyanta yayi ya yinda yafara mgn azafafe






😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭
125_130


😘Ansholly😘





awna jininshi akai komi normal zai iyaba kowa ma




kwanta za,a iba bamusu yayi yadda tace leda daya tal aka iba ta sallameshi



koda yafito bai iske alhaji hamza ba tambayar ameen yayi ina daddy ne
yaje gida ya dawo





doctor ne yafito daga dakin da hainan take da sauri haisham yayi wurinshi inadai fatan bawata matsala ajikinta



babu wata matsala yallabai komi normal iyaka buguwar dataine amma xata farka lfy lau insha Allah tunda duk anyi treatment din wajan data qone kamin haisham yayi wata mgn su alhaji hamza suka bayyana shi da hajiya maryam



wace kallo 1xakai mata kasan hankalinta atashe yake




dan alhaji hamza ba abinda yaboye mata game da lbrn hainan kana yaroqeta alfarma kan tareqe hainan da amana tamkar yarcikinta




nan take tadau alqawarin zata riqeta amana dama kurace aka jefa da nama itada take san ya'mace Allah bai bataba saiya bata maza amma kullim tana godema Allah akan baiwar dayayi mata




dan wasuma nema suke ruwa ajallo Allah bai basuba to gashi da tai haquri Allah yabata dukda ba'ita tahaife taba amma rana daya tak taji tana mata soyayya irinta uwa da da'





alhaji hamza ne yayi magana doctor ina fatan bawata matsala dai



ih alhaji buguwace kawai amma daga yanzu zata iya farkawa akoda yaushe




to alhamdulillah ina dakin da aka maida tane yanzu dai za,a maidata ok



kallansu h maryam tayi haisham kutafi gida kuyi wanka kuci abinci anjima kun dawo



yaso yayi mata musu saidai vazai iyaba haka suka tafi shida ameen amma yaso yatsaya yaga tashin yar matarshi sunanda yasa mata kenan



Ameen ne yadawo dashi daga tunanin da yatafi bro wurin ibar jinin da zafi




murmushi yayimai ba wani zafi bro saidai inga irinku rargwaye haba bro in nine leda biyar zance a,ihba  hakadai sukaita lbr har suka isa gidan




wangale masu get akai suka shige suna isa wurin parking yaga motocinshi koba afadaba yasan Nafi ce tazo dasu




wani baqin ciki yaji yataso mashi dan tsanarta yaji tashigarmai axuciya tamkar bai taba santa ba shiyama manta da wata Nafi
tsaki yaja kana yafito daga cikin motar




kallanshi ameen yayi tabbas koba afadaba yasan miyasashi bacin rannan fitowa yayi shima yakama hanyar dakinshi ya yinda haisham har yashige part dinshi




yana cikin tafiya sukai karo da sadi da sauri yadago kanshi dan yana kallan wayane shiyasa



sry yafada yana neman rabata da jikinshi dan zuciyarshi kawai yakai nesa shikadai yasan irin failing dinda yakeji qara



shigewa jikinshi tayi dan taga irin yadda duk yarikice



cikin salansu na yan bariki tafara mgn karkaji komi danka bigeni aini xan baka haquri amma kai qanan haisham ne ko



kai kawai yagyada mata dan tariga data kashe mashi jiki ido takashe mashi muje dakinka kaji wata mgn nan karwani yawuto yagammu




tamkar yace mata a,a amma sai shidan yaqawata mashi ita yakuma tuna yadda yake buqatar mace gashi yasamu abagas



tafiya kawai yayi ita kuma tatake mashi baya



suna shiga dakin tamaida qofa tarife jawoshi tayi tafara kissing dinshi tunyana kauda kai hartayi galaba akanshi nanfa suka fada kogin nadama danko badade ko bajima sai sunyi nadama
Allah kashiryar da dukkan kullihin musilmai





koda yashiga dakin ko kallan inda take baiyiba da sauri tatashi daga inda take hakimce tana kallo rungume shi tayi my haisham sannunka da zuwa


shine kabarni gida kataho kd daka fadaman nan zakazo aida muntaho tare ai iyayanka nawane cikin kissa take mgnr



janyeta yayi daga jikinshi kihada man abinci kamin nayi wanka in'na gama zamuyi wata mgn zata qara mgn yadaga mata hannu yawuce




tabe baki tayi abincin da aka kawo masu na ranane tadauko tajeramai a dining dan basuciba


takoma inda tatashi ttazauna





Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭

145_150

😘Ansholly😘






wata uwar tsawa haisham yayi wadda tagigita mutanan gidan




da akayi uban mi zakice kinshiga uku tashi tayi wurinshi nizaka cuta haisham kaida iyayanka duka yaushe ka auran har zakayiman kishiya dan Allah kaji qaina nasan




wa innan tsinannun iyayankan su sukayima auran wani wawan mari taji andauketa dashi wanda tunda uwar da ta haifeta ba,atabayi matashiba kamin tadawo taji duka ko ta Ina dukanta yake tamkar
 zai kasheta









daqyal alh hamza ya qwaceta ya yinda hainan takudindene bisa hjy maryam dan mugun tsoronshi ne yashigeta




kallan nafi yake cikin tsana zaiyi magana kenan alhj hamza yadakatar dashi kul haisham karka sake kabuda bakinka anan azuciye yajuya yafice daga parlour'n




sadi takama nafi suka fita aparlonta tasauketa yayinda haisham yabar gidan gaba1




kama hainan hjy maryam tayi suka shige daki shima ameen tashi yayi yafice alh hamza kawai akabari aparlon











zaune suke sukadai aparlon ya yinda Nafi keta kuka gaskiya nafi baki kyautaba abinda kikai kinsan dole haisham yadau mataki tunda yanzu bakamar da bane




duk abinda kikai mai yakare cikin kuka Nafi tafara mgn naman tane sadi kinsanni da bakin kishi shiyarife man ido harnayi wannan abun da kuma ganin wace suka aurama haisham din kallo daya zakai mata kasan daga gidan kudi take




nasan tawa taqare tunda haisham ya auro dangin larabawan nan amma wallahi bazan bar mata Shiva har sai inda qarfina yaqare




haba qawata tayama zaki barma wannan yarinyar gwarzan mijinki kallo daya zakimata kisan yarinyace girman jikine kawai da ita dakuma hutinda yahudata




mikewa tsaye tayi bara natafi wurin guy dinchan ba abinda nafi tace mata shiga dakin nafin tayi tasa wata yalolowar rigar bacci tadauko wani shi,umun turare tasa




hijab tadauko tasa nafi taima saida safe kana tadau hanyar dakin ameen bacin taduba taga babu kowa





nocking tayi yes yace dan harga Allah baisan ita bace daure yake da towel dagani yanzu yafito daga wanka




kallanta yake cikin daure fuskar mikikazo yiman adaki kisani abinda nayi ada zuma sharrin zuciyata ne dana shaidan karkiyi tunanin yan"zuma zan iya aikataw





mgnr tsaya mashi tayi amakoshi kallanta yake dan  hijabin data sanyo tacire gabaki daya hankqlinshi yatashi dan babu abinda ba,agani ajikinta





daurewa yayi yakuma mgn axafafe nace kifitarman adaki ko bakijine murmushi kawai take aika mashi dashi amma bata motsa daga inda take ba azafafe yayo wurinta dan yafiddata





wani irin kamshin turarene yada keshi wanda lokaci daya sandar girma tatashi wata zafaffeyar sha,awa yaji tataso mashi wanda baisan lokacin daya rungumo sadi ba







nan take suka fada kugin nadama Allah kashiryarda dukkan kullihin musilmai Amin



haisham kam yana fita otel yanufa ya yinda yake nadaman auranshi da nafi to waishi miyarufe mai ido harya auri nafi hakadai yakwanta yanata saqe_saqe aranshi dan yace bazai koma gidanba saida safe dan inya koma gidan komi na iya faruwa






hajiya maryam ce iitada alhj hamza kwance adakinshi suna tattaunawa akan magnar hainan alhj yakamata abar Hainan anan harsaita qara girma dan ina tausayinta gani nake duka yaran kamar kai suka ibo wajan rashin haquri banaso yafarma yar mutane tun yanzu






qara jawota alhj hamza yayi jikinshi to aidama kyan da' yagaji ubanshi kuma ai Hainan agirman jiki ta,isa taba miji hakkinshi kai harma ashekaru dan haka
bazan qwari yarona ba inshi yace abarta







za,abarta amma inbaiceba saiya tafida abinshi damun dawo daga rugarsu ammadai sai anyi biki ko wannan bazan hanaki ba dan zanso duk dangi susanta hakadai sukaita xanta warsu




Hainan kam tunda hjy maryam takaita daki taketa raba idanuwa dan bama mgnr bacci a,idanta dan bata sababa sallama taji abayanta da sauri tajuya



mama sadiya tagani tsaye tana mata murmushi


😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭

150_155


😘Ansholly😘





itama murmushin tayi mata da sauri taje tarungumeta itama rungumarta tayi kana tajata zuwa gado





kinganni nadawo ko my daughter gyada mata kai tayi ya yinda farin ciki fal afuskarta






babansu habib ne yakawoma mahaifinshi ziyara anan garin shiyasa kika ganni shine da mukazo naroqi alfarmar yabarni nazo naganki tundazu ina cikin gidan har dukan da haisham yayima Nafisa duk inanan





dan danan hainan tasha jinin jikinta ita bata maso atuna mata wannan mugun dan dagani zaiyi mugunta tunda kawai hakanan yakama dukan wannan matar dagani kuma bawani laifi tayi mashiba










kuka tasa nidai mama banasan wannan mutunan  kice araba auran abani kananshi yanada mugunta duk cikin harshen larabci take mgn





murmushi tayi mata kana itama tafara mgn cikin harshen kinsan mitayi mashi kaita girgiza alamar a,a zagin iyayanshi tayifa ke yanzu aka zagi dad dinki bazaki daki mutum ba






zan dakesu harsai inda qarfina yaqare to kinga dole yadaketa dandai har yanzu baki farajin hausa sosaiba shiyasa bakiji mitayi ba amma nasan indai hausace harsaikin gaji da ita murmushi kawai tayi





bama wannan yakawo niba my daughter nazo naimaki nasiha akan zaman aure dan da andawo daga rugarku anyi biki dakinki zakitafi





hainan kizamar ma mijinki mai sanyi shikuma zai zaman maki kankara kizama mace mai daukar damuwarshi tazama taki karki farin ciki yayinda yake cikin bakin ciki





karki bakin ciki ya yinda yake cikin farin ciki koda baki cikin farin ciki kika ganshi cikin farin ciki to yisauri kisama zuciyarki farin ciki





yazama kin kasance ko yaushe in mijinki yakalleki yana farin ciki karkiza mace mai almubazzaranci yanzune duk abinda nakoya maki zaki amfani dashi





kizama mai kyauta tamasa ashin fida da girki sai ladabi da biyayya kika riqe wannan kadai ya isa yasa mijinki yasoki karkizama mai jayaiya dashi ko fada yake maki kiyi shiru harsai yagama





kana kibashi haquri koda ke keda laifin kibari saikin tarashi sosai kana kiyi mashi mgn ko yaro kike yima haka wallahi saiyayi shakkarki akan ace duk abinda yayi kece zagi kece duka zakiji yana fadama qawayanshi inyayi wani laifi





aidanaje dukana kawai zatai ko taiman fada amma inyasan tarashi kike har tsoran yimaki wani abu yake
kijaraba hakan yar uwa kigani





abu nagaba tsabta hainan kiriqe tsafta dan tsafta cikon addinice karkiyi wasa da ita Hainan dan duk namiji yana santa karki sake kiyi fada da mijinki gaban kishiya koda yai maki bashi haquri agabanta






koda baki da laifi hakan zaisa tarinqa jin tsoranki dan kin zarceta intai maki abu karki nuna kinji haushi kidai daici lokaci kema kirama zatanajin shakkarki





karki fifita kowa akan mijinki bayaga Allah da manzanshi kiriqe salloli biyar hainan da azkar da shafa'i d wutiri kikariqe sallah hainan kingama dacewa duniya wala hira





zage wata qatowar jikka tayi tadauko wata roba babba wadda tana fiddota dakin yaga meda kamshi





 miqama hainan tayi humrace wannan mai jawo hankalin maigida gareki tabbas akwai sarqar qiyarda tayima haisham dabai bayi kuma kece





wace zaki fiddashi cikinta kicire duk wani tsoro daga zuciyarki  sannu sannu zaki gane abinda nake nufi karki riqasa wannan humrar ako inasai zaki kwanta to duk lokacin da mijinki yatuno d  kamshinta duk inda yake saiyazo yaganki yaji kamshinki





kana hankalinshi zai kwanta zan baki no din mai humrar inta qare saiki kirata dan yar adamce kamarki





murmushi hainan tayi mata kawai nanfa taita fiddo abubuwa tana bata wani tabata tasha wani tace saitaje gidan mijinta wata tablet tabata wannan kizo bama haisham alaimu





😘ANSHOLLY😘
😭BAKAR IZAYA😭
    155_160




😘Ansholly😘




inkin zuba kigirgiza dan danan zainarke dan baida qarfi wasu fitunanni English wear's ne guda 10 tamiqa mata yaka sance kina kwalliyar wannan agidanki sosai



kamin taqara wata mgn sukaji kiran sallah xaro ido hainan tayi har asuba tayi murmushi mm sadiya tayi dahaka muke cinye lokacinmu




to bara natafi saikuma wani lokaci amma kamin natafi dakwai taimakon danakeso nayi agidan nan





kallanta hainan tayi wane irin taimako mama hannunta kawai taja har suka fita daga cikin dakin kofar dakin ameen suka tsaya da safe hjy maryam zata aikoki nan



karki tsaya nocking kawai kishiga dan qofar abude take ko sallama bance kiyiba kinajina kai tagyada to koma alh hamza zai tambayeki dawa kike mgn da dare dan yaji muryarki karki buyemashi kifada mai komi tun farkon haduwar mu





kuma kibar nisada haisham dan  tananne zaku saba sosai tafi nima zantafi Habib nagai sheki






rungumo mm sadiya tayi takama kuka kamin tasaba da kowa dasu tasaba ya yinda kowa yagujeta itace ta dauketa tazamar da ita mutum har take jin itama mutumce kamar kowa








daqyal mama sadiya tasamu hainan takoma cikin gidan dakinta tayi da gudu ya yinda alh hamxa yafito daga nashi dakin cikin mamakin dawa hainan take mgn haka









tun dazu yake jin mgnrta gashi yanzu tawuce tana kuka komawa yayi dakinshj yatada hjy maryam yawuce toilet dan dauro alwala dan wani wuri har anfara assalatu







tana shiga dakinta tafada kan kado tacigaba da kukanta jin anfara assalatu yasata tashi tashiga toilet ta dauro alwala








raka,atainul fijir tafara kana tazauna tafara lazimi sallah dataji ankabra yasa tashi tafara sallah




tana gama tadauko Qur'an tafara karatu cikin zazzaqar muryarta cikin suratul baqara





hjy maryam tadosu qofar dakin dan ganin hainan kotayi sallah karatun dataji anayi yasata tsayawa cak dan duk atunaninta aljannune







bata kawoma ranta hainan zata iya wannan karatun ba dan tasan rugarsu babu wasu masu ilimi duk jahilaine yaushe har zasu iyaba yaro wannan karatun





inma sun bada banda hainan yarinyar da basaso aifa nan jikinta yafara kyarma da sauri tajuya ta koma dakin alhj hamza gado tafada taja blanket talollibe jikinta sai wani karkarwa yake dan harga Allah ta tsora






inda taji dadima sallah datayi tanan kwance har gari yafara haske dan alhj hamza sai yayi sallar walha kana yake dawowa gida hainan rife Qur'anin tayi tamai dashi wurinshi





toilet tashiga tayi wanka tana fitowa ta murza mai tasa abayar da haisham yasayo mata jiya red an black tayi kyau sosai duk da babu abinda tasha fama
fuskarta hanyar kitchen tanufa











habiba kawai ta iske tana surfa wake gayyar da habiban tayi dan tagirme mata da sauri habibar tatashi tana gaida hainan dan jiya hjy maryam ta bafada mata ko ita wacece









kallanta hainan tayi cikin hausarta dabata fita sosai ina Irish yake da hannu tanuna mata wurinta nufa ta ibe dai dai wanda takeso





tadawo taxauna taciga da ferayawa tanaso tayi lbr da habiba amma bata iya hausa sosai ba shiru duka sukayi ya yinda habiba ke yaba baiwar qyan da Allah yaba hainan tabbas yallabai yayi dacen mace maikyau








gata yar masu kudi kuma da ganinta batada girman kai





tundaga harabar gidan yakejin kamshi natashi dagajin abinda ake girkawa zaiyi dadi dan har hade yayu yake






da sauri yai parking motarshi yashige gidan kitchen kawai yanufa ganinta yayi atsaye tajuya baya tanata aikinta batama san da shigowar shiba jin datai habiba na mgn yasata juyowa







rikicewa tayi tarasa natsuwarta tawucin gadi kallanta yake tamkar zai cinyeta yana kitsima abubuwa cikin ranshi habiba naganin haka tabar kitchen din








😘Ansholly😘
😭BAKAR IZAYA😭

140_145



dedicated to arewa Hausa novels📖📖

😘Ansholly😘





azafafe yaqarasa wurinda take maqaro wuyanta yayi ya yinda yafara mgn azafafe





ubanwa yabaki damarar barin dr bashir yariqa kwanan man cikin gida ko dankinga bannan zakisa mgnr bazata zoman ba




wata uwar ajiyar zuciya tasaki ya yinda
idanuwanta sukayo waje dan azavar maqarar dayayi mata amma taji dadi har cikin zuciyarta daya kasance baiji mgnr da sukeba






cikin shaqarkiyar murya tafara mgn kayi haquri my haisham wurin sadi yake zuwa dan yanaso ya maidata ita kuma taqi nibanma San inyazo kwana yakeba tunda ina daki





wani wawan mari yasakar mata karki raina man wayo Nafisa zakisa bansan duk abinda koke kullawa ba wallahi ki kuka da kanki dan saura kadan nabaki mamaki kisan haisham namijine ba mace ba sakinta yayi aqasa tafadi




sadi kam ko motsi kasayi tayi inbanda rawa jikinta ba abinda yake Nafi ce tafara mgn





tabbas akwai wanda haisham yasa duba duk wani motsina kidufa kigani sadi ashigar mata Dr kibarin gidan amma saida aka samu wani shege yaganeshi





numfashi sadi taja shiyasa nabaki shawar  tunda yace xaixo yana tayaki kwana karki bari yazu dan dole agane amma kikace lfy lau




ke avar mgnr hakanan karkuma wani yazo yaji munayi noking akayi da sauri nafi tagyara kanta yes tace yar aikice tashigo riqe da warms dukawa tayi har qasa inawuni hajiya






lfy tace mata tana mata wani kallqn raini miye acikin warms dinnan tuwan shinkafa ne sai miyar kubewa




wani wula kantaccen kallo tayi mata kinga nai maki kama da wa inda kecin tuwone kiyi haquri hajiya




ba asan bakici bane shiyasa tsawa tadaka mata dauki kije kimaida ma duk wace ta aikoki dauka tayi zata tafi




dakata taji ance haisham ne yafito cikin jalla biya black daga gani shirin masallaci yayi dan anata kiraye kiraye ajeye habiba



ajeyewa tayi kamar yaddq aka umarceta kana tabada sakwan da aka aikota  alhaji yace inkin gama sallah kije parlour hajiya yanasan mgn daku





tamkar tace bata zuwa saidai wasama wuri gareshi dan haisham yana tsaye ya yinda habiba tajoya tatafi



kiyi haquri anka womaki abinda baki iyaci saidai nan bamu saba dacin garin kwakiba shiyasa amma zansa akawo maki dan nasan duk abinda mutum yasabaci tun yana yaro koda yagirma baxai iya dainawa ba





kuma in angama sallah kimaza kije kiranda alhaji ke maki dan nasan ke ba sallar kike yiba yajuya yayi tafiyarshi wani qulolin bakin ciki yatokare Nafi azuciya amma tayi alqawarin nan gaba sai haisham yaraina kanshi





jawo warms din tayi zomuci sadi daga ban yar aikinan yaiman cin kashinnan aida nabani shikenan tarainani





kedai bari ni dan shilana kawai nake tunani gaskiya dana gamacin abincin nan wurinshi zani




a,a sadi kar aje aganoki kibari saimun dawo daga wajan wancen tsohon kana kitafi shiru yabiyo baya
loma kawai suke sakawa



hmmm mlm Nafi keda kikace bakicin tuwo amma yanzu gashi sai saka loma ake inji my daughter lol



parlour suka shiga da batai niyar yin sallama ba amma ganin haisham yasata sallamar wace bataso yinta ba




duk yan gidan suna zaune aparlon ciki harda hainan wace aka sallamo dan doctor yana dubawa yaga bata dawata matsala aka sallamesu amma yace bayan kwana biyu su koma






kujera suka samu suka zauna baccin hatta haisham akan cafet yake zaune kallanda yawatsama nafi ne yasata saukowa sadi ma akabiyo sahu ameen kam tunda yagansu yaduke kai




alh hamza ne yayi gyaran murya kana yacema haisham yabude taro da addu,a




nan yafara jero addu,o'i tamkar balarabe parlon yayi tsit



yana gamawa  alhj hamza yafara mgn to alhamdulillah nataraku anan badan komiba sai dan infada maku qaruwar damuka samu wato haisham yayi aure wanda cikinku babu wanda baisani ba





nakiraki ne Nafisa dan nabaki amanar amarya da kaina da sauri tadago dantaga ina amaryar take




 kallan parlon take bataga komiba daga hajiya maryam sai wata kyakkyawar yarinya dake gefanta tasha wasu kayan indiawa red tayi bala,in kyau tamkar kasaceta ka gudu dan tsananin kyanta tabbas ko cikin India'wan sai antona kamin asamu mai kyawunta ras gabanta yafadi kardai ace itace matar haisham din




hannu tasa akai tarusa ihu shikenan namutu




😘Ansholly😘😭BAKAR IZAYA😭

165_170



😘Ansholly😘





har kasa taduqa tagyaiyar da h maryam kana tatashi tajawo kujera guda tazauna kana tacema nafi ina kwana  lfy kawai tace






abincin tajawo taciga da zubawa  my daughter wannan abincin naki yayi dadi dan kinsamu santi waya koya maki murmushi tayi wanda yaqara mata kyau mama takoya man





to bari mugama cin abincin ki vani lbr to tace ya yinda sukaci gaba da cin abinci bawanda yaqara mgn nafi kam zuciyarta tamkar zata fashe tafito sbd tsabar kishi






suna gamawa sukayo parlour wai niyau ina ameen inji h maryam take gaban Nafi yafadi





A hamza ne yayi mgn kirrigani abakine maryam dan yauko masallaci baijeba








kallan hainan h maryam tayi hainan tashi kikirashi tashi tayi ya yinda nafi taji tamkar tariqeta shikenan tasan asirinsu yagama tonuwa







wata zufa taji tana karyo mata duk da sanyin AC dake cikin parlon









yadda mm sadiya tace tayi haka tayi tana tura qofar dakin ameen ne da sadi sunata aikata masha,arsu babu wanda hankalinshi ke jikinshi







da sauri hainan tafito jikinta narawa tana tunanin miye haka suke aikatawa da sauri takoma parlo jikinta naqyarma






lfy  hainan inji mummy hanyar dakin kawai take nunawa da Sauri A hamza yayi hanyar dakin Ameen yayinda h maryam tatake mashi baya






shima haisham tashi yayi yabisu yayinda Nafi takasa tashi dan tasan yaude asirinsu yatonu





banka qofar dakin A hamza yayi yashige turus yaja ya tsaya h maryam itama tsayawa tayi idanuwanta naganin biyu biyu





wai da gaske Ameen dintane yake zina wata zuciyar tanace mata bashi bane qarar dukan da taji shiyasata dawo wa daga tunaninta





haisham ne yadauke Ameen da wani wawan mari take hankalinshi yadawo jikinshi da sauri yasauka daga kan sadi tare da jawo blanket yaqara lillibe jikinshi







sai yanzu yaji wata nadama tasauko mashi yayinda  A hamza yariqe matarshi sukabar dakin dan ganin jiri naneman ibarta





 haisham kam maida qofar dakin yayi yakulle kana yazare belt dinshi ba sadi ba ko Ameen saida cikinshi yaduri ruwa







kansu yayi hadasu duka yayi yacigaba da duka saidai yafi dukan sadi dan yasan itace tayima Ameen tallar kanta inba hakaba yasan ba yadda za ai Ameen yakulata








saida yaga tana neman mutuwa kana yaqyaleta dan yajima da daina dukan Ameen cikin tsawa yace tatashi tabashi wuri kuma karta sake takoma mai cikin gida






daqyal tamiqe dan duk jikinta jini yake zuba hijabin data sanyo jiya tasa dan jikinta bakomi tana fita shima yafice daga dakin






family doctor dinsu yakira akan yazo yaduba Ameen dan yabashi tausayi dan yasan Ameen yanada tsoron Allah bai mantawa kwanan nan yaje yasame shi akan yanaso ai mashi aure






amma yanuna mai saiya gama karatunshi wanda yana gani har hawaye saida yayi shikanshi sai yanzu yake dana sanin qin goyama dan uwanshi baya dayayi






kenan yanzu abinda ya aikata harda laifinsu danda sun mashi aure kamar yadda yakeso dabai aikata hakaba




wani kuka yaji yazo mashi maidashi yayi yadaure amma azuciyarshi tunanine fal dan yanzu yana zargin anya itama Nafi batana bin mazan ba tabbas insuka koma abuja zaisa ido kanta sosai





wayarshi ce tayi qara dagawa yayi kaje dakin Ameen kawai yace yakashe wayar kana yatashi yayi part dinsu h maryam zaune suke tamkar babu abinda yafaru suntasa hainan gaba tana basu lbr







shima kujera guda yasamu yazauna dan yanasan yaji lbrn yadda ta iya wannan daddadan girkin





nanfa taita basu lbr bata boye masu komiba har gwada mata dakin Ameen da mm sadiya tayi





tana kawaiwa nan tayi shiru ajiyar xuciya A hamza yasauke tabbas sadiya tayi quqari kuma ta taimaka maki nima tataimaka man dan badan itaba bazansan masha,ar da Ameen yake aikatawa ba








dan bantaba tunanin tarbiyar da muka bashi zai zubar da ita lokaci guda ba





amma nasan harda laifinmu dan saida yafito yanuna mana aure yakeso amma cikinmu babu wanda ya amshi uxirinshi shiyqsa nafiganin laifinmu akan nashi




kallanshi h maryam tayi haba alhaji wane irin laifinmu damachan yanada niyar yin haka mu,ai gata mukayi mai damukace saiyayi karatu






murmushi yayi wannan gatan ba gata bane maryam indai har danka zai nuna yanasan aure






to gara kayi mashi tundaga mace har namiji imba
hakaba to zasu dako mana abin kunya amma mu yanzu iyayan zamani mundau karatu tamkar ibada wanda kanshi muna hana 'ya'yanmu aure







insha Allah inmuka koma rugarsu hainan zanma Ameen aure dan naga wata diyar ardo dagani tanada hankali





amma dole mununa mashi kuran dayayi ciki harda kai haisham bqnso kayi saurin sake mashi dan gaba yakiyaye kuma mgnr auran da za,aimai yatsaya tsakanin mu







sannan ina fatan bata cikin gidana tun dazu nakorata to alhamdulillah Allah kuma yashirye ta amin suka amsa kana baniso kadauki wani mataki ga matarka to kawai yace






dan yaso itama tagayama jikinta dan yasan tanada masaniyar duk abinda yafaru inba hakaba miyasa zata shiga daki takulle





yau satin hainan daya akd yayinda takara wani kyau yanzu sunsaba da haisham sosai Ameen kam duk yabi yarame dan gaba daya yan gidan sun juya mashi baya





*shiri kawai suke dan yaune zasu koma rugar jalo tamkar yadda alhaji hamza yayi alqawari*







😘Ansholly😭BAKAR IZAYA😭

165_170



😘Ansholly😘





har kasa taduqa tagyaiyar da h maryam kana tatashi tajawo kujera guda tazauna kana tacema nafi ina kwana  lfy kawai tace






abincin tajawo taciga da zubawa  my daughter wannan abincin naki yayi dadi dan kinsamu santi waya koya maki murmushi tayi wanda yaqara mata kyau mama takoya man





to bari mugama cin abincin ki vani lbr to tace ya yinda sukaci gaba da cin abinci bawanda yaqara mgn nafi kam zuciyarta tamkar zata fashe tafito sbd tsabar kishi






suna gamawa sukayo parlour wai niyau ina ameen inji h maryam take gaban Nafi yafadi





A hamza ne yayi mgn kirrigani abakine maryam dan yauko masallaci baijeba








kallan hainan h maryam tayi hainan tashi kikirashi tashi tayi ya yinda nafi taji tamkar tariqeta shikenan tasan asirinsu yagama tonuwa







wata zufa taji tana karyo mata duk da sanyin AC dake cikin parlon









yadda mm sadiya tace tayi haka tayi tana tura qofar dakin ameen ne da sadi sunata aikata masha,arsu babu wanda hankalinshi ke jikinshi







da sauri hainan tafito jikinta narawa tana tunanin miye haka suke aikatawa da sauri takoma parlo jikinta naqyarma






lfy  hainan inji mummy hanyar dakin kawai take nunawa da Sauri A hamza yayi hanyar dakin Ameen yayinda h maryam tatake mashi baya






shima haisham tashi yayi yabisu yayinda Nafi takasa tashi dan tasan yaude asirinsu yatonu





banka qofar dakin A hamza yayi yashige turus yaja ya tsaya h maryam itama tsayawa tayi idanuwanta naganin biyu biyu





wai da gaske Ameen dintane yake zina wata zuciyar tanace mata bashi bane qarar dukan da taji shiyasata dawo wa daga tunaninta





haisham ne yadauke Ameen da wani wawan mari take hankalinshi yadawo jikinshi da sauri yasauka daga kan sadi tare da jawo blanket yaqara lillibe jikinshi







sai yanzu yaji wata nadama tasauko mashi yayinda  A hamza yariqe matarshi sukabar dakin dan ganin jiri naneman ibarta





 haisham kam maida qofar dakin yayi yakulle kana yazare belt dinshi ba sadi ba ko Ameen saida cikinshi yaduri ruwa







kansu yayi hadasu duka yayi yacigaba da duka saidai yafi dukan sadi dan yasan itace tayima Ameen tallar kanta inba hakaba yasan ba yadda za ai Ameen yakulata








saida yaga tana neman mutuwa kana yaqyaleta dan yajima da daina dukan Ameen cikin tsawa yace tatashi tabashi wuri kuma karta sake takoma mai cikin gida






daqyal tamiqe dan duk jikinta jini yake zuba hijabin data sanyo jiya tasa dan jikinta bakomi tana fita shima yafice daga dakin






family doctor dinsu yakira akan yazo yaduba Ameen dan yabashi tausayi dan yasan Ameen yanada tsoron Allah bai mantawa kwanan nan yaje yasame shi akan yanaso ai mashi aure






amma yanuna mai saiya gama karatunshi wanda yana gani har hawaye saida yayi shikanshi sai yanzu yake dana sanin qin goyama dan uwanshi baya dayayi






kenan yanzu abinda ya aikata harda laifinsu danda sun mashi aure kamar yadda yakeso dabai aikata hakaba




wani kuka yaji yazo mashi maidashi yayi yadaure amma azuciyarshi tunanine fal dan yanzu yana zargin anya itama Nafi batana bin mazan ba tabbas insuka koma abuja zaisa ido kanta sosai





wayarshi ce tayi qara dagawa yayi kaje dakin Ameen kawai yace yakashe wayar kana yatashi yayi part dinsu h maryam zaune suke tamkar babu abinda yafaru suntasa hainan gaba tana basu lbr







shima kujera guda yasamu yazauna dan yanasan yaji lbrn yadda ta iya wannan daddadan girkin





nanfa taita basu lbr bata boye masu komiba har gwada mata dakin Ameen da mm sadiya tayi





tana kawaiwa nan tayi shiru ajiyar xuciya A hamza yasauke tabbas sadiya tayi quqari kuma ta taimaka maki nima tataimaka man dan badan itaba bazansan masha,ar da Ameen yake aikatawa ba








dan bantaba tunanin tarbiyar da muka bashi zai zubar da ita lokaci guda ba





amma nasan harda laifinmu dan saida yafito yanuna mana aure yakeso amma cikinmu babu wanda ya amshi uxirinshi shiyqsa nafiganin laifinmu akan nashi




kallanshi h maryam tayi haba alhaji wane irin laifinmu damachan yanada niyar yin haka mu,ai gata mukayi mai damukace saiyayi karatu






murmushi yayi wannan gatan ba gata bane maryam indai har danka zai nuna yanasan aure






to gara kayi mashi tundaga mace har namiji imba
hakaba to zasu dako mana abin kunya amma mu yanzu iyayan zamani mundau karatu tamkar ibada wanda kanshi muna hana 'ya'yanmu aure







insha Allah inmuka koma rugarsu hainan zanma Ameen aure dan naga wata diyar ardo dagani tanada hankali





amma dole mununa mashi kuran dayayi ciki harda kai haisham bqnso kayi saurin sake mashi dan gaba yakiyaye kuma mgnr auran da za,aimai yatsaya tsakanin mu







sannan ina fatan bata cikin gidana tun dazu nakorata to alhamdulillah Allah kuma yashirye ta amin suka amsa kana baniso kadauki wani mataki ga matarka to kawai yace






dan yaso itama tagayama jikinta dan yasan tanada masaniyar duk abinda yafaru inba hakaba miyasa zata shiga daki takulle





yau satin hainan daya akd yayinda takara wani kyau yanzu sunsaba da haisham sosai Ameen kam duk yabi yarame dan gaba daya yan gidan sun juya mashi baya





*shiri kawai suke dan yaune zasu koma rugar jalo tamkar yadda alhaji hamza yayi alqawari*







😘Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
180_185


FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺









😘ANSHOLLY😘






dedicated to  duniyar Hausa novel's













ajiyar heart mlm abukar yayi kana yafara mgn tabbas abinda kayi baka kyauta ba







amma mlm iro yafika laifi tunda said a annabi yakoya mana yadda ake addu,ar saduwa da iyali duk danmu gujewa wannan bala,in naku baqaqen aljannu







amma yanzu yawanci mutane basu damu dahakan ba shiyasa kaga yara tamkar shaidanu dan yanzu zakaji yaro qarami yana batsa wanda ko mahaifanshi bazasu iya yinta ba







kaga yaro sam bashi dararta iyayanshi yafedare masu suna magana yana mayar masu daduk wadda tafito bakinshi






wallahi dakwai wani yaran dana sani uwarshi zata bugai yaturata qasa yahaye ruwan cikinta yakama dukanta saida mutane suka amsheta






wasu zasuce qila dan zinane to da ubanshi kuma suna tare da uwar dakin kalli dan zqkisan uban yabiyo dan kamar tasu harta bace






bakomi kejawo hakanba sai rashin tsayawa ayi abinda Allah da manzanshi yace dan yanzu maza cikin kashi dari da wuya kasamu kashi arba,in masubin qa,idar jima,i tamkar yadda addini yace






akwai mazan dasunzu koda mace bacci take to batafa isa sutashe taba saidai kawai taji abu ajikinta tabbas akwai cutarwa mai yawa cikin wanga al amari






shin duk isarka kafi annabi ne wanda inyace yabama wancen aljanna shikenan tabadu amma yazauna da matayanshi lfy yayi wasa dasu yayi dariya dasu amma kai banzar bazara






wanda shigarka aljannanma baka da tabbas kakasa bawa matarka farin ciki  waidan karta raina ka wane irin raine kuma ai raini tariga da tagama raina ka tundaga ranar data ganka gabanta  haihuwar uwarka







to kaga babu wani girma gwarama kasauko kariqeta zai fiye maka wannan shan kamshin dakake





dan jinkirtawa yayi ina iro da sassarfa yaqaraso wajan mlm abukar da hawaye idanshi gani mlm






tabbas iro kayi ganganci gangancin dawasu suke dauka bakomi bane sudai kawai insha,awarsu tatasu sukawar da ita kawai babu ruwansu da tsayawa yin wata addu,a wanda daga lokacin dakafara wasa da matarka





shaidan zai taho zindir yatsaya maku aka jira yake kawai yaji zakayi addu,a ko a,a inkayi zai qara gaba inkuma bakayi ba to tare dashi zakuyi wa iyazu billah kazami la,anannan Allah shine zai shiga jikin matarka duk baka saniba






awannan daran in Allah yabata cikin zakaga yaran yatashi baya kunyar kowa gashi yaita abu tamkar shaidani nan kuma sai mutane sufara mgn karshe iyayan nashi na iya tsanarshi






sun manta dasune ummun aba,isin haifar dawannan matsalar kamardai yadda yafaro cikin rugar nan da baiwar Allah Hainan wadda batasan miya faru ba amma daga karshe abun kanta Yakoma






hatta ubanda yayi abun gudunta yayi Allah yabamu ikon kiyayewa amin sukace dan kowa jikinshi yayi sanyi dayake da fulatanci yake mgnr






kallan hainan yayi wadda ba itabace babanta ne aljani to inaso kafita daga cikin jikin yarinyar nan danba yarka bace yar iro ce






kuka yasa amma jinine kefita a idanshi zan fita yace cikin kyarmar murya





ta ina zaka fita duk ta inda kace to kafita ta hanci to yace amma mii wata uwar bubuwace tataso tarifewa kowa ido nada qiqika






kamin dan lokaci talafa saidai babu Hainan babu dalilinta wata uwar qara haisham yasa dan yanzu ya tabbata yanasan yar matarshi







yayinda jijiyoyin kanshi suka fito rada rada alamun ranshi yagama baci yanaji inhar aljanin yafito yanzu babu abinda xai hanasu gafza









h maryam kam kuka takeyi sosai mlm abukar zaune yake yakasa tashi tunda yake fidda aljannu bai taba samun matsalaba irin wannan excort din haisham kansu abin yabasu tsoro Ashe lambu lambu yayi danya arce da ita





😘ansholly😘😘😘
😭BAKAR IZAYA😭
     190


FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺




*this page for mmn ilham kinfi kowa san littafin nan wannan sadaukarwa ce gareki*




😘ANSHOLLY😘











A hamza kam yakasa koda motsi tamkar zaiyi kuka mlm iro kuka kawai yake sai yanzu yake dana sanin abinda yayima tilon diyarshi






wadda ashe batada laifi ko kadan shine mai laifin yanzu ace dije zata dawo tabbas taji lbrn abinda yaima gudan jininta saita tsaneshi







wata uwar bubuwace tataso tahade wuri daya tamkar suna fada saboda saita dunkule waje daya kana tabude tamkar ana gumurzin yaqi











kowa hankalinshi yakoma wurin dagani kasan fada suke tsakaninsu dan dai anfi cutar dayar sunkosan kwashe daqiqa sittin suna gafzawa






amma har yanzu dayar bataci sa,ar dayar ba dan guda kawai ake tarwatsawa amma cikin jarimta take hadewa da sauri






kallan mutane mlm abukar yayi kowa yasaki ido da baki da hanci yana kallan ikon Allah dan basu taba ganin bubuwa tana fadaba







magana yafara cikin qarfin murya bai kamata mutsaya muna kallansu hakaba ga dukkan alamu wadda ake cuta itace zata taimakemu  kowa yayi alwala mai la,asar mugayama Allah kukanmu





dan babu kyau yin nafila bayan la,asar dasai muyi alwala kowa yakamayi ammafa sunayi suna daga kai wasu har mikewa suke insukaga anyanki wadda mlm abukar yace kila taimakonsu zatai






hakadai akagama alwallar kana mlm abukar yaja sallah wadda yana gani duk babu wanda yayi alwala cikinsu dai dai harshi limamin garin





suna gama sallah yaimasu addu,oi kana yafara karanta ayutul,kursiyu da flaq d nas yana tofawa asama haisham shima yakamayi A hamza kam yakasayi dan yagaji iya gajiya







h Maryam kuma tana gidan ardo tashiga yin sallah basufi daqiqa goma dafara karatun ba dayar taci sa,ar kaima dayar sara wadda tunda suka fara fadan batayi wannan nasarar ba






kamin tahada kanta taqara kaimata wata sarar saida ta kaimata sara yafiso goma acikin daqiqa daya wani abu kamar leda yayo qasa






wanda daga wadda ke sarar har wadda aka sara sukabiyo ledar nan saidai dukkansu babu wanda yakeso dayan yarigashi zuwa abinda yajamasu tsaiko kenan






har ledar takusa zuwa qasa fuskar Hainan haisham yagani tashiye dawani irin gudu wanda baitaba tunanin yanada irinshi ba







ya isa wurin wanda yayi dai dai da isowarta qasa asume take daukarta  yayi tamkar yar baby zaibar wurin wannan bubuwar yagani tayo wurinshi addu a yakamayi duk wadda taxo bakinshi






su mlm abukarma wanda tun rugowar da haisham yayi suka tashi tsaye addu,a suka fara





wata irin qara bubuwar tasaki lokaci guda tabace bat





kuyi haquri da wannan bana danjin dadin jikina ne





Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
190_195


FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺









😘ANSHOLLY😘
















wata irin qara bubuwar tasaki lokaci guda tabace bat rikidewa gudar tayi take takoma kyakkyawar mace qarasowa inda haisham yake tayi








tashi kakaita chan wurin mlm yayi Mata addu,a yanxu inba haka tunaninta zai jirkice






aibata rife bakiba haisham yamiqe yanufi wurinda aka umarceshi gaban mlm abukar ya ajiyeta







itama qarasowa tayi tazauna amma duk rabin jikinta yankane addu,a mlm abukar yafara yimata kana yadauko zam zam yayi addu,a yaba haisham kan yabata tasha






daqyal yasamu tasha kadan wani ruwa wannan aljanar tamiqo ma haisham anshi kabata tasha saida yayi dagaske kana yasamu tasha







tanasha wani bakin abu yaita fitowa daga bakinta tamkar jini gashi har yanzu asume take




chan kuma abin yadaina fitowa wani irin ihu tayi wanda gaba1 saida rugar ta amsa wannan aljanar naga tayima haisham mgn cikin sauri





wadda sai yanzu naganeta ashe mm sadiyace tadaisha wahala🤔





tashi daga wurin inba hakanan ba da aljanin yafito wurinka zaya koma






da sauri haisham yatashi wani baqin hayaqi yafito daga bakinta da gudu dan bawai ahankali yake fitaba sannan gawani ihu hayaqin yanayi







alhamdulillah mm sadiya tafada kana tafara mgn nasan bakusan niba ni suna sadiya kuma nice wadda hainan tazauna wurina kamin tatafi birni







nan tahau basu lbr kowa yayi mamakin wannan lbrn amma bandasu A hamza





tana gamawa tayi shiru abinda imeka yafada mako babu gaskiya aciki kallanta sukayi dan basu gane waye hakan






hakan data lorane yasata yimasu bayani dalla dalla ina nufin aljanin dake jikin Hainan





kallanta kawai suke amma zuciyarsu ta razana murmushi tayi kunyi mamakin haka ko





kallanta tadawo dashi wajan ardo inzaka tuna da gidan mlm amadu kangone wanda suka gada kaka da kakanni amma duk cikinsu babu wanda yayi yin qurin gina wajan







dan sunsan akwai fadar sarkin baqaqen aljannu awajan hakadai lokaci yaita taafiya





har kangon yadawo wajan mijina dayake ubansu daya d imeka lokacin shi akaba milkin imeka yaji haushi dan shiyaso ya mulki fadar ganin yadda tatsaro dan sun gina fadar iya ginuwa







shiyasa sukeji da ita babu yadda imeka vaiyi ba danyaa anshi fadar nan daga hannun yayanshi amma yakasa dan hatsabi bancin shi yafina imeka dahaka dai rayuwar






masarautar taita tafiya amma imeka baitaba nasara kan yayanshi ba duk irin surkullan dayake aiko mashi dasu






alokacin ne danip sunqn yayan imeka yaganni yakwallafa rai dani ni musilmace babu aure tsakaninmu amma hakayace yaji yagani kuma zai musilinta aina bako lbrn abinda yafaru







imeka najin wannan mgn ranar har qwarya qwaryar party yahada dan yasan dole danif yabar mashi sarauta







lokqcin da za,abawa imeka sarauta ana saura sati daya danif ya aureni kuma ya musilinta alokacinne kuma imeka yayi tafiyq zuwa birnin sin dan qara habbakar masarautar su






kuma achane yahadu da matarshi uwar ya'yanshi haras haras kyakkywa ce   dan kyawanta kansa mutum yashqgala da kallanta koda imeka yaganta yaqwallafa rai akanta








baiyi wani jinkiriba ya fadama mahaifinta wanda shima sarkine nan take ya bashi ita dan yasan masarautarsu imeka babbar masarautace






ga yanzu shine sarkin imeka yaji dadin wannan zuwan nashi ana saura kwana biyu abashi fada yadawo ana nadashi sarki yakoma birnin sin





dan shagulgulan biki dan sai sunyi shekara daya suna biki alokacinne kuma mlm amadu yafara ginin kangon nan wanda mutane dayawa sunso su hanashi amma yayi buris







baqaqen aljannu sunyi baqin ciki marar musaltuwa dan yayi masu asara dayawa saidai duk abinda yafaru imeka bai saniba kuma babu wanda yafada mai






sunyi niyar cutar d mlm amadu amma suka kasa dan duk rugarnan babu mai iliminshi dan duk inda yaje yaga wanda yafishi ilimi saiya zauna yaita tambayar qbinda ke dakyau da wanda Allah bayaso







hakadai yayi auranshi yatare cikin koshin lfy shikoma imeka ana gama biki yadau amarya suka shiga yawan zagaye duniya basu dawoba saida tahaifi yara biyu







lokacin kuma har ansake mashi masarauta shima mlm amadu anhaifa mashi kyakkyawar yarshi hadiza







lokacin da imeka yadawo yayi baqin cikin jin lbrn wai anbige mashi masarauta yayi alqawarin daukar mumunar fansa akan amadu





amma koda yaje ya iske yarshi dije tana zama lokacin sai yaji yakasa yima mlm amadu komi dan san dije yaji yayimai dirar miqiya






juyowa kawai yayi yakasa yin komi wanda matarshi kanta tayi mamaki  data tambayeshi saiyace akwai daukar fansa bayanzu ba






hakadai yaita niyar auranta amma saboda mlm amadu yayi mata addu,oin tsare tuntana yarinya ahaka har akai mata aure itada iro
😭BAKAR IZAYA😭
195_200



FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺









😘ANSHOLLY😘










to nan yasamu halin auranta dan iro baisan wani addini ba ahaka suke auranta su biyu lokacin da dije tasamu ciki alokacin ne imeka






yai alqawarin daukar fansar fadarshi da aka bige mashi dan dama bawai yayi haquri bane duk mutuwar da ake imekane ke shanye masu jini dan duk shekarar da yar dije zatayi






to ashekarar yake rama abinda akai mai dan koba komi yana ganin yasaka ma iyalan mlm amadu baqin ciki duk da harda mlm amadu yaso sakamawa saidai Allah bai nufaba






ya amshi abunshi  dan dagaske bashi yakashe mlm amadu ba amma wutar da akasa cikin gidan malm amadu shiyasa






dan yanzu haka dije nanan da ranta da sauri iro yatashi tsaye dijata ke araye ko wata dijar murmushi mm sadiya tayi dijar mlm amadu ke araye ba takaba






dan inda dijarkace  bazakabar yarta ta tagayyara ba dan hakaba dijan kabace asabule yakoma yazauna





cigaba dabada lbrn tayi dayasa wutar saiya dauke dija chan masarau tarshi yakaita baccin yaima matarshi gargadi kan koda wasa karta kuskura tacutar mai da dija






kana yabadda mata tunanin ta yanzu haka tana cikin aljannu tana rayuwarta cikin jin dadi dan tama manta da ita wani jinsine bana aljannu ba






rayuwarsu kawai suke saidai har yanzu bata qara haihuwa ba kallanta mlm abukar yayi dama zata iya haihu dashine







zata iya saidai rabi mutum rabi aljani inkuma tahaifi duka aljani to tun yana ciki suke dauke abinsu





girgiza kai mlm abukar yayi to yanzu yaza ai tadawo wurin yan uwanta insha Allahu zata dawo kamin nanda bikin hainan kawai dai addu,arku nake bukata






dan itace kawai zata taimaka man insha Allahu zamu tayaki da addu,a amma yanzu daya dauki ita hainan din  inazai kaita






inji h maryam zai hallaka tane dan yanzu batada wani amfani gareshi tunda anganoshi zaro ido h maryam tayi to yanzu yaza ai nasan dole yadawo gareta






murmushi mm sadiya tayi karki damu maryam bazai taba dawo gareta ba dan yanzu haka yama  manta da ita





kamarya inji A hamza mu aljannu Allah ya,azamana mantuwa dan muna iya hango abu daga nesa daniyar inmunzo zamu cutar dashi amma muna zowa kusa dashi mumance mumarasa mimuka zoyi







inhar kaga munje mun dawo wuri to munyi ajiya wurinne wanda ko shekara dari xa,ai muna sane da wurin amma inhar bami ajiyaba muna saurin
 mantawa







hayakin dakaga yafita abakin hainan to ajiyar da emika yayice dan tun randa aka haifeta yayi wannan ajiyar yanzu insha Allahu zata dinga bacci kamar kowa koma tayi bankwana da emika har abada







yanzu yaqin dake gabanmu shine naceto dija bara natafi sai wani lokaci kuma inmun hadu godiya sukai mata sosai bat tabace tana bacewa hainan tatashi zaune bakinta dauke da salati






kallan kowa tafara daya daya hartazo kan mlm iro gani tayi yana kuka riris tamkar qaramin yaro






gurin A hamza taqarasa dad mike faruwane nan naga mutane dayawa katashi muje gida nagaji dazama nan murmushi yayi mata to daughter bari ayi sallah magrib kinga takusa








mlm iro najin haka yajawo qafa yazo kusada A hamza dan Allah alhaji kataima kaman kabarman hainan wuriina kamin lokacin auranta yayi  dan inaso nanuna mata gatan uba wanda bannuna mataba







murmushi A hamza yayi to mlm iro banike auranta ba kuma biki da munkoma gobe xa,acigaba dayinshi amma in haisham din yayarda to gashinan in itama tace zata zauna bazan hanata ba








h maryam ko takawo iya wuya dan wani haushin iro taji banda munafinci duk da baisan da yarshi bace sai yanzu dayaji uwarta nada rai kana yasan abar mashi ita to baza abartaba tabude baki zatai mgn kenan






hainan tarigata daddy babu inda zanzauna kai zanbi aikaine babana ko gyada mata kai yayi to kaji mlm iro kayi haquri hainan dai bazata zaunaba






mlm iro jiyya tamkar anbada mai garwashin wuta azuciyarshi waishi da yarshi amma gabanshi take nuna shiba mahaifinta bane kodayake duk abinda yafaru shine sili






matsawa yayi gaban Hainan dan Allah ya'ta kiyafe man abinda nayi maki da sauri hainan tadago kanta danyauce rana tafarko da mlm iro yakirata da yarshi












kallanta kowa yake dan yaji mizatace bude bakinta tayi cikin tsoro kana takoma  bayan A hamza dakai da inna uwale bazan taba yafe makuba ko zakuci wuta bal bal dankun dakeni sosai








nanfa mlm iro yakara riqicewa yana roqon Hainan tayafe mashi amma kallama daya kawai take fada cewar bazata taba yafe masuba kozasuci wuta bal bql abinda keqara tada hankalin mlm iro kenan wutar datake fada










ganin haka yasa A hamxa sanya baki kancewa yaqyaleta watarana dakanta
zatace tayafe mashi ba haka iro yasoba yaso kamin amaidu mashi dijanshi yawanke kanshi wurin Hainan saidai babu yadda ya iya







nan A hamza yaima ardo mgnr yarshi kan yanaso ya aurama Ameen ita cikin farin ciki ardo ya amsa dan yasan hada zuri,a da A hamza abin farin cikine nan suka aje da angama sallah








magrib za,adaura aure dan lokacinta yagabato gidan ardo suka shiga h maryam d Hainan wani mutunci Hainan taga suna mata cikin zuciyarta take tunanin kodai basu ganetaba har yanzu







dakin uwar matar daza,a aurama Ameen sukashiga wanda dama anan suka sauka saidai mutuncin datake masu yanzu yafi nafarko sharewa kawai sukai sukaci gaba da sallah







ana gama sallah aka daura auran Ameenullahi tare da matarshi hasiya akan sadaki dubu hamsin godiya A hamza yayi sosai da wannan





mutunci da ardo yayi mashi kqna yanemi alfarmar abashi amarya sutafi da ita dan ahadasu tare da yar uwarta ai masu gyaran jiki ana saura kwana biyu biki zai aiko adauke duk wanda yakesan zuwa










haba alhaji babu komi aiyanzu hasiya ikwan koce haka suka tafi cikin mutunci baccin haisham yacika duk wanda suka halacci wajan da kudi






kana yace aduba mashi gona babba wadda za,a iya makaranta da ita nanda kwana biyu zai dawo rugar nanfa kowa murna yake tabbas yau gashi sun faracin arzikin wadda suka tsana dama haka rayuwa take










.Ansholly
😭BAKAR IZAYA😭
200_205



wannan page sadaukar wane gareki RABIAT JIBRIL






FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺









😘ANSHOLLY😘








SAI QARFE TARA SUKA ISO CIKIN GARIN KADUNA KAITSAYE GIDAN MLM ABUKAR SUKA WUCE SAUKESHI SUKAI KANA A HAMZA YAI MASHI GODIYA






DAN SAIDA YAYI YAYI DASHI KAN SUJE HOSPITAL DAN ADUBA QURAJAN JIKINSHI WANDA EMIKA YASA MASU AMMA YACE BAZASHIBA YASAN DAYAYI







ADDU,A ZASUYI SAUQI  HASIYA KO RUNTSE IDANTA BATAIBA DAN WANNAN NE SHIGOWARTA BIRNI TAFARKO KALLE KALLE KAWAI TAKE






YAYINDA HAINAN TUNDA AKA SHIGO CIKIN MOTA TAKAMA BACCI WANE IRIN TAUSAYINTA YAKAMASU SHIYASA KODA AKAZO GIDA HAISHAM YADAUKETA YAKAITA HAR DAKIN H MARYAM






ITAMA H MARYAM BATA TASHETA BA DUK DATASAN BATAYI SALLAH ISHA BA AMMA TAKASA TASHINTA DAN TANA GANIN INTATASHE TA TAMKAR BATAI MATA ADALCI BA






DAN TUNDA TAZO DUNIYA YAUNE KADAI TAYI BACCI WANDA BANA CUTABA HAWAYE TASHARE KANA TATASHI TATAFI PARLOUR WURIN HASIYA HABIBA TAKIRA KAN TAJE TANUNA MA HASIYA YADDA ZATAI AMFANI DA TOILET






TAYI WANKA TAYI ALWALA INTAYI SALLAH TAFITO TACI ABINCI AMSAWA HABIBA TAYI CIKIN GIRMAMAWA KANA TAJA HASIYA SUKA NUFI DAKIN DAKE KUSA DANA H MARYAM






TANA JINJINA YADDA H MARYAM KEJI DA HAINAN DAN KODA YAN UWANTA NE SUKAZO DAKIN KUSA DA ITA TAKE KAISU TANAJI YAYARTA CE KAWAI TAKE KAIWA DAKIN TA






SAI GASHI HAINAN CHANMA TASAUKETA HAKAN YANA NUNI DA WANNAN BAZATA SAUKA CHAN BA ITA AWANNAN DAKIN ZATA ZAUNA DUK DA BATASAN KOMI BA GAME DA HAINAN






AMMA TA AJETA ALAYIN YAR WANI BABBAN MAI KUDI HAKADAI TASHIGA KOYAMA HASIYA ABUBUWA KOSANMA ITA TAIMATA WANKA DAN DATAJE ZATA FITO TAKE BIYOTA







HAKAN YASA HABIBA TAGANE YAR KAUYECE ITA DARIYA TAKAMAYI MATA TANA NUNA SHAWA YANZU WANNAN KIKE TSORO ITADAI BATASAN MITAKE CEWA BA KALLANTA KAWAI TAKE








HAKADAI SUKA GAMA SUKA FITO AMMA AWULA QANCE HABIBA KE KALLAN HASIYA DAN ITA YAR AIKICE AMMA BATA KAUNAR TALAKA






CIKIN KAYAN DA AKA DINKAMA HAINAN H MARYAM TADAUKO GUDA TAKAWO MA HASIYA KAN TASAKA KAMIN ADINKO MATA NATA







parlor SUKA FITO TAYI KYANTA IYA NATA AMEEN NAZAUNE ADAYAN SET DINSHI NAFICE TADORA KAFA DAYA KAN DAYA






SAI TAUNAR CHIN GUM TAKE ADINING TAKAITA ABINCI TAZOBA MATA KANA TAKOMA INDA YAN AIKI SUKE DAN TASAN TAGAMA AIKINTA 







DA KYAL TAKE CIN ABINCIN DAN BATASABA DA CIN IRIN SHIBA HAKADAI TASAMU TADAN YAYYAGA H MARYAM CE TAFITO DAGA DAKINTA CIKIN SHIGAR KAYAN BACCI AMMA SAITA DORA HIJAB ASAMA






A NAFISA MIKIKE HAR YANZU BAKI TAFI WAJAN MIJINKI BA TASHI KIWUCE BANASAN SHIRME HAR QARFE SHA DAYA TAYI FA KAIMA AMEEN KATASHI KAJE DAKINKA HAKANAN DARE YAYI







CIKIN SAURI YATASHI DAN TUNDA ABUNNAN YAFARU YAUCE RANA TAFARKO DA H MARYAM TAYI MASHI MGN KUMA YAJI DADIN HAKA NAFI MA TASHITAI TAIMATA SAIDA SAFE







KAYAN BACCI TABA HASIYA TASHI KIJE CAN DAKIN DA HABIBA TAKAIKI KICERE WA INNAN KISA WANNAN AMSA TAYI CIKIN LADABI TABI HANYAR DAKIN






DA KALLO TABITA ITADAI HAKANAN BATAJI YARINYAR TAKWANTA MATA ARAI SOSAI BA ITAMA TURAKAR MIJINTA TAWUCE






RUGAR JALO

TUNDA SU A HAMZA SUKATAFI MLM IRO KE ZAUNE NAN KE RUSAR KUKA UWALE KAM NAGEFE RAI KWAKWAI MUTU KWAKWAI HAKA MUTANE SUKAITA SHIGEWA GIDA JANSU SUKA BARSHI NAN







ARDONE DAYAGA ABIN YAYI YAWA YASASHI DOLE YABAR WURIN DAN HAR DARE YAFARA NISAWA JAN UWALE YAYI SUKA TAFI GIDA WANDA KURAJAN JIKINTA SUKA. MAIDA ITA TAMKAR KUTURWA







YANA XUWA YASAKETA SAURA KADAN BARAN TATINTSIRA DA ITA TAFADI DA SAURI TARUQO HANNUN MLM IRO CIKIN MURYAR AZABA TAFARA MGN







MLM KAYAFE MANI NASAN NAYI MAKA LAIFI KUMA NI NAQARA MAKA JIN TSANAR HAINAN DAN WATARANA KANASO KAHANANI YI MATA ABU AMMA KANA KASAWA HAKAN DUK YAFARU AKAN AIKIN BOKANYA








AMMA DAN ALLAH MLM KAYAFE MANI INHAR INADA LAIFI KAIMA KANA DASHI DAN DAMA KATSANETA KAWAIDAI NAQARAMA TSANARTA NE NANFA TAHAU BASHI LBRN YADDA TASO KASHE HAINAN





AMMA SAI QAIQAYI YAKOMA KAN MASHEQIYA MLM IRO KUKA YAKE TAMKAR KARAMIN YARO YAYINDA MAKWAFTANSU SUKA LEQO TAKA TANGA









DAN ALLAH MLM KAROQA MAN HAINAN KAN TAYAFE MANI DAN NIKADAI NASAN MINIKEJI AJIKINA






TSAYE MLM IRO YATASHI BAZATA TABA YAFE MAKIBA DAN KINCUTAR DA ITA KO CATAI ZATA YAFE MAKI NI UBANTA SAINA HANATA





KUMA KIJE NADATSE IGIYOYIN AURENA AKANKI DAN MATATA TAKUSA DAWO MAN






🤔KAJI MLM IRO DA KARFIN HALI BARAWO DA SALLAMA






JUYAWA YAI ZAI TAFI ROQO HANNUNSHI UWALE TAYI KARKA MANTA KOMI ZANMA HAINAN SAIDA SANINKA KUMA ITAMA TASANI DUK IZAYAR DANAKE GANA MATA DASA HANNUNKA








WACE TAKAMA ZAKAIMAN KANCEWA XAKA HANATA TAYAFE MAN KAIMA BAZATA YAFEMABA BALLE NI DAN HAKA GWARA KAMAIDA AURANMU TUNKAMIN KARASA WADDA ZAKA AURA DAN NASAN DIJE BAZATA DAWO MABA






KAMIN MLM IRO YAYI MGN AKA BUGA SALLAMA DANGIN MIJIN UWAR UWALECE WANDA TAJE TA AMSAR MASU KAYAN GADANSU KOWANE RIQE YAKE DA SANDA AHANNUNSHI ASHAR KAWAI SUKE KUN TUMAWA




DAN DANAN UWALE TAJI CIKINTA YAHAUTSINA WANI ZAWO YATAHO MATA BAWANI JINKIRI YAFARA ZUBA








ANSHOLLY
😭BAKAR IZAYA😭
205_210


FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺







😘ANSHOLLY😘









wurinta sukayo ina kika kai mana gadanmu koki bamu ko kuma aradu nalahira yafiki jin dadi.....






atsorace tafara mgn yana gun bokanya nanfa tafara basu lbrn yadda akai nanfa suka hau danna mata ashar.....






da rantsuwar indai har bokanya bata basuba sai sunkashe ta daga ita har uwalan.....








har zasu fita mlm iro yadakatar dasu gwara kutafi da itachan inkukaje bokanyar tafi saurin ganewa....






amma inba hakaba raina mako hqnkali zatai jan uwale sukai tamkar kayan wankii suka tafida ita yayinda mlm iro yamaida gambunshi yarife danko amafarki bai fatan Allah yaqara hadashi da uwale






kowa nazaune a dining dan wasuma sunfara cin abinci qarar takalmin tane yadawo da hankalinsu wajanta tafiya take tamkar batasan taka qasa red din atamface ajikinta doguwar riiga tayi kyau bana wasa ba.....







qarasowa tayi adaning dad gud morning  morning daughter kintashi lfy lafy lau dad juyawa tayi wurin h maryam morning mum....






bazan amsaba saida kika gashe da daddyn ki kana zaki tuna dani sry my mum kinsa dai kema inaji dake dariya akasa amma banda Nafi datakeji tamkar tamaqure Hainan.......







itabadan ma kar auranta yagundele ba da tuni tabar masu gidan takoma warta abuja.....







suna gama cin abincin suka sauko parlo gyaran murya A hamza yayi kana yafara mgn alhamdulillahi dukkan yabo yatabbata ga Allah tsira da aminci sukara tabbata ga shugabanmu annabi Muhammad (S,A,W,)







tabbas Ameen abinda kayi baka kyauta ba saidai yanzu ba mgnr tune tune bace dan nasan inda laifinka to harda namu shiyasa mukafi daukar laifin.....






amma yanzu nasan amatsayina na uba nasan nafita hakkinka tunda ga matanan nabaka inaso kariqe ta amana kuma inhar kasake kaqara aikata laifi irin wanda ka aikata Allah ya isa banyafe makaba








wani kuka yaji yazo mashi amma yadake tare da daukarma dad dinshi alqawarin bazai qara koda kusantar zinaba








kamin suqara cewa wani abu akai sallama h abidace yayar h maryam tare da wadda h Maryam tasa akirata dan gyara amarya daga garin katsina......






cikin farin ciki h maryam ta amshesu  tare dakaisu dakin baqi bayan sun gaisa take gayama mai gyaran yadda takeso amaran sukasance...






karkiji komi hajiya keda kanki saikin yaba mani murmushi h Maryam tayi kana suka ficce itada h abida kidan huta akawo maki amaran a,a hajiya akawosu ayanzu wane hutu
xanyi baccin anan nakwana...






to bara naturosu Hainan
 kutashi kuje dakin baki akwai mai jiranku tashi Hainan tayi batare datayi ma hasiya mgnba dan da turanci h maryam tayi mgnr ......








tun jiya h maryam take ganin Hainan nashare hasiya tasan dan bata sava da itabane tunda duk cikin rugarsu babu wanda yake kawance da ita








haisham ne yamai maita mata abinda akace da fulatanci kana tatashi









acikin kwana biyar amare sunyi kyau gashi babu inda suke zuwa daga daki sai daki ga haisham yakoma bakin aikinshi sai ranar da za,ai dinner zai dawo waya kawai yake mata dan yaji lfy yarta.....







dan dazai tafi saida yasai mata waya ameen kam kunya tahanashi zuwa saidai kullin  tambayar habiba yake kan matarshi tana lfy tun batasan matar ba hartasan wadda yakecewa......







aiko tasha jinin jikinta yayinda takoma mata biyayya dan tana gudin inta waye tasa akoreta.......






tunyau gidan yafara cika abinka damasu kudi hidima ake tamkar yaune bikin abangare guda kuma sundage da addu,a akan Allah yataimaka ma mm sadiya har masallatai A hamza yace susasu a,addu,a
babu abinda ke damunsu yanzu irin wannnan.....





 h maryam ce zqune aparlo itada yan uwanta suna tattquna yadda dinner zata kaya dan gobene biki kuma jibi za,akai amarya gidan mijinta....








shikuma Ameen daga wurin dinner zai wuce datashi matar" dayace daga cikin yan uwan h maryam tafara mgn wai itama matar haisham wa incen kauyawan ne yan uwanta









murmushi tayi kana tafara mgn tasan tabbas tafada masu wacece Hainan zasu iya rainata abinda bata fata kenan.....






a.a itama nata daban insha Allahu ana cikin bikin nan zakuga mahaifiyarta tazo dan ita yar larabawa ce......







wow inji diyar h abida haba kallo daya zakai mata kasan bata hada jinsi dayan Nigeria ba murmushi h maryam tayi mata aiko sunada yan uwa anan dan mahaifinta yacema zai dawone anan.







tashi h Maryam tayi baraa naje nayi wanka to kawai sukace mata yayinda tajuya takama hanyar dakinta mutum biyu ta iske aciki dan danan jikinta yakama rawa....









tagane dayar dayarce mai kuka bata gane ba karaso ciki mana Maryam yazaki tsaya daga nan qarasowa tayi tamkar yadda aka umarceta amma jikinta rawa yake sosai







zama tai akan bed set dorowa  kiran A hamza tayi awayarta kan yazo dakinta yqnzu  to yace dan yana cikin gidan baifitaba ba,afi 10 minit ba saigashi






bai wani tsorata daganinsu sadiya dayayi ba gaisawa sukayi amutunce kana tafara mgn....






alhamdulillahi kamar yadda naimaku alqawari gashi nacika nadawo da khadija akan kari nakuma gode da addu,oin dakukasa akaita yiman dan suntaka muhimmuyar rawa wajan taimako na....







dan yau kwanqn khadija biyu ahannuna  nabartane dan tadawo hayyacinta  kuma alhamdulillahi tadawo normal amma ban bata lbrn abinda yafaru ba sai yanzu kukan daku kaga tanayi kenan....







amma nasan insha Allahu nanda dan wani lokaci komi zai dai daita Ku kiramata yar'ta  taganta waya h maryam tadauko takira hainan kizo yanzu adakina







Ansholly😭BAKAR IZAYA😭
210_215


FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺









😘ANSHOLLY😘














sallama tayi tashiga da sauri dije tadago kanta tashi tayi cikin sassarfa ta rungumeta,,,






kuka tasa mai tsuma zuciyar mai sauraro  wanda saida yaba dukkansu tausayi saida tajima rungume da ita kana tasaketa.....







itadai Hainan tsaye kawai take tana kallan ikon Allah h maryam ce tayi mgn.....







wato dije Hainan kadai kika sani mu babu wanda kika kula murmushi tayi kana takoma inda tatashi....








murmushi A hamza yayi a,a maryam dolefa taso ganin Hainan tunfa tana yar kwana bakwai tabarta kinga ko  dole taso ganinta






samu wuri Hainan kizauna zama tayi amma zuciyarta nawani irin bugawa bazata taba mantawa ba sunan innarta dije....







kuma tamutu  to wannan wacece kuma ga mm sadiya tagani taya akai su daddy suka santa zama kawai tayi amma zuciyarta cike da fargaba.....






A hamza ne yafara mgn Hainan nasan zakiyi mamaki daki ganmu tare da sadiya nan yahau bata lbrn abinda yafaru bairage mata komi ba.....






kuka take sosai rungumota dije tayi itama tana tayata h maryam harda share hawaye








dariya mm sadiya tayi to mudai kun cikamu da kuka kuma inada mgnr dana keso nayi daku







shiru sukayi nan tafara fada masu maqar qashiyar da Nafi takullama haisham abin yadaki su h maryam tabbas yarinyar nan shaidaniyace inji A hamza amma taya za,a magance wannan matsalar? tawurin Hainan kadai inji mm sadiya.....






itace wadda zata taimaka mashi dan inba hakaba bazai taba yadda da baida HIV itama Hainan abinda yasa zai aureta dan yana ganin kamar yasa mata HIV n dan jinin daya bata asbiti







to taya zata tema keshi? inhar suka koma abuja nasan likitan haisham dole yazo nasan kuma dole suyi wata mgn d nafi....






inasan dakunje kisa shi yasa camera agidan karki sake kibari nafi tasan da ita kinjini ko kaita gyada alamun taji....





sallama tayi masu kan zata tafi saikuma wani lokaci godiya sukai mata sosai
bakamar dije dan taga uwar wahalar da sukasha
itada mijinta wurin daukota Allah dai yabi yata.......







hainan kam takasa tashi tana nan zaune. jikin dije uwa mai dadi inji h maryam murmushi A hamza yayi kana yabar dakin....







tashi kije ki wanka hadixa kifito kigaisa da yan uwana dana alhaji amma nace masu daga makka kuke.....






da sauri tadago takalli h maryam insuka ganefa naji ance harda yan rugarmu sunzo fa..








karkiji komi bazasu taba gane waba dan kinyi kama da larabawan yan rugarku kuma part dinsu daban ko Hainan basu shiga safgarta yarsu kawai suka dauka....






murmushi mai ciwo dije tasaki tabbas yarta taga rayuwa amma tayi alqawari insha Allahu Hainan sai tazama abinsu arugarsu kallan akwatinta tayi wanda ke cike da kaya da gwala gwalai dan mm sadiya......







bata baro mata komiba duk kayan sawarta saida tadauko mata kudine kawai bata dauko ba danba iri daya bane danamu tashitai tashiga toilet.....






fita h maryam tayi wurin yan uwanta kutashi muha dama baqowar mu abinci....






kallanta sukai amama kance wace baqowa kuma? kuyi haquri ban fada makuba mamarsu hainan ce tazo ashe tun dazu ta iso amma alhaji yaqi gayaman






to ta ina tashigo ne taqofar baya Ameen yashigo da ita mutum biyu suka tashi suka nifi kitchen ya'yan h abida nabila d fadila wadda take san hada kawance da Hainan...





cikin minti goma sun hada daning basu jima dazama ba wata mata tafito hanninta riqe dawata budurwar diya babu abinda zai hanaka kiranta matar sarki.....










daga ita har yar baza kaso
kauda idanka daga kallan wannan baiwar uban gijinba tabbas sun hadu duk wanda ya kallesu
dole yaqara.....





gawasu iyayan gwala gwalai sunsha tundaga fuskarsu suke qyalle har qafafu wansu ...





nikaina saida naqara bude😳idona sana nagane ashe Hainan ce da dije lol






wata irin girmamawa yan uwan A hamza dana h maryam suka kama bata ita kuma amutunce take gaisawa dasu tabirgesu ganin batada girman kai






yaune yakama ranar dinner sai shirye shirye ake haisam ma yazo da abokanshi dirar yamma sukayi







Ansholly😘😭BAKAR IZAYA😭
215_220


FANTASTIC STARS WRITERS
🌺F S W🌺







*kuyi hqr fans zan taqaita makushi dukda ba haka nasoba amma banso har azumi yazo ban idashiba inkuma kuna ganin nabarshi sai bayan sallah in Allah yakaimu zaku iya yiman mgn*ngd d kaunar dakuke nuna man..




😘ANSHOLLY😘







biki yayi biki dan angwaye d amare sunyi kyau bana wasaba duk da kaya iri daya sukasa kala kadaice tabam banta....






ya yinda Hainan akai mata kwalliyar blue ga gwala gwalai tasha sai walainiya takeyi....






matar Ameen kuma akai mata kwalliyar red sunyi kyau bana wasaba saidai kallo 1 zakai masu kasan Hainan tazarce akomi....





danko iya gwala gwalan dqke wali ajikinta abin kallone, dijema ba,abarta abayaba saida tacuyo kwalliyarta tamkar sarauniya dan yan rugarsu babu wanda yaganeta.....






chasu kawai akeyi ya yinda naga naira na kuka dan zubata kawai ake tamkar babu gobe...





hmmm kudi kenan nima baridai nazo nayi zuciya nayisu ko hurairayabo tadaina daga man kai lol..






can nahango yan Ansholly novels suna kwasar shoki girgiza kai kawai nayi dan abin yafi qarfina..






ina matsawa naga yan ansholly fans2 sun wani cakare mamaki ne yakamani dan bansan ya akai sojojin nan marsa fara,a suka barsu suka shigoba nanfa suka fadaman ai London girl ce tayi masu jagora...







can nagano yan fantastic stars writers nata wawasun abinci dankowa da laidarshi mmn shukra naga tanabi table table tana daukar abinci da mutane suka rage saita juye alaida matsawa nai kusada ita...

kidaiyi ahankali kar sojojin suyi out dake murmushi tayi tace ai Hainan yar uwatace da sauri nabar wurin dan inagani tawurin sarkin aljannu suka hada lol.....







ina matsawa naga mmn khairat da rahamatullah suna danbe akan abinci aibanma tsayaba nawuce dan bazan iyayi masu mgn ba kar,aga tare muke lol.......







taro yayi taro anci ansha an chashe anzubda naira..






duk wanda yakalli ango haisham yasan yana cikin farin ciki dan wata soyayyar Hainan ceke fisgarshi danko kadan bayaso tamatsa daga jikinshi kamshinta nafirgitashi







nafi kam bata samu zuwa ba tanacan kishi nacinta tamkar zuciyarta tabuga nikam nafiso tabuga dan musha gumba....😀








kqrfe 1am dai dai suka tashi ya yinda Ameen yawuce da matarshi haisham kuma sai gobe zasu daga birnin tarayya






suna isa tabude marfin mota tafita dan wani irin bacci takeji murmushi yayi tabbas akwai sauran aiki agabanshi har yanzu yqna ganin Hainan bata fara sanshiba......







amma wannan bada muwa bace shiya san dole zata soshi da sannu murmushi ya kumayi ya yinda escort dinshi yabude mai mota yafita.....










yana shiga Palo ya,iske Nafi zaune tabuga tagumi tausayinta yaji har azuciyarshi tabbas yasan bai kyauta mataba dqn yashiga hakkinta sosai yasanta dazafin sha,awa....






amma tunda tazo kd bai kusan cetaba qarasawa wurinta yayi jawo hannunta yayi dagakan fuskarta ashema kuka take....








goge mata hawayan yashigayi kukan mii kike Nafi banaso kinji plz kidaina fadawa tayi jikinshi qara rungumoshi tayi kana tasa kukan kissa my haisham Sam yanzu vaka damu daniba....






baccin kariga da kasaba man dajin dumin jikinka nasan yanzu zaka gujeni tunda kasamu yar18 duk atunaninta Hainan takai18,









murmushi yayi Nafi kenan kisani wurin Hainan daban azuciya hakama nqki daban...






qara shiga tayi jikinshi ngd my haisham cikin kissa tafara mgn wadda dole kadauka har azuciyarta hakane...






my haisham ina tausayin yqrinyarnan wallahi danni yanzu akanwata nadauketa...






baiwar Allah yarinya qarama da ita ace tana dauke da HIV....







jijiyoyin jikinshine suka tsaya cak dan tatabo mashi inda yake mashi qaiqayi dan yasan yacuci hainan vakadan ba shiyasa yai alqawarin bata farin ciki insha Allah......










nan yahau bata lbrn yadda ake taji haushi danhar afuskarta saida tanuna tabbas daba dan haka tafaru ba dayanzu itakadai keda haisham mtss taja tsaki.....









kallanta yayi ya akaine inajin wasu hakanan sukai karatun batare dasun san mi suka karantaba inba hakaba  su ibi jini har susanya ma wata basusan yana dauke da aids ba.....







murmushi kawaiyai kana yajata suka tafi daki saida yayi wanka kana suka lula duniyar ma,aura







safiya nayi wurin10am suka lula binnin taraiya Hainan tasha kuka daqyal aka turata mota dan riqe dije tayi wai babu inda zata....






dan akwana biyun datai da dije tasamu gata bana wasaba saida taji inama da mahaifiyarta tarayu bada mlm  iro ba lokacin tasan tabbas uwa nada dadi wanda yarasata dole yayi kuka...😭







ba atai da kowaba sai fadila diyar h abida tadai rantse saitayi qawance da Hainan duk da tagirmi Hainan din taci kuma Sa,a hainan din ta,amsheta...








sun sauka abuja lfy yayinda kowa yasauka da qodirinshi Hainan tasauka da qodirin san kyauta tama mijinta tamkar yadda mahaifiyarta ta umarceta.....








shikuma haisham d zuciya daya yasauka dansan yima matanshin adalci saimuce Allah yabashi iko







itako Nafi da kudirin kai haisham wurin boka maigani har hanji tausaka






tam nidai nace Allah yacikama kowa kudirinshi na alkhari









Ansholly😘😭Bakar izaya😭
END
230-235



Am sry am sry zanyi shorting  novel dinnan dan nikaina naqagara nagama shi ina godiya gareku masoyana


Ansholly💋







Cikin takun isa hainan taqarasa wurin Nafi sana tafara magana cikin isa...






Tabbas nafi kin iya hada plan to amma kisani ni awurina bazai yi wani tasiriba dan nasan komi game dake....





Yanzu wanda kike cutama zai sani kuma insha Allah daga yau karshanki yazo kuma ni bazan iya zama dawata ba awurin haisham dina dan nafiki kishinshi amma ni bazan iya yima mutum sharriba duk sanda nake mashi kuma sabida Allah nake
Sanshi badan wani abu nashiba







Maganar da hainan tayi tasa nafi zama dajin wani matsanancin buguwar zuciya...








Murmushi hainan tasaki ganin yadda tarazana nafi yanaga hankalinki yatashi nafisa ba yanzu yakamata hankalinki yatashiba sai nanda second 3  bata refe bakiba....







Saiga boka maigani har hanji  ya baiyana gabansu  amma duk suffarshi tayi muni dan ko ina ajikinshi doyi yake






Arazane nafi tatashi tsaye arikice bakinta na rawa boka tace cikin rawar murya da sauri haisham yamiqe tsaye yayi wurin....






Har tsikar jikinshi ke tashi jawota yayi daqarfi  Ina kikasan wannan mashirikin mutunan wata mahaukaciyar dariya boka yasa kana yakama kuka kamar kukan jaki









Inni mushirikine matar kafa itace babbar mushirika yanzu haka zuwa nai natafi da ita muqarasa rayuwarmu atare dan duk abinda yafaru dani kece kikasa sanadin kine nakoma haka







Kece sila dan haka yanzu zamu tafi tare kiqarasa rayuwarki da wankin dattina da fitsari da kashi da wata mahaukaciyar dariya yakyalkyace






Wata mahaukaciyar tsawa haisham yayi mashi wadda tasashi gimtse dariyarshi...






Wadda tayi dai dai da sallamar mama sadiya dagudu hainan tayi wajanta ta rungumeta








Itama rungumeta tayi tana Murmushi qarasowa parlour"n sukai boka naganinta jikinshi yakama qyarma..









Wani  kallo mm sadiya tayi mashi wanda yasashi duqawa haisham kam arude yake dan ganin abun yake tamkar almara...








Zauna haisham inji mm sadiya babu wani sukuni atare dashi yazauna fadila ma wace tafito tun dazu itama samun wuri tayi ta zauna







Inaso kafara basu lbrn abinda kuka aikata baima bari tarife bakiba yafara magana....







Nan yazaiyane masu komi batare daya rageba kana kuma nafi bata aureka ba dan tana sanka saidai dantaci dukiyarka.....   







Kan nafi haisham yayi saida yai mata shegen duka kana yakyaleta babu wanda yayi qoqarin  hanashi  dakinshi yanufa....







Nafi naganin haka tayi waje dajan ciki dan tasan bindiga yaje daukowa wani raza nannan qara datajine yasata takewa da qafa fuwanta danko tasan koba afadaba bokane ya halbe aguje tabar falfajiyar gidan dan tasan kanta zai dawo.....









Kayi dai dai haisham dan wannan azzaliman hukuncinsu kenan kamin tarife baki gawar boka tabace bat tamkar bata wanzu wurinba....







Da sauri haisham yadago  yana kallan mm sadiya Murmushi tayi mashi karka damu daganin wannan aljannun dasuke mashi aikine suka daukeshi....








Dan dama sunyi dashi inhar ya mutu to suza su dauki gawarshi kuma ya amince....







Sai lokacin su hainan suka saki juna jin babu gawar  bokan aparlon dan tunda haisham yadana mashi bindiga suka rungume juna  ita da fadila.....







Nan mm sadiya tayi masu nasiha sosai akan kulada addini da kuma yima miji biyayya da kuma hakkin mata akan mijinta sun mata godiya sosai data tashi tafiya....












Tareda addu'oi dan babu abinda zasuyi mata daya wuce wannan dan mm sadiya tazame masu jinin jiki...









Aranar haisham yayi buking jirgi dan yace banan zasuyi amarciba shida yar matarshi gobe zasu daga zuwa England....








Bataliyar sojoji yakaima doc bash amma saiya iske bashi nan asbitin gashi yasake gida kuma baisan gidan da yasake ba dole yayi haquri har zuwa ranar dazai zo office...










Nafi kam tunda tafara gudu bata tsaya ko inaba sai gidan bash wanda ta chanza masa gidan babu motsin kowa hakan bai da metaba dan tasan baizama dole dama ta iskeshi ba....








Amma ga mamakinta motarshi nanan ga sauti yana tashi ahankali shiga kawai  tayi abinda ta iske yayi matukar raza nata











Bash ne da sadi suketa aikata masha arsu  komawa tayi dabaya baya tadauko wani qatan qarfe wanda tayi katari dashi bakin get....







Saukarshi kawai yaji saman kwanyarshi wata raza nanniyar qara yasaki atake kanshi ya fashe jini yafara zuba....










Ihu sadi tasaki  ganin yadda nafi tayima bash rauni kamin tayi wani yinkuri  aljani dankun dala yabaiyana ganinsa ya bala'in raza nasu  bakamar nafi dan tasan rayuwarta tazo qarshe....











Durkushewa tayi tafashe da kuka kayiman rai dankun dala nayi alqawarin baka duk abinda kakesu....






Kuka yasa marar dadin sauraro  kana yasa wata uwar dariya  daure fuska yayi babu magana bakomi  yafara tsotse jinin bash....












Nanda nan su nafi suka rude hanyar qofa sukayi amma sunyi sunyi subude sunkasa yana gama   tsotse jinin yasa keshe  yayo wurinsu





Nanfa suka saka kuka gashi babu wanda ya iya wata addu'a acikinsu  sama suka farayi  chan sadi tahau karkarwa   yan second ne kadan yasake ta  fatarta tayi wane fayau alamar babu jini ajikinta









wata uwar qara nafi tasaki  ganinsu sadi kwance babu jini ko dis ajikinsu yanzu kuma tasan kanta zai dawo inama ita yafara kashewa dadai ganin wannan bala'in











Kuka take tamkar ranta zai fita amma ina  tuni yagama da ita sai kuma wasu badai suba karshen su nafi kenan saikuma uwale












😘ANSHOLLY😘

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *