Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, August 19, 2019

ABIN DUHU COMPLETE (HAUSA NOVEL WORLD)

adsense here
ABIN DUHU COMPLETE (HAUSA NOVEL)

[2/7, 5:45 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
         Na
Hafsat musa

7 February

Dasunan Allah mai rahama mai jinkai



1?5





Zaune take gaban dressing mirror tana shafa hoda tana goga wannan tashafa wanna har takamallahah
Tatashi tanufi maajiyar kayanta tazakulo wata  gownt  blue tayi rolling da blue din mayafi tana daidai
Fitowa wayanta yafara ringin dasauri tadawo domin jin hubby ta ne ke kiranta domin special ringi tasamashi
Dasauri tadauka hello my habibi,
Cewatayi ok, ganinan zuwa bani minti 2 luv you tayima wayar kiss ta Aje
Dasauri tasakko daga mattakalar bene 
Ta iske mamy ta A falo
Tace mamy barka da hutawa ta wai wawaye tace lafeeya lau   Zeenat
Hanyar fita tayi tace inazaki ne Zeenat tace mamy Faruq ne mamy tsaki kawai taja tacigaba da Abinda take
Zeenat Kuwa Hanyar waje tanufa ta iske shi zaune bisa motar sa Honda civic duk ta tsufa tace my habibi na barka dazuwa yace  lafeeya lau hubby na kina lafeeya tace klau,
Sukacigaba da firarsu can yace Mata  hubby matsalar kudi su kamani fa kibani 20k tace kacika matsalar Kudi habibi mekake dasu ne  baasati saikace kana bukatar kudi, yace sorry my hubby kinsan nike kula da kakanta ita daya gareni  gashi nikuma bawani Aiki nake kiyi hakuri tunda ina matsamiki fuu yatashi yashige motar sa Zeenat cewa take Habibi!! Habibi Amma be tsaya saurarenta yaja motar shi yabar harabar Gidan,

Cikin gida tashiga cikin tashi hankali domin Habibinta yayi fushi da ita mattakalar bene tahaye bata tsaya kallon inda mamy ta take tajawo wayarta call din Habibi kawai tayi Amma yaki picking saidatayi mishi Kira 10 Amma bedauka karshema tana Kara kiranshi taji wayansa switch off wurgar da wayarta bisa gado tafashe da kuka domin ba karamin so Allah ya doramata na   Ameer tana matsifar sonshi sosai
Tanan kwance har bacci yadauketa bata tashi farkawa har wjn 4 Alwalla kawai tayi sallar  La' sar tazura wata doguwar rigar Atamfa komawatayi takara call din Habibinta yabude wayar Amma yaki picking,
Test tashiga rubuta masa

_Haba_ _my_ _Habibi_ _katausayamn_kadauki _wayana_ _nashiga_ hali adalilin kin daukar wayata.

Taturamasa jummai mai Aiki ce tashigo hajiya kizo inji mamy, kallonta tace kicemata ganinan,

Jummai tace Angama uwar dakina tajuya tatafi
Tashi tayi tafita zuwa kiran da mamy tayimata,

Mamy ta iske zaune falo tana    duba daily trust
Samun kujera tayi ganin mamy tace me Akayi miki ne naga  kinshigo ranki A bace tace bakomai mamy ta girgiza kadan kiganni inhar namiji yanzu kikafara 
Mamy ta cigaba da duba   jarida

Zeenat tatashi zata koma daki mamy tace bazaki ci Abinchi ba tace nakoshi
Tahaye ta koma daki
Bata gajiba  takara kiran shi saida tayimishi Kira 2 sannan yadauka    shiru yayi tace Haba Habibi karinga  tausayaman mana pls fashewa tayi Da kuka   yace to duk laifin kine tace to kayiman Afuwa bazan sakeba yanzu kazo Ka Amsa dama akwai  20k da mamy tabani nasiyi kayan make up sainabaka nan suka cigaba firansu, irinta masoya dasuka Dade cikin shauki son junansu,






Zeenat banason tarayayarki da Ameer domin be  kwantanba kokadan Atare Dani cikin zuciyata inhar zaki cibagada tarayya dashi saidai kikoma gun maihaifinki wallahi domim bana kaunarshi,
Zeenat ce tamike tahaye sama janye da trolley ta fito
Mamy tabita Kallo 
Zeenat tace mamy nazabi nakoma gareshi domin inason Ameer
Tajanyo trolley tanufi Hanyar fita  duk da dare yayi mamy bata hanata fita ba domin ranta yabaci,

Zeenat tana fita wayarta tadaga tace ma Ameer yatadada Bakin titi gatanan  cikin rudewa yace meyafaru tace inyazo yaji,
Motar  tashiga kawai tafito Bakin titi
Ta iske Ameer har ya iso fita tayi tanufi ketaren dayake tabude marfin motar shi tashiga,tana shiga  Ameer lafeeya Zeenat??
 Cikin share Hawaye tace  zani Abuja gun mahaifina ne?
Ameer yace meyafaru nan tafadamsa koma

Tazaro ATM CARD tace gashi kan komai  yadaidata karinga  zaren kudin man tarubatamasa sirrinta duk nabanki
Tabashi Ameer kasake yayi yana kallon ta  tace karkadamu hubby Zan iya komai  Akanka  tafito tace  sai munyi waya in na isa  yace kikular man dakanki  hubby tace karkadamu
Ta tsallka  tanufi motar  ta nufi Hanyar Abuja  zuwa wjn maifinta 

Ameer saida yaga  tatashin motar Zeenat waya yadaga  yace  kutari wata mota Hanyar zariya yafadamusu number motar

Tofa me Ameer ke nufi wannan shine Abi A duhu

Muje zuwa
[2/7, 8:43 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
          Na
 Hafsat musa


6?10






Zeenat ce ketafiya bisa titi wata mota ce tahanga tana binta baya bata damu cigaba da tuki Amma me duk inda tayi saitaga motar nabinta tsayawa tayi taga  motar zata wuce Amma sai taga itama ta tsaya nan fa ta tsorata tayi nadamar tafowar cikin Daren nan

Gudu takara motar ma takara gudu  Harbi taji nabindiga Kara tsorata tayi takai gudun motar karshe Harbin kawai suke  can suka harbi tayar mota Zeenat ta yanki wani daji motar takama da wuta sosai. Takara cin kan Zeenat yabugu marfin motar yabude tafado ta dinga birgama
Mota kuma tataicin wuta,

.
Wadda suke binta suna ganin yadda mota ke ci kiran Ameer suka ce hello sir yarinyar gudu Gareta sosai
Yanzu Angama da ita tuni tasheka barzahu Ameer yace Ku tababata suka yes sir tuni ta mutu mun kone gawar da mota sai burbushin toka,

Ameer yace Aikin Ku yana A boys,


Ameer kuma yana datse wayar murmushi mugunta yayi karuwarsa dake kusa dashi tace meyafaru yace bakomai yajawota suka shige dakin shi suka cigaba da sheka Ayar su,



           Washe Gari


Tafiya yake cikin motarshi yana saurin isa Kaduna domin kiran daakayimishi na gagawane motar shi ta tsaya cak fitowa Yayi yaga meke damunta  dubawa Yayi yaga tana bukatar ruwa  dauko galan Yayi Amma sai yaga babu  ruwan ciki tsoki yaja yadauki galan yadan shiga cikin dajin yaga yasamo ruwan
Cikin sa'a yasamo ruwan
Yadebo ruwan kenan yana cikin tafiya jeyayi tuntube dawani  Abu dubawa cikin firgita yajabaya  ganin mace kwance ga jini duk Akanta,
 Gakuma ciwonka duk jikinta zuwa yayi yadafata Yace meyafaru da wannan baiwar Allah ne??
Zuciyar tabashi dayatemakata domin yaga tanadà saurin numfashi sungumarta yayi kamar jaririya yasata mota yasata
Yazuba motar ruwa tatashi

Kiran Abokinsa yayi yace yana Asibiti gayanan zuwa da patient  Abokin yace yanan,

Motar yakarama gudu cikin sa'a har ya isa  Kaduna cikin ikon Allah,

Yana shiga Asibiti kawai yanufa ya sungumi Zeenat kamar jaririya Dama Dr imam yafito  taraayasadaki Akaba Zeenat  Dr iman yace taufeek wacece wanna
Wadda naji Ankira  taufeek ya kalli Agogo yace imman kadubata Zan dawo inada meeting na gagaga kadubata pls zanje nadawo
Nan taufeek yafita dasauri domin lokacin shigar shi meeting yakusa 
Shiga mota yayi yabar harabar Asibitin.
[2/8, 11:27 AM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
         Na
Hapsat musa



11?15





           AFTER TWO DAYS



DR Iman ne zaune office shida taufeek  Dr imam kecema Taufeek Abokina duk wani taimako mun ma wannan patient har yanzu bata farfadoba  kuma kanta ya bugu sosai farkawa wata kawai muke jira naga inbata samu matsala Kwalkawbatar ba
Taufeek yaja numfashi domin tausayin ta komeyasameta zai jira  yaga farwakata yaji meyafaru da ita,

Tashi yayi yanufi dakin daakwantar da ita ya isketa  kwance idonta runtse haryanzu bata farkabaa,samun kujera yayi yadawo kusa da ita yakuramanata Ido





Ameer Kuwa tunda  yaranshi suka gayamaishi rasuwar Zeenat yadinga bushasha Kudin Account domin  million 7 keciki baya wannnan club bayanan kashe kudi kawai yake
Towai waye Ameer kubiyoni Ahankali zakuji kowaye






Taufeek yaturo kyauren dakin daakwantar da Zeenat ya shigo kamar yadda yasaba yanatsaye  kawai yaga kafarta tafara motsi da sauri yafita yakira   Dr imam yace kafarta tana motsi  shida Dr Imam suka shigo suka iske tabuda idonta sai kale kale take


Dr imam yahau dubata yace sannu baiwar Allah shiru tayi  yace meye sunanki
Zeenat tace sunana nima bansan kowacece niba kugayaman waceceni,

Nan Taufeek yakalli Dr imam cikin mamaki  sunji wannan maganar da Zeenat kefadi.


Tofa muje zuwa luv masoyana ????
[2/8, 6:39 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
            Na
Hapsat musa


16?20






Taufeek yakalli Dr imam yace  Dr mehakan kenufi ne?? Dr yace zomuje  office 
Office suka nufa
Dr imam yace  dama jiran farfadowarta muke  muji babu Abinda yasameta to Anyi rashin sa'a tayi loosing memory nakanta yanzu ta manta ko ita wacece

Domin ko sunanta yanzu bata Sani ba zata koma tamkar yarinya karama,
Komai sa Ankwantata yadda yake,
 
Taufeek yayi Ajiyar zuciya  yace  dankari makari,

Yanzu doctor babu Abinda zaa iya yine  doctor yace Anasamun irin wanna matsalar  A lokacin da mutum yasamu mummunar buguwa bisa kanshi taufeek yaja yace Allah sawwaka,




Mamy ce zaune tana tunanin haryanzu Zeenat bata kirataba  ba wayar ta tadauko lambar Zeenat tashiga Kira  domin tayi missing yartata Amma me tana Kira taji switch off
Gabanta yafadi tomeke faruwa


Number mijinta  Abba Zeenat tashiga Kira  rabon  data kirashi Anyi 3 years

Shima dayaga kiran sai daya razana domin  yasan bahakanan fiddausi zata kirashiba dauka Yayi suka gaisa tacemasa Zeenat zaiba yace yaushe Zeenat din tazo ne zumbur mamy tamike tace yau kusan sati daya da tafowarwata,

Alhaji hayat cikin razana yace yau kusan sati daya  sai yanzu zaki kirani fidausi
Haba fiddausi Abinda yafaru shekara 25 Yakamata kimanta Amma haryanzu kikin mantawa ganinan zuwa Garin Zan biyo jirgin yammma insha Allah


Suka datse wayar

Nan mamy tashiga tunanin komai nabaya kamar television,


Sunanta  na asali fiddausi wadda maihaifin ta yaradamataa

Mamy kyaywace domin bafulatanace ga gashi ga kyau
Sun hadu da Dadyn Zeenat wurin bikin wata cousin dinta dake zaune kano

Nan suka kulla soyaya ta Aure tsakaninsu har maganar Aure tashiga tsakaninnsu  Amma Ankai ruwa Rana kafin Baffa maihaifin mamy ya Aminche domin sunyi Alkwalin hadasu Aure da  dan Abonkishi
Dakayar Baffa ya Aminche zata Aure shi  kuma yace koami yace yadawo babu ruwanshi

Haka Akayi Auren mamy da Abban Zeenat  itama mahaifiyar Abba batasom Auren domin itama tanason hadashi da Aure da yar kanwarta,maifinshi yamutu tun yanacikn zani goyo,

Gida daya suka zauna da itada maihafiyar Abban Zeenat Tasha wahalarta sosai har tasamu cikin Zeenat duk Uban laulayi datake behana Inna sa fidauusi Aiki

Tana wannan har tahaifi Zeenat tacigaba da rainon yarta,

Zeenat tanada shekara Biyu takara samun ciki nan hayatu yace sai A zidda cikin.  Domin bata gani shi karamin maaikacine malamin makaranta nawa yake kwasa na Albashi
Itakuma mamy tace batasan wannanan ba,

,
Nan takara shiga wani hali ga wahalar uwar miji gata miji,

Anahaka haryasamu offer Karo karatu kasar malaishiya

Yallalabi Mamy Akaje Aka zidda cikin nan suka tafi malaishiya suda yarsu Zeenat dakayar Inna tayrada Akatafi,


Zuwansu shekara biyu mamy takarasamun wani cikin Amma hayatu yakyaleta ta haifesu Amma  tana haihuwa ya lalalabeta Akan Acire maihaifar yaya ukku sun ishesu domin yan biyu ta Haifa mamy tace bata yarda nan yalalabata Amma da sharadi bazai mataa kishiyaba Yace Ya Aminche, nan Aka yanke  maihafa,


Twins din suna da 6 months suka mutu mamy Tasha kuka Amma tahakura
Tacigaba da karatun ta dama ta kammala secondary A Nigeria

Tana karanta mass com


Saida sukayi shekara goma. Sannan suka dawo Nigeria mamy tazama yar jarida babba shima Dady yazama prof hayatu har sunfara Aiki  Can sukace Nigeria zasu dawo suma su bauta ma kasar su suka tatatara suka dawo da yarsu Zeenat wadda ko Hausa bataji

Dawowar su ne Inna tamatsama dady sai yayi Aure domin tanason jikoki dayawa
Nan yashirata da zance yadawo gidanshi da gina Kano
Dawowar su dawata ukku inna takirashi Akan tanason ganinshi cikin hanzari yadauki Hanyar katsina

Yanazuwa ya iske  Ana shirye shirye Inna tace na Aureshi kuma ya tsallake maganar ta Bata yafemashi ba

Cikin tashi hankali yakira mamy yafadamata  mamy fashewa tayi dakuka Aibahahaka sukayiba yafadama Inna Yace tayi hakuri Anringa Adaura tace yabata takadarta to
Yace bazai bayarba
Tace toyasani tagama zaman Aure dashi Yakama Amaryashi wani gidan wannana daga  ita saiyarta
Silar komai kenan dady yakoma Abuja yana Aiki a matsayin prof

Itakuma mamy tazauna kano itada Zeenat tana Aikin  A radion freedom
Zeenat kuma ta kammala secondary tashiga jamia
 Takaranci  law  shekara ta daya kenan dafara Aikin wannan Abu yafaru

Mamy taja numfashi dawowar taga tunanin






Taufeek yaturo kyauren dakin da Zeenat takeciki ya isketa tahada kanta da bango dauko kujera yayi yadawo kusa  da ita yamaida numfashi Yace..

Wash nagaji kubiyoni masoyan Abin duhu  bye
[2/9, 10:21 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
          Na
 Hafsat musa

21?25






Taufeek yajawo kujera yazauna kusa da Zeenat yana kallon ta itama zubamishi Nata idanuwannata Yayi
Sunkusa five minutes suna kallon juna,

Shi taufeek kallon kyakyawar fuskarta yake yana tunanin komeye silar shigar wannan kyakyawar wannan matsalar,
Itakam Zeenat idanuwa kawai tazubamishi,
Taufeek Yace yanzu bazaki iya tuna komai na rayuwarki ba Zeenat takada Kai tace bansan koni wacece kafadaman don Allah Kai wanene wajena,


Taufeek Yace ni yayanki ne daga yauzaki dinga kirana Yaya Taufeek

Tace Yaya Taufeek Toni meye sunana??
Taufeek zungum yayi cikin ranshi Yace to wane suna zai samata Yace sunanki
Salma
Murmushi kawai tayi






Dady yazo ya iske mamy nan suka banzama gidan radio da gidan television duk Aka watsa Akan Ana Neman ta  kuma Aka dukufa rokon
Mamy kuma kuka tace ga Abinda boko yajamaka Dadyn Zeenat yanzu dama Aciremana maihafa munann muna kallon wasu yayan sun ragemana kewar Zeenat gwara kila matarka zata haihu nikam Zeenat ce kadai har karshen rayuwata nan dady yashiga rararshin mamy daban hakuri tsakanin Mata da miji sai Alla nan tsohuwar soyayya ta motsa dama soyaya bata tsufa saidai masoya su tsufa,





Abangaren Zeenat wadda takoma Salma Kuwa  taufeek yana kula da ita sosai yanzuma zaune yake yana Bata Abinchi Abaki  tana Amsa tana ci
Dr iman ya shigo ya iske suyajuyo yana dubata yaga yanzu bata da kingin damuwa tare da ita,

Wajen Taufeek yajuyo Yace Abokina yanzu Bata kingi wata matsala sai wannan
Zan rubuta muku takadar sallama kasameni office,


Taufeek kuma shiru yayi har Dr yafita cikin ranshi Kuwa tunanin yake yadda zai tunkari  momy da wannnan Batu haryakai Mata Salma can wurin ta

Zeenat tace Yaya Taufeek da sauri yadago fuskar shi Yayi murmushi yace Salma yacigaba da Bata Abinchi,

Tatashi Yayi yace Salma Ina zuwa itama mikewa tayi Alamar zata bishi tsaye Yayi Yace Bari nazo Salma

  Office Dr imam yanufa nan yarubata masa takadar sallama nan taufeek yace yataimaka mashi dawata nurse takoyma yadda zatayi wanka shi zai je boutique yasiyomata ready made

Nan Dr yatura  wata nurse  takwantata ma Zeenat yadda zataayi

Taufeek yadawo daga siyan kaya yanashiga  ya iske  sunfito mikama nurse din kawai yayi yafito 
Nurse din ce tafito  tace tasamata shiga yayi Kara murza idanuwansa yayi domin gani yayi kamar ba  itace yagani yayi kamar babu Abinda ke damunta,

Kura Mata idon cikin ranshi Kuwa tasbihi yake gawaadda yakagi halitta nan cema yayi kawai tabiyoshi suje

Motar shi yashiga sai birnin Kano maihafarshi saimu masu fatan Allah yakiyaye.
[2/10, 11:56 AM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
           Na
Hafsat musa



26?30



WAYE TAUFEEK?


Alhaji kabeer  cikaken bafulatanin yola ne  maihaifayar sa su biyu ta Haifa  dagashi sai kaninshi Alhaji faruq maihaifinsu yadade da rasuwa  saidai duk cikin dangi  su babu wadda  Yakama kafar maifinsun dukiya,

Don haka  yayanshi sukataso da irin halinshi  wajen taimako  talakawa  mararshi  itama mahaifiyar su Hajiya Amina Sam Bata dauki Abin duniya  wani Abu ba bai rufemata idoba

Sai dai Yayi. Rashin sa'a  samun Mata daba taimakao hajiya Salma  wato sunanta taufeek ne ke kiran Zeenat

Hajiya Salma  yar bauchi ce maifinta yana da rufin Asiri babu laifi  sai dai takai kanta inda Allah bekai taba  macece mai tsaninin so Abin duniya  hakan yasa ta tsani talaka shiyasa da ta Auri Alhaji kabeer  take ganin tagama samun duniya,

A lokacin da hajiya salma tasamu ciki murna wajen Alhaji kabeer kamar me yana shiga wata Tara  suka fita kasar waje, Acan ta haihu  Sannan suka dawo da katon dansu  mai sunana taufeek.


Ahaka taufeek yataso babu tarbiya  Abinda yakeso shi zayayi  gakuma dama Alhaji kabeer bazama kasar yakeba  gobe yana wannan kasar shiyasa basai halin daakecikiba

Tunda hajiya Amina ta kula da Abinda  kefaruwa ta matsa sai andawo da taufeek wurinta  hajiya Salma taso gardama  sai da Alhaji kabeer yayi Mata Jan ido Sannan tabadashi.


Taufeek yanada shekara 9 aka haifi yesmeen.

Shikam Alhaji faruq yayansa biyu sadiya da bahijja   gwara yayan Alhaji kabeer domin su babu tarbiya ko kadan sadiya ce tsaran Yesmen
Bahijja itace babba yar Alhaji faruq  Sam bahijja basu haduwa da taufeek  saboda yarinyace yar rashin kunya ga tsabar son Abinduniya
Don haka kusan Kullum sai sai taufeek yabata kashi zaman su bai haduwa waje daya




Taufeek sun iso Garin kano lafiya lau

"Oyoyo"!! Ga mutane Kaduna" kamar mafarki take taji momy tana fadin haka   zumbur tamike tasauko daga bisa gado tayo falo dagudu tafada jikinshi saura kiris takadashi dariya kawai yayi yace Autar momy karki kayardani momy mahada rai tayi tace karki kayardashi

Yasmeen hada fuska tayi tace cikin shagwaba Kai momi shikadai kikasani

Taufeek juya bayanshi  ganin bega salma wadda sunanta Yakoma   tace mekake nema ne yace inazuwa,
Fita yayi ya iske  salma tsaye bata tafo ba

Momy na kawai yacemata zo mushiga ciki kinji ko tafowatayi tabi bayanshi
Suna shigowa Kuwa yasmeem tamike brother inakasamo  yar kyakyawa haka mai kyau,

Momy hada ranta tayi tace wacece wannan taufeek??
Yace momy zauna nayi miki bayani komawatayi tazauna yakalli  Zeenat yace zauna momy na nan Yayi ma momy bayanin  cikin fushi momy   tace  shine
 Daga taimako saika tafo da ita

Taufeek yace kiyi hakuri tamanta ko ita wacece balle Asan ko ita wacece
Duk ranar da tuninin tayadawo zata koma ga maihaifinta
Yasmeen tace  pls momy kibarta kinga nasamu kawa kusadani  momy pls nan suka rrrasheta domin momy Akwai ta da son yayanta  Amma ko Alma don dai sunci karfinta

Yasmeena ce taja  hannun Zeenat suka shiga ciki Amma Zeenat taki yarda tace wacece wannnan Yaya Taufeek ??
Jeki itama yar uwarkice sunanta yasmeen

Wannan kuma momy ce yanuna hajiya salma 

Yasmeen taja hannun Zeenat suka shiga ciki  domin taci Abinchi,


Taufeek ne yajuyo wajen momy
Momy dady tafadaman wannnan week zai dawo,
Hajiya  Salma tatabe baki domin batasan wannnan tafiye tafiyen nashi.
[2/10, 12:34 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
           Na
Hapsat musa


31?35



            After 6 month





Mamy sunbarma Allah komai domin har yanzu  shiru Zeenat babu labarinta Amma Mamy tarame Dady yana rarrashinta domin yanzu komai yawuce Amaryashi tsiya takeman yadakatar da ita Yace fiddausi tana tare dashi kafin yazama wani Abu  don haka zai iya sallamarta Akan fiddausi dama tilastamashi Akayi ya Aureta.





Bangaren taufeek kuma yana kula da Zeenat kamar me sunyi shakuwa kamar me duk ranar dabata ganshi ba Kuwa kuka zata cigaba dayi har sai yasmeen ta rarasheta

Momy kuma babu ruwanta dashiga sha'anin Zeenat  kwata kwata tsakanin ta Zeenat sai harara shiya Zeenat ke Dari Dari bata  kusantar inda take,

Inda takesamun kulawa daga wurin Dady inyazo Garin sai  su yasmeen da taufeek,


Yauma zaune take daki kuka kawai  duk yau bataga yayantaba,
Yasmeen tashigo dakin  ta iske Zeenat takure kusada  ita tamatso sister meakayimikine??

Cikin shahekar kuka tace duk yau banga yayana 

Yasmeen murmushi tayi tace tokiyi shiru yanzu zaidawo kinji KO??
Suna haka saiga taufeek ya shigo

Cikin mamaki yace yasmeen me Akayi ma momy natake kuka tace waidon bata ganka ba shiyasa take kuka

Cikin tausayi yace kiyi shiru kinji momy na daina kuka
Zeenat tajuya baya Almun tayi fushi murmushi yayi yace momyna fushi kike Dani toshikenan Bari natafi
Tunda momyna batasan ganina
Tashi yayi Alamar zai tafi dasauri tajoyo
Yace Ashe ba fushi Akedani ba

To mekekeso yanzu kikasha cikin shawgaba wadda ke birge taufeek tace ice cream
Yakwaikawayi muryata

Yesmeen tana tsaye tana kallon su domin suna balain burgeta,

Yace Bari naje na siyomaki mikewa tayi Almar zata bishi  cewa zakije momy na
Gyadamishi Kai tayi
Juyowa yayi wajen yasmeen yace kushirya muje

Inafalo inajiranku Amma karkudade yasmeen tace bazamu dadeba Yaya


Sun shirya suka fito suka iske momy zaune bin Zeenat tayi kawai da haraara

Sahad store kawai suka nufa nan yasmeen tacigaba da jido kaya
Taufeek kuma waryashi yafiddo yacigaba dayima Zeenat video
Suna cikin zabar Abinda sukeso saiga Ameer ya shigo shima layin Abinda yakeso yanazaba
Murya kamar ta Zeenat ta kwadama taufeek Kira yayana
Dasauri yajuyo Zeenat!!!
Sanna taufeek har yaiso inda take yana video
Ameer yakaracewa zeeenat!!

Joyowatayi domin kamar taso da Tina wani Abu Amma takasa
Taufeek yace  kasanta
Cikin figici Ameer yace nasanta Amma basan ko yar inaceba  makaranta kawai mukayi, Anan ABU

Taufeek yace OK babu damuwa dasauri Ameer yabar wurin 
Taufeek yakalli wayar daharyanzu tana video saving kawai yayi yamaida
Alhjihu
Vayanan sungama ne suka fito suka nufi gida.
[2/10, 6:42 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
       Na
Hapsat musa


36?40




Ameer yana ganin tashin motar su Zeenat waya yadauko cikin fushi yaganka dakunne can jimawa kadan Akadauka cikin fushi yace kukace Zeenat can wadda yakira

Yace yes sir oga  tarasu domin motar datake ciki takone kurums sai tokar kawai  mukagani Sannan

Ameer tsoki yaja yace tobata mutu ba waccan yace what!!!
Ameer datse wayar kawai yayi ya jefar da ita
Yaja motar dagudu yabar wurin.





Shakuwa tsakanin Zeenat da taufeek saikara yawa take.

Yanzuma zaune suke can harabar gidan. Shida  Zeenat yakuramta idanuwan sai kallon yake
 Domin Ina tare da Zeenat baya gajiya da kallon ta,
Ko kallon kuma ga yawan tunaninta dayake kodayaushe ko office  yaje sai yakira yasmeen tabata wayar.

Yaji muryata Sannan zai samu natsuwa
To me haka kenufi ko yashiga tarkon sonta,

Can yadawo daga tunanin dayake yaga Zeenat sai zagaye take A katafaren gidan, kiranta yayi yace momy na zo xuwa tayi tace gani yayana

Yacezo muyi fira ko momy na,

Nan yajata da firar don kawai yaji sweet voice dinta
Basai sadda bakinshi  ya furta *I love* *you* *momy* *na*

Tace wannnan wace kalma ce yayana  yace cewa nayi inasonki,

Tace nima inasonka yayana
Tofa??


Taufeek yace tashi mu shiga ciki.


Tashi yayi suka jera suka shiga falo

Taufeek yanashiga ya iske momy bahijja tayi pillow da cinyar ta

Bahijja mikewa tayi tace Yaya Taufeek wacece wannan??
Harara kawai tayimata  yacema Zeenat muje ciki kici Abinchi momy na.


Bahijja ta juyo wajen mamy cikin shagwaba ta sangargatun yara,
Tace momy wacece wannan
Momy cikin tabe baki tace wacece bace tsintarciyya

Nan momy tagayamata yadda  taufeek  yafadamata,

Bahijja son taufeek kamar me
Amma shiko Kallo bata isheba bacin sabagen tsana dayakemata babu Abinda ke hadashi da ita sai harara da tsoki,

Shiitake biyota wajen momy da sayen sayen Abubuwa to momy dasan Abun duniya  dataga tanason  Abun duniya har kyautar 50k yake 
Nan fa momy takara rikicewa Bahijja kuma kudin datake ba momy ba Aiki takeba tana tatsa daga wurin Alhazawa birnin datake tare dasu,
Sai fatan Allah yashirya  domin Bahijja tayi nisa da bin maza don kawai tasamu kudi,


****************************************************************************"*""""""""*******



Bahijja tashigo daki ta iske yasmeen da Zeenat  suna zaune yesmeen tana ma Zeenat tsifar Kai
Tsoki kawai  Bahijja taja tace yesmeen kinji haushi kita can tsintarciya A jikinki bakisan kowacece ba
Ji yadda ta kwanta jikinki wai tsifar Kai ke ko tsoro bakyaji

Dakama Zeenat tsawa tayi  tace  don ubanki daukeman wannan idanuwanaki kar kicinyeni,

Zeenat fashewa tayi da kuka takara runkukume yesmeen 
Yesmeen tace haba Aunty bahijja don Allah kidaina.

Bahijja tace do Allah yimanashiru Wadda batasan ciwon kanta ba


Tadauki Abinda tadauka tafita
Zeenat tace yesmeen meye tsintatarciya??
Yesmeen tace manta da zance,  kinji
Zeenat tace yayana yafadiman wata kalma wai yana sona nima nace masa inasonsa

Yesmeen murmushi kawai tayi dama ta Lura da takon yayanta





               After one week


Yesmeen da Zeenat ne tsaye cikin taufeek yasasu hadmasa coffee,
Bayasa sungama ne  yesmeen taba  Zeenat takaimishi
Tafito zata nufi dakin shi tayi Karo da bahijja domim mugun tsoronta take domin tana takuramata
Raba tayi zata wuce bahijja ta harde ta

Kan Zeenat yabugeki kan bango datake kusa Zeenat tafasa wata Kara tafadi
Sumama!!

Dagudu Yesmen suka fito itada taufeek.
[2/10, 6:51 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
       Na
Hapsat musa


36?40




Ameer yana ganin tashin motar su Zeenat waya yadauko cikin fushi yaganka dakunne can jimawa kadan Akadauka cikin fushi yace kukace Zeenat can wadda yakira

Yace yes sir oga  tarasu domin motar datake ciki takone kurums sai tokar kawai  mukagani Sannan

Ameer tsoki yaja yace tobata mutu ba waccan yace what!!!
Ameer datse wayar kawai yayi ya jefar da ita
Yaja motar dagudu yabar wurin.





Shakuwa tsakanin Zeenat da taufeek saikara yawa take.

Yanzuma zaune suke can harabar gidan. Shida  Zeenat yakuramta idanuwan sai kallon yake
 Domin Ina tare da Zeenat baya gajiya da kallon ta,
Ko kallon kuma ga yawan tunaninta dayake kodayaushe ko office  yaje sai yakira yasmeen tabata wayar.

Yaji muryata Sannan zai samu natsuwa
To me haka kenufi ko yashiga tarkon sonta,

Can yadawo daga tunanin dayake yaga Zeenat sai zagaye take A katafaren gidan, kiranta yayi yace momy na zo xuwa tayi tace gani yayana

Yacezo muyi fira ko momy na,

Nan yajata da firar don kawai yaji sweet voice dinta
Basai sadda bakinshi  ya furta *I love* *you* *momy* *na*

Tace wannnan wace kalma ce yayana  yace cewa nayi inasonki,

Tace nima inasonka yayana
Tofa??


Taufeek yace tashi mu shiga ciki.


Tashi yayi suka jera suka shiga falo

Taufeek yanashiga ya iske momy bahijja tayi pillow da cinyar ta

Bahijja mikewa tayi tace Yaya Taufeek wacece wannan??
Harara kawai tayimata  yacema Zeenat muje ciki kici Abinchi momy na.


Bahijja ta juyo wajen mamy cikin shagwaba ta sangargatun yara,
Tace momy wacece wannan
Momy cikin tabe baki tace wacece bace tsintarciyya

Nan momy tagayamata yadda  taufeek  yafadamata,

Bahijja son taufeek kamar me
Amma shiko Kallo bata isheba bacin sabagen tsana dayakemata babu Abinda ke hadashi da ita sai harara da tsoki,

Shiitake biyota wajen momy da sayen sayen Abubuwa to momy dasan Abun duniya  dataga tanason  Abun duniya har kyautar 50k yake 
Nan fa momy takara rikicewa Bahijja kuma kudin datake ba momy ba Aiki takeba tana tatsa daga wurin Alhazawa birnin datake tare dasu,
Sai fatan Allah yashirya  domin Bahijja tayi nisa da bin maza don kawai tasamu kudi,


****************************************************************************"*""""""""*******



Bahijja tashigo daki ta iske yasmeen da Zeenat  suna zaune yesmeen tana ma Zeenat tsifar Kai
Tsoki kawai  Bahijja taja tace yesmeen kinji haushi kita can tsintarciya A jikinki bakisan kowacece ba
Ji yadda ta kwanta jikinki wai tsifar Kai ke ko tsoro bakyaji

Dakama Zeenat tsawa tayi  tace  don ubanki daukeman wannan idanuwanaki kar kicinyeni,

Zeenat fashewa tayi da kuka takara runkukume yesmeen 
Yesmeen tace haba Aunty bahijja don Allah kidaina.

Bahijja tace do Allah yimanashiru Wadda batasan ciwon kanta ba


Tadauki Abinda tadauka tafita
Zeenat tace yesmeen meye tsintatarciya??
Yesmeen tace manta da zance,  kinji
Zeenat tace yayana yafadiman wata kalma wai yana sona nima nace masa inasonsa

Yesmeen murmushi kawai tayi dama ta Lura da takon yayanta





               After one week


Yesmeen da Zeenat ne tsaye cikin taufeek yasasu hadmasa coffee,
Bayasa sungama ne  yesmeen taba  Zeenat takaimishi
Tafito zata nufi dakin shi tayi Karo da bahijja domim mugun tsoronta take domin tana takuramata
Raba tayi zata wuce bahijja ta harde ta

Kan Zeenat yabugeki kan  bango datake kusa Zeenat tafasa wata Kara tafadi
Sumama!!

Dagudu Yesmeen suka fito itada taufeek. Suka fito ganin Abin yafaru tafasa wannnan karar
[2/11, 5:13 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
         Na

Hapsat musa

41?45





Dagudu taufeek yafito daga dakinsa itama yesmeen databata Dade tashiga tafito domin karar Zeenat
Kusan tare suka iso  suna isowa sukaga Bahijja tsaye tana karkade kugu ga Zeenat kwance taufeek tsawa yadagama Bahijja mekikayima?? Ta tsorata da tsawar Taufeek inda inda tafara ba.. Itace bace  tafara  bankadataba
Taufeek bugu yakaimata da hauri yacigabada jibgarata
Yesmeen cikin kuka tace Yaya momy bata  motsi fa
Sakin bahijja yayi dayake ta bugu ya sungumi Zeenat kamar jaririya sai mota suka nufi Asibiti,

Bahijja Kuwa tabugu sosai tatashi tayi tashige Tana kuka gashi momy batanan tafita Anguwa

Wata private hospital taufeek yanufa dagudu. Yesmeen sai kuka take domin Zeenat bata  numfashi suna isa Asibiti ya cicibe Zeenat suka shiga taimako gagawa Akaba Zeenat Amma bata farfadoba Amma da ranta
Taufeek da yesmeen sai zarya suke

One hour later

Doctor yafito daga dakin da Akwa kwantar da Zeenat taufeek tararshi yace yadai doctor,
Doctor yace Alhmdlh komai normal fardowa ne batayi ba karku damu.

Amma babu bukatar wani  yashiga inda take harzuwa gobe.

Taufeek yace babu yadda zaayi munganta doctor??
Doctor kayi Hakuri har zuwa goben  taufeek   numfashi kawai yamaida
Yesmeen tace Yaya muje gida kaga Ance Babu yadda zaayi munganta  yanzu
Muhakura har zuwa gobe,

Yace shikenan yesmeen Bari naje nabiya Abinda Aka kashe
Wajen biyan kudi sukaje suka biya sanna suka tafi gida
Suna shiga falo suka iske momy da Bahijja momy sai rarrashin Bahijja take domin tace gida zata yanzu domin Yaya Taufeek tayimata duka Akan tsintatar
Cikin fushi fushi momy tamike tace taufeek Akan wannnan shegiyar yarinyar
Zakama yar uwar kaduka  ne

Taufeek yace momy  bakiga yadda tayima momy ne ba

Tace Ina ruwanta wallahi kul nahaneka wallahi Taufeek ranka zai matukar baci Akan haka Akan wadda bakasan Asalintaba zaka walukanta yar Uwarka

Kul nakarajin haka dagareka nakara ji ranka zai matukar baci.

Taufeek kwafa kawai yayi yashige ciki dama yesmeen tuni tashige cikin

Taufeek yanashiga  ruwa kawai yawtsama jikinsa yayi Alwallar sallar isha'iyanufi masallachi,

 Bayan yadawo ruwan tea kawai  yasha yakwanta Yana tunanin  Zeenat yasmeen tashigo Yaya kayi bacci ne yace A,a yesmeen Ina tunanin halin da  momy na ke ciki.
Tace yaya karkadamu  insha Allah zataji sauki.

              Washe Gari

Yesmeen kitchen Tana hada breakfast dazata dashi Asibiti domin momy baa dafa dana Asibitin ba

Bahijja tashigo Tana yatsina fuska wahalllu Ku taimako mswwt yesmeen murmushi kawai tayi tacigaba da Abinda take.
Har bahijja tagama magaganunta 
Tafita
Taufeek yashigo yana gyara  maballin rigarshi yace yesmeen ki idan Eh yaya nagama dama nashirya,
Tadauko kwando tajera Warmer's din ciki Momy tana falo itada bahijja
Taufeek yace momy muntafi Asibiti kamar bada ita yakeba
Tacigabada kallon datake
Jikinshi A sanyaye suka fita,

Bahijja cikin takaichi tace momy kina kallon sa bacin harara babu Abinda yake nunaman nidai momy inbakiyi wani Abu Zan koma gida,
Jikina nakyarma momy tace kwantar da hankakalinki kamar Taufeek yazama mijinki,




Suna isa Asibiti office din Doctor suka doctor yace tafarfardo Amma sai Ambatar wai mamy tayafemata suratai kawai take

Nan suka nufi dakin da Zeenat  take doctor yayi musu jagora
Taufeek yaje gaban gadon take momy na sannu,

Zeenat da rintse ido tace mamy kiyafeman  don Allah kasheni zasuyi gayanan suna Bina mamy kiyafeman,

Yesmeen tazo kusa da ita momy tahau girgizata Afiegice  tabude idanuwanta

Tahau kale kale tace bayin Allah Ina nake kufadaman Ina mamy

Nan yasmeen takallai Taufeek.
[2/12, 3:06 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
            Na
Hapsat musa


46?50




Zeenat tace kufadaman pls suwayeku,
Menake nan wurin Taufeek yamtso kusada Zeenat yace momy na bakisanniba ??
Tace bansakaba waye Kai?

Taufeek Ajiyar zuciya yayi domin dama Dr imam yafadamashi kodayaushe tunanin ta zai iya dawowa.
To Ashe buguwar datayi dabango tunanin ta yadawo,

Taufeek yace  Bari nakira Doctor yakara dubaki,
Yafita yabar yesmeen sai kallon Zeenat take cike da mamaki

Taufeek yashigo tare da Doctor nan yakara checking dinta Babu wata matsala sai ciwon
Dake bisa kanta babu matsala,
Nan yarubuta musu takadar sallama,

Zeenat itadai binsu kawai take da idanuwanta,

Nan suka fito tafiya domin ko breakfast din yasmeen bata dauko daga mota tunda taji sauki patient din

Gida kawai suka nufa
Dakin yesmeen kawai suka shiga harda Taufeek,
Taufeek yacema yesmeen tahadoma Zeenat  tea kawai mai kauri Tasha
Yesmeen tanufi kitchen tahadamata,

Bayan Tasha ne

Taufeek yace  Godiya ta tabbata Ga  Allah  madaukakin sarki dayakawo wannan lokacin,
Dafarko dai na tsinceki cikin mayuwacin hali A hanyata ta zuwa Zaria,

Nan yagayamata duk yadda Akayi,

Zeenat fashewa tayi dakuka tace sunana Zeenat hayat
 cikin Garin kano nake zaune da mahaifiyata Hajiya fiddausi, maifina Yana Abuja

Nan tabashi labarin komai
Har soyaya ta Ameer da dalilin tafowarta  cikin dare har wannnan Abu  yafaru,

Taufeek yace professor hayat wadda nasani da hajiya fiddausi

Zeenat tace masa Eh,
Yace ikon Allah nasansu Ana hirar su Agari suna Aikinsu tsakanin da Allah,


Yace Zeenat (domin tafadamshi sunan ta)


Yace rashin Sani nadauka ke wani garice Aka kawoki Aka yashe   ne
Kuma tunanina bakawo nakai cigiyaba gidan television, ko radio


Ayanzu haka Ina cikin Garin kano unguwar na' ibawa,

Zeenat Tace nikuma Ina unguwar sharada

Yace  ikon Allah yanzu kikara jin sauki zuwa gobe Zan kaiki har gida,



Zeenat tataso ta durkusa gaban Taufeek tace nagode Allah saka da Alkairi yaya nagode har Abada bazan taba manta Alkairi dakayiman

Tafashe da kuka Tace  datuni nazama gawa

Yesmeen tazo tadata karki damu kinji ko duk Wanda yataimaki dan uwan sa musulmi tamkar yataimaka duka musulmi ne

Taufeek Yace Bari naje office kwana biyu banjeba
Yesmeen kikula da shan magani,
Yafito

Bayan fitarshi ne Bahijja tashigo tana wata yatsina Fuska

Zeenat binta tayi da idanuwana
Kawai domin batasan kowacece

Waigowatayi watayi wajen yesmeen
Wahalalu wadda suke wahala dabasun kowacece ba,

Yesmeen murmushi kawai tayi tace Aunty bahijja kenan

Hankalin momy yadawo wadda sunanta Zeenat
Diyace ga professor hayat
Da Hajiya fiddausi
Duk fadin Nigeria Kuwa babu wadda besan su suba
Bahijja ta tsorata Amma bata nunaba yatsina fuska kawai tayi tafita,
Zeenat tace wacece wannnan??
Yesmeen tace yar kanin dady,
Zeenat gyada Kai kawai
Tahada kanta dagado tana tunani wani Hali masoyinta Ameer yake yanzu
Ne,Tana wannan tunani har yesmeen takatseta datatashi Tasha magani,


          ```WASHE``` ```GARI```



Zeenat tashirya yesmeen tabada wani lace dabatasawa  waba pich da kwaliyyar milk
Masha karkuso kuga kyau da Zeenat tayi,

Bayan sungama shiryawane Taufeek Yana jiransu
Fitowa tayi ta iske momy da bahijja
Har wajen momy taje ta durkusa
Momy nagode kwarai da taimakon dakuka yi man nagode,bazan taba mantakuba
Momy kotankamata batayi
Cikin fushi
Yesmeen tazo tatada Zeenat
Taso muje yaya Taufeek yana jiranmu,

Bahijja tace yesmeen kan wannan kike fushi
Yesmeen tace nayi

Zeenat hannu yesmeen kawai taja domin ta Lura da ita tunjiya tacika Rashin kunya,
Waiwayo tayi wajen momy
Natafi nagode da karamchinku,

Suka fito  suka iske Taufeek jikin mota gabanshi sai dayafadi ganin kyau da Zeenat tayi basarwa kawai
Yayi suka shiga mota sai sharada,

Har suka isa gidan su Zeenat tanamusu kwatance,
Gateman yabudemusu suka shiga har ciki,

Suka nufi cikin gida

Lokacin mamy ce zaune dady yana rarrshinta tarame
Sallama Akayi dasauri suka mike suduka
Ganin mai sallamar.cike da mamaki da razana,
[2/12, 8:51 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
             Na
Hapsat musa

51?55





Sallama Akayi dasauri mamy da dady suka mike mamy cikin murya na kyarma tace ze..Nat
Kece ko idaniwunane kiman kizo,
Dagudu Zeenat tarugo ta rungume mamy tace nice mamy idonki ba gizo yake mikiba
Haka taruga wajen dady tarungumeshi

Tuniwantayi tare take da baki dagudu tafito mamy inazuwa tare nake da baki,

Fitowa ta iske gaban mota kunya takamata kayi Hakuri yaya Taufeek nabarku tsaye,

Taufeek Yace babu komai Zeenat

Zeenat tace bissimillah kuzo mushiga
Bayanta suka biyo har cikin

Har kasa Taufeek yadurkusa yagaida Dady da mamy


Mamy tatashi tayi tadauko musu juice kurba kawai sukayi suka Aje

Zeenat tamaida numfashi tace Alhamdullah dayau yahadadaku
Nan tabasu labari daga farko tafiyarta, Cikin dare har mutane dasuka dinga bimta daga lokacin bata karasanin inda  kanta yakeba,


Dady maida numfashi Yace mungode sosai Taufeek Allah yasakamaka da Alkairi sosai,
Wane Gari kakene Taufeek Yace nan Gari nake nidan Alhaji kabeer ne

Dady Yace Alhaji kabeer wadda nasani mai Kane faruq KO??

Taufeek Yace Eh dady Yace ikon Allah muna gaisawa dashi
Yaro kayi dace maifinka mutumin kirkine,


Nagode Allah yasaka da Alaikari,
Kaji KO

Taufeek yamike shida yesmeen zasu tafi   Zeenat tabata fuska yanzu tafiya zakuyi sister,

Taufeek Yace karki damu Zeenat zamu dinga zuwa  insha Allah

Yesmeen tace karki damu sis zamu dinga zuwa,
Zeenat tace Bari nadauko paper kirubutaman number zuwa gobe zakiji kirana

Mamy tace shiga daki zakiga wata waya cikin wadrope dasabon Sim kidauko,

Mamy tace inazuwa yata  shiga daki tayi tadaukoma yesmeen wasu turaruka masu kamshi,
Tabata,
Zeenat tafito ta Amshi number yesmeen sai ta Taufeek har wajen suka rakosu  saida suka ga fitar su Sannan suka dawo
Nan suka dasa wata sabuwar fira nan Zeenat ta Lura iyeyenta sundaidaita Kansu
Zeenat tace dady yana ganka kano kaidai ke Abuja ??
Yace Aiyanzu nadawo nan
Tace Aunty fa

Yace Zeenat kincika Tambaya
Munrabu da ita bayan tafiyarki
Domin tanunaman bata kaunarki tatayiman Rashin kunya
Har Hajiya take Kira tama Rashin kunya
Hajiya harda Hawayen ta Neman yafiyar mahifiyarki

Yanzu komai yawuce
Sai shan soyayya ta nake yar matata

Mamy tace Kai dady gaban Zeenat

Zeenat tace indai nice mamy namike

Hayewa samatayi
Number Taufeek kawai takira

Yaya Taufeek kun isa lafeeya yace lafeeya lau Zeenat
Tace dama nakira naji kun isa
Lafeeya Bari nakira
Sister

Yesmeen tahau Kira  itama,
Suka gaisa

Books datake Aje numbers tajawo number Habibinta kawai tadauka
Tajima tana ring in
Sanna Aka dauka
Hello Habibina
Ameer cikin razana
Yamike daga kwanciyar dayake tare da karuwarsa,
Yace zeeenat......
Tace na'am habibina kayi mamkin jin murya tako
Yace Zeenat  Ina kikashige ne ?? Yanzu kina Ina??
Ne??
 Yace Yanzu kina gida
Tace Eh yace ganinan
Cikin sauri yazura rigarshi sai gidan
Bayan ya isa ne Zeenat tafito yabita da kallon mamaki
Yace mata hubby na Ina kikashiga

Nashiga hali sosai  rashinki sosai  nayi kuka da rashinki
Nakasa cin Abinchi dalinki
Zeenat tafamishi kamar yadda tafadama su mamy,

Ameer Yace yakamata azo Adauramana Aure hubby injini kusa sake
Zeenat tace karkadamu zamuyi Aure Habibi sai Kwana Biyu zanma Dady magana
Yace hubby sai maganar dukiyar ki
Bayan tafiyarki nafara kasuwanci sai Abun yaki dadi in at a Asara Yanzu kingi four million ciki tace karkadamu Habibi
Nan yazaro ATM card yabata.

Nan suka cigaba  firar masoya,



AFTER TWO months


DADY zaune falo tareda mamy sai Zeenat
Dady yajuyo wajen Zeenat yace Zeenat kigayama Wadda yake zuwa wajenki yaturo iyeyenshi muyi magana,
Dukar dakai  kawai tayi Tace to Dady tamike tahaye dakintta
Mamy kuma shiru kawai tayi dady yace yane
Tace wallahi har Yanzu Ameer be kwantaman ba
Ga yaro dan Arziki Taufeek 
Wallahi shiyafi kwantaman
Dady yace be furta yansonta
Kawai kibarmaAllah,




Zeenat nashiga daki kiran Ameer tayi tashaidamsa  shima murna yahau yi

Sunagamawa takira Taufeek
Yaya Taufeek Ina yini yace  lafeeya lau Zeenat yasu mamy kwana Biyu banshigo Aikin yayiman  yawa  office

Domin Yanzu Taufeek yazama tamkar dan gidansu su Zeenat,
Amma haryanzu yaki yakarama  furta  Mata Kalmar so,
Kuma  Kullum dayaji muryata koyaganta sai kaunarta takaru cikin zuciyar shi,


Zeenat Tace Ummm cikin kunya
Taufeek Yace mezaki fadaman
Kanwata
Tace dama nafada kar kaji  da mamy kace  banfadamaka 
Amatsayinka nayayana wadda nakeji  dashi,
Taufeek yagagara yaji komai zatace yace  fadaman
Tace  dady yace Ameer ya Aiko iyeyensa

Wani dum yaji bakidaya  wutar  jikinshi tadauke.
[2/14, 6:34 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
             Na
Hapsat musa


56?60








Taufeek wani dum yaji wutar jikinsa tadauke baki daya,
Zeenat tace hello yaya Taufeek,
Hello yayana,
Hankalinshi yayi saurin dawowa jikinsa
Amamm kanwata inajinki,
Cikin shagwaba dake  Kara rikita  Taufeek tace shine zakayi shiru,
Taufeek Yace to Ayiman Afuwa,
Inayimuku fatan Alkairi keda Ameer dinki, kanwata,
Datse wayar kawai yayi,

Zeenat tayi mamakin datse wayar Taufeek Amma bata kawoma ranta komai,




Taufeek kuma yana datse wayar  hada kanshi yayi da table din office yaji komai yayimasa zafi yanzu yarasa Zeenat kenan bazai taba samun ta ba wannan shine son maso wani yana sonta tana son wani

Jiya baya yi zaman office yahada kayanshi  jikka kawai ya rataya yayima sectary sa  magana kowa yazo yatafi gida

Mota yaja kawai sai gida
Yana zuwa ya iske. Momy 
A falo 

Yayi Hanyar dakinsa  momy tace lafeeya Taufeek kadawo da wuri??
Yace momy bana jin dadi ne
Tace Allah sawwaka to,

Yanufi Hanyar  dakinshi jikkar  kawai ya wurga yahaye bisa gado yashiga wani sabon tunani
Son Zeenat yaji yadawomasa
Sabo yatuna lokacin can baya
Sai yaji kamar  Ayanzu haka ne,

Turo kyauren Akayi yesmeen  tashigo ta iske Yayanta kwance samun wuri tayi tazauna yaya
Meyasameka yace babu komai,

Tace yaya nasan damurwarka nima Zeenat ta kirani Akan iyeyen Ameer su turo,

 Yaya Taufeek mezahana kafurata nasan bazata kika ba

Taufeek tashi yayi zaune. Yace A,a yesmeen  na hakura
Kuma koda wasa   kar naji
Wannan batun wurin Zeenat
Kinji  KO na hakura,

Yesmeen  ta kalli yayan duk yakoma Abin tausayi lokaci  daya Akan so
Tace  shikenan yaya
Yace muje falo,
Suka fito falo suka zauna Suna kallon wani  shiri A dadin kowa star time,

Suna zaune momy tafito Tace Taufeek Har kan yafada
Yace Eh momy Tace yanzu Dadyn Ku ya kirani zai biyo jirgin 3:00 pm,

Taufeek dayake Nina kashe wayana ne kila yakirani yaji switch off,


After sallar magariba


Dadyn Taufeek yadawo Suna  zaune falo
Dady ke tambayar
Taufeek Ina yarinya daya taimakawa  yace dady yau two months dakomawa gidansu,


Dady yace Taufeek waccen zuwan danayi momynka tafadaman kundaidaita da Bahijja yar wurin faruq, KO,
Saurin dago fuskar  yayi ya kalli wani kallon tayimasa yamaida kansa kansa,

Yace naji dadin haka jibi bakidayanmu zamu gidan hajiya daganan sai Asamuku Rana naji dadi sosai Hakanan
Yajoyo wajen yesmeen sai yaushe  Auntar dady tace dady nayi karama bayanzuba
Dady kincin gidanku shakiya,
Taufeek tashi yayi kawai yanufi dakinshi

Zarya yafarayi ya momy zatayi man haka tahadani da yarinyar
Datasan na tsana






Bangaren Zeenat iyeyen Ameer sunzo Anhadu da yan Uwa dady Ansa Rana nan da sati ukku masu zuwa,
Murna wajen Zeenat da Taufeek kamar me,
Zasu mallaki. Juna soyayya takara yawa jisuke kamar sujawo ranaku,


Taufeek ma Anhadugidan Hajiya dake Garin katsina
Alhaji  faruq kanin maihaifin Taufeek shima yana Garin katsina,nan shima Aka samishi sati biyu

Taufeek yakaraa rikecewa ga Rashin Zeenat gashi zahadashi Aure da bahijja yarinyar dayasan cikakar yar Rashin kunya ce, yasha ganinta inyazo wajen Hajiya inyaje gidansu bahijja Ana sauketa cikin motaci kalalaa
Kuma mamar ta shwagabar da duka yayan kwara sadiya tanada  natsuwa .

Taufeek yarame yashiga hali ga wani sabon ciwon so Zeenat dake damunshi,
Yesmeen kadai tasan hadin dayake ciki tana tausayamishi
Kuma yahana tagyama Zeenat,






Abubuwa suna tafowa bangaren Zeenat murna take zata Auri muradin ranta

Cikin ranta tana mamakin sauyawar yayanta Taufeek bakasawai yake daukar wayarta yanzu ba kuma yarage zuwa 
Har mamy sai data tambayeta  Akan haka,



Yau tana zaune tagama waya da Habibinta,
Dayau kingin kwana goma suzama miji da Mata

Yesmeen takirata tace hello sister Zeenat tace  sister nayi Fushi,
Yesmeen Tace kiyi Hakuri sister kinsan Ina cikin busy,
Zeenat tace name??

Yasmeen tace bakisaniba bane,?? Yau kamun Yaya Taufeek shida Aunty bahijja,
Zeenat tace wasa kike koda gaske

Yesmeen tace dagaske nakema
Zeenat tace Yaya Taufeek zaiman haka betaba fadan ba
Ansa masa
Haba sister kema baki fadaman ba Baku dauke yar Uwa bako
Yesmeen Tace kiyi Hakuri sister naga kema naki kingin kwanaki fa,
Zeenat tace Aini bani kawaye sister babu wata hidimar danake,
Yesmeen tace yanxu pls kizo kamun sai musan yadda zaayi,

Zeenat tace shikenan saboda ke zanzo sister

Suna gama wayar Taufeek
Takira Haba yaya Taufeek baka daukeni kanwa ko
Yayana nikam nadaukeka yadda bakazato
Yau Ana kamun bikinka koka fadaman,
Yace kanwata kiyi Hakuri naga kema kinacikim hidima,
Kuma gashi basosai Akasa lokacin ba,
Amma kiyi Hakuri nadaukeki
Yadda baki zato kinji
KO
Tace shikenan yayana bye
Domin sutake tayi surprise dinsa  kawai saidai yaganta,

Taufeek.   Kuma wani shaukin son Zeenat yaji
Momy ce tashigo cikin fushi tashigo Taufeek.kanasofushi nako
Tundazu Bahijja ke kiranka
Kaki dagawa,Amshi nan maza tashi kasa wallahi kan raina yabaci,
Mikamashi tayi tace tashi ga sucan sun shirya,momy tafita

Taufeek mikewa wayayi kamar me bacin yana gudun fushi su dady wallahi da guduwa zaiyi
Amma bahijja zata gane  kurenta Akan Auren shi

Yashirya yafito Masha Allah karkuso kuga yadda yahadu,
Wani kafataren hall Akayi kamu.

Bahijja sai wani shigewa take jikin Taufeek take shikam jiyake Lamar yarufeta da duka
Har suka isa  wajen zama
Akafara tashewa
Dakayar Taufeek yafito,
Ko minti goma baayi yakoma yazauna,
Abokanshi duk sunzo domim shi be yi ma gayya Abokinshi Afnan shi yayi gayya,

Daga bayanshi cikin sweet voice Yaji Ance

Happy marriage yaya Taufeek.
[2/14, 10:10 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
             Na
Hapsat musa


61?65






Cikin wata. Sweet voice yaji Ance happy marriage yaya Taufeek,

Dasauri yajuyo gaban Taufeek sai da yafadi ganin wani kyawu da Zeenat tayimishi
Cikin wata Arabian gownt yellow tayi rolling da blue din Gyale, kuramata ido yayi yana kallo sai datace yaya Taufeek

Sanan yafarga yace shine baki fadaman zakizo ba KO

Zeenat tace dama sonake nayi surprise dinka saidai kaganni


Karkuso kuga yadda bahijja tahade fuska kamar tafashe 
Zeenat tajoyo wajenta Aunty Bahijja happy marriage,
Tsoki kawai tayi  tacigaba da latsa
Waya

Nan Aka kira Amarya da Ango suka tashi nan Zeenat tabi Taufeek har cikin fili tana mashi liki
Shima liki yacigaba dayimata
Yesmeen shigowa tayi Aka cigaba likin
Sai wajen 9:00pm Sannan Akatashi, daga wajen kamun  Zeenat Ameer yazo daukar ta
 Tace zasu gaisa da Yaya Taufeek Amma Ameer yace A,a zasu gaisa yanzu yana sauri  zayaje wani wani wuri,





Adaura Auren Taufeek da Bahijja burin bahijja yacika tazama matar Taufeek
Ranar daakaita tai tajiran Taufeek
Taufeek yana shigowa dakinshi kawai yashige,
 Domin wallahi sai tagane kuranta Akan Aurenshi







*KARSHEN* *TIKA* *TIK*





Yau Aka daura Aure Zeenat da Ameer A masallachi  kusada  gidansu Zeenat Akan sadaki 50k
Zeenat murna kamar me
Mamy kuma  murmushi yake kawai take domim ita haryanzu Ameer be kwantaba hakan dai take nuna murnata
Amma cikin zuciyarta bata sanan Auren nan




Zeenat lullube da mayafi gaban dady ta
Zeenat babu Abinda zancemiki Allah yabaku zaman lafeeya dake da mijinki kiyi mashi biyaya dai dai yadda kikaiya kinji
Ko
Dady yajuyo wajen mamy
Yace saura ke
Mamy tace babu Abinda zance face Allah yasa Alkairi yabada zaman lafeeya,
Nan Akafito da Zeenat
Da wata yayar mamy sai wata cousin dady suka shiga motar Kai Amarya,

An isa gidan Amarya dake rijiyar zaki Masha Allah gidan ya kawatu,
 Nan sukayimata nasiha Akabar Amarya tana jiran Angonta,

Dirin mota taji  dasauri ta gyrama mayafinta
Jin hayaniya taji tasan tare yake da friend dinshi
Amma me tana hange ragar gyalen  cikinsu babu mai manya kaya, there quarter duk jinkinsu

Nan dai Akayi sayen baki suka tashi Ango Ameer yadawo wajen Amaryasa,
Yana wani murmushi,
Yace Amaryata takaina
 Taso muje mu kwanta
Cikin kunya Zeenat tace bana sallah Ameer yace haba hubby wasa  tace Allah Kuwa habibi
Bata fuska kawai yayi. Yatashi yafita yadawo falo
Zeenat biyoshi tayi tace Haba Habibi kwana 8 nefa nake wanka yace kwana takwas Hubby tace Eh,

Yace tataso nagwadamiki tsarin gidan,
Nan yagewaya da ita nan yagwadamata wani daki yace kodawasa kar ta kuskura tashige shi
Zeenat tace saboda yace  babu ruwanta, bayan sungama suka tafi suka kwana,




        After one week


Tofa Zeenat tarasa gane kan Ameer domin tunranar daaka Akawota bekara zaman sukayi firar baya sai can cikin dare takejin dawowar shi,
Yau taci Alwashin sai ta  tsaya ta tambeyeshi Ina yake zuwa,

Can wajen Karfe 2:30 am
Bacci yadauketa dirin motar Ameer taji dasauri ta leko window ganin Ameer kayanshi duk sunkece,
Tare da wani Abonkinsh yake,
Dasauri tasaki labulen tabi bayansu
Wannan dakin taga yashiga wadda  yace babu ruwanshi DA ita
Labewa tayi
Jitayi Abokin yace
Gaskiya yau munyi Rashin sa' a gidanAlhaji nan
Jitayi Ameer yace dole muyi hijira daga wannan Garin domin sunga number motar mu,
Jitayi Abikokin yace Baba yazaayi da kudin damukayi fashin su wajen wannan mutumin mai taurin ran tsiya dakuma gold din wajen Hajiya yabi,
Jitayi Ameer yace  yanzu bawata magana mubar garinan  kasan na sheka da Alhaji nan barzahu,

Zeenat ta  gumtse baki kuka taji yana niyyar zomata
Jin Almun zasu fito dagudu tajuya takoma part
Dinta cikin Rashin sa'a
Tadagi wata  flower  Tofa di tassss

Ameer shida Abokinshi
Ameer yana fitowa yaga wulgawar mutum
Biyayi baya gani yayi Zeenat tadan gashi
Da karfi yace Zeenat!!
Zeenat da gudu tashige daki ta maida ta rude


Tofa.  Muje zuwa,
[2/15, 12:31 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
             Na
Hapsat musa

66?70






Zeenat tana dangyasa kafa tashige dakin dasauri tamaida ta rufe
 Tana haki
Jitayi Ameer yana bugun kofar kamar ta balle
  Wayar ta lalubu

Number dady takira Amma tayi Rashin sa'a switch off,

Number Taufeek kawai tafadomata rai
Kawai test tashi rubuta ma sa


_Yaya_ _Taufeek_ _Ina__Cikin
_matsala_ _Ashe_ _Ameer_ _dan_ _fashi_ne
Kutaimakaman ya niyyar barin Garin yanzu
Sending kawai tayi mishi

Sakon yana shiga Ameer yatoro kofar da karfi
Zeenat wani tsoro yakara kamata bin bango tadinga yi hartazo karshen bango Ameer  jawota da karfi har sai dataji zafi
Tasaki Kara
Yace menace miki shine  kika labe kinajin zance na
Kinji ni dan fashi ne cikake tunda kiringa kinji yanzu Zan fadamiki waye ni

             Waye Ameer??


Sunana  ismeel ni dan cikin Garin dutsmane Acikn wani kauye dogon ruwa,
Tuntashi nataso mai son Ace Ina famtama ni mai kudi ne Ina satar Agwagi  har Abin yayi tsawo Ina satar tumaki
Maihifina yagaji dakawomashi karata dake   maifiyata dama tarasu tun Ina shekara Ukku,
Nataso banajin maganar kowa
Maifina yagaji dakowamshi kararta daake yace nabarshin gidanshi, nan yakoroni
kano kawai na nufo  dama Ina da wani Aboki nan muka cigaba da fashi da makami
Muna Tara kudi

Nahadu dake    ne naje makarantar Ku naji Abokina yafadami kowacece ke,
Nasan maifinki yana da dukiya  haka. Maihafiyarki,
Nan nafara bibiyar tun kina wulakanta tani har kika Aminche da soyayata
Muka cigaba da soyaya
Lokacin dakika samu sabani
Da mahaifiyar kikayi fushi zaki tafi gun maifinki ni natura wannan su kasheki domin kinbarman dukiyarki
Sun shaidamin dakin mutu

Amma kwatsam ranna naganki super market keda wani  ne nayimiki magana Akan bansan kowacece keba wadda kuke tare yaceman nasanki nace mishi A,a makaranta kawai mukayi tare,
Bayan kindawo gida nagwadamiki bansan komai ba muka cigaba da soyaya
An bukaci natuoro iyeyena
Natura na karya domin bansansuba Abokina yayi man hayarsu,

Yau munje fashi wani gidan Anga lambar motar mu  kuma mun kashe Alhajin
Gidan
Kinji komai
Yanzu Kuwa dole natafi dake can baya babu sonki kokadan cikin zuciyata,
Amma yanzu Ina sonki Zeenat babu Abinda zai rabamu dake,

Zeenat mikewa tayi tace banasonka macuci Azzalumi Allah ya isa tsakani na dakai
Yau ABIN DUHU ya bayyana Ashe Kai danfashi
Wayyo mamy kiyafeman Ashe Shiyasa baki San Ameer,

Abokin Ameer ne yashigo baba muna cikin hadari fa kazo mubar garinanan

Ameer yace karakadamu ganinan zuwa
Joyowa yayi wajen Zeenat
Yace hada kayanki,

Tace babu inda zani munafaki macuci
Ameer yahadamata kayan cikin Akwati,
Yajata suka shiga mota
Shakmata wani Abu yayi
Nan tasulale cikin motar sume,

Sukabar harabar gidan,








Taufeek saida safe yatashi yana shirin fita office wayarshi yadauko Almar  sako yagani budawa yayi saida ya firgita ganin sakon Zeenat yaga jiya da. Dadadare taroshi,
Dasauri yafito ya iske Bahijja falo ko kallon inda take beyiba
Yafita
Itama tabe baki yayi tatashi tahau shiri domin sunyi waya dawani Abokin shanshancita
Tanan tafe,


Taufeek gidan su Zeenat kawai yanufa ko tsayawa gaisawa basuyiba
Yace dady
Duba kagani
  Dady yace subhanallah,
Mamy rikecewa tayi
Gidan Zeenat kawai suka
Nufa  garkame da kwado suka iskeshi
Almar bakowa
Cikin sanyi jiki sukajoyo
Mamy cewa take shiyasa
Kokadan Ameer be kwanta man ba
Taufeek Kuwa kasa magana yayi




Ina Ameer yanufa  da. Zeenat Ina suje Zeenat zata dawo
Kubiyoni


Luv you masoyana????
[2/15, 3:17 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
           Na
 Hapsat musa


  71?75






Zeenat farkawa kawai tayi taganta wani daki firgice tamike
Fitowa tayi Amma me samari ne da yan Mata sai tashewa Ake Ana busa haayki

Can tahango Ameer shida wata hade da juna,
Saurin isa wurin tayi
Tace macuci inana kakawoni
Nan
Kamaidani gaban iyeyena
Can wani taji wani yace Baba wannan ta inace kota hannu ce,
Ameer bebashi Amsa
Kama hannu ta yayi yashige da ita dakin ya kulle
Zeenat tabaje nan tana kuka  wayyo Allah Ameer kacuceni Ashe Kai dan fashi ne wayyo ni kaina,


            Bayan wata daya


Taufeek yarame saboda Rashin jin labarin Zeenat har yanzu Anbaza hotuna Zeenat Amma shiru

Har yannzu shiru babu labrinta

Yau yana zaune falo Nuno su Ameer kawai Akayi Ana budarsu Taufeek yakalli fuskar yaga kamar yasan fuskar Amma yamanta inda yasanta




Zeenat tarame ta lalace sosai Kullum cikin kuka take
Da Ameer yazo  wurinta taki dai yardashi Amatsayin miji


Yau ma zaune take tana kuka karar bindiga kawai sukaji ganin Ameer tayi yashigo sunkuye mikewa tayi yace  yansanda sungano maboyarmu
Zeenat Hamdala  tayi Tace Nagode ma Allah yau zanga iyeyena

Yansanda sunyi nasarar cafke su Ameer
Harda Zeenat Aka hada
Saida Aka Kira maifanta sanna Aka bincika Akaga bata laifi
Juyowa tayi wajen Ameer tace Ameer inason kafurta
Kalmar Saki gareni domin nasan takare

Ameer yace Zeenat kiyafeman pls nasakeki saki daya  kiyafeman don Allah.




Taufeek yaji labarin Ankama Ameer har gida yazo yataya Zeenat murna hakan  sun
Nan tace yaya Taufeek Ashe har haduwa kayi da Ameer yanuna baisanni ba,
Nan Taufeek yatuna inda yasan Fuskar Ameer




                Bayan wata  biyu


Zeenat ta murmuje  sun kulla soyaya da Taufeek nasan Zeenat tasan dadi soyaya itada Taufeek sunata soyayar su
Mamy mataji dadin haka,

Yau Taufeek yayi mantuwa
Yadawo yayi kicibus da momy tare suka shiga domin bahijja takai karar Taufeek Akan har Yanzu bai bata hakkin ta ba

Shiga sukayi sukayi sallama shiru

Taufeek yashiga har ciki Abinda yagani ya girgizashi
Fitowa momy tace lafeeya be bata Amsa ba yafito
Momy tashi ga Abinda tagani yasata salati Bahijja zina da Auren ki kaico

Taufeek kayefeman kaji KO
Nahada da Annoba
Kwarto Kuwa dagudu yafito zariya rike da hannu,
Taufeek yadago fuskar shi Yace shiyasa natsani  bahijja domin nasan San kudinta babu besanta
Kije nasakeki Saki ukku,

Bahijja durkusa tayi gaban Taufeek tace kayafeman yaya Taufeek domin Yanzu haka inda cutar  Aids
Momy tace
[2/15, 4:33 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): ??ABIN DUHU??
           Na
 Hapsat musa


  71?75






Zeenat farkawa kawai tayi taganta wani daki firgice tamike
Fitowa tayi Amma me samari ne da yan Mata sai tashewa Ake Ana busa haayki

Can tahango Ameer shida wata hade da juna,
Saurin isa wurin tayi
Tace macuci inana kakawoni
Nan
Kamaidani gaban iyeyena
Can wani taji wani yace Baba wannan ta inace kota hannu ce,
Ameer bebashi Amsa
Kama hannu ta yayi yashige da ita dakin ya kulle
Zeenat tabaje nan tana kuka  wayyo Allah Ameer kacuceni Ashe Kai dan fashi ne wayyo ni kaina,


            Bayan wata daya


Taufeek yarame saboda Rashin jin labarin Zeenat har yanzu Anbaza hotuna Zeenat Amma shiru

Har yannzu shiru babu labrinta

Yau yana zaune falo Nuno su Ameer kawai Akayi Ana budarsu Taufeek yakalli fuskar yaga kamar yasan fuskar Amma yamanta inda yasanta




Zeenat tarame ta lalace sosai Kullum cikin kuka take
Da Ameer yazo  wurinta taki dai yardashi Amatsayin miji


Yau ma zaune take tana kuka karar bindiga kawai sukaji ganin Ameer tayi yashigo sunkuye mikewa tayi yace  yansanda sungano maboyarmu
Zeenat Hamdala  tayi Tace Nagode ma Allah yau zanga iyeyena

Yansanda sunyi nasarar cafke su Ameer
Harda Zeenat Aka hada
Saida Aka Kira maifanta sanna Aka bincika Akaga bata laifi
Juyowa tayi wajen Ameer tace Ameer inason kafurta
Kalmar Saki gareni domin nasan takare

Ameer yace Zeenat kiyafeman pls nasakeki saki daya  kiyafeman don Allah.




Taufeek yaji labarin Ankama Ameer har gida yazo yataya Zeenat murna hakan  sun
Nan tace yaya Taufeek Ashe har haduwa kayi da Ameer yanuna baisanni ba,
Nan Taufeek yatuna inda yasan Fuskar Ameer




                Bayan wata  biyu


Zeenat ta murmuje  sun kulla soyaya da Taufeek nasan Zeenat tasan dadi soyaya itada Taufeek sunata soyayar su
Mamy mataji dadin haka,

Yau Taufeek yayi mantuwa
Yadawo yayi kicibus da momy tare suka shiga domin bahijja takai karar Taufeek Akan har Yanzu bai bata hakkin ta ba

Shiga sukayi sukayi sallama shiru

Taufeek yashiga har ciki Abinda yagani ya girgizashi
Fitowa momy tace lafeeya be bata Amsa ba yafito
Momy tashi ga Abinda tagani yasata salati Bahijja zina da Auren ki kaico

Taufeek kayefeman kaji KO
Nahada da Annoba
Kwarto Kuwa dagudu yafito zariya rike da hannu,
Taufeek yadago fuskar shi Yace shiyasa natsani  bahijja domin nasan San kudinta babu besanta
Kije nasakeki Saki ukku,

Bahijja durkusa tayi gaban Taufeek tace kayafeman yaya Taufeek domin Yanzu haka inda cutar  Aids
Momy tace  Aids na bani ni fiddausi

Joyowa tayi wajen Taufeek tace taufeek kaima kana ita kenan
Yace A a momy domin ban kusanceta

Momy hamdala tayi,
Tace Alhmdlh
Itakam Bahijja kuka kawai take tana nadama





After three month






Anyi Auren Zeenat da Taufeek

Suna ta shan love
Domin Yanzu  son Taufeek take kamar me shima yana tarairaryata





Momy Yanzu jitake da Zeenat kamar me   Bahijja Kuwa tana Asibiti tana shan
Magani

Yesmeen itama tayi Aure kusan lokacin daya da Zeenat
Mamy tana farin ciki yarta tana cikin wal wala yan tayi
Gwanin kyau

Yauma zaune suke falo tana tayimishi shwagba

Suna Kallon labarai
Nuno wasu Akayi zaa harbe
Wazata gani su Ameer

Suna wasiyya wajen Ameer Akazo Akace mezayace

Yace shibabu Abinda zaice Allah yayafemasa
Sai kuma maihaifinshi inyaji labarin,
Sai kuma Zeenat
Nan Akasa musu Bakin mayafi


Taufeek yajoyo wajen Zeenat yaga tana hawaye
Sungumar ta kawai yayi suka  nufi cikin daki.



ALHMAMDULLAH
adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *