Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Thursday, August 22, 2019

AUREN SIRRI COMPLETE (littattafan hausa novel)

adsense here
AUREN SIRRI COMPLETE (littattafan hausa novel)

[5/7, 6:52 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO


Page 41





Da kyar zeenat tasamu ta tashi  tayi sallah takoma ta kwanta   cike da kewar mijinta.

 ta kudindine jikinta cikin bargo sakamakon sanyi sanyi  data keji .
kamkame jikinta tayi waje daya,tana jin dama sukasance tare  ,wani irin feeling dinsa  take jin yana tasoma mata.
' har wani rawa rawa jikinta yake .



Ummi dake zaune akan pray mat tana lazimi tana  hankalce da duk wani motsinta Amman tashareta .

 Fargaba cike tsoro suka cika zuciyar  zeenat.
  kardai fushi Yaya deeni yayi daita ,wanda yasa yakasa zuwa gareta .

 dako duniya tayi mata warbar kunu.

  kwanki biyu din dabasa tare jinsu  tamkar shekara biyu ne .

 hawaye masu dumi taji suna  silalo mata a kuncinta tasa tafin hannuta tana dauke su ahankali.
 tana jin  zafi da radadin abinda Ummi tayi mashi dan tasan , haushin haka yasa ya hanashi zuwa gidan gabadaya .

Ahankali Ummi ta Mike tana  nade abin sallarta byn tayi addu'a.

Ahankali  takaraso inda zeenat din ke kwance lomo tamkar may baccin gaske.
, ta zuba mata ido kawai duk cikin bargo take hakan bai hanawa ummi  na nazarinta ba .

Ta dan dade tsaye akanta kafin daga baya takira sunanta  Cikin sanyi murya  mamana 2 shr ....... Kina jina fa dan nasan idonki biyu .

Say lokacin zeenat ta yaye bargon da dake luluba  ajikinta tasoma  murmurza idannuta tamkar wace ta dade tana  sharar  bacci .

Make damunki mamana  ko gidanki  kike da bukatar komawa inji Ummi?

 ,da sauri zeenat ta girgizawa ummi kanta .alamun A'a

Tace To naga duk kinki sakin  jikinki kinyi wani  laushi dake ko wani abu ke damunki  na lura jiya bawani bacci kikayi ba?

da kyar zeenat din ta Mike zaune  tare da  bude bakinta tace bbu komai, to mezaki ci yanzu ? Ummi ta sake tmbyrta .

muryata a sanyaye tare da yatsuna fuskarta tace komai mayye .
 ta fadi hakan ne darasa abinda kema dadi .....

Ummi ta juya ta fice daga dakin , tabar zeenat da juyayin rashin jin duriyar  mijinta .



Some minti back


Ummi ta dawo dakin hannuta rike plate da jug ta jawo  karami stood dake gefen  gado ta daura plate din indomi data dafo mata akai .

,sannan tace  ki  tashi  ga indomi  nan na dafa miki .

, zeenat ta sake komawa ta kwanta ta Mike ahankali  ta ziro kafafuwanta kasa.
 kmr kar  Ummi ta ambaci sunan  indomi .

 shikennan taji kirjinta ya rike gam  ,aiko ummi na bude plate din take taji kanta yasoma jujjuyawa zuciyarta ta ausine a guje tayi hanyar bathroom din dake dakin Ummi ta dinga kwara amai ba kaukautawa .

Da sauri Ummi takaraso gareta tana yima mata sannu , sai kakarin  amai take amman bbu abinda yacigaba da fitowa sbd rashin abincin da bbu acikinta.

 ta galabaita matuka gurin yin Aman .
 Ummi ta dinga ji tsautsayi na ratsata tana girgiza hakan ya dinga tunowa ummi da yar,uwarta farida .

 hakika laulayin farida kika dauko zeenat , Allah ya day inganta ya bada masu albarka .
 ummi na tsaye har say dataga tadaina yunkurin amai sannan tashiga cikin bathroom din sosai ta dibo ruwa ta wanke mata baki da fuskarta sannan tace tayi wanka .


Koda tafito ma kwanciya ta sake koma .wunin ranar xurrrrrr akwance zeenat tayi shi .

Amman duk da wannan halin datake ciki hakan bai sa ta daina jin mijinta agangar  ajikinta .



 Jin shr shr ba deeni ba kiransa a waya yasa hankalin Ummi tashi danhaka  ta yanke shawarar ta  name shi a waya .

Byn ya  dauki waya  ,tun kafin yace wani abu Ummi ta rufeshi da fada rashin zuwansa ta inda take shiga bata nan take fita ba .
, tace ga matakar nan kwance bbu lfy amman dan tsabar  wulakanci yau kwananka biyu rabonka da gidan nan .

Shr yayi sai daya bari umminsa ta sauka. sannan yasoma bata hakuri.
 Dan girman Allah first lov kiyi hakuri wlh nima yarinyar nan tana cikin  raina wasu abubuwa ne suka sha kaina shiyasa kwata-kwata baki ganni  Amman inshallahu da zarar na dawo aiki  zanzo . Karma kazoTayi hanging din wayar .


Misalin karfe takwas na dare daidai deeni yashigo gidan .

sanye yake cikin wasu hadaddun  kanan kaya blueblack din wandon jeans da black top anyi  rubutu white MM sport a gaba da baya rigar.
, kamshi turaren Hamilton ke tashi ajikinsa , ahankali cikin wata irin murya may ciki da kwarjini da haiba  yayi  sallama tare da  murda handle din kofar umminsa ya sanyo kanshi cikin dakin ido suka hada da umminsa ya sakar mata murmushi.

 ita km ta watsa masa hararar wasa . Kamshi turarensa ya sake  baibaiye dakin ummi .
tun bai kai ga karasa shigowa ba.


Ita kanta zeenat lefe tamkar bacci gaske . Batashirya kallon kofar ba  amman kamshin turaremsa ya hankaltar da ita mamallakin zuciyarta ne yaiso.
Dan haka  ahankali ta ta da saci kallonsa sannan ta maida   idanunta ta runtse  tsabar murna may gwaraye farinciki dan tasan yau bbu makawa gidanta  ,zata kwana .

Cikin muryasa mafi soyuwa a gurinta taji yace  First lov nashigo ko na koma ?

 ummi tayi murmushi wanda ya kawatar da fuskarta  .
taya zance ka koma nida nake cike da daukin ganinka .
Bismillah  attajirina . Tabashi amsa tana kallon kofar .

Ahankali ya tura kofar ya rufe ya sako farar kafarsa may dauke da Zara zaran yatsu masu kunshe da gashi a saman kowanne su  fuskarsa gunshe  da murmushi yakarasa har  inda umminsa ke zaune ,ya gaisheta tare cewa  Allah  nayi zaton kina fushi dani ne har yanzu .


Uhmmmm Ai fushina baya wani tasiri akanka  ahankali ya juya ya dan kalli inda zeenat ke kwance .

,sannan ya juyo yana fuskantar umminsa yace ita wannan har yanzu jikin nata ne ?


,ummi tace eh jikin  da sauki Aman ne dai yaki tsayawa har yanzu komai taci say ta dawo dashi.
ni km Ina jin tsoron bata magani .

Gatan nan dai ka dauke kawuce daita.
 hannushi yakai ya taba saman  wunya ,yaji jikin nata da dan zafi kadan .
Hira suka shiga shida umminsa .


zeenat dake kwance idanunta biyu.
 tamkar ta suma jin lafiyayen hanunshi ajikinta .
 Take tsigar jikinta suka shiga mimikewa ta dinga jin wani zirrrrrrrr ajikinta Ga wani  tsanyi  dake zariya a kasanta .
Ahankali ta sake lumshe idanunta .


Ummi tace katasheta ku wuce  tun dare bai yi ba .
 , DEENI ya dan langwabar da kai haba ummi korar mu kike ,kmr mun gundirekuli.

Ina zan koreko ,kaima kasan duk duniya nan Banda kmr ku .
Km inda akwai abinda nafi so da kauna a duniya yana bayan kai da mamana .
  ,ku kadai gareni ko cikin bacin rai nake da zarar na ganinku shikennan zuciyata zatayi min tsanyi.

Deeni  yayi murmushi yana tashin zeenat ,ke.....ke.. .ke .

ta dan motsa yace  tashi mana tasoma mutsutsuke idanun karya  sannan  ta Mike tana Mika hade dayin sallati .

 yace tashi  wuce zamuyi .
,ta narke kmr batason zuwa ya daka mata tsawa dan Allah malama ki Mike karki bata min lokaci.
,ummi tace haba kabita  ahankali kasan baita kadai ba .


Ahankali takarasa mikewa tsaye .
 daman jikinta da kaya dan haka mayafi kawai tayafa sukawa ummi sallama suka fice har waje ummi tarakasu .


Tun a mota deeni jin jarabarsa natasomasa sakamakon jin hannun zee cikin nashi.

Ita kuwa , zeenat sai wani   narkewa take ajikin ogo DEENI  hannuta sarkafe cikin nashi tana yamutsawa a dadafe suka kawo gida .


Yana parking din motar sa  ya sunkuceta  cak sai tsakiyar bed  dinsu .

 ahargitse yasoma cicire mata kayan jikinta.
 say daya rabata da komai na jikinta ,a zabure yake kallon bobbs dinta yana jin wani irin feeling na sake kawowa jikinsa farmaki.

 ahankali yakai hannushi yana mamatsa dukiyar fulaninta.
 atare suka dinga jin wani yrrrrrrrrrrrrr.

cikin sanyi yakai hannushi kasan mararta ya dan yaji yayi karfi ya kara matsawa yaji  tasa kara har tana kokarin mikewa zaune ya maidaita tare  zuba mata rikitattun idanunsa.

 muryasa a sanyaye  tamkar ta mashaya yace kika ce baki da komai ta girgiza masa kai  alamun haka .
Yace wannan kullin  dake kwance a mararki fa ?

Tace nima bansan komeye ba .

,zaki sani ne  yarinyar gobe goben nan zan kaiki inda za'a tabbatar min da ajiyar dana yi.

 ahankali yasoma shashafata yana aika mata da sakwanninsa masu wuyar mantawa.
  mimikewa yasoma yi yayinda taji  yakamo boob dinta yana murzawa tare da kife hannushi akan nipply dinta yana musu wani irin murza

yakai dayan  nipply cikin bakinsa yashiga tsotsa  daya km yana murza mata tuni ta fita haiyacinnta  saboda  wani irin  salo yake mata wanda yake sake siye zuciyarta .
' Sosai ya dinga murzata yadda yake so kusan daren basu samu rintsawa ba ,suna jiyar dakansu dadi .



Washegari ma yana dawo daga masjid daita yayi breakfast ya daura daga inda ya tsaya.

 to ba laifi zeenat  tayi matukar taka rawar Gani a gurin deeni dan sam bata nuna masa kasawarta ballanantana gajiyawarta  hakan bukatarsa km hakan bakaramin dadi  yayi masa  ya dinga kwasar gara yadda ranshi keso.



Wani private hospital yakaita may zankasa ,nan kusa dasu bakaita nasu na sojoji ba .

Zaune suke a gaban doctor saira jack deeni ke mata bayanin abinda ke tafe dasu.

Doctor ta hada zeenat da wata nurse zuwa lap inda ake awon jinin aka dibi jinta ,nurse din tace tana iya wuce .

Jikinta a sanyaye ta dawo inda deeni ke jiranta .


Some minti back


Nurse din data kai zeenat wajen gwajin jinin ce tayi nocking aka bata izinin shigowa .


Tashigo ta ajiye wasu file envelop a sama  doctor saira  ta dau envelop din tare da  manna medical glass dinta tana duba sakamako.

 tashin farko ta Gane zeenat na dauke da cikin har na tswon wata uku da wasu yan kwanaki  atakaice dai yashiga wata hudu .

haka kawai zeenat ta tsincin kanta da jin wata irin mumunar faduwar gaba innalillahi wa inna  ilaihi rajiun kawai take maimaitawa a zuciyarta.addua taje  Allah yasa ba abinda ake mata zato bane ajikinta . zuciyarta  har rawa take dan fargaba  .


Doctor  ta cire medical din tare da  nike farar takarda ta tura cikin envelop ,tana mikawa deeni hannu fuskarta dauke da murmushi congrat your wife  is now 4 Month preg......

ai DEENI bai tsaya jin karashen zance  ba yasan kwallon yasamu fadawa raga .
Ya  mikowa doctor hannushi yana amsar result.
 ,ya salam abinda zeenat take iya furtawa kennan akasan zuciyarta  hankalinta ya sake  mugun tashi ganin irin murnar deeni keyi  yasa ta dan kalato murmushin dole .

Amman gabadaya bata km jin komai byn pregnant din data ji na farko duk wani kuzari da karfin jiki bbu shi a tare da ita .


Deeni yayiwa doctor saira bayaninin game da  yawan Aman datake.

 tace wannan normal thing ne wanda kusan kowace mace tanayi km kowace da irin laulayin cikinta , zuwa wani lokacin komai zai daidaita yayi mata godiya tare damko hannnu zeenat .



Kai tsaye gida suka nufa wani irin murna yake mai kunshe da farincikin dan gabadaya yasaka tsaye yakasa zaune .

Da  kansa yaje ya sanarwa ummi zeenat ciki gareta .

sannan  ya dinga bugawa en,uwa zeenat ciki ne daita .Ta dinga kallonsa tamkar wani tababbe tana mamaki irin murna dayake akan cikin da bai gama fita daga jinin ba .


Ahankali ta dinga bakinciki da bacin rai ,ita fa gaskiya ,taba shirya yin wani haihuwa yanzu ba.
Asalima haihuwa baya cikin budget dinta .

 ,haka kawai taje ta mutu gurin haihuwa kmr yadda tasamu labarin sanadiyar mutuwar mahafiyarta kennan dan haka ita da haihuwa say nan da shekara goma koma zatayi  .




Bayan wasu kwanaki tana zaune a parlour ta janyo wayarta dake kusa daita number sumy tashiga nema.

 byn ta dauka sumy tace mara zumunci kwata kwata ba Kya neman mutane wannan sojan ya hanaki zumunci da jama'a .

Zeenat kiyi hakuri Gani zuwa   gidan ku yau .

kina gida summy tayi shewa tace yes.ooo.... Ina nan  yanzu inzaki zo.

 dan amjima kadan  ,zani agege kamun khadeey , zeenat tace aure khadeey zatayi amman shine say yanzu zaki sanar min ok ganin nan dai zuwa .




Cikin sauri Ta shirya dan tana son tayi sauri taje ta dawo kafin  yamma tayi duk DEENI bai gari amman atsorace take.


Cikin minti da bai wuce 20 sai gata a one thousand four cike da tsantsar murna suka rungume juna da sumy  .


Sumy ta sake kiran rukky byn kiran datayi mata ta sanar mata da zuwan zeenat din
 Atare suka zaune a dakin sumy  din yaushe rabonsu da haduwa irin haka .


Zeenat Tayi shr ta zuba musu idanu tace  kunsa wani abu ?

Atare suka  girgiza mata taja numfashi ta sauke sannan tace ciki ne dani


Suka hada baki wajen fadi.

   Meyyyyyyyyyy.....
Tace ciki ne dani  har na tsawon wata 4 ni kaina bansani ba , say shekaranjiya .

Keko mayye kaiki wannan sakacin da kuruciyarki da komai zaki fara tara ya'ya  inji cewar sumy .

Uhmmmm abinda nima ke damuna kennan shiyasa nace bari naxo gurin ku kawayena kubani shawara.



Rukky ta kwashe da dariya wani shawara  km zamu baki ,Ai is too late yarinya lokacin dayake open legs yake  sexy dake kina jin dadi ke bakinsa zai zama ciki ba .Sai yanzu zaki kina marairaice murya.


Sumy tace uhmmmm  rukky ba abinda ke gaban mu ba kennan yanzu solution yaka mata anemo .Tunda cikin ma bai wani girma ba ai da sauki .


Ke yanzu zeenat yaki keson ayi da cikin tace  ni kawai so nake a zubar batare da sanin kowa ,gud idea inji sumy .

Akwai wata doctor dana sani zan hada ki daita.

 aikinta kennan zubda ciki yanzu akwai enough Money a gurinki zeenat ta girgiza kmr nawa sumy tace kmr 50k zeenat tace gaskiya kudin hannu bazasu kai haka ba .


Rukky datayi shr tana sauraronsu tun dazu  bata ce dasu  uffan ba say yanzu da taji zance zubda ciki  tayi saurin kallo inda zeenat din ke zaune a raunane takira sunan zeenat...amsa mata tare maida hankankalinta kan rukky.

 tace ni day gaskiya shawarar da zan baki bai wuce  kiyi  hakuri kibar cikin nan ba.
baki sani ba ko shikennan kwanki  a duniya .

Na rokeki Karki biyewa sumy wlh zata kai ki tabaro ne kawai .

Sumy ta katseta tace kinji jakanci nata  ba.
 A haka kmr wayis .
Kina ganinta muguwar  cukus ce .

karki wani saurareta keday kije jibi kizo da enough money muyi abinda zamuyi .


Rukky tace Duk abinda zakuyi kuje kuyi amman duk abinda tabiyo baya bbu hannu ciki ta Mike ta fice a binta .


Summy data bi banyan rukky da kallo tana zaginta ta  juyo tana kallon zeenat da jikinta gabadaya yasoma tsanyi.
Tace  tashi muje naraki tun yamma batayi miki  ba ,ke day kizo jibi kawai  da shrinki .......




MMN SUDAIS CE
[5/7, 6:52 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
     ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO



Page 39-40


Mubari da daddare maje yana jawota cikin jikinsa bakinsa yakai saitin kunneta Ina da tsananin kishi zeenat bazan iya barinki kiyi  yadda so ba ....


Tayi narai narai da idanu zatayi kuka Yace kinsa Allah muddin kika kuskura kika bari hawayen nan  suka zubo daga idanuki  ki tabbatar bake ba fita koina .
,da sauri tasoma kokarin mayar da kwallar tana sakin numfashi .

Yace yauwa Yar umminta zo muta tafi .
"ko a mota ma hirarsu suke tayi irin ta masoya .

,can km duk suka yi shr hannushi ya daura a saman nata yana  ,dumin hannuta dayaji ne yasa shi saurin juyowa ya kalleta .
Ahankali ya riko hannun sosai cikin nashi yana murza tafin hannuta.
 ahankali ta dubeshi tare da cewa  ya'akayi ?
 ,ya dan yi murmushi nifa Ina son naganni da bby .

 dip tayi shr.........na wani lokacin takasa cewa komai kafin daga   tace zan haihu Amman ba yanzu ba ,da saura.
 , lip's dinshi na kasa yake cizawa da karfi dan jin dacin  abinda tace .

Wani irin radadi yake ji aranshi.
" wani irin magana ce haka ,zan haihu Amman ba yanzu ba da saura ,ya sake maimaita abinda tace .
 to me hakan yake nufi maganar ta tsaya masa a rai .
Dan haka ,yana tsayawa harabar gidan yashige yabarta a nan sbd takaicinta  .


,tayi sallama shiga cikin dakin mai jego yayinda DEENI ke zaune a parlour gidan .
  zainab tace   koma muyi fushi wlh  kiyi bby guda Amman Kiki zuwa Sai yau ana gobe suna zaki kwaso kafafunki kizo .
Zeenat tayi murmushi dan Allah ayi min afuwa wlh ba laifina bane Allah yasani laifin babanta ne .


Deeni da Yaya faruk ne suka shigo dakin zeenat ta gaisa da Yaya faruk ta dauki yaron "kai shemah  gsky kin iya" haihuwa ,Amman kiyin kokarin irin  wannan jibgegen bbyn ,kallon da deeni ya watsa mata yasa tayi saurin cewa  Mashaallah.

, shemah dan Allah kibarmuna shi ,say ki sake haifo wani .
Yaya faruk Yace anki abarmuku ,kuje kuma ku  haifi naku idan kuna so.
 "ayya ya faruk saurin me kake yi ,idan nataashi yan hudu zan haifa ma gabadaya ba kmr matarka data haifi daya ba .
mikawa DEENI yaron tayi ya amsa fuskarsa dauke da murmushi ba kmr shigowarsa ba.
 ,wani dadi yake ji tamkar ace dan sa ne na cikinsa yau yake rike dashi .
 ya zubawa bbyn ido kawai yana kallonsa tabbas yaron kama yake da ubansa.
 , addu'a ya dinga yi akasan ranshi shima Allah ya azurta tashi da samun bby irin haka .
 , ahankali yaron yasoma mutsmutsun kuka alamun yana son nono zeenat ta karbo shi ta mikawa uwarsa.
  Zeena ta zubawa  shemah ido ,yadda take kokarin rarrashin ,domin kunya take tabashi nono agaban deeni .
Zeenat tace uhmmmm  Sai fa kinyi hakuri da kukan bby .
to yazanyi ,da haka kowa ya saba .
Amman daganin alamun yana kukan dare ne ko ?

Shemah  tace Yana dan tabawa ba yawa.
 zeenat ta tabe baki tana girgiza kai kmr ance ta juyo inda deeni ke zaune hararata yayi alamun tayi shr ta damu mutane ,

Ya faruk ya dubi gefen da  deeni ke zaune  yace zeenat fa kmr ciki ne daita ko?

Deeni ya dago kansa yana kallonta itama shi take kallo ,dan jin me zaice , DEENI yace nima kallon dana ke mata kennan.
 Amman ita Sai  karyatawa take .
Faruk yace To kuje hospital mana ,can  za'afi tabbatar maka da gasky .
,eh shirin da nake yi kennan Monday inshallahu daita zan wuce.
Zeenat ta dubi  ya faruk  da kyau " tace ni ba ni da komai fa ,kawai  ku kuje min kallon haka .
 ,deeni ya sake zabga mata harara kiwa mutane shr duk kin damun mutane da surutun banza .

Da zasu tafi deeni Yace faruk kmr nafi da bby nan wlh to ka tsaya a hado masa  kayasa .
suka dariya .


Gidan Ummi suka nufa .
a guje  zeenat tashiga part din Ummi tayi sa'a tana parlour .
 ta  fada jikinta tare da murna    tayi matashi da cinyarta. Wayo Ummi  Nayi kewarki  ....

Ummi tana murmushi tace Ai ba'a maganar kewa , irin wannan jajur  din da kikayi .
kmr baza'a mutu ba ?
Ai dole ki manta dani ,gashi ni kullun cikin kewarki nake.

 ,deeni Yace haba dai first lov taya zata manta dake byn  kullun Sai tayi kewarki ,.

Ummi tayi murmushi tace ok tare mata ma kakeyi kennan ?  Ummi ta sake duban diyarta tace kinyi kyau sai kin rame ,da dago idanunta tana kallon inda  deeni yake zaune , wai wannan ramartata ta mecece data kici taki karewa ?

 DEENI ya tabe baki sannan yace  wayasan abinda ke Cinta take ramewa ,ayi maganar zuwa  asibiti ,tace ga zance ga magana .

Su samiha    da sukake shigowa  suka gaishe da ya deeni ya amsa yana kokarin mikewa.
Tare da cewa To  madam ni zan dan fita say na dawo  .

Zeenat dake kwance kan cinyar Ummi  tace  ok Yaya  ni dai say zuwa jibi zan dawo.
   uhm kiyi   zamanki ,inkin iya ma karki dawo.

 ,Ummi ta harareshi tace wani irin magana ce haka ?
 , first lov  baki ji abinda tace min bane  tsabar ta rainani.

 ,to yi hakuri sarkin zuciya jeka say kadawo Allah ya tsare .

 ita dai zeenat tsit tayi da  bakin ganin yadda ya dau zafi , kyacci yayi tare da jan tsaki sannan Yasa kai ya   fice abinsa  .

Hirar yaushe gamo ta barke tsakaninsu.
 ,Ummi ta dubi zeenat me zaki ci a dafa miki ta dan langwabar da kanta tana tunanin abinda zatace Amin soyayyiyar doya ,Ummi ta sake kallonta da kyau dan sanin data mata bata cin doya ,shr kawai tayi ta nufi kitchen .

Har dare suna tare dasu shemah sunki tafiya .
,to oga da kanta ce yau tazo gida, dan zeenat ce lidarsau gabadaya komai za'a yi sai tabada Command sannan za'a yi .
  " dan  haka gabadayasu suka taro anan part din Ummi suna ta hira  har sanda Ummi tagama soya doyar tace Maryam tazo ta daukar musu.
 tare suka ci suka sha ,sai zeena bata wani ci may yawa ba .
 say faman murna take ganinta cikin yan'uwanta .

  ta gefe daya km ga Ummi murna tamkar ta kasheta dan dadi .
 ,har mantawa tayi da wani deeni ,dama wayarta gabadaya.
 , deeni yayita kiranta a waya  yaji shr taba dauka ba.
 ,har say data  kaishi ga kiran Ummi ta miko mata  wayar .
ta karba tare da bmyr Ummi da hannuta waye ,mijinki abinda Ummi ta fada kennan.


Ai da sauri Ta manne wayar a kunneta tare da sallama ,ko amsa sallamar bai yi ba .

Yana jin muryarta yace ke.... dan iskan Ina kika shiga kika bar wayarki ,tun daxo Ina faman kira?
 ,mikewa tayi tsam tayi ciki dakin Ummi tare da marairaice murya wayyo dan Allah Yaya kayi hakuri wlh abinci nake ci .
km wayar tana cikin hand bag dina.
Cin abinci ne har tsawon   awa hudu ?
Kifa kiyaye zeenat .
 naga kmr kanki na rawa rawa fa.

Say hakuri take faman bashi ,shi km yana sake  botsarewa ,ki cigaba zan gyara miki ,zama ne bar ganin kina kusa da Ummi ,km kishirya ganin nan  zuwa ,mu wuce ,gida .

Batasan sanda ta sakar masa kuka ba.
tana sake  bashi hakuri ok kuka ma zaki yi wa mutane tsabar kin raina min hankali ko .

, , ita dai batace masa  komai ba say ma hakuri data tacigaba bashi .
 , dan Allah Yaya kar kamin haka  kabarni zuwa  byn suna na koma .
 ,gobe ne  sunan fa.
    ,anki abar ki' idan ma kika sa wasa ,sunan ma ba zakizo ba gabadaya naga abinda zai faru.

 ,kawai ya kashe wayarsa batare da tsaya jin abinda zatace ba  .


Sosai take kuka har takaraso ta mikawa Ummi wayar duk da ta dan goge hawayen fuskarta hakan bai hana Ummi ganewa ba .
,ta tambayeta tace bbu komai ,haka dai zakice bbu komai kiyi ta zama da abu acikin har yazo yamiki illa.

 ,ta zauna tare dayin shr sure Maryam ma sudan ga sauyi a tare daita Amman bbu wanda ya damu da tmbyrta ,suka cigaba da hirar su sama sama  .

Shr kawai tayi zaune a gurin  yayinda ta dinga jin wani abu nataso mata a kahon zuciya, tasa hannu ta dafe kirjinta tare da  runtse idanunta gam cigaba abin yayi da taso mata .
 gabadaya cikinta ya aushine ,bakinta yacika da miya ,wani irin amai taji yana taso mata ,da gudu tayi bathroom din dake manne a main parlour .
Ako ta dinga Kwara amai ba kaukautawa tare da rike cikinta .
Aman ta dinga kwarawa tamkar zata amayo da kayan cikinta . gabadayansu suka gigice sukayo kanta sunata  mata sannu.
 Maryam ce tayi dakin Ummi dan ta sanar mata.
Wani yunkurin amai ta sake yi  ,dai dai lokacin da deeni ya sawo kanshi cikin gidan
 ,da sauri ya karasa shigowa duk da bai san takamaiman wakeyin amain ba.
 ,suna ganinsa suka dare gabadaya ,ga mamakinsa zeenat ya hangota durkushe Sai amai take Kwara gabadaya ta galaibaita jikinta yayi week ,atare suka yo kanta shi da Ummi kusan ma yariga Ummi karasowa bakin kofar bayin yana kallonta har lokacin amai  take
 say dai ga , dukkanin ,alamun bbu wani wadataccen abinci acikinta .


Ahankali ya durkusa a gabanta ya  dafa kafadarta yana mata sannu.
  ,zaman dirshan tayi a bakin kofar tana mayar da  numfashi .
Ta fashe da kuka  da  ,tare da  jingina jikin bangon .ruwa ya dibo ya wanke mata bakinta da fuskarta .

 ganin haka yasa Ummi juyawa takoma dakinta tare yin  addu'ar Allah ya inganta musu , daman ita tun wancen zuwan nata  datayi gidan nasu ,take ma zeenat din  kallon may ciki.

Zeenat duk tarasa inda zatasa kanta taji dadi.
 km har lokacin su samiha na sunki  tafiya , ahankali deeni ya juyo inda suke tsaye cirko cirko suna kallon shi da zeenat din .
,muryarsa zafafe Yace tsayuwar uban me kukewa mutane ,yan iskan banza kawai yarinya tana  mai anrasa wanda zai taimaka mata ,duk kunzo kun rufeta kuna kokarin kasheta.
 ,Ai tunin suka gigice suka soma tattara inasu Ina su ,subar gidan .
Yaja tsaki ya km maida kansa kan matarsa .

Juye juye kaiwa take tana kuka tare da kiran sunan Ummi .
 ya fizgota  tare da daka mata tsawa kina hauka ne ?

ko kallonsa batayi batayi ahankali tasoma rarrafawa tafito daga bathroom din ta zauna kan kujera ta jingina kanta  tacigaba da kuka tana mayar da numfashi.

 ya Mike ya dawo kusa daita yana kallonta yasa hannushi zai dafata ta Mike da sauri Ta km shige bathroom ta durkusa tashiga kwara wani  amai ,jikinta har wani rawa yake.
 lokaci daya jikinta ya dauki zafi ya riketa yana mata sannu ta langwabe masa tasoma kokarin mikewa ya rikota.
  Yace Ina zaki? gurin Ummi zani .
,say km ta fada kansa wayyo kwanciya zanyi na gaji yaya ..
 Ya dagota ya wanke mata baki da jikinta ,ya dauke cak  yayi dakin Ummi ,daita.

 Ummi ,ta dinga jero mata sannu .....
 , mikowa Ummi hannuta take alamun tazo gareta.

 ,Ummi takarasa ta zauna kusa daita  ta kamo hannuta cikin nata.
 ,sannu zeenat .ya jiki
Ahankali zeenat ta lumshe idanunta ,cikin sanyi murya yadda deeni bazai ji abinda zata fadawa ummin  ba.


 Tace ,ummin dan Allah karki bari Yaya deeni ya tafi dani gida ,take gaban Ummi yashiga dukan uku uku.
 ,itama  ummi cikin muryata kasa kasa tace wani abun yake miki agidan ta girgiza kai.
 wlh baya min komai sbd sunan shemah ne.
 ,say lokacin gaban Ummi yabar faduwa dayake .
 tace shikennan  ta Mike tabar dakin ,shi km deeni ya dawo inda Ummi ta tashi.
 ,daukarta yayi  ya zaunar daita akan cinyarsa ,ya hada fuskarshi da tata waje daya ido cikin ido suke kallon juna , zeenat ....yakira sunan da wata irin murya ta wacce tayi nasarar  kashe mata jiki ,ta amsa da Na'...am ....my hrt.

 sunan data kirashi dashi yayi mishi dadi Sosai har yasa shi  yi  murmushi wanda har dimple dinsa ya lotsa .
Idanunsa ya zuba mata  yana sake kallon kwayar idanunta .
Yace Me kika sanarwa first lov wanda ni kika kasa sanar min after ol ma
 meke  damunki kika dinga kwara irin wannan amai ?
Ta girgiza masa kai kawai  alamun bbu komai .
Yace  yanzu yakike jin jikin  naki.
 da kyar ta iya bude bakinta tace daidai nake jina.
 say abunda ba'a rasa ba .
,yace kinci abinci ma kuwa?
 ,tayi murmushin karfin hali ,tareda cewa naci doya dazu itace ma  ta dinga tasomin .
Amman Tunda na amayar daita naji ,daidai.

, Yace ok ki shirya mu wuce gidanmu ko ..
 ba mutsu tace masa to tasoma kokarin mikewa yace bi ahankali fa .


Tsab ta shirya abunta kmr bbu abinda ta shuka .
 , parlour'n kasa , Suka tadda Ummi a zaune tana kallon labarai a CNN.
'ahankali Ummi  ta dago tana kallonsu ,Ina zuwa haka km .
,sukayi suru suru  dukkansu suna duban Ummi dake zaune.
 say ma deeni ne yayi karfin hali cewa gida zamu .
gidan lfy zaku byn kana kallon  yarinta badata da lfy shine ,zaka wani ce gida.

Ba gida ba tukun runbu zaku  dan Allah ni kyalle min yarinta takara  samun natsuwa .
,Yaya da naci  haka idan zaka iya kadawo jibi ka tafi daita.
DEENI yaji tamkar kasa ta tsage yashige cikin Dan tsabar kunya da takaici abinda Ummi tamasa ,.

Take 'ya Gane setup , ne kawai aka masa dan kar zeenat din tabishi .
 dan haka ya dinga kallon zeenat din tare da hararar ta .


Da sauri tace Allah Yaya ni bbu ruwa acikin  ,mu wuce kawai abunmu .
da hannushi ya katseta ,karki dama kiyi zamanki kawai basai kin bini ba ya juya.
 ,tabi bayansa da hanzari zata bishi.
 Ummi takira sunnanta ke zeenat dawo nan ahankali tasoma girgizawa Ummi kai tamkar wata kadangaruwa.

Wai ,bada ke nake ba inji cewar Ummi ,jikinta a sabule ta dawo kusa da Ummi .
ta zauna ,duk jikinta yayi mata sanyi .
Ummi tace kima saki jikinki ki manta dashi ,ki daina wani dar dar .

 ,ke wai  har yanzu baki bar jin tsoransa ? Zeenat Ta zubawa Ummi ido kawai tana kallonta ,Ummi tace kin tsareni  da idanu .
 , zeenat  tace Ai kece Ummi da wani abu.
  Aa ba haka yakama kiyi masa ba.
 .ni dana so ki lallabaminshi ya Amince da kanshi Shi kika tunzarashi .
Ummi ta saki baki Aa ba tunzarashi nayi ba kashe shi nayi .

 ,wawiya kawai kicigaba da jin tsoronsa  say ya kwashe miki hanjin ciki tare da manna miki hauka .

Dan haka Zeenat din tayi shr ,dan gsky bataji dadin abinda tayi masa ba .

ahankali ummi ta dinga janta da hira har dai zeenat din ta saki jikinta sosai suka shiga hirarsu .
Har shadayan dare , zeenat tasoma gyangyadi Ummi tace suje su kwanta .



Kwance take akan gadon Ummi .hankalinta kwance take sharar bacci ba matsi ba takurar oga deeni ,yau daya taji salama , har taso ta makara tashin asuba sai da Ummi tayi da gaske tukun ta mkie .



Washegari ranar suna yaro yaci sunan mahaifin deeni ,wato aliyu .

Deeni yaji dadin sosai da karar da faruk yayi masa .dan haka takardar  gida sukutun deeni yabawa bby  kusan shi yayi komai na suna  har raguna sunan yaron da kaya akwati goma sha biyu ,  ,hatta Holl din da,akayi taron suna shi yakama Amman  ita kwata kwata batasani ba dan ko kiranta baiyi ba .

Har Washegari suna deeni bai nemeta ba irin shariyar dayayi mata , ya dameta, yaushe rabon ,daya shareta irin haka .datasani tasoma yi gashi angama suna mijinta na fushi daita.
Tayi zugun har Ummi taso ta harbo jirginta .
Dan sai data tmbyrta alahan tunanin wannan mijin naki kike ? zeenat tayi murmushi tare da wauancewa haba dai Ummi,tunani km .
Tap jikina ne    kwata na
 ke jin yana  min nauyi .
Ummi tace ya day kamata kuga likita .


Daren ranar  sam takasa runtsawa zeenat tayi abin mamaki gabadaya ,kewar mijinta ce ta addabi ruhi da gangar jikinta .
ta dinga jin alamun hannushi yana yawo   aka dukiyar fulaninta , hatta kashim turarensa tana jinshi  tsam ajikinta .
,takoina ta juya ,mijinta take Gani ,idan ta runtse idanunta km  shi take Gani yana  make love daita .

A zubara ta Mike zaune ,tana kankame da jikinta .
tamkar may jin rawar sanyi.
  Ummi data ji motsenta yaki karewa ,ta dan  juya tana dubanta tare da cewa  tace lfyrki kuwa  .
,a sanyaye zeenat Yace   lfy lau Ummi ? Ummi tace to me ya hanaki bacci?

Tace  mafarki nayi ummi ,.
Ummi ta tabe baki to kiyi addu'a ki komai.

 tace  to tayi addu'ar kmr yadda Ummi tace ahalin ita tasan ba wani  marfarki tayi ba.
 ,tsabar jarabar DEENI ya saba mata daita kedamunta .

haka ta koma ta kwanta ta dinga juyi da mutsmutsun , Amman bacci sam ya gagara daukarta har asuba bata samu ta runsa ba.
 km bata  daina jin hannushi  na kai kawo. jikinta ba .




 ,
[5/7, 6:55 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????




AYSHA A BAGUDO



Page 37-38



Iya dauriya zeenat tana yi da jarabar deeni Amman shi sam baya Ganin kokarinta .
saboda tana nuna  gajiyawarta akan bukatarsa dan haka kullun yake aikin  kiranta da raguwa .

Ummi tasake yi musu zance zuwa asibiti Amman zeenat ta fitittike taki zuwa ta maida zance shiririta.

 , idan ma  akaci sa'a DEENI  yayi mata  zance zuwa asibitin  Sai tasa masa  kuka tace ita akalleta fa bbu abinda ke damunta km bbu inda ke mata ciwo.dan haka deeni  ya tattarata ya watsar .

Abu daya zuwa biyu ke damunta km yake ci mata tuwo akwarya bai wuce yadda deeni yakanainayeta a gidansa ba , sam baya kaunar abinda zai fitar daita yau tsawon watanta bakwai kennan  da  kawota gidansa .
Amman ko sau daya deeni bai taba kuskuren barinta ta fita daidai kofar gidansu  ba.
 ,say dai kullun tana gida yana faman aikin  susukarta ,ba dare ba rana .


Three month later




 kwance take akan gadonta yayinda  tayi zurfi cikin tunanin budadden halin irin na mijin ta.
  Wanda shi  sam tamkar hawainiya yake may yawon  canza yanayi a duk sanda taso.
  idan har bashi yake son abu ba bata isa tasashi yin abu  dole ba .
Km muddin  tana son zaman lfyrta dashi Sai day  duk abinda yake so shi zatayi km duk  lokacin dayazo da bukatarsa ,a saurareshi km abashi hadin kai .
,hakan kadai zaisa taga walwalatsa  da fara'arsa Amman sabanin haka ,tashin hankali ne gareta .

 Ya dawo daga aiki ya iske kwance yake gaya mata shemah ta haihu.mikewa zaune tayi tana  murna tare da tmyrshi yaushe ta haihu yana murna shima tamkar shi aka haifawa   Yace  dazu ne da rana nima  Allah ka nuna min nawa haka dan yanzu bbu abinda nake da buri kmr naganni da dan cikina ,ya fada yana kallon fuskarta .
batace komai ba say ma tabe baki datayi  ,dan ganinta baida buri may ma,ana .
Jikinta a sanyaye tace tana gida ne ko asibiti tana asibiti  ance ma tasha wahala sosai dan har yanzu bata farfado ba tukun  take gabanta yashiga  dukan uku uku a ranta tace  kunji irinta ko ba daukar cikin ba . wahalar dake ciki.  haihuwar .
 yana dan  murmushi har dimple dinsa ya lotsa  sannan yacigaba fk Yace a gasheki tace gidan kaje a zafafe Yace  A'a a bakin get muka hadu, dazaki min wata irin bmy.
 tace  Allah sarki to Allah yabaka hakuri .
tace gobe kuwa  inshaallahu zani na dubota .


Washegari gari dazai fita byn sun gama  karyawa  taji bai ce mata komai ba har tarakasa parking lot yana niyyar shiga motarsa .
 tace Yaya bakamin magana ba  ,batare daya juyo ba Yace ta me fa ?
Game da zuwa barkan   shemah.
 Yace eh naso kije yau din say day sauri nakeyi ana jirana a office.
Amman idan  na samu lokaci maje tare

take tasakar masa kuka shagwaba tana, didira karfata kasa tare da cewa   shemah ta haihuwa shine zaka hanani zuwa ga baki ga hanci .
gashi Ina son naje naga  Ummi ,ya hade rai tamkar baita dariya ba ,yakoma mata   asalin deeni din datasani .
Ai kinsa sakarai ne ni da zanbarki kifita  ke kadai.

 ke.... naga jiya ne akayi haihuwar shine kike rawar jikin zuwa ,banason nasake jin komai daga bakinki byn a dawo lfy tarigada tasan halinsa Tunda Yace bazata ba to kuwa bazai barta ba.
 ,dan haka tace masa a dawo lfy Allah ya tsare ya dan saki fuska tare da kamo hannuta yana   murzawa acikin  nashi jin zai sata taji wani yanayi yasa tayi saurin zamewa tayi cikin gida .

Washegari tana zaune da misalin karfe uku rana  hannuta rike da waya tana  yin what's app
yakirata  byn ta dauka yakece mata takira number shemah ance ta farfado tun jiya  .
cike da murna tace to....layin shemah din tashiga nema byn sun gaisa ta tmbyi bby tace da wa yake  kama tace da Yaya faruk mana.
Zeenat tace da wahala ko ?
Shemah tace idan ma da wahalar nan gaskiya zuwa yanzu na kusan  mantawa ,Tunda ina ganin  yarona yana  cikin koshin lafiya .
to masu ya'ya mara kunya ga bakin nan radau kmr bakisha ruwan zafi ba , shemah tace tuni Ummi tamin zeenat tace shiyasa naji bakinki radau Tunda kika ce Ummi ai nasan bazata matsa miki ba.
 say yadda kikayi to bamu yarda ba wlh  zanyiwa aunty waya da kaina akawo miki umma ta zauna dake ta gasa mana ke da kyau.

 shemah tace muguwa kawai so kike umma takassarani bbu damuwa zan miki tanadin naki  Tunda ance kema kin kusa, haka dai kuke cewa amman ni banwani kusa ba, har yanzu  kuna shakawatawa kennan?
 kinga ni ko yanzu na mutu Ina da may mun addu'a km baza a yi saurin mantawa dani ba saboda nabar baya.
Zeenat  tace muma inshallahu zamu haifi namu amman ba yanzu ba tukun say nungama shanawa .
suka kwashe da dariya shemah tace kai zeenat baki da kyau ,ki dai tsaya  shanawa ,kiji ayiririiiiii an shigo   miki da wata .
,take zeenat tayi mata dip zuciyarta ta aushine ,gavanta yashiga faduwa ,hello hello.. zeenat kina jina kuwa  uhm injiki inji cewar zeenat .
 , bangane uhmmm ba daga maganar za'a karo miki wata har kin canza murya , Allah yarabaki da wannan maseefaffen kishin naki ,kar wata rana yakaiki yabaro ,ni da wasa nake fa.
Ajiya zuciya ta sauke tare da cewa  Ai ke ce kike son hawan jini ya kamani.
 shemah tasa dariya har kinsa na tuna da shakar dakika min  Sai daga baya fa nagane ashe  akan Yaya DEENI kika so kai lahira ,banshirya ba  dariya suka sake yi hira suka yi sosai sannan sukayi sallama .


Da zai wuce akwaibon  yaso tabishi amman taki ,dan dai yavarta taje gida gurin Ummi . haka ya tafi tamkar ,zai lasheta yayinda ita km ke matukar jin dadin yadda yake kula daita say day matsalar shi daya jarabar son   jima'i .
,kwata kwata baya gajiya dayin sexy  ,gashi ita km bata kaunar kishiya.ballantana
 tace yaje yakara aure ko itama ta huta da jarabarsa.
 ,amman ita sam bata kaunar kishiya dan bazata iya zama daita ba .

Suna zaune lfy da mijinta   km duk sanda yazo da bukatar sa tana iya kokarinta wajen gamsar dashi ,wata irin soyayya yake nuna mata da tsantsar kulawa duk awa Sai yakirata a waya yaji lafiyarta .


Kwance take akan thrre site tana tunanin mijinta wanda ya zame mata jiki .
 taji karar bell ta bada izinin shigowa dan oready bata sawa kofar key ba .
 su sumy da rukky ne suka rungume juna dan farinciki wuni sukayi suna shewa gashi km Allah ya taimaketa deeni bai dawo gidan ba, kmr yadda yasaba .

rukky tace Amman zeenat kema ciki ne dake ko?
 jifa yadda kirjinki ya cicciko tace ke ni rabani da wani ciki ,ni ko cikin gareni Ai Sai day nayi flashing dinshi Ina zan iya wani wahalar haihuwa.
 sumy tace Allah zeenat ciki ne dake.
 dan Allah kai ki dameni ke kika min cikin zaki ce cikine dani rukky tace kin canza dayawa shiyasa kinga kuwa yadda kika sauya kin kara wani kyau kmr bake ba.
Wai  me ma sojan nan naki yake baki ne ?
Rukky tace Ai ni bakiga Sai kallonta nake ba. murmushi tayi baza ku taba  gane abinda yake bani ba ko sanar muku.

 ,ku dai kuyi aure kawai  suka sa ihu bbu damuwa lokaci ne.
 ,da zasu tafi bataji dadi ba tace su tsaya zuwa anjima suka zaro idanun waje ki rufamana  asiri da wannan zakin mijin naki,may frigita mutane.
 ,ta tabe baki to yanzu  say yaushe km .
Say  munzo sunnan shemah .sukayiwa juna sallama .


Kwanan shemah hudu da haihuwa Amman sam deeni ya hanata zuwa ta zuba masa idanu kawai dan  tarasa yadda ,zatayi.

 tanason ta botsare masa Amman tasan halinsa sarai zai iya haikace mata.
 dan haka ta make Sai dai ta dan canza masa .
to shima haka yaga canjin a idanunta.
Dan  daya dawo aiki sannu da zuwa kawai tayi mishi takarbi jakar hannushi takai dakinsa . ta wuce bata  tsaya tayashi wanka ba haka daya zauna cin abinci ma bata kulashi ba asalima Sai tashigewarta daki ta kwanta .

koda yashigo ma rufe idanunta tayi tare da juya masa baya kwanciya yayi akan gadon tare janyota jikinsa abinda yafi so shi yashiga sarrafawa yana mammatsa mata jiki janye jikinta tayi anashi.

amman shi  say dada manneta yake da jikinsa ya manne bakinshi  danata Yace badai fushi kikayi ba ?

Tayi masa banza kinsa fa banason kyaliya.
 ko kiyi fushi idan  kika bani haushi say nace bazaki ba gabadaya naga abinda zai faru .

tace Amman dai ka aureni bawai katsiye ni bane ,asalima bbu ko sisin aljihunka acikin kudin aurena.
 Gani na kawai kayi .


Yes yes alamun ni din dan gata ne" ko kin taba ganin wanda ba dan gata ba amishi haka ?

Tasa kukan shagwaba ni dai bbu wani nan kawai shiyasa kake min wulakanci da duk  yadda kagadama .
 ,ya kai bakinsa ya sumbaci wuyanta ok zo ki gaya min may na miki na wulakanci .
Bakisan dan nasan darajarki da yadda nake kishinki yasa banason ana gane min ke ba .
Banason  kina yawo cikin estate din nan Amman dayake ke sakaryace shine kike fushi dan na hanaki fita .
km dan ni sauna ne Sai navari anata kalle min mata ni kadai nake son nayi ta kallonki ya fadi haka tare da  shafo fuskarta .

 lip's dinta  ya kamo yana dan tsotsa .
matseta yayi yana ta kokarin balle maballi gaban  rigarta kin yarda da maganata?

 ta tabe baki Amman kasan ko Ummi yaushe rabon dana ganta ban taba tunanin zan dau lokaci may tsawo haka banje gida  ba.
 kana dai son ganin bacin rai nane to kishirya gobe inshaallahu  da kaina zan kaiki ya rungumeta tsam tsam ajikinsa tare da cewa Ina bukatar natsuwa a tare da ke hannuta takai saman fadadden kirjinsa tana shashafawa tare da zubawa gashin kirjinsa ido masu tsananin taushi da tsantsi ta dinga may tafiyar tsutsa bata dire hannuta ba say akan jijiyarsa ta kamo tasoma shashafawa ahankali ahankali.
 tare da lailaya  kan jijiyar sannu sannu.
 nishi kawai yake  fitarwa yana sake   ware mata kafafunsa .

wani irin dadi ya dinga ji tundaga tsintsiyar kafafunsa yana ratsa gangar jikinsa sake kamota jikinsa yake hannushi yasa ya damko dukiyar fulaninta yana musu wani irin murza ahankali yana zagaye hannushi akan brest dinta.
 duk yadda taso yayi sambatu kiyawa yayi Sai itace ma ta dinga yi wayo uhm.... shiiiii.....yana jin tana kiran sunanshi ya de..e...ni...
 hakan yasa ya dinga jin tsigar jikinsa na mikewa gabadaya sun gama fita haiyacinsu Sai wajen uku saura ya barta shima badan yagaji ba.
 Sai dan ganin yadda Ta narke .
jawota yayi jikinsa ya rungume yana kai mata kiss a wuyanta raguwa banza kawai , tana ajikinsa tana jin wani iri kasala da bacci bacci  iska bskinsa yake hura mata a fuska har ta dan bude idanunta ta zuba cikin nasa sun dau lokaci suna kallon juna har bata sanda kalmar a I love you ta subuce daga bakinta ba .
 Ya hade  bakinsu  batare da ya maida mata martani ba.
 kiss dinta yacigaba dayi . Ahankali ya saki bakinta sakamakon wani testing din dayaji yayi ,yatsun hannuta yakamo farcenta ya zuba musu ido sosai tsawon lokaci dauka yana  kallons.cikin sanyi murya Yace zeenat kmr kina da ciki..?
A frigice ta wastsake Sosai tace uhmmmm ni bani da wani ciki ,kina da ciki man tace Allah ni Banda ciki ya girgiza kai kawai ya sakar mata hannu ya Mike yashige bathroom.



Washegari Sai kusan sha biyu suka tashi kasancewar weekend ce , zeenat ce ta fara  shiryawa ,ta hada  musu breakfast  deeni baici komai ba Sai coffee.

 doguwar riga baka ta saka har kasa   mai ratsin dowatsu green  ajikinta.
 tayi kyau sosai, rigar tabi da surar jikinta.
 tafiya take sannu ahankali har ta iso dakinsa ganin shr bai fito ba ,yasa tabiyo shi.

kallo daya tayi masa ta gane daga wanka ya fito ,yana goge jikinsa da wani karamin towel ta dan kwanta akan bed dinshi .
tana kallon yadda yake shiryawa cikin yadi fari qal may taushi da sharashara ,wanda har farar singlet din jikinsa ana hangowa .
".  kana ganin yadi basai angaya maka ba kasan yasa kudi ,Sai wani kamsh na maseefa ke tashi ajikinsa.
 ga gashin kan nan nasa kwance  wanda yake samu gyara akai akai  .
,duk da gashin bawani jima yake akansa ba  sbd yanayin aiki .
amman hakan bai hana shi samu gyara ba kafin aske .


Zeenat ta zubawa kyakkyawan mijinta ido tamkar  ta cinyeshi  ta sbd wani irin kyawun da yayi mata .
tabarakallah kawai take iya  fada a ranta.

 duk kyawunta da ake fada idan ta tsaya kusa dashi Sai ta raina kanta deeni first class ne km quality man ,kwararren dan gayu ne daya iya tsara kwalliya .
da iya sa kaya may tsari komai nashi a tsare yake dole ne idan kaganshi kaji ya birgeka tare da shiga rai.

Tana can tana tunaninsa ashe har yagama yazo kusa daita ya busa mata iska ya kamo, hannuwanta yana wasa dasu Yace banson tunanin nan fa.
 ki fada min idan kina da damuwa zan miki maganinta muddin bata fi karfina ba .
dan kinsa tunanin yana jawo matsala.

 mema yasaki tunani ,na roke kada ki boye min damuwarki kisanar dani kinsa  amanarki Ummi tabani .

Tayi murmushi tana sake jin kaunar mijin nata har  cikin zuciyarta

ta sumbuci hannushi tana cewa karka damu Allah bbu abinda ke damuna.
kawai Ina tunaninka ne yayi murmushi kin tabbatar?
 ta daga masa girarta daya .
 to ya tsaya iya tunanina kadai yana jan hancinta.

ya  mikar daita tsaye tashi mutafi Yar umminta yau zaki kiga umminki shikennan hankali Sai ya kwanta ,can km yayi shr yana kallonta amman fa kmr kwalliyarki tayi yawa fa .
Gsky kayan ma kmr  sunyi shara shara dayawa .

Ta dan bata fuska dan tasan halinsa .
Yace,muje ki canza wasu kayan.
 taja ta tsaya tana dubansa dan Allah ni  kabar min kayana

ya hade fuska Ina wasa dake ne  dazaki tsaya kina min  mutsu  ?

Yaja hannuta kawai  ta sake turjewa Yace wallahil azim bada wasa nake ba say kin canza kayan .
 haka ya tasata gaba har gaban wardrobe dinta   .

Ya dauko mata  riga tasa say yaga tafi ta farko yi mata kyau.
 ya km dauko mata wani shima the  same Duk wanda tasa say Yace yayi shara shara ta canza haka ya dinga sata canza kaya daga karshe da  kyar yasamu wata mai kwari ya zira mata ,.
bata mata ba amman ba yadda Ta iya da maseefar sa.
 dan Allah Allah take tabar gidan kar Yace anfasa zuwa  dan zai aika  .

Kwaliyar fuskarka yasoma goge tare da kai, bakinsa   kan lip's dinta ya tsotse lip's din tas ..say dayaga bbu komai .
 tukun hankalinsa ya kwanta .
ya sake zuba  mata ido say ma yaga kmr ma kyau takara Yace anya kuwa tafiyar nan bazamu fasa ba kuwa.




MMN SUDAIS CE
.
[5/7, 6:57 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????





AYSHA  A  BAGUDO



Page  35-36


Key din motarsa ya danna tun kafin yakaraso gareta ,budewa yayi yashiga yatada motar. dayake gidansu "
 da dan tazara kadan dan ummi .



Tana tsaye  byn tayi sallar isha'i  ,da shafa'i da wutiri .
Tasan duk inda akayi may gidanta na kan hanyar dawowa.
, Dan haka tashige bathroom  ta sake yin wani wanka.

 kwalliya tayi sosai duk da cewa tana cike da fargaba  dawowar mijin nata amman hakan bai hanata cakarewa cikin wasu matsatsun kananan kaya iya cinyarta   .

 Tana jin karar bell din tayi sauri  ta dauki turare kan mirrow  ta feshi ilahirin jikinta dashi.
kafin takaraso har an fara  nouking din kofar gidansu.
 da sauri karasa taje ta bude .

Tsaye taganshi cikin kakinsa na solider hannushi rike da jaka .

 fuskarta dauke da murmushin karfin hali ta amshi jaka da lailon din hannunsa tare da yi masa sannu da zuwa ,

Ya amsa tare rungumota  ajikinsa.
  ,fargabanta ta sake nukuwa fiye da wace take ciki.
  tana rungume ajikinsa ya rufe kofar.
  bakinsa ya hada da nata yana mata wani irin hot kiss datake jinsa  har cikin brain dinta har ta nemin fargabanta tarasa .


Har suka iso cikin bedroom dinsa bay barta tayi nisa dashi ba .
 Ya manneta a jikinsa tsam .
" say nanukarta jikinta yake ,tare da taba duk inda hannushi yaci karo dashi  a jikinta. musamman ma dukiyar fulaninta . Ahankali ta zame jikinta daga nashi .

Kwantawa  yayi flat tare fizgota , Ta fado saman kirjinsa " tana sakin numfashi .
Amman fa duk tsorace take dashi .
 Cikin sanyi jiki  tasoma balle masa Maballin rigar  white single dinsa fara qal ta bayyana.
 ta  zubawa kirjinsa ido tana kallonsa duk da bata hango kwantaccen gashin kirjinsa ba.
  taga hango kan nipplys dinsa.
Shima ita yake kallo.shr kusan minti biyar batayi magana ba "say  shi .

muryasa a raunane Yace  kinyi kyau fa matars kwalliyarki  tamin kyau  sosai .
tayi murmushi tare dacewa Nagode .
 har mamaki yake bata wani lokaci idan yana wani abu . Ta dinga tunanin
Ina girman kai ?
Ina nuna isa da ji da kai ?
Ashe dai mace itace rayuwar namiji .
Idan ba mace a rayuwar namiji ' jin dadinsu ragagine .

Ahankali taji yasoma kokarin zare mata   rigar jikinta,kafin ta ankare har  ya cire tare yin flinging daita 'sannan ya damki dauki fulaninta.
 'Gabanta taji ya tsananta faduwa  da sauri.
 ,tana jin yadda hannushi  ke yawo a kirjinta ,tasan  yanzu labari zai canza salo .
 ,kmr an sinkureta ta zabura zata Mike hakan yasa  ya sake maidaita jikinsa ya sake kai hannushi kan kirjinta dayake cike bam yasoma murzasu wani irin tsanyi da faduwar gaba ta dinga ji yana bin jikinta.
 ,tana matukar kaunar son kasancewa tare  da mijinta Amman tarasa dalilin dayasa duk sanda zai zo mata da bukatarsa gabanta ya dinga faduwa kennan dan gaskiya takasa sabawa da  jarabarsa .

 Haka kawai taji hawaye na shirin zubo mata dan haka  ta fashe da wani irin kuka " yayainda kirjinta ke bugawa sosai kmr zai tsage , gabadaya hucin numfashinta da kamshi turarenta yacika masa hanci.
 jin kukanta yasa ya hade bakinsu waje daya tare da kefe  hannushi daya kan nipply dinta yana murzawa ahankali.
, tsoro da fargaba suka hannata kasa maida masa martani kmr yadda ta tasaba ,

Jin taki yin shr ,da bashi hadin kai yasa ya tunzura  a zafafe ya bude rikitattun idanunsa ya zuba mata batare da Yace mata komai ba .
Sakinta yayi tare da ware hannuwansa akan bed ,still ita din yake kallo mamakinsa yake karewa akanta .
"  cikin tawa irin rikitatacciyar murya .
wani irin iskanci ne haka ?
 wani abu na miki ,kikewa mutane  kuka ?
jikinta na rawa tasoma girgiza tana bashi hakuri .
Wani kallo ya watsa mata alamun bar jikinsa .
a hankali tayi karfin zame jikinta daga gareshi.

Tsaki yaja tare da mikewa iskanci banza kawai ,sannan yashige bathroom ya barta nan tsaye da dan guntun kukanta .
 ,ita km daman abinda take so kennan yayi zuciya  yabar yau daya dai  ta samu  huta .
 kullu abu daya babu hutu
dan haka bata tsaya  wani jiran fitowarsa ba takara gaba tayi dakinta har da sawa kofarta key .



Washegari da safe tashigo dakinsa da sallamarta.
 ciki ciki ya amsa mata  fuskarsa murtuk dan ko amsa gaisuwar data yi masa baiyi ba.
Ganinta da cup a hannu ya tuzirashi ,dan haka ,ya sake daure fuska tamau Yace lfy ?
cikin wani irin sautinsa na sali wanda tasan shi dashi.


Jikinta na rawa tace dama..dama.... coffee ne ...tun kafin takarasa Yace fita dashi ina  azumi .
tsoronta da fargabanta suka Karu tace dan Allah Yaya kayi hakuri wlh jiya banida l....

Ke ya katseta fita nace kafin na takaki .
da sauri Ta fita tana goge kwallar data zubo mata .

Wunin ranar a sukwane tayi shi ,tana mamakin yadda lokaci daya yake canza launi tamkar hawainiya.


Kimanin kwanaki uku  kennan yayi mata dip .
ko gaishe shi tayi baya amsawa say yagadama  haka ma ko abinci takawo mishi Sai Yace yana azumi .

Abin duniya fa yasoma damun zeenat hankalinta ya tashi matuka .
ita ba waya a hannu ba ballanantana ta Kira Ummi ko tadan rage jimami abinda ke damunta .
komai ya taru ya tsaya mata .


Gashi dai kullun sai sun hadu kafin ya fice haka ma idan ya dawo  Amman kwata kwata ya daina shiga harkarta.
Ya shareta ,shaanin gabansa kawai yake .


Misalin karfe hudu taji karar bell ,taje ta bude da sauri dan tasan shine sai day tayi mamakin  dawowar sa  gida da wuri .
Gefenta yabi ya wuce batare daya kalleta ballanantana ya amsa sannu da zuwan datayi masa .
Kai  tsaye kitchen Yashiga  ya bude Frij ya dauko ruwa may tsanyi.
,ya balle murfen bottle din tare kafa bakinsa .Bai dauke ba ,
Say daya sha rabi tukun   ko minti biyar bai yi ba .
Ya fito tare da  riko sauran ruwan  ahannunshi  ya sake wuce ta a parlour ya tana sake  mishi sannu da zuwa.
Harara ya watsa mata take ta dauke idanunta akansa kau dansa yayi ya shige bedroom .

 Yana shiga ya fada   akan makeken royal bed dinshi batare da ya cire kakinsa ba idanushi a runtse gam .yana jin yadda zuciyarsa ke tafasa wato ita tafi karfin tayi masa laifi tabashi hakuri ko .
Kyacci yayi .

 Ahankali tashigo dakin .
Yana kwance ta iso gurinsa gabanta na dokawa da sauri .
Amman bata fasa abinda tayi Niyya ba.
  ,duk da tana  zaton da zarar takaraso gareshi  zai daka mata tsawa tare da korarta .

Har Gabansa taje ta tsugunna tasoma kwance mishi takalmi kafarsa .
,ta ajiye a gefe sannan ta kwashe kafafunsa ta maidasu kan bed  har lokacin idanunshi biyu amman suna lumshe km yaji shigowar sarai da duk abinda take.


Kusan minti goma tana tsugunne ahankali taga ya Mike zaune , batare da  kalli idanunta ba.
 yasoma kici kicin cire rigarsa ta Mike da sauri tasoma balle masa boturan gaban rigarsa sannan ya cire rigar ya saura daga shi say  farar singlet ita Yakama ya cire .
Ta zubawa surar jikinsa ido , kwantaccen gashim kirjinsa yasoma tsumata dan itama zuwa yanzu tasoma jin bukatar mijinta .
 ahankali ta dauke idanunta ya cire wandonsa Sai gajeren wando boxe ,ta tattara takai ma,ajinsu ,ta dawo kusa dashi Ta zauna cike da fargaba.
 ,Shr dataji yayi mata ya nuna  alamun  ya sauko ba kmr shekaranjiya daya dau zafi daita ba.
Koma yayi ya kwanta ya runtse idanunshi tare dayin pillow da hannuwanshi .

 hannuta na rawa  Ta daura  saman kirjinsa tasoma shshafa  kwantaccen gashim kirjinsa .
shr yayi mata yana jinta ya shareta hakan yasa taji karfin cigaba har da kai hannuta kan nipply dinsa.
  ganin  hankalinsa yasoma tashi  yasa ya rike  hannuta cak  , atsorace take kallosa ,yayainda jikinta ya dauki kirma , ahankali ya bude rikitattun idanunsa ya zuba mata , tsawon lokaci yana kallonta sannan ya Mike tare da nuna mata kofa da yatsansa out .... before I finishe you now  zatayi magana ya katseta bason jin komai daga wannan stupid mouth dinki .
 ki fita kawai deeni bai da bukatar ki.

 ke har kin isa kimin wulakancin akan halalina .
, Allah Yaya ba haka bane kaki ka fahimce ni ne.
 , a zafafe Yace  baza'a fahimceki ba.
 kifita tun raina bai gama baci ba.
 badai ,takama zakimin akan  abinda yazama nawa ba ya nuna kirjinsa ya yatsansa.
Kinsa Allah ni km wlh bazan taba  baki hakuri ba akan hakina ba  .
 ,gashi nan na bar miki abinki kije  kijika ki sha.


  , tasoma kuka tana rokonsa yayiwa Allah yayi hakuri wlh bazata sake ba ,kima sake say kinga an damu da jikinki naki  ba tukun zaki kawo wa mutune rainin wayo.

  ,Kuka take sosai tana bashi hakuri ok ba zaki fita ba kennan.
 ,ganin yana shirin saukowa daga kan gado.

 yasa tabawa kafarta iska tun bay sabauta mata jiki ba ..


Haka tayi ta kuka tana datasanin abinda tayi ta sake zabgewa ta rame tamkar ba sabon aure ba .


Anyi haka da kwana biyu  ya isketa  zaune akan Denning tana yin breakfast .
Shi km yana sanye cikin kakinsa    ,ta gaishe shi  yana ciccin magani   ya amsa mata  ba yabo ba fallasa .
,sannan Yace ni zanyi tafiya ki duba abinda bbu a gidan .
Ta sauke ajiye zuciya tare da zuba masa ido tace  akwai komai ya ajiye mata kudi masu yawa ya wuce batare da sanar mata inda zashi ba .


Byn tafiyarsa da kwana biyu Maryam takawo mata ziyara cike da  farincikin ta tarbeta suka rungume juna.
 suna murnar famin junansu .
 ,taje takawo mata snacks da drinks suka zauna anan parlour suna ta hirar yaushe gamo , Maryam ta dubeta da kyau tace zeenat Sai naga kmr kin rame.
 , Zeenat  tayi murmushi Yace  Allah kawa Maryam tace wlh kin rame sosai ko ciki ne dake
Zeenat tace wlh bbu ko daya zazzabi nayi kwana biyu shiyasa kika ganni haka.
 amman na samu sauki yanzu ,Maryam tace Allah ya sauwake .
 su Sumy da rukky ma  sun so zuwa gurinki wlh  amman suna tsoro wannan budadden mijin naki ,nima dan nasan yana aiki shiyasa nace bari lallabo nazo naganki  Sai da Ga numbers dinsu  sunce na baki.
Zeenat ta karba numbers din dake rubuce a Yar karamar white paper tana murmushi haba Ai da kinsani  kinbari kunzo  tare.
 dan baya ma nan yayi tafiya.
 , Maryam tayi tsalle ta dire kan kujera tace kice nasha shaani yau .
 Allah  na dauka yanan ne shiyasa kikaga na natsu kar bafa bansani ba  ,suka  kwashewa dariya .,


Kusan nan maryam ta wuni har yamma  suka shiga kitchen suka yi girki tare .
byn sun ci ta zubawa Ummi itama tace dan idan zata  wuce ta Mika mata say datayi sallar magrib sannan ta wuce .

Sai yakasance kusan kullun Sai Maryam tazo mata hira hakan ya dan sa hankalin zeenat din ya kwanta .


Wata sakaliyar rana sai gashi ya dawo fuskasa a sake sosai ba kmr lokacin da zaiyi tafiya ba .
,ta amshi jakar hannushi bai hanata ba , takai masa dakinsa ta ajiye takama gabanta,


washagari gidansu ya cika da mutune makil wai ashe Karin girma yasoma agurin aiki .
,amman  yakasa sanar mata .
,taji ciwon abun aranta sosai.
 amman hakan bai hanata zuwa har dakinsa tayi masa murna.

   ,yawancin yan estate din sunzo yayi shi murnar karin girman dauasamu .
 Amman banda Ummi .

 gabadaya yanzu dokin ganin Ummi take .
kusan wata hudu kennan rabanta daita duk dare say tayi kuka tare datasanin auren deeni Allah Ummi kin gargade ni amman ,nayi patali da maganarki ,


Wani dare ne tayi tunanin gara taje ta nemi sulhu dashi ,da zaman kuramen ya isheta zata   sake gwada kai masa  kanta gareshi .
,bai kamata dan shi yayi fushi daita.
 ,itama tayi dan haka tashirya tsab  cikin wata yololuwur rigar bacci  wacce bata wuce iya  gwiwarta ba rigar bacci may sharasharace sosai da wandonta  wanda kasanta  kawai ya rufe amman bayanta ana hango bombom dinta .
 bbu abinda rigar bacci takare ajikinta ana ganin komai miraransa Sai kamshi ne  ke tashi ajikinta.
 ,zuciyarta a dake ta nufi dakinsa ,

A kwance ta iske shi daga shi Sai towel daure a kungunsa ,wanda ya nuna alamun daga wanka ya fito.
 kallo daya yayi mata dauke kansa tare runtse idanunshi gam . sakamakon wani shock daya ji ajikinsa tamkar an jona masa wutar lantarki .

Tana karasawa kusa dashi bata tsaya wata wata baTa fada saman fadadden  jikinsa tare da hade bakinsu waje daya tana mishi irin sumba dayake jinsa har cikin kwallwarsa .
 ahankali ya bude rikitattun idanunsa ya zuba mata idanunta a runtse take cigaba da tsotsan bakinsa.
 kasa yunkurin hanata yayi dan shima a bukace yake daita, dauriyace kawai da girman  irin nasa  yanashi nemanta.

 hannunshi dukka yasa ya zagaye kugunta dashi  tare birkitota ta koma kasa ,shi km yakoma samanta still bakinsu na hade taki sakar masa .
,hannushi yakai kan kirjinta yasoma  murzasu brest dinta yana lumshe ido .
 ,wani irin dadi tadinga ji yana bin jijiyoyon jikinta tare da bata wani irin murza take brest din tare da bata  romantic kiss .
  gabadayansu sun fita haiyacinsu basa ji basa Gani .
Sai daukin juna suke dan ita kam harda sambatu take zubawa ,dan Allah Yaya ..kayi hakuri kar kara irin wannan fushin dani .mutuwa zanyi uhmmmm wayo dadi  haka tayi tayi ,yasa hannunshi ya toshe mata baki yacigaba da aiki  km yasamu baza Sai hakarta yake  bashi yabarta ba Sai wuraren karfe uku  na dare tukun ya saura da mata shima bawai dan yagaji ba Sai dayaga numfashinta na neman tsaya dan har kuka ta dinga yi ahankali ya cire hannushi daya rufe mata baki dashj ya kalli cikinkwayar idanunta da suke a lumshe tabbas yasan taji jiki dan haka ya Mike tare da shigewa bathroom .
Byn ya fito ne Yace ta tashi taje tayi wanka

ta watsa masa kanunun idanunta tace  nagaji Yaya  say anjima zanyi bai sake cewa daita komai .
ganin haka yasa ta Mike taje tayo wanka ta dawo tashige jikinsa ,tana sake yamutsa shi ,  bai hanata ba say ,ma kara  manneta dayayi .

Sun koma sun shirya kmr  tamkar babu abinda yataba  shiga tsakaninsu duk abinda tasan zata masa yaji dadi shi takeyi shima yana ji daita yadda Yakama.
 har waya ya say mata kirar aitel may  finger print .
km har yau bai barta taje ganin Ummi ba.


Ranar da tacika wata shida daidai Sai ga Ummi tazo .
 , Ummi nason ganin diyarta , kwaici kawai  take yi.
 amman ganin deeni bai san tanayi ba yasa tazo kai gara tazo  .

 Duk inda zeenat tayi idanun Ummi na kanta ta kawo mata ruwa da abin ,tabawa ,tazo ta zauna kusa daita tarasa inda zata sakata taji dadi  har kuka tayi dan murna  tace Ummina nayi kewarki ,Ummi tace mamana kewa Ai ba'a magana .
,shine km zakiyi kuka ,kuna dai zaune lfy.
Zeenat tace lfy Ummi ina samun kulawa sosai a gurin Yaya.
 amman shine naga duk kin rame kina cin abinci ma kuwa ,ina ci Ummi zazzabi dare nakeyi shiyasa ,duk dare Sai nayi zazzabi.
 kunje hospital ?
,tana shirin bawa Ummi amsa taji karar bell ,Ummi ina zuwa ga ma Yaya nan ya dawo da sauri taje ta bude ya rungumota ajikinsa yana kis din wuyanta tare da sakin ajiye zuciya ahankali tace Ummi fa tazo ,tana ina ?

Tana parlour a zatonta zai saketa ne Sai ma taga ya sake manneta da barin jikinsa har parlon suka shiga ahaka.
 ya zauna tana jikinsa ahankali ta zame jikinta ta koma kusa da Ummi dan su gaisa sosai.

Takawo masa abinci Yace shi a koshe yake nazo na duba ki ne kawai dan nakira wayarki batashiga .
tace km a kunne take fa  Killa dai  matsalar network ne .
Ummi ta zuba mishi  ido da  kyau yayi kiba sosai .
, ahankali takira sunanshi  taredace ,yana  naga kai kayi kima sosai ,ita ko diyartawa duk ta zuke ta  rame .
,ya dube inda zeenat din take ashe bani kadai nake ganin haka ba.

 ,Ummi tace to kunje hospital ne ?
Yace A'a to kuje a dubata  karkabarni magani tukun asan abinda ke damunta   dan ramarta tayi yawa.
 .a tunanin Ummi ko ciki ne da zeenat din shiyasa tace kar,abata magani.

Zeenat tace Ummi ni fa bbu inda kemin ciwo lfy lau Ummi tace duk da haka gara  kuje aduba lafiyar ki .
,tare da sake maimaita kuna dai zaune lfy ko..Yace haba dai Ai diyartaki tana da biyayya sosai Ummi tayi murmushi tare godewa Allah sannan Tace Allah yayi muku albarka yabaku Yaya na gari.
 deeni ya amsa yana may kashewa zeenat din ido .
 ,Ummi ta sake yin murmushi to bari na wuce zeenat tace haba Ummi daga zuwanki har zaki wuce na dauka wuni zakimin.
 ina kika taba ganin uwar dake kawo diyarta wuni gidanta ?
 , zeenat ta shagwabe fuska tare cewa to a fara a kaina ,Ummi tace uhm tafiya zanyi , to kibari zuwa  anjima Sai ki wuce a fakaice deeni ya zabga mata harara ke zaki mata aikinta ?
  Zeenat Ta sake shagwabe  fuska dan Ummi ki zauna banason ki tafi yanzu.
 deeni ya kawo hannushi ya mintsine gefen cikinta har yasa ta danyi tsalle.
 ,Ummi ta nufi hanyar fita tana fadin mamana kina in zauna shi km deeni korata ma yake da sauri km cikin murmushi Yace haba first lov ni na isa  taya ma  zan koreki byn nima yanzu zan koma nazo dubata ne kawai.
Dawo  kuyi zamanku.
  ,duk suka sa dariya ita , zeenat tagane sarai abinda ya maidoshi gida .. shiyasa batason tafiyar  Ummi.

Ummi ta bude kofar ta fita ,deeni ya bita yayi mata rakiya ..

Byn ya dawo daga yiwa Ummi rakiya ne  ya sameta tana dan gaggyara waje.
 ya dauke cak Sai  bedroom dinsa ya direta akan gadonsa .

Ya jawota jikinsa tare da dago fuskarta kinsa sarai abinda ya kawoni shine dan iyayi  kike rokon first lov ta zauna ko ?

Gabanta yashiga faduwa amman Sai ta daure tayi murmushin yake .
tare da cewa Allah ba haka bane nayi missing dinta dayawa  ne  shiyasa banason ta tafi .

 gabanta yacigaba da dokawa ko shi kesata rama batasani ba  ,duk wanda yaganta Sai yayi maganar ramarta .


Cikin wani irin salo deeni  yasoma romancing dinta haka ta dinga  daurewa tana bashi hadin kai banda ranta taso ba.



MMN SUDAIS CE
[5/7, 6:58 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
   AUREN SIRRI
      ??????
??????????




AYSHA A BAGUDO


This pages is for you my special khadeey pinky ina mugun yinka cos ke ta dabance a zuciyar bagudo ,Allah ya bar kaunar dake tsakaninmu muddin rai  you are soooo special to me dear????????????




Page 33-34


Idanunshi ya zuba mata  take kukanta ya tsaya cak ya koma shesheka ...


Wayarsa ce ta dauki  kara ,sauti may dadi ya karade dakin ,ya mika hannushi daya ya dauko wayar   yana dubawa ganin sunan dake yawo kan screen  din wayar  yasashi jan tsaki a fili ya furta dan matsala kawai .


Sake rungumeta  yayi tsam ajikinsa .
" sannan ya dauki wayar ya mannata a kunnenshi tare da yin shr .
,dumin jikinta ke ratsa nashi runtse idanunshi yayi tare sausauta rungumar da yayi mata . bangaren fk kuwa yana jin DEENI ya dauki wayar ya fashe da wata irin  dariya.
 ,ango  yarinya kasha kamshi irin wannan silent  haka .
"deeni ya furzar da iska tare da  sake jan tsaki sannan Yace  kai fa mugun dan matsala ne wlh .
 yanzu meyye damuwarka  dazaka Kira mutun  da sanyi asuba .


,fk Yace lallai kace haka man byn kagama cika baki ,kai bazaka auri yarinya ba ,yanzu km an jika shr.
 ,kama duba agogo kuwa  dazakace akiraka da sanyi asuba .

Deeni yace yanzu dai mayye dalilin kiran dakayi ?
Nakira ne naji ko  kashiga daga ciki dan da jin muryarka ,nasan kagama may  gabadaya .

deeni ya waske Yace koma may gaba goma nashiga ina ruwanka .

Yace ok hadanni da zeenat din shemah ke  son magana daita .
, deeni  ya dan dubi fuskarta  yace batada lokacin yin waya da kowa.
Fk Yace   , dan Allah kabawa yarinya waya suyi mgn , kasan Allah wlh bazatayi magana da wata shemah ba.
 ,matar tawa ce wata ,deeni ya daga kafada tamkar fk din na kallonsa  nan day suka shiga yin hira  sama sama .
Km duk lokacin   Zeenat din na lefe ajikinsa. daman km abinda tafi so kennan tajita akan fadadden kirjinsa may cike da yalwar gashi sallama sukayi ,yayainda fk yayi tsokanarsa .da angon yarinya.

Ahankali ya maida idanunshi kanta gabadaya ya jikinta ya sake  rikide ya dauki  wani irin zafi.
" wanda  hatta hucinta zafi yake fitarwa.
 suna hada idanu tayi saurin runtse idanunta gam dan tsoron kallon kyawar idanunshi take.


 bazato ba tsammani taji ya dauke cak sai cikin bathroom dinsa ahankali  ya direta cikin bathtub .

 dan kansa yayi mata wanka tare   nadeta cikin towel dinsa .
  sake daukota yayi ya dawo daita daki .
"    magunguna ya hada mata ta sha sbd yadda jikin nata ya karayin zafi ga rashin isashin baccin da bata samu ba .


Doguwar rigar jallabiyar sa ya zira mata tare da rungume ta yana shafa sumar kanta  ,tana gama shan magani tayi bacci rungume ajikin deeni say  faman yawo yake  da hannunsa a gashinta zuwa bayanta .


Kusan awa 3 ta dauka tana sharar baccin dan  har sanda  Ummi Ta aiko musu da breakfast bacci take  bata tashi ba .

Ummi takira wayar deeni byn ta tmby maryam ya zeenat din take .
 tace ita sam  bata ganta ba.
 Kira biyu tayi cikin na uku deeni  ya dauka da sallamarsa ,tare gaishe ta fisrt lov antashi lfy tace lfy ya kuka tashi .
Yace lfy lau ina zeenat din take?
 dip deeni ya dauke wuta kmr wutar NEPA dan bai zaci zata bmyeshi ita ba . say da ta sake maimaita tmbyrta ,muryasa a sanyaye ,yace lfy lau take first  lov , wani abu ne ?

a zafafe tace bangane lfy  lau take ba , dan Allah ni hadani da yarinyata naji muryarta .
yace bacci take ,wani irin bacci ne har  buy this Tim  take yinsa ,cikin haka Zeenat din  ta farka ta Mike zaune  da sauri ya hawo gadon tare  cewa yauwa gashin nan nan ma  ta tashi .
,ya Mikewa zeenat din waya ,shi km ya zauna kan stood din dakin ya zuba mata rikitattun idanunsa.

 ,hello  Ummi ,Ummi ta sauke ajiye zuciya sakamakon jin muryar diyar garau .
Hello ummina  ina kwana , Ummi tace kwana yanzu kin duba lokaci kuwa zeenat wani irin bacci kike yi haka ,kafin tace wani abu tacigaba .
 kina day lfy ko ?
,cikin sanyi murya tamkar ta may shirin zubda kwalla tace lfy lau nake ..... Sai lokacin deeni ya sauke numfashi bbu wani damuwa ko inji cewar Ummi ?
Zeenat ,tace bbu komai.
 to  ayi ta hakuri kinji tace to Ummi.
 ,tayi mata sallama.
 tare da mikawa Yaya DEENI wayarsa .
ta sunkuyar da kanta kasa kawai .
 amsa wayar yayi tare da hadawa da hannuta ,ya janyota jikinsa ,ina ke miki ciwo yanzu ta girgiza masa kanta kawai ,yace kinsa fa bana son kyaliya ,ki bude baki kimin magana tace bbu inda kamin ciwo yace gud  ,zaki iya tafiya yanzu tace eh ok to  muje dakinki ki canza kaya .



Tare suka shiga dakin tana manne  ajikinsa ita sam abin nasa ya daina bata tsoro yadawo bata  mamaki kwata kwata tamkar ba Yaya DEENI din data sani ba gabadaya ya canza mata .
Ya sauya hali say wani jiji daita yake .


Wajen wordrob dinta yakaita sannan ya dawo ya zauna zaman jiranta .

 atamfa ta dauko dinkin Riga da sike ta sanyawa jikinta ,dinkin yayi matukar karbar jikinta gabadaya ya fito da ainihin dirin jikinta ,tayi kyau sosai.
Farinta har daukar ido yake .
 sai day bai ji kyawun nata ya ratsa shi ba ballanantana ta tsaya masa arai.
 tabbas yasan yana jinta  ajikinsa Amman ba zuciyarsa ba .

, Hannushi ya miko mata tasanya nata cikin nashi yamatse hannu gam tare zaunar daita kan cinyarsa a zabura ,zata  Mike ya maida ita.
 yace  zauna mana kmr ba cinyar mijikin ba.
Sai  naga kmr   wani dari dari kike.
Yace kinyi kyau fa  da wannan kayan.
 ta makale kanta cikin cinyoyinta sake  mannota yayi da jikinsa sosai suke ji. Numfashi juna .
 ,yace fada min gaskiya mayye ra,ayinki akai na tayi shr taki cewa komai yacigaba  Ina tunani kmr  daman can kina sona ?

 Duk da  halin da take ciki na faduwar gaba sbd yadda ya makaleta ajikinsa.
 hakan bai sa ta fada masa gskyr daya ke son ji daga gareta .
  aranta km cewa tayi wannan mutumin wayo kawai yake son yi min.
Ahankali  ,ya dago fuskarta ya kalli cikin idanunta ki fada min, dan zan iya gane in kiyi karya
Kwayar idanuki kadai.
 zasu nuna min .

Jin haka yasa batasani  lokacin data furta daman can ina sonka ,kai fa kana sona..?
Cikin wata mayaudariyar murya tayi maganar.
 ,kawai sai jin lip's dinshi tayi kan nata yana  tsotsa.
 ,yafi karfin  minti goma ya tsotsa bakinta tsoronta daya kada ya gota daga hakan dan gabadaya jikinta ciwo yake mata  hatta cinyoyinta ciwo suke mata .

Cikin sanyi ya zare bakinsa daga nata sannan Yace kinsan wani abu har zata girgiza masa kanta, sai km tayi saurin cewa  tace A'a  ,yace ina son mu fahimci juna .

 A ranta tace abinda yakamata yazama farko shine ya zama karshe.

 tamkar yashiga ranta yace zaki ga abun kmr bbu tsari ko ?
 Kafin tayi magana yacigaba
Ni irin nawa raayin kennan.
 tace to.cikin sanyi muryrsa Yace kinsan da sanin bana son kazanta ,km har yanzu haka nake ban canza ba.

 Km bana son duk inda zan shiga a gidana na shaki wari km banason inganki bbu tsafta ko in shaki wari daga jikinki ko na  iske ki bbu kaya ajikinki "matsawar ba wanka zakiyi ba .

Nasan kin fi kowa   sanin   dokokina ciki har kuzarin jikinki saboda kin san  ni dan oya oya ne komai Ina son aminshi cikin hanzari .
To ta sake cewa.

 yace ok ina sauraro naji naki cikin sanyi murya har da in inna ...tace ni ni duka da zagi ne kawai  bana so say km tayi shr takasa cigaba .

Yace uhmmmm ina jinki tace uhm shikennan bbu komai  yace A'a da komai da  alamun akwai sauran  magana a bakinki .
tace uhmmmm barshi kawai yace Aa ki sanar dani kar na aikata  miki cikin rashin sani , fada min duk abinda ke zuciyarki .

Tace umm... amm... Dama har da kishiya  bana so .
shi kansa shr yayi tare da zuba mata rikitattun idanunsa, lokacin daya ji karshen maganar.
Ita kanta  tasan  mamaki jin abinda tace ne.
Yasa shi yin shr .
 itama shr tayi jikinta yasoma rawa dan a tunaninta ko ta bata masa rai ne .

Can km yace bazan miki alkwarin haka ba .ni mutun ne kmr kowa km basan may zai faru dani a gaba ba .
Wata killa  kara aure yana cikin kaddarata. duba da komai rubutaccen tun daga lauhin mahafuz.
 ,ki fahimce ni da kyau bazan miki karya dan kiji dadi ba .
shawara daya da zan iya  baki kiyi kokarin ki tsare min duk wasu , hakokina da suka rataya  akanki.

 killa idan kika kiyaye kika yi  haka, bazaki rage gurbin wata diya macce ba. Km ba mamaki bazan yi shaawar kara aure ba .
shr tayi taki cewa komai zuciyar ce ke tsalle tamkar zata fasa kirjinta. hakan yasa ta runtse idanunta gam tare dafe cikinta  ganin haka ya dauka ko yunwa take ji dan haka yajata suka yi Denning area.


Tare suka karya lokacin biyu saura daidai agogon dake parlour ya buga.

 dakinsa ya sake janta har cikin bathroom dinsa ya kwabe zigidir dashi da sauri tasa  tafin hannuta Ta rufe idanunta.
 ya dan tabe baki ,sannan Yace dama kin cire kunyar nan' dan mun rigada muzama daya yanzu.
  sannan yace tazo ta cuda masa jikinsa tun tana jin kunyasa har ta ware .

Tunda daga ranar komai zamo  tare suke yi  matsawar yana gida .

wata irin kulawa yake bata na musamman wanda har mamaki take idan yana wasu abubuwa.

 sai day tana gane kurenta gurin kwanciyar aure .

dan yi yake tamkar baisan daga inda tafito ba ballanantana ya tausaya mata .

 domin kwana yake yana abu daya da asuba ma  sai yayi sexy daita yake fita masjid.
 abun duniya fa yasoma isarta abu kmr abinci  safe rana dare ,  duk abu daya .
har daga office ma  dawowa yake .
,iya juriya tanayi dashi shi .
km yana ji daita kmr ya lasheta .


zuwa yanzu al'amarin deeni  ya fara damunta dan gabadaya bata da wani  hutu , ko motsi taji sai gabanta ya yanke ya fadi .
Cikin kankanin lokaci ta zabge  tasoma rama.
 sai day ta kara haske tayi kyau jikinta ya goge .


Ummi tana ta dinga jin muryar  diyar  akai akai gashi bbu waya ahannu zeenat din .
dan haka takira deeni tace idan yataso aiki yazo tana son ganinshi .


Zaune yake a gaban umminsa ya tankwashe kafafunsa waje daya  yana dubanta byn ya gaisheta ta amsa.
 itama idanu ta zuba masa ,tana kallon yadda Ta  sake fari fiyye da da.  yayi kyau sosai fatar jikinsa ya sake gogewa.

 , ahankali tace deeni kayi kyau sosai da fatar tawa Yar tayi fiyye da haka?


, murmushi yayi tare  da dan soso keyarsa da key din motarsa , muryasa a shagwabe Yace  Ummi tayi kyau sosai har tafi ni. murmushi sukayi a tare say naganta zan tabbatar .
Shikennan nan  tace sai km mgnr waya ko say an roka dan naga  har yanzu kaki say mata waya.
 ko ma dinga  gaisawa da ita  akai akai, Tunda ka kulle min ita a gida  .
Amman kai kullun kana kan hanyar zuwa .

 murmushi ya sake yi Yace kmr kin shiga zuciyata wlh Ina da niyar sai mata Ai .
 ,tace a hanzarta dan  day yakamata.

 ,hira suka dan taba da umminsa sannan yayi mata sallama ya fice  .
 cikin sauri sauri gudu gudu ya fito daga part din Ummi .





MMN SUDAIS CE
.
[5/7, 7:12 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????




AYSHA A BAGUDO




Page 31-32




Wani irin shock taji ajikinta " lokacin da shaki mayataccen kamshi turarensa , take jikinta ya dauki kirma.
Zuciyarta  ta tsaya cak ta daina aiki wani lokacin kafin daga baya tacigaba da bugawa da sauri da sauri "mamaki da fargaba ne  suka taru suka lullube ta ,wai itace yau  rungume akirjin Yaya DEENI" abinda ta dade tana mafarkin samu kennan.
 dan haka ta sake lafewa ajikinsa' tare da kai hancinta tsaitin dayafi kamshi ajikinsa .  muryata a sanyaye tayi masa sannu da zuwa tare da lumshe idanunta.
 , sake rungumeta yayi ajikinsa tsam tamkar wacce za'a kwace masa ita, sannan ya amsa da yauwa tana makale a jikinsa ya kulle dakin.
Taba zaci zai amsa mata ba dan ta sake narke masa .

 Ahankali yasoma takowa zuwa kan lullausar center rough   dinsu .
ya zauna daita yana sauke ajiyar zuciya sosai take mamakin hali irin nashi
"tamkar ba shi ne wannan maseefaffen  mutumin da kallo daya idan  yayi maka" ya isa ya tarwatsa zuciyar duk wanda akawa shi.
,hannushi  duka yasa ya cire mayafin dake lullube da jikinta "tare da zuba mata sexy eyez dinshi.
 ,kamshin jikinta da wanda ke gyaraye da   dakin ke sake tsuma zuciyarsa.
,duk da bai tsananin sonta , Amman hakan bai hana shi jin mutuwar da ilahirin jikinsa yayi ba .
 gabadaya jikinsa bbu inda bai dauki sauyi na musamman ba .

A baki ya dinga bata kazar daya shigo daita tare da madarar holandia.

 cike take da fargaba da tsoro Amman haka  tayi ta sha  har Sai da yaga kmr zatayi amai ,sannan ya dakata .
Yace kinkoshi ? A tsorace tace eh ...

sallah sukayi byn yagama ciyar daita ,inda ya dafa kanta yayi mata addu'a ,bai bata lokaci ba gurin aiwatar da ibadar aure .
Narke mata yayi ajiki" wasu abubuwa yasoma yi mata  tare da   cire mata kayan jikinta, gabadaya  wasanninsa sunyi mata nauyi .

Atsorace tasoma rokonsa akan  yayi hakuri ya barta "maimakon ya barta kmr yadda take rokonsa  Amman ina  ji yayi tamkar wata sarewa take busa masa .

Cikin sanyi ya dauki hanyarsa ,shi kansa bai yi mamakin jin kofarta a kulle ba" sakamakon  sanin da yayi  ita din  tarbiyar umminsa ce , sosai yake bi daita ta yadda yake so .

Bakaramin wahala tasha a daren farkonta  ba. domin duk wata wahala da haushin abubuwa da Ummi Ta dinga  masa akanta lokacin ,dayace ita zai aura .
Say ,daya fanshe abinsa sannan ya dawo yana tausaya mata.

Dan shi kansa yasan bai saisaita kansa ba.
 shi da kanshi  ya taimaka mata ta gyara jikinta basu jima da kwanciya ba, suka ji kiran sallah a masallaci dake cikin gidan .
 , ya Mike sanye da jallabiya ya tafi masallaci ita km tayi tata sallar anan .

Taso ta kwanta kwarai  tayi bacci Amman sanin halinsa yasa  tashiga kitchen dan hada masa breakfast .
Koda daya dawo ma   tsammaninsa zai sameta kwance dan yasan ta ji jiki sosai ahannunshi.
 Amman Sai yaganta a kitchen .

" tsaye yake a bakin kofar kitchen din    hannuwanshi duka rungume a saman kirjinsa kallonta hade da ganin jarumtarta dan bako wace macee zata iya aiwatar da wani abu a yadda yabi daita  .


zeenat taji motsin  shigowar mutun ,hakan ya tabbatar mata da mijinta ne ya dawo. gabadaya kamshinnsa ne  ya gyaraye kitchen din .
 karamin murmushi tayi wanda ita kanta batasan dalilin fitowarsa ba.
 ,jin shr shr bai karaso ba har lokacin  yasa taji kmr ta juyo dan tabbatar da yana tsaye ne  ko wuce daki  .
say day tana tsoro ta dago su hada ido.
 dolenta ta hakura sbd yadda taji bugun zuciyar ya canza.
 ,  har lokacin bayanta yake kallo  ,ya tattara  hankalinsa da idanunshi a kanta tsaye tana kokarin hada musu breakfast .
lip's dinshi na kasa yakamo yana cizawa sannu sannu .
 ajiyar zuciya yasaki sannan ahankali yafara takowa zuwa  inda take yayinda still idanunshi ke yawo akanta  har yakaraso gareta .


  Tana cikin tunanin  taji ya rungumeta" ta bayanta  tsam   yana shinshina wuyanta .wani irin faduwar gaba taji zuciyarta tasoma rawa hannunta yakamo cikin ya hade danashi ahankali yasoma  murzawa shi kansa bai san sanda ya dinga lumlumshe idanuwansa ba" dan jin lallausan hannun dayake rike dashi.
   ,da sauri ya bude rikitattun idanunsa dan tabbatar da hannun yake rike  dashi .
ganin da ya yi  tabbas  dat  hannuta matarsa ne yasa yakai bakinsa cikin  tsakiyar hannuta ya   sumbata .wani irin kamshin jikinta ne  ya dinga  kawowa  hannninsa farmaki ya kasa dauke bakinsa daga tsakiyar hannuta  sbd yadda yake jin taushin hannu.
 yayinda gabadaya jikin zeenat ke amsar sakon da Denni ke aiko mata domin kowace gaba ta jikinta a mace take murus .
jikinta na rawa ta gaishe shi .
ya amsa kawai batare da Yace komai ba .
   , tswon lokacin yana rike da hannuta yana cigaba da murzawa ,jin baida niyyar sakar mata hannu ga wani shauki dake seculating din jikinta.
 cikin sanyi tasoma kokarin zame hannunta daga  cikin nasa.
 haka ne yayi sanadiyar   juyo daita gareshi da yayi   suna facing juna.,
tare dazagaye kugunta da hannushi duka.
cikin wata irin kasalliyar muryarsa may maseefar sanyi da dadin sauraron.
" Yace bacci yakamata ace kina yi.
"buy dis time ,ba wai  abinci ba.
 , hakan da yayi ne yasa ta zuba masa idanunta.sosai take    kallon  bahagon mijin  nata" dan ra,ayin .
  wani irin kyau na musamman taga ya sake yi mata.
 ,azuciyarta ta dinga furta kalmar alhamdulilllahi alhamdulilllahi..
shima ita din yake kallo kwayar idanunsu cikin na juna suke kallon junansu .
Ahankali ta  ,  lumshe idanunta tare da marairaice murya  tace bbu komai" Ai  zan iya.  idan ka fita say na  kwanta  .

Murmushin gefen baki yayi wanda dashi da bbu duk daya. Km hakan na sake fidda ainihin kyaunsa , Hannushi ke yawo a kugunta yana mammatsa mata tsantsar jiki sannan "Yace waya ce miki fita zanyi yau ?
ahankali ta girgiza masa kai "
Yace  ko so kike mamanki tace tun yanzu nasoma sakaci da diyarta , girgiza kai ta sakeyi can km tayi sauri tace A'a Yace ok  muje  ki kwanta ki huta " first lov zata aiko  mana da breakfast .
ita kanta tasan Ummi zata aiko musu ,gudun  maseefarsa yasa tashiga kitchen din badan taso ba .daman km dauriya ce kawai irin nata .

Tunanita sakinta  zai yi ,ya wuce, Amman Sai taga ya juyar daita tsaitin kofa ,hannushi still na kan kugunta yana cigaba da mammatsa mata gurin  ,a haka suka shigo bedroom dinsa .
   ,wani irin shock zuciyarta tayi kamshi ne ke tashi Tako ina.
Bin koina take da kallo .komai na cikin dakin green ne hatta setin gado da su mirrow duk green ne.
 bata taba gin dakin da yayi mata kyau ba kmr nashi  .
Ahankali ya cire hannushi a kugunta ya maida su kan dukiyar fulaninta take zuciyar ta buga , bbu inda bai dauki  rawa ajikinta ba . Sakamakon tuno wahalar datashi a hannushi daren jiya .
 shi kansa yaji duk yadda jikinta ya dauki kirma .dan haka ahankali ya kwantar daita a kan bed dinshi .
sannan  ya cire jallabiyar jikinsa ya hawo gadon   ya rungume tsam ajikinsa yana saki numfashi .
hannushi duka ya daura akan Brest dinta yana jin tudunsu lumshe idanushi yayi tare da sake manneta.
Tun tana daurewa  taji yana neman canza salo dan haka ta fashe da wani irin kuka tana bashi hakuri
 daidai kunneta yakai bakinshi shiiiiiiii.......iya abinda ya iya cewa kennan yacigaba da abinda yake ,kuka take sosai  har shesheka Amman hakan baisa deeni  ya fasa abinda yake yi ba ,say ma wani karfe da ya dinga ji yana taso masa .
tana ji tana Gani deeni yarabata da rigar baccin  jikinta.
Cikin sanyi yasoma romancing yana murza dukiyar fulanin.kafi daga baya yasoma   sexy daita  gabadaya kukanta yakaru km hakan datake yi  ke sake tuzirashi bugu da Kari gwara ya soma nuna mata true colour dinsa tasan yanayinsa domin , tasaba  da wuri. da kyar take iya  fidda numfashi gabadaya jikinta ya sake ashe jiya ba wahala tasha ba .
 dan ko dan  yatsanta kasa dagawa tayi.
Ahankali Ta dinga sakin kuka ,kusan 3 hours ya dauka yana abu daya  ,say da komai ya lafa deeni mirgina gefe tare da rungumota jikinsa ,yana sakin numfashi .
Kasa  cewa komai yayi ballanantana ya rarrashita .ita km say kuka take tana jan numfashi idanunshi ya zuba mata take kukanta ya tsaya cak ya koma shesheka ....


Wooooooo deeni kaji kunya lol??????




MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:21 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
     ??????
??????????




AYSHA A BAGUDO



Page 29-30


 Byn tasha magani . komawa tayi ta  kwanta  lomo ajikinsa' tana sakin numfashi sama sama wani iri taji ajikinta lokacin data tsinci kanta kwance kan tattausan jikinsa .
ga kamshin turaren jikinsa gyaraye dana dakin sun buwayi hancinta .
ji take tamkar sukasance haka har abada.
 ,  ahankali tasoma lumshe idanunta  har ta rufe su rufff..
   bacci ne may nauyi  Yayi nasarar daukarta  acikin mintina da basu wuce  goma ba .


Kyawawan idanushi masu matukar haske da daukar hankali ya zuba mata.
 Tare da  Kare mata kallo wani zirrrrrrrr   ya dinga ji ajikinsa" lokacin daya jita lefe a saman  kirjinsa   .
da kyar yake jawo numfashin yana fesarwa.
hannushi ya sake kaiwa wuyanta har lokacin jikinta da sauran hucin zafi.
 janyota jikinsa ya sake yi .
Tare da  ,yasanya hannuwansa duka ya rungume tsam tsam   ajikinsa "yana fidda numfashi .
tare da  fatan samun saukin zugin da zuciyarsa ke masa wanda shi kansa yarasa dalilin haka.
   " Har lokacin bacci take  rungume ajikinsa suna musayar numfashin juna  mutuwar da jikinsa yayi ne  yasashi  sake zuba mata  rikitattun idanunshi tsawon lokaci yana kallonta
  Da kyar yasamu yayo control din kansa cikin sanyi jiki  ya  zareta daga jikinsa ya kwantar daita ya sake lullube ta da blanket ,sannan ya Mike tsaye  yana karkabe  jikinsa.

 ,rigar jikinsa yasoma  cirewa  ya saura daga shi Sai  farar single da wanda shadda.

 Wordrob dinsa ya bude ya dauke  wasu kayan da zai canza  "  tare da yashigewa  bathroom .


Dakin ya sake dawo byn yagama shirya kansa  , cikin farin  yadin voyal  may matukar taushi da daukar hankali.
Agabanta ya tsaya  yana makale links din gaban  rigarsa  yayinda  idanushi ke kanta yana    cigaba da kallon fuskarta.

  Ahankali ya dinga jin reaction din jikinsa na sauyawa  ,yayinda zuciyarsa ke beating tana tsalle tamkar zata bafa masa kirji . wanda shi kansa yarasa dalilin dayasa shi  jin haka.
Ahankali ya dauke idanushi a kanta sakamakon
 , ji yayi "ana nouking din dakin "yabada umarnin ashigo batare daya tmbyi kowaye ba .
 Maryam ce tashigo da sallmarta .
 ta gaidashi ya amsa mata a dake .
 Cikin sanyi nan nasa
Yakarasa gaban mirrow      ya dauki agogon  ya daura a tsintsiyar hannushi  tare daukar kwalbar turaren ya feshe ilahirin jikinsa ta cikin mirrow din  yake wa Maryam magana cikin dakakiyyar  "  muryasa ki kula daita idan ta farka .idan  kika ji zazzabi bai sauka ba ki sanar da first lov ,a tsorace tace ta amsa masa da to...
yana fita  ta bi bayansa da kallo cikin ranta tace wayyo zeenat na tausaya miki auren wannan maseefaffe .
 ,Sai kinyi   hakuri da wannan budadden  halin na shi .
 gefen gadon takoma ta zauna tana sake jin tausayin zeenat din a ranta .

Sosai zeenat tayi bacci baita ta tashi ba.
 Sai gaf da magariba.
 ji da Maryam tayi jikin zeenat din  bbu zafi ko daya .
yasa  ta sanarwa da  aunty zahra    .
 Su Aunty zahra   suka sata tayi  wanka da sallah .
 tana zaune akan prayer mat "duk jikinta a mace  taji sunce tunda jinkinta da sauki tashiyar  akaita tayi sallama da Ummi.

   fuskarta cike da tsoro  ta dubi aunty zahra tace dan Allah aunty  karku kai ni wani guri wlh bani da lfy  ..
 aunty zahra tace  A'a kiyi hakuri yanzu  za'a kai ki gidanki kya ji sauki a can.
 tana kuka tana komai aka shiryata cikin wata geziner mai ruwan kasa ,Sai kamshi ke tashi ajikinta kai tsaye  gurin ummi aka kaita ta mata nasiha mai ratsa jiki ,sannan takara da ce mata takasance may tsananin  tsafta da girki domin sune  manyan makamai dake  kara karfin aure .

Sai km hakuri ,kiyi hakuri  kiyi hakuri mamana da duk abinda zaki  Gani.gidan aure bbu komai acikknsa Sai   hakuri .
Km hakuri  shine jigon zaman  aure .
duk wata mata da kika ganta zaune gidan mijinta ,hakuri take yi
  dan  haka ki kula da  kyau kinji mamana .
Zuciyar ummi ta tsinke tayi rauni  Sai km hawaye shar shar......suka soma zuba , en'uwa ummi da suka zo daga india sukai taba hakuri  suma sunyi mata tasu nasiha Sosai .

,  ita dai zeenat bbu abinda ummi ta fada wanda bai shiga kunneta ba .
tare  da kukan tausayin kanta .
duk sanda ta tuna yau  , za'a kaita gidan deeni hankalinta  ne  ke sake tashi .kuka sosai take har da majina .
  ganin irin kukan da zeenat din  ke yi yasa ummi kiran deeni a waya .

Byn yan wasu yan mintina Sai gashi yashigo da sallama ,mutane dake zaune a dakin .
suka fita gabadayansu dan basu waje .
Ahankali yakaraso cikin dakin sosai, ya  durkusawa gaban ummi yayi zaman dirshan har da tankwashe kafafunsa. ganin haka yasa itama  zeenat tazamo " tayi irin zaman da yayi  a gaban ummi" Sai dai ita zuciyarta da gangar jikinta  cike suke  da rauni.
 badan namijin kokarin datakeyi ba da tune zuciyarta ta buga tsabar frigici.
Ummi tayi shr  tare da zuba musu idanunta da suka gama canza kala saboda kukan datayi.
Tsawon lokaci tana zaune ta tasa su gaba tana kallonsu kafin daga baya tasoma magana
 cikin sanyi muryata ta Kira " sunansa NASURUDEEN......  ahankali ya dago  idanunshi yana duban umminsa dasu  batare daya amsa ba .
Sai dai yadda takira sunanshi din ya girgiza zuciyarsa domin ya manta when last da yaji takira complete name dinshi haka   .
Dan haka ya tattara dukkan hankalinsa da natsuwarsa gareta .
Cikin sanyi murya data sha kuka tace DEENi ga zeenat nan ta sake dawo gareka" a karo na biyu . Sai dai wannan karon yasha bamban da sauran  lokuta .
'wanna karon ta dawo gareka ne da matsayi guda biyu ,kawarka km matarka .
zan ji matukar farinciki da kwanciyar hankali  idan kuka hada kanku ,kuka zauna lfy.
 , zeenat yarinya karama kayi hakuri daita"  duk wani  abinda ta maka  wanda bai yi maka ba , ka sanar min .
Ni Zan fahimtar daita ta hanyar da zata gane .
Ban yarda da duka ko zagi da cin fuska ba .
Kuka zeenat din keyi har lokacin shi kansa ya  tsausaya mata matuka
Ga mamakin DEENI  Sai ya ga ummi itama ta sauko gabansu hawaye ne ke bin fuskarta wani nabin wani ,a rude deeni yasa hannushi yana share mata hawayen .
Cikin tsananin tashin hankali Yace dan Allah first lov ki daina zubda hawayenki  haka ,   kiyi hakuri "zubda hawayenki  bakaramin maseefa bane atattare dani "  idan har yanzu bakya son aurena da zeenat ne wlh  ashirye nake dana bar miki ita har abada .
Cikin kuka  ummi ta girgiza masa  kanta ba kukan komai nake ba DEENI facce na  tsantsar farinciki .
Farinciki ne yamin yawa har  yasani zubda su.
 ,ta janye garesu byn ta dauke hawayen idanunta.
kama hannun deeni dana zeenat tayi "ta hade su waje guda tare da daura nata hannu saman nasu .

Nagodewa Allah daya nuna min wannan rana may cike tarin farinciki mara misaltuwa , zeenat ga deeni nan nabaki shi amana har abada banida kowa Sai shi.
 ki zauna lfy dashi cikin amana "deeni kaima ga amanar zeenat nan naba  matukar ka cuceta "ban bazaka ji dadina ba. Dan Allah Ku kula   da junanku .
Ku rike min amanar junanku " ku kadai gareni byn Allah banida kowa Sai ku.
abinda tata fada kennan tana sake hade" hannuwansu waje daya .

Duk yadda yaso daurewa zuciyar kasawa yayi sakamakon  ,kaunar zeenat din da yake hangowa karara a cikin idanun umminsa.
 bai so zeenat din taga kasawarsa "  dan haka ya kife kansa kan hannun umminsa ya sumbata cikin dabara ya goge kwallar idanunshi. zuciyarsa ke kwabarsa akan alkawarin da umminsa ke so ya daukar mata " shi kadai yasan abinda ke damun zuciyarsa , aranshi ya dinga  ayyana abubuwa masu tarin yawa"anya  kuwa zai iya daukar alkawarin nan ....

jikinsa yayi masa nauyi tausayin ummin ya sake mamaye zuciyarsa. muryasa a sanyaye yace ummi ki kwantar da hankalinki  inshallahu bbu abinda zai faru  zan riketa amana yayinda a cikin zuciyarsa yake sauya kudirin ,ma,anar na karba dan kada Allah ya tuhumeshi gobe kiyama.
 Yayinda ta kasa km hannuta dake cikin nashi  yake ta murzawa ahankali  cikin wani irin salo da yake sa tsagar jikinta tashi .
saboda nata hannu na kife ne cikin nashi tafin hannun.
gabadaya jikinta yayi tsanyi  yasoma rawa rawa "dan samun  saukin hanyar tsira da son cire hannuta cikin nashi" yasa tayi saurin cewa na karba alkwarin ummi inshallahu ni dai addu'arki kawai nafi bukata "
.cikin sanyi ya sakar mata hannu ..
Allah sarki ummi wani irin farinciki ne gyaraye da tsantsar kaunar ya mamaye zuciyarta . murmushin jin dadi ta dinga yi .sannan  ta mikar da zeenat din  tsaye ta rungume ajikinta . Tace Mamana ina miki addu'ar km bazan gushe wajen yi muku addu'a ba Allah ya muku albarka ,ya azurtaku da ya'ya masu albarka.

Da kyar su aunty zahra suka rikota sakamakon rukunkume ummi da zeenat din tayi  .

 sun fito  tsakar gidan dake  cike da  mutane .
Wanda ,Yawancin duk en'uwa ummi ne da kawayenta.

   Kai tsaye gidan  mahaifinta aka  kaita shima nasiha may tsara jiki yayi mata sosai  da nuna mata tayi  hakuri ta kula da mijinta , tamkar yadda mahaifiyarta tayi.  yace naji dadi kwarai da  deeni yakasance miji agareki,ina muku fatan alkhari .
Ina da   yakini deeni zai rike min ke da  amana .'
da baki duk wata kulawar da ta dace.
Ahankali  take cigaba da kukanta.. aranta kuwa cewa tayi  uhmmmm.
 abba  bakasan asalin halin deeni  bane .
shiya ka fadi haka.
 ,halinshi na zahiri kawai kasani bakasan na baniba.
 yace ta daina kuka  duk abinda take  da bukata karta zamo may  rokon miji  ta tmbye shi zai mata   .

,har gidan big dady Sai da aka kaita agurguje suka dawo gidan  kafin motar daukar amarya tazo.
 may gyaran amarya ce ta sake mata sabon gyara  na musamman zeenat din ta sake fitowa  fes abinta .
Sai sheki take zubawa ga wani irin kamshi na musamman dake tashi ajikinta .

Duk da cikin estate din zata zauna hakan bai hana motocin abokan deeni dana fk  cika kofar gidan  ummi ba  .
Dan  daukar amare .

Shemah aka soma saukewa , sannan zeenat aunty zahra ,ke rike da hannuta fuskarta rufe cikin  mayafi" har cikin gidan ta umarceta da tashiga da kafar" dama tare da yin Bismillah " tayi kmr yadda aunty'n tace.
 sannu ahankali har suka iso  dakinta ta zaunar daita akan gado.
 nan da nan mutane suka cika gidan  dan ganin dakin  amarya .

ahankali zeenat ta dan bude idanunta da suke rufe " tana kallon irin dukiyar da Ummi ta narka mata  a daki wanda take jin  ko mahaifiyarta ce a  raye .
bazata iya mata kwatankwacin haka ba , dan ma tsayawa bada labarin irin kayan da Ummi  ta zuba mata a dakin    ma bata lokaci ne ..


  Zaune dake a gefen laulausar zanin gadonta  ta cure  waje daya sakamakon tsaron daya cika . Ahankali ta kai idanunta kan agogon dake manne da bangon dakin" Karfe goma shada ta buga daidai"atsorace ta saki ajiyar zuciya saboda wani sabon tsoro dataji yana kawo mata ziyara.
A ranta tace  kar dai deeni barinni  zaiyi in kwana ni kadai.
 aiko idan haka ta kasance  da nashiga uku dan a gaskiya bazan  iya kwanta ni  daya acikin gidan ba .


Yan kawota basu minti goma da tafiya ba.
 taji saukar yayyafi sama sama wanda ya hadasawa yanayin garin yin tsanyi hade da kamshin kasa.
  " ruwa bai yi yawa ba haka nan  yayyenfin  bai tsaya ba.
Kusan tun lokacin da suka tafi suka barta anan take zaune bata ko motsa ba  Sai yanzu datayi tunanin deeni na iya barinta ta kwana ita kada . Hakan yasa ta Mike cikin tsoro ta kulle kofarta ta dawo ta zauna ,zamanta ke da wuya .

 Tasoma jiyo Hayaniyar   muryoyin  maza daban daban"  a cika gidan  hakan  yasa taji  tsinkewar zuciya  .Tare da faduwar gaba da .
 hankali  ta runtse idanunta tana jin yadda zuciyarta ke dukan uku uku kmr zatayi tsalle ta fito waje .

Deeni tsaye a parlour'n yayi  babbake  tare da dakatar da abonkansa .
 yace to to....Nagode sosai da kulawarku.
rakiyar ta tsaya iya nan..
 ba Sai kunshiga ba.

 fahad ne yayi murmushi sannan  Yace ko baka fada ba ma anan zamu tsaya.
 ,muma bashiga zamuyi ba .
,dan an dade da daina wannan .
 Shr tayi tare da kamkame jikinta waje daya tsoro ne ke sake kawo mata ziyara .
tun tana jiyo hayaniryasu sama sama har tadaina taji dif...alamun basa cikin gidan sun fice .

Juyawa suka sake yi tare ya raka su , fahad na ta mishi tsiya iri iri
Cikin sauri sauri "gudu gudu yashigo parlour sbd ruwan daya sake yin karfi duk ya jike masa farin yadin dake jikinsa .
Ya tsaya kulle koina .

Ahankali ya murda handle din kofar dakinta yajita a kulle .
Ganin alaum murda kofa yasa ta sake mikewa tayi  taje ta bude masa .
Tana may   sunkuyar da kanta kasa .
.cikin sanyi jiki ya shigo  dakin  tare da rungumeta tsam tsam ajikinsa da hannushi daya "sannan ya ajiye tarin ledodin dake hannushi kamshin dake dakin kawai ya isa yasa kagane rana ce ta musamman....



MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:28 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO



Page  27-28

Part din cike yake da  abonkan arzikin  da  en'uwa ,Ummi
 Jikinta a sanyaye ta dinga ratsa mutane dake ,zaune a parlour ' har ta iso dakin ummi , da  idanun  take bin en  dakin da kallo .
kozata  ga  ummi  ganin bata  alamunta bane , yasa  tmbye  matar uncle din Inda ummi take.
 tace yanzu tashiga bathroom  .
Ahankali ta fidda  numfashi tare sauke ajiyar zuciya   .
  cikin haka ummi ta fito tana ganin zeenat  din.
 ta bata  fuskarta "ta zauna tana dubanta"

 gefen ummi zeenat tasamu ta zauna fuskarta dauke da murmushi wanda da Gani na karfin hali ne .

 Cikin kasa da murya ummi tace yana ganki haka  ina kayanki ?

Cikin sanyi jiki zeenat tace  shi nazo dauka .

,ummi tace ke dai kin cika   shiririta wlh "
   komai baza kiyi shi cikin sauri da kazar kazar ba kin dinga jan jiki kennan ,kmr wata mage .

Alhalin  kin   san halin wanda zaki aura " dan oya oya ne  .

jin haka yasa jikin  zeenat din sake  yin  sanye, tare jin wata irin  faduwar gaba  " zuciyar ta dinga dokawa da sauri tamkar baso kirjinta.
  ahankali tasa hannuta ta kamo na   ummi
 cikin nata jikinta har rawa yake  hade da rage    murya  tamkar mai shirin zubda kwalla  tace dan Allah ummi   kiyi hakuri kinji karkiyi fushi dani  ,zan canza inshallahu Amman  " kimin addu'a .
 wlh tun sanda aka samo shirin bikin nan nake  jin faduwar gaba wanda narasa dalili .
ummi ta tayi shr tare da  zuba mata idanu kawai tana kallonta  .
 tausayinta  ne ya sake kamata  , ,duk sai   taga takara ramewa ba kmr kwanaki ba hakan yasa taji ba dadi aranta.
, ahankali ummi ta mike tare da riko hannuta tayi cikin  , bedroom  daita. En dakin suka bisu da kallon sha'awa duk da basu ji maganarsu ba Amman sun birgesu .

 ,Har suka shigo bedroom din Ummi na rike da hannuta Ta  zauna daita tana rarrashita kan ta kwantar da hankalinta fargaban aurene kawai ke sata jin faduwar gaba Amman   bbu abinda zai faru inshallahu "
 Ummi da kanta ta shirya diyatata   cikin wata arniyarta geziner  ligth blue sai daukar ido take da kamshi  tare da  fesheta  da turaruka kala kala masu sanyi kamshin take zeenat   ta fito  amarya sak  .tayi kyau sosai
Ummi   ,ta dauki waya tayi mata hotuna sannan  takira Maryam tace tazo ta tafi daita din .



Kwanciyar tayi flat  a kan gadon su shemah  tana kallo da sauraran  duk abinda ke faruwa  .
a cikin dakin dake cike da en mata da kawaye

 abinka  ga  mai yawan  kawaye "  da  mutane kala  daban daban " yasa dayawa wayan dake cikin dakin kawayen zeenat din ne    .
gyara kwanciyarta tayi idanunta na kallon celling dakin hannuwanta duk rungume da kirjinta yayainda zuciyarta ke cigaba tsalle tamkar zata fasa kirjinta ta fito waje.

 ahankali ta runtse idanunta sanyi taji yana ratsa koina a jikinta  duk da tarin fargaban dake tattare daita hakan bai hanata jin jikinta yayi mata nauyi ba .
Tana ji ajikinta  burinta da dokin  son auren DEENi .
   duk   babu shi ahalin yanzu sakamakon fargaba da tsoron kasancewa tare dashi a muhalli daya .
 Ta dauki lokacin mai tsawo kwance yayinda ta dinga jin wani iri ajikinta .
Bugun zuciyata na sake karuwa.
 ta dinga kokarin ganinta ta cire damuwar dake damunta wanda a zahirance ita ta daurawa kanta  .
  har yanzu da take kwance  jikinta a sanyaye yake takasa tabuka komai.
 idanunta ta  runtse tana cigaba da sauraron hirar dasuke sama sama .   



10:30


Karfe goma da rabi daidai  na ranar lahadi  Allah ya cika alkawarinsa   domin    dimbin, jama'a sun shaida daurin auren NASURULDEENI ALIYU BELLO da MUZEENAT HABIB BELLO" daurin auren daya tara manya  attajirai da kusoshin gwanati hade da maikata
 bakaramin farinciki  family din muhd bello  suka yi ba  ganin sun kara karfafa  zumunci a atsakaninsu, .
 dan haka farincikisu  ya sake karuwa takoina ka juya , family din murna ne cunkushe  a fuskokinsu



Zeenat dake kwance har lokacin tana saka da warwara still jikinta a sanyaye yake takasa kwakwaran motse  .
 zuciyarta fall  da fargaba musamman lokacin da taji  hayaniyar mutane  ta cika gidan  alamun an daura aure, en'uwa nata  shigowa ana gaisawa , ajiyar zuciya dumin  hawaye taji yana bin kuncinta shikennan ta faru takare  tana matukar son  deeni Amman  tana jin tsoron zama dashi  hayaniyar mutane  take sake jiyowa hakan yasa  jikinta ya dauki kirma,kirrrrrr... sam ko kadan bbu wanda ya lura da yanayinta.
 Sai ma tashi sukayi suka fita waje km  har sanda suka fito tsakar gidan suna ta daukar  hotuna bbu wanda ya lura da yanayin da suka barta  .
"  Maryam ce data  karaso wajensu taga suna ta hotuna  bbu ita yasa tashiga dakin dan dubota dan kusan tana lura daita tun jiya tamkar mara lfy .

 kwance ta tadda ita tana  fidda numfashi sama sama .
 Da sauri ta karasa inda take  bbu abinda jikinta keyi sai fidda hucin zafi,  a rude ta dinga takiran sunanta zeenat ... zeenat  daman bakida lfy ne?

Kai kawai ta iya girgiza  mata  alamun eh da sauri Maryam ta mike  ta nufi part din ummi tasanar mata  .
tare suka dawo gurinta da wasu en'uwa ummi guda biyu .
 zuwa yanzu jikinta ya tsananta zafi  tare da karkarwa   .
 ban da  salati bbu abinda ummi keyi  da sauri takarasa kusa da zeenat din ta zauna tare da riko hannuta" may zan Gani  , haka ni   fadeela ?
, zeenat kina son ki kashe min kanki ne ?
Ko yaya ,
Alhalin kinsa ke kadai gareni  duk duniyan nan  km ke kadai debimin kewar er'uwarta dana rasa , bazan iya jurar rashinki ba dan Allah ki tausayi min  mamana.
 sai km  hawaye  shar shar daga idanun ummi  sosai Ummi ke zubda kwallar tausayi diyarta  ganin yadda  ta fita haiyacinta cikin lokaci daya   .
Ummi tace zahra kamama min ita dan Allah .
  su  aunty suka mata zeenat    sukayi  part din  Ummi daita .


  kai tsaye dakin DEENi  ummi tabada umarnin  a wuce daita.batare da bata lokaci ba ummi
 takira family doctor dinsu .
 sannan takira DEENi tace yasameta a dakinshi yanzu yanzu  .


Doctor     bai dauki wani lokacin ba" sai gashi yana zuwa yasoma duddubata tare  dabata taimakon gaggawa  .

 ummi  ta dubi doctor  hankalinta a tashe tace  doctor meke damunta ?

doctor yace bawani abu bane   damuwace kawai tayi mata yawa  "amman inshallahu  zata. dawo daidai .

A gaugauce DEENi yashigo byn amsa kiran Ummi .
yana shigowa dakin  mutane  suka dan ragu  .

ahankali yakaraso kusa da Ummi ya tsaya yana tmbyrta abinda ke faru  sai data ja numfashi sannan ta nuna masa inda zeenat din  ke kwance tace zeenat ce ba lfy sai lokacin idanunshi suka kai gareta kwance take akan bed dinshi an lullubeta da bangon rufarsa.
 shr yayi tare da zuba mata rikitattun idanunshi.

Daddaden kamshin turarensa tasoma juyowa may matukar sanyi ahankali ta dan lumshe idanunta .

Taku daya zuwa  biyu yayi yaja ya sake  ya  tsaya" sannan ya dubi inda ummi  ke tsaye  yace me doctor din yace yana damunta?
 , doctor din still ya sake mashi bayani kmr dai yadda yayiwa ummi  . ahankali ya sake mai idanushin kanta yana cigaba da kallonta wannan shine karo na farko daya tsaya ya Kare mata ,
  ,   sosai kamshin turarensa  ke sake kaiwa hancinta farmaki tare da susuta mata duk wata gaba dake  jikinta .
.
 jikinta da zuciyata suka dauki  rawa wani zazzabi  mai zafi yayi nasarar sake rufeta sakamakon idanushi dake yawo a gangar jikinta .

Da sauri doctor ya  nufo inda take" deeni yasa hannu ya dakatar dashi   alamun kada yakarasa gareta" dan wani abu  yaji yana taso masa  sanda doctor ke masa bayanin abinda ke damunta , tamkar ya auna doctor waje  dan takaicin abinda ke cin zuciyarsa.
ganin haka yasa  doctor  din yace a samo ruwa da towel a goge mata jiki dashi  dan tazo daya dubata yaji yadda jikinta ya dau zafi  yace zai je   ya dauko magani ya dawo  cikin sauri ya fice dakin  .

  A ranta tace doctor dama kayi zamanka   dan   maganinka  kadai  ba  zai taba min  maganin damuwarta ba .

 dan ita kadai tasan abinda ke cin ranta .
Wanda   tun daga cikin zuciyarta take jin yake taso mata .
tare da haddasa mata  tsoro da faduwar gaba.


 Tsaye yake har yanzu sai  suke  hanuwanshi duka da Yayi  cikin aljihun wandonsa.

 ahankali yasoma takowa  zuwa bakin gadon km idanushi akanta.
cikin sanyi ya yaye bargon da aka lullube mata  jiki dashi. idanunshi fes akan fuskarta dake lumshe tayi fayu sannan km takara rame sosai  ahankali  ya daura  hannushi saman goshinta .
 jin yadda  goshinta  ya dau zafi da yadda take  fidda numfashi sama sama  yasanyashi kai  hannushi  da sauri jikinta.
 take yaji abinda ya sake frigitashi .
zafin dake jikinta ya ratsa tafin hannushi" wanda bai san sanda tausayinta ya lullubet shi  ba  ya dinga jin wani abu na tsigar wa ajikinsa ,  ya juyo tsaitin  Maryam yana harararta yace tsayuwar me kike anan da sauri ta fice daga dakin bata fi minti uku ba Sai gata ta dawo  da  ruwan ahanunta jikinta na rawa.
 azaton zeenat ummi ce ko auntyta  zasu goge mata jiki ,amman sai taga DEENi yakarbi robar ruwan a hannu maryam  .
Gabadaya suka fita daga dakin har ummi "tare da kulle masu dakin .

Cikin sanyi jiki ya tashi ya dawo gabanta har yanzu sanye yake cikin  shadda fara  tas sai kamshin turarensa ke  tashi a dakin .

ahankali ya cire farar hular shi ya ajiye gefe sannan yasa  hannushi duka  ya tattarota jikinsa yaja zip din rigar kasa ya zare rigar jikinta ya ajiye gefe ,take jikinta ya sake daukar kirma   gabanta  yacigaba da faduwa .
tsoro da mamaki suka taru  cika zuciyarta. aranta tace wayyo nashiga uku  me  yaya ke nufi  da cire min riga ? yana nufin shi ,zai goge min jiki  .
tana ji tana Gani ya cire mata kayan jikinta tsab   har bra dinta .
ta rage daga ita sai zani iya cibiya ,sannan ya zauna tare  daurata a saman  cinyarsa"  ya juyo daita suna facing juna  taso tasa hannu ta Kare kirjinta amman kasancewar  jikinta bbu kwari yasa takasa aiwatar da komai "dan haka  ta runtse idanunta gam.
 tana jiran taji    ruwa ajikinta Amman sai taji shr ahankali ta dan  bude idanunta ,DEENi zaune  idanunshi kyam akan kirjinta .
 da sauri ta maida idanunta ta rufe dan frigice da tsoro    ya dauko towel din ya matse sannan   yasoma goge  mata saman  jikinta   zuwa kirjinta da fuskarta , ya dimauce da ganin halitatta kirjinta    ,hakan  yasa yafi goge mata gurin a tare suka dinga sauke ajiyar zuciya .

 can yaji ana nouking din dakin  yayi sauri ya mayar mata da rigarta sannan yabada izinin  shigowa.
 doctor ne yashigo da ledar  magunguna ahannushi Yace abata abinci taci  tukun sannan tasha maganin.
 byn tafiyar doctor DEENI  yakira ummi Yace akawo  tea, en'uwa    dayawa suka shigo dakin "ummi da matar uncle din zeenat  ,Maryam har ma da shemah  . suka dinga jero mata sannu.

byn  sun  fita ne   taji tamkar kar su fita dan  bata son abarta daga ita Sai shi.
 hakan na sake frigita zuciyarta   .
kadan tasha tea din tace takoshi bai wani takurata ba  ,ya ballo  magani ya Mike mata  ba musu tasa hannu ta karba tasha ,dan tasan halinsa  ciwonta bazai hana ya jibgeta ba .
Shiya  gabadaya a tsorace take dashi.


MMN SUDAIS
[5/7, 7:29 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
   AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO


Page 25- 26

Bai ko kalli inda take ba hasali ma operating  din system dinsa yacigaba dayi.
"  tayi kusan minti goma tsugunne a gabansa batare daya dago idanunshi ya kalleta ba .

 Shr Tayi tare da" sunkuyar da kanta kasa  .
Yayinda zuciyarta ke tsananta bugawa .

 cikin daddaden muryarsa may cike da dadin   sauraro "fiyye da komai  datafi kauna  .

Yace tun yaushe kike tare da wance sakaran   Dana ganku shekaranjiya ?

 Batasan sanda ta zauna  ba ,dan tsabar frigice da  tsoron   daya shigeta na lokaci guda  .

,zuciyarta ce tasoma rawa...rawa  tare dokawa .tarasa yadda me za tace.
 cikin  ya'n sakanni nan hankalinta  yayi matukar mugun tashi. kwakwaluwarta "tashiga tariyo mata abinda ya faru  a shekaranjiya  din .

 gabadaya tagama
 frigita  da tmbyr daya jiho mata, tunaninta  ya ta'alaka ne akan ya  manta da abinda yagani din .
dan ganin ya share  Bai  nuna koda a fuskarsa ba .
  da kyar ta iya bude bakita tare da son  nuna  masa , itama batasan inda  zancesa ya nufa ba.
 ,   muryarta cike da rudani  tace wa kenan ?

Sai Lokacin ne ya  dago rikitattun  idanunshi ya dubeta dasu .
,tare da zabgamata wata uwar  harara .
cikin  sanyayyayiyar muryarsa, ta isa ya sake yin magana  Yace wawa ..... .ni zaki waskewa ya nuna kirjinsa da yatsansa
 bakaramin laifi zaki karawa kanki   wajen nuna min bakisan abinda nake nufi  ba .

Domin bana bukatar
 rainin hankali ko  karyata min  abinda idanuna suka gane me .

Amsa  tmbyta kawai nake da bukata .

take  muryarta tasoma  rawa alamun kuka keson kufce mata.
   ,ahankali ya daura yatsan  hannunshi akan lip's dinshi " shiiiiiiiiiii....... karki kuskura naga Tear's dinki ko rawar murya .
dan  banida  bukatar su .
I said tun yaushe kuke tare ,  that's ol ....
  A boye ya dinga sauke ajiyar zuciya sannan ya"
 yacigaba  ko duk dadewarku bakisan tun lokacin da kuke tare ba ?

 Lokacin daya taji maganarsa na neman birkita mata Brain dinta. to up side down" wani irin rudewa  da gigicewa  ta sake  yi .

 Ba bakinta kadai ke rawa ba ,yanzu kam har gangar jikinta rawa yake .

 Ta dawo tamkar wata zautacciya Da kyar tasamu ta iya hadeye abinda taji ya tsaya mata a makoshi .
tare da zubda hawayen  da suka  taru a idanunta, cikin rawar murya  tace shekara biyu kennan.
Tana gama fadar haka
 ,  tayi saurin sunkuyar da kanta kasa dan gudun jin saukar mari .

yayinda hawayen tausayin kanta suka cigaba da bin kuncinta.

 a hankali ya dinga girgiza kanshi shekara biyu kennan ya sake  maimaitawa kansa.
Cikin sanyi   ya  maida jikinsa" ya kwanta rigingine  ya Kuma cigaba da operating din system dinsa batare da ya sake ce mata  komai ba .
 ,Take yaji    zuciyarsa ya dauki  beating ,wanda yarasa dalilin jin haka  .

Kusan minti shabiyar kennan idanunshi  na kan system  dinshi yana cigaba da aikinsa  .
, wanda mutun zai iya    dauka aikin ne kawai a gabansa"
 amman a zahirin gaskiya hankalinsa ya rabu gida biyu ne . kan aikinsa da nazarinta yanayinta " maganarta ba iya kunnenshi kadai ta tsaya ba " har gangar jikinsa takaiwa farmaki . ahankali ya dinga furzar da iskar mai zafi  daga bakinsa . gashi dai  magana yake son yi amman taki fitowa sakamakon zuciyarsa dake bugawa .
    ,da kyar yasamu  iya bude bakinsa  .
  yace kina nufin shima sonki yake yi kennan  ?

 Tsoro da faduwar gaba ne suka taru suka mamaye zuciyarta.
 cikin in..inna ..tace wai wai  haka yace "amman ,  dan Allah kayi  hakuri  .

 da sauri DEENi dake rigingine  ya mike zaune cikin daga murya  yace mene ? Nayi hakuri ubanki "
Da sadakin nawa akanki idan da kuna kula juna ,I don't care .
Amman yanzu iskanci ne yasa  kika, cigaba sauraran wancen sakaran dan tsabar kin raina min hankali.

Bakinta na rawa  tace Ai shima yasani" shiyasa ma  yace ya hakura dani .
, ok da shi m...
  sai km yayi shr yakoma ya kwanta . hade da runtse idanunshi . Lips dinshi na kasa yakamo yana  cizawa a hankali ahankali " cikin zafin rai  da kunar zuciya   ya nuna mata kofa da yatsansa alamun ta bar masa  dakin  .

 ,kasa Mikewa tayi tsabar tsoro gabanta yacigaba da faduwa ,muryarta na rawa" ta sake yunkurin bashi hakuri  dan Allah yaya kayi hakuri wlh mun rabu dashi tun ba ya...

Wata irin  tsawa ya daka mata take maganar ta makale "tun batakai ga karasa yin ta ba   .
 wanda hakan yasa ta mike tsaye da sauri  batare da tashirya   yin hakan ba.
  jikinta yacigaba da kirma .
   Ahankali ya bude rikitattun idanunshi "kasa kasa yake kallonta ji yake tamkar ya tashi ya shakota" tare da  yaryarfa mata maruka" ko zai dan samu ya ragewa kansa  tension din daya addabe shi tun shekaranjiya.
 amman ina baya ji zai iyayi haka.
 kodan   "
,sanin halin Umminsa.
   yasa  muddin yayi haka ranta zai baci ,hakan kadai ne yasashi kasa aiwatar da komai akanta.

 idanunshi ya watsa mata yana mai  sake  kafeta dasu wani irin kwarjini ya sake  yi mata wanda hakan shi ya kawo katsewar duk wani kuzarin dake tattare daita  .
Muryasa a sarke yace    live dis room now  before I skater  you .Ai Bai kai ga rufe bakinshi ta kwasa  "
 da sauri   ta soma kokarin barin  dakin.
  Hade da  tabe baki a ranta  Tace matsefafe banza kawai  "anya zan iya daukar wulakancin nan  naka  kuwa ?
ta fice tana goge gumi  duk da ba lokacin zafi bane jikinta sharkaf yake da  gumi .
Tana fita ta dinga fidda numfashi  sama sama tamkar mai cutar asma.
    sai data goge gumin  daya cigaba tsatsafo  mata  sannan ta shiga daki .
Zaune ta samu Ummi. Tana balle magani zata sha .
Ummi tabita  da wani irin kallo tace ke km daga ina haka ?  Tace yaya DEENi ne yakirani" Ummi tace yashigo ne ta girgiza mata kai" kawai " alamun Eh " to yana ganki duk a frigice  kmr wacce tayi  gudun  tsire ,ko wani abun yayi miki.
 zeenat tayi narainarai da idanuwa  tace A'a  Ba abinda ya  min   .
  Ummi ta sake dubanta hade da  tabe baki tace ke kika sani ma idan wani abun yayi miki .

,ba kinki tsayawa waje daya ba, sai  wani rawar jiki  kike yi  akansa dan tsabar sakarci irin naki .

Zeenat  dake tsaye tana duban Ummi   taji  tamkar ta  zubda kwalla   dan jin takaicin abinda Ummi tace mata  .
  ,  Tace to ni   yanzu Ummi  wani rawar kai nayi km ? tmbyta  abu kawai  yayi fa.
 Tace to  me Yace miki ko abinci zai ci  zeenat ta sake girgizawa Ummi  kai.
 , baki da bakin ne da zaki dinga  amsa minb da ka.   cikin rawar murya zeenat tace Allah Ummi   tmbyta kawai yayi.
tmby ce kawai zai saki kiyi hujiga hujiga haka  kmr an kwatoki a bakin kura .
 Ki sanar dani idan wani abu  yayi miki.
Tukun na ma   , how many hours  dana dawo parlour na iske baki nan . Km nasan tun lokacin Kina dakinsa dubi yadda kike fidda gumi  dan Allah .
a sanyaye zeenat din  Tace to ni Ummi me kike so nace byn  .....
 sai km  hawaye ya balle mata   shar shar.
  yasoma bin fuskarta . Tayi saurin tare da
 sanya  byn hannuta tana goge hawayen   wasu na sake silalo mata.
  Ummi ta zuba mata idanu kawai tana kallonta tare da nazarinta tabbas tasan duk yadda akayi akwai abinda deeni ,yayi mata .
Amman dan sakarci da kafiya irin tata  gashi tski fadar gaskiya.
 sai da ummi ta numfasa sannan  ,tace meyye km na kuka ke da kika ce ba abinda aka miki  .
 ,bakiyi kuka a can inda aka ritsa ki ba sai a nan ,dan kin rai nani ko..

 kasa cewa komai zeenat din  tayi illa sanya    kai datayi cikin  bathroom, tashige abunta  tana  kuka kasa kasa , abubuwan sun taru sun cakude   mata .
 goma da ashirin ga rashin samun kulawar  DEENi gareta .
ga damuwar Ummi akan ta nacewa DEENI .

 cikin dare ma  sam kasa bacci tayi   .
Sai  faman  juyi kawai take akan gado  tare da tunanin iri iri ta jima kwance batare da bacci yayi nasarar dauketa ba  .
Wani   tunanin ne yazo  gara ta tashi  takai kukanta gurin mai duka.
 dan haka ta mike cikin sanyi jiki " taje tayo alwala .


 sallah nafila ta   dingayi ba kaukautawa  tare da neman zabbi Allah akan aureta da DEENi.

 dan ita kanta  tasan zuwa yanzu  tabbas tayi kuskuren  saurin amincewa da aurensa datayi .

Domin shine musababbabin abinda   yasa  wulakancinsa ya sake nunkuwa  gareta.  wanda   ita kanta tasan  hukuncita abinda yafi dacewa daita  kennan .
 na saurin  amincewa datayi da  auren DEENi  cikin gaggawa  batare da ta neman zabin Allah ba .

hankalinta kan tashi.
 a duk sanda ta tuna da maganganu ummi. A  Ranta tace  anya kuwa bazan hakura da auren  nan na DEENi  na hutawa rayuwata ba .
 wai ace mijin da zaka aura  ne" ya zame maka  tamkar wani ma'alaikan daukar rai ko wani dodo .
Kuka take sosai tana  , addu'a   neman Zabin   Allah a  game da auranta dashi .


 darajar nafilar data kwana tana yi ne  .
yasa washegari ta tashi  sakayau  daita cikin nishadi  da farinciki "
 ba  kmr ko wace  safiya  ba .
duk da bata da wani kuzari da walwala.  Amman hakan bai hana  jin dadi ba.

 kitchen ta nufa kai tsaye  dan   hada masa breakfast kasancewa weekend ce .


 " byn  wasu yan mintina ta kamla da komai na break tashirya dining . Cikin haka ummi ta iso parlour ta zauna kan dinning table   tana yi mata sannu , murmushi tayi  tare da  koma kusa   ummi  ta zauna" ta sheida mata ta gama komai .
 tana jinsa yashigo  yana  gaida ummi fuskasa a daure   kmr kullum.
Sanye yake  cikin dark blue t shirt da wando jeans . ummi ta amsa  masa cike da fara'a ka tashi lfy ya dan saki fuska kadan Yace lfy lau na tashi  first lov kujera ya zauna . a tsorace itama zeenat din  ta gaishe shi ,ya amsa mata a ciki batare daya kalli inda take ba.

 ,ummi Tace ya..ya .ayi serve  din ka ne ? Ya hade rai yaki yin magana .
da kai fa nake a zubo maka abinci  ne ta sake maimaita wa ?
  Ya dan dubi ummi a shagwabe Yace bana ci.

 ummi ta Gane tmbyrta  da tayi masa ce  ta hassala shi .
dan haka sake bi takansa ba  da kanta ,ta zuba mishi komai da'aka girka ta turo plate din gabansa ,tare da  dungure masa kai " gashi nan miskilili sarkin zuciya Yace  to ni ta yaya za'a  tmbye ni ko zanci abinci  " byn ansa zanci din "
ummi tayi murmushinsu irin na manya Tace uhmmmm DEENi kennan halinka sai kai "Allah ya canza maka wannan budadden halin naka " Ameen yace tare da kai spoon bakinsa .

 parlour ya dauki  shr  baka jin motsin komai   baya ga karar spoon din zeenat .
 juyawa spoon din kawai take  takasa  kai ko loma daya bakinta sakamakon cika wajen da DEENi yayi"  duk  da tasan hankalinsa da idanunshi ba'akanta  suke ba .
  tayi shr ta fada cikin  duniyar tunanin abinda ya shafeta km  yafi damunta.
Wanda  a halin yanzun Bai wuce aurenta da DEENi ba .
domin kuwa   tana matukar jin tsoron zama dashi ba dan komai ba sai dan tsoron azabar da zai dinga gana mata a gidansa.
 hankalinta kan tashi a duk sanda ta tuna da hakan.
 Ahankali   Ummi ta ajiye  spoon din hannuta tare da zuba mata ido kawai  tana  binta da  kallo tarasa meke damun Brain dinta  a cikin kwanakin  nan .
 kusan  minti goma ta dauka tana kallonta batare da ita zeenat din tasani ba .

Zeenat .....ummi takira sunanta a frigice ta juyo tana kallon ummi  ,ci abinci abinda ummi ta iya cewa kennan .
 DEENi dake zaune haushi kmr ya kashe shi tsaki ya dan ja ,ummi ta juyo bangaren sa Tace lfy kai km ?
Fuskarsa a dakune Yace babu   ,   Sai da taga  Ummi ta sake     dubeta   sannan tasoma cin abincin , shima bawani sosai .




Byn sati biyu

Shirye shiryen bikinsu zeenat  aka soma  sosai ba kama hannu yaro.

 ,anshirya komai na  al'adar  hausa kmr   sabbabin dinkuna da gyaran jiki   komai  km tare akeyi musu ita   da shemah km iri daya.
   musamman ummi ta dauko kwararriyar  mai gyaran jikin  daga india domin ta gyara mata tilor diyarta da kyau.
 duk wani gata  da uwa zata yiwa diyarta "ummi tayiwa zeenat shi .
 shima mahaifin zeenat din yayi iya bakin kokarin Sosai .

a nyi kamu amare  idan aka feshe su da turare masu dadin kamshi na  mutune India wanda duk wacce  ummi ta dauko ta gyara zeenat din ce tazo dashi.
Anyi musu murzar  lalle da kitso .
amman ansha fama da zeenat gurinyin kitso dan cewa tayi ita sam na attachment ,zatayi .
sai da ummi ta bude mata wuta sosai tare da cewa ,zata sanarwa DEENi tukun ta natsu .

Sau ran kwana biyu daurin aure mutane India suka iso , kusan mutum ashirin maza da mata sosai aka shiga hidimar da ,baki.ummi  taji dadi Sosai dan kusan duk  shakikanta ne suka zo wanda km shine zuwansu na farko Nigeria idan .

 ,gabadaya gidan nasu  cike yake  da baki dan haka ba kasafai  zeenat din take  zama a part dinsu ba ,tana can  gidansu shemah   .

 Zeenat Tace dan Maryam muje kirani part dinmu ina son naga ummi yau duk banganta ba  .
 , Maryam Tace gaskiya na gaji da yawa wlh kije kawai . zeenat ta ja saki Tace dan Allah muje kiraki ni  yanzu zamudawo.
 shemah dake kwance ta mike zaune tace muje na rakaki kinsa halin  Maryam da maseefar  son jikin tsiya.
 , Mikewa sukayi har sun fito sai ga  Maryam  Tace wlh baza kubarni ni kadai ba , zeenat tace ke km kika sani " idan zaki muje .
Tare ,  suka nufo part dinsu zeenat.
 tafe suke suna hira irin tasu ta amare  daga nisa zeenat ta hango motar DEENI parke  a kofar part dinsu "daga gefe .
" can baya km motar fk ce sai wata motar daban wanda batasan ko ta waye ba .

Jingine  yake jikin motar shi yana amsa waya sanye cikin English wear's   black jeans da rigar ashi colour "mai gajeren hannu wanda ta fidda ainihin kyaunsa   da gargasan gashin jikinsa dake kwance kan Gabar  hannushi .
 idanunta fes akanshi  tana binshi da wani irin kallo saboda yadda taga yakara yi mata kyau. fuskasa har wani shekin annuri  take fitarwa kmr ance ya dago idanunshi  suka hada idanu.
 da sauri ta dauke idanunta wani abu ta dinga ji yana tsirga mata  ajikita. sai taga ya fita daban cikinsu fk duk da bawani kallonsa tayi sosai ba .
ta sake dago idanunta  da niyar sata kallonsa suka sake hada ido  harara ya sakar mata  ,  kallo daya ya sake yi mata ya kau da fuskarsa gefe yacigaba da wayarsa   a kallo dayan da Yayi mata yane yadda jikinta ya tsanyi .

 kai tsaye zeenat taja hannun Maryam wacce tafi kusa daita ta juya da sauri  ta karya cona itama shemah ganin haka yasa tabiyo bayansu da sauri tana jin fk na kiranta . shemah Tace  yazaki biyo damu tana km.
 zeenat Tace bbu komai mu bi nan di yafi sauki .


 ta bayan part dinmsu suka shiga , da ummi tasoma cin karo ta rungume tana sakin ajiyar ,ummi tace meyye haka ?muryata kmr mai shirin yin kuka take  Haba ummi  yau fa duk banganki ba ,baki ga har wata  rama nayi ba  " tayi murmushi tace lallai kam kin rame dan ga natsuwa nan suna bikin dariya mutane dake tare da ummi suka shiga yi .
Ummi tayi gaba zeenat nabiye daita tana  zuba mata shagwaba.
 shape shape tayi abinda zatayi  suka bar gidan .


Ranar daurin auren da safe  ta nufo gidansu dan dauka kayanta dazata saka .
wanda ta manta bata hadu dashi ba cikin kaya .
,tafe take tana sauri . yayinda su ya faruk da abonkan DEENi  ke tsaye duk cikin  shirinsu na zuwa daurin aure .
amman banda  DEENi wanda dagani  shi suke Jira .
Wani irin kunya ce taji takamata dan haka ta dan janyo gefen mayafinta ta rufe fuskarta ,tana jin yaya faruk nacewa amaryamu ki bude idanunta kada ki fadi mana .
amman ina ko waiwayo batayi ba tacigaba da tafiyarta ta kofar baya tabi yauma.
 tashigo dogon parlour'nsu ta baya kennan tasoma jiyo kamshin turarensa kafin tayi kokarin bude fuskarta  taji sunyi karo da mutun .
da sauri takarasa bude fuskarta  "yaya DEENi ne wanda zai fito har wayar dake hannushi ta fadi .
,gabanta ne  yayi wani irin faduwa dan har wani juya juya ta dinga ji   da sauri ta tsugunna dan miko masa shima ya tsugunna da zai dauka a tare hannunsu yakai kan wayar  ,wani irin shock ne  yajata " wanda  baita kadai ba har shi   DEENi yaji abinda taji.

 Wani iri shima yaji ajikinsa  tamkar an jona masa  lantarkin .
 . Shine yasoma kokarin janye hannushi daga kan nata ,ahankali ta  Miko masa wayar batare da ta mike ba  hade da cewa kayi hakuri  dan Allah .

komai Bai iya cewa ba baya ga amsar wayar  da Yayi ya barta nan  tsugunne.

Bayansa tabi da kallo yayi matukar yi mata kyau har batasan yadda zata misalta ba sanye yake  cikin shadda fara kal sai  kamshin yake zubawa .
  gabadaya kamshin turarensa  ya gyaraye dogon parlour'n .
Ahankali zuciyarta tasoma bugawa tamkar zata basa kirjinta ..
girgiza kai kawai tayi dan  batasan wani irin aure take shirin yi ba haka ta juya cikin sanyi jiki tabar gurin tana shiga ciki.m mutane  akama kiranta da  amarya amarya kinsha kamshi ita dai bata iya cewa komai ba dan gabadaya jikinta a sanyaye yake .






MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:33 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
   AUREN SIRRI
      ??????
??????????




AYSHA A BAGUDO



Page 23-24





 Ni dan girman Allah kabarni na wuce tun kafin  laifina ya  Karu.

,Murmushi karfin hali kawai yayi ,tare da nuna mata hanya da hannushi alamun ta wuce din.

 , kasa tafiya tayi " sakamakon idanushi da taji  yana mata yawo a gangar ajikinta  . Gabadaya taji tamkar ya daureta ne  .
takasa kwakwaran  motsi" jikinta yayi bala'in yin  sanyi.
 ,taji ina ma  zuciyarta na da yanci  da bata kamu da soyayyayar deeni ba.

 Da bbu shakka zata  iya   hakura da kamil tunda shima yana da nashi kyawun daidai gwargwado .

Yayi shr kawai yana kallonta" kaunarta ce ke tasomasa tare da  nukurkusan zuciyarsa.
 ,ya dinga jin  tamkar ya halaka kanshi     lokacin daya tsinci idanun deeni akan su.
 ya dinga kallonta "yana  jin yadda zuciyarsa ke tafarfasa " da gske dai yana shirin  yarasata kennan ,rashima na har abada.
 km ta haramta ta zama matarsa  wani irin zugi zuciyarsa keyi ahankali
 Yakira sunanta..Zeenat   kina son deeni sosai ko ? Cikin sanyi
 ta dago kanunun idanunta  ta kalleshi dasu  "sannan tace , wannan wace irin tmby ce ?  Yace amsa kawai nake bukata ,tace to bana son shi shikennan.
Karkimin karya mana Kina son shi kalli...kalli yadda yanayinki ya canza jikinki har rawa yake saboda  kin ganshi .
ya tabbata kennan baki sona ,rainamin hankali kawai kika dinyi  .


  A fusace Zeenat tace Nifa karka zageni da laifi da bansan na aikata ba. mgnr ina sonshi ko bana sonshi ma duk  bata taso ba .

 kai kanka kasan bantaba amsa  maka da  Ina sonka ba.
 ballanantana kace yaudararka nayi ka dai yi hakuri Allah ya hada  kowa da rabonsa  , yace ok yanzun  duk  tarin son da na miki yazama tarihi kennan ?
Ta zuba mishi ido kawai dan tasan duk abinda zata gaya masa ahalin yanzu ba fahinmta zai yi ba shiyasa tayi shr taki cewa komai
 Ahankali Ya girgiza kanshi  kawai batare da  sake cewa mata komai ba  ya juya  yasoma tafiya.

 , Tayi jim  jikinta ya mata tsanyi ,bata ji dadin yadda taga reaction dinsa ba .
tasan kwata kwata bata kyautawa masa  ba. Amman ba yadda taiya da zuciyarta " DEENi shine muradin ranta .
   raba zuciyarta dashi tamkar barazana ce ga rayuwarta.
Duk da taji ba dadi ba  hakan bai sa taji  tausayinsa yashigeta har taji zata iya hakura da auren DEENi . Dan haka ko ajikinta ta   wuce.

Jikinta a sanyaye yashigo part dinsu hankalinta a tashe
 Tana shiga daki Ta daure fuskarta "ganin ya shigo dan a zatonta yana shigowa zai zabgamata mari.
 sanye yake  da t shirt din su na sojoji da wando.

 Tana jinshi yacewa Ummi shi ya wuce sai da safe "Ummi tace can zaka kwana  ne yau ?
yace eh "akwai abinda zai maidani  tace  to Allah ya tsare min kai ya km bada sa'a  ,ka yawaita  addu'a dan Allah yace Ina yi  sai dai zan kara kulawa .
ya sake wuce zeenat  zaune  ko kallon inda take baiyi ba .

 bayansa tabi da kallo tana jin wata irin masefaffiyar  kaunarsa nabin jininta,   hade da ratsa kowani part na jikinta.
, aranta tace attajirina kennan ,miskilili zaki maza .
nan ya fita yabarta da dadeden kamshinsa tare da  fargaba.
 sai dai, da ganin yanayinsa yana cikin tsananin  fushi .

 da misalin karfe tara dare  tana kwance akan gado" juyi kawai take, yayinda  zuciyarta ke   nazari akan irin  kallon da yaya deeni yayi mata, dazu  sakamakon  ganin  da yayi mata  tare da kamil .

ta ji tamkar takirashi tabashi hakuri amman tsananin tsoransa ya hanata aikata hakan , zuciyarta ce ta bata shawara kan tura masa text  ba sai takirashi ba .
dan haka ahankali ta mirgina ta janyo  wayar Ummi dake kan bedside .
 ta soma rubuta masa text da niyar turawa masa "  sai km  taji  zuciyata  na gargadinta akan kar ta sake ta tura masa text din  . Tayi tana tunanin ,ta tura ne ko ta share
Tayi haka  ya   yafi sau goma kafin daga karshe tayi  jahadi ta tura masa  .

    Yaya dan Allah kayi hakuri idan na bata maka rai dazu wlh bazan sake ba ... daga zeenat


 Byn ta tura sakon ne  ta goge "sannan takoma ta kwanta lamo tana jin yadda kirjinta ke tsarkewa ,ahankali  ta lumshe" idanunta ,xuciyarta ke beating tare da yi mata fadar abinda ta aikata .
ita kanta tasan tayi babban  kuskure sosai wajen tura masa  text ,dan tasha jin yadda yake yawan yi  complain akan tura masa sako  ko kiran wayarsa yayinda yake  kan  aiki ,
Sai dashi duk lokacin daya gadama zai kiraka   idan km baka dauka ba yazama matsala .
dan haka tayi shr kawai tana fidda numfashi sama sama .

Tsawon lokaci tana kwance "tana tunanin abinda zai biyo baya idan yaga sakonta , addu'a take Allah yasa ba karawa kanta laifi tayi ba agurinsa .

 take  tsoro da fargaba suka taru suka   dira  mata " alokaci daya.
   Idanunta a lumshe har lokacin tana saka da warwara  deeni dan ra'ayi baka masa dole ballanantana ta tursashi .

 can taji alamun shigowar  sako a zaburi ta mike" ta  rarumi wayar jikinta har rawa yake .
 idanunta ne suka ci karo da reply dinsa .
hankalinta a tashe  tasoma karanta text din .


   Ke ... Banida lokacin karanta wannan shirmen naki na baza , aikina yana da mahimmanci a wajena  banida  lokacin hada aikina da zantuttukan marasa ma'ana  dan haka ki kiyaye gaba   ..


Tana gama karantawa ta sauke ajiyar zuciya sannan ta  sulale takoma ta kwanta tare da  lumshe idanunta.
Tabbas tasan ta  daukarwa kanta abinda yafi karfinta .
 tayi shr  ,tana son tayi nazari akan kalamansa tasan dai yakaranta sakonta sarai  .

tsabar rainin wayo ne  da miskilanci  irin nasa .
yasa ya nuna kmr bai da lokacinta  .
tayi juyi tana mai    tausayawa kanta na nacewa  auren DEENi.
 yanzu Gabadaya son  aurensa ya sire mata ya fita akanta.
,  tsoro aurensa take  km sai yanzu maganganun Ummi ke sake  shigarta .
Inda tace  zeenat ,kin fahimtata ne kawai    deeni  dana ne dana haifa a cikina.
baki fini sonshi ba sanin halin miskilancinsa da girman kai irin nasa  yasa kikaga naki amincewa da aurenku  wahala kawai zakisha a hannushi    .
 , gara yaje waje  can ya nemo matarsa.

 batayi aune ba taji saukar hawaye nabin kuncinta" bata hana su zubowa  ba  ,domin ita kanta zata fi so   ta zubar dasu  ,kodan samun natsuwarta.
Km  ko ba komai hakan  zaisa taji  sanyi da ragewa kanta radadin  abinda ke nukurkusan ruhinta.

Jikinta yayi matukar yin tsanyi ahankali  tasoma sambatu ..
  Wayo Allahna... ni zeenat yaya zanyi da zuciyata data  ta makance akan kaunarka.

Ina sonka yaya deeni har bansan yadda zan misalta tarin soyayyata  gareka ba.
 kaunarka ajinina da ruhina yake .
daita Allah ya hallice . bazan iya daina sonka ba muddin rai  .
koda baka sona ni Ina sonka km zan iya jurar komai akanka  ,raba zuciyata da soyayyarka tamkar rasa numfashina ne .
 Haka tayi surutai har sanda Tajiyo  motsen shigowar Ummi .
tayi shr tare da  saurin  juya mata  baya.
 tana cigaba  kukanta, kasa kasa  batare Ummi ta Gane halin da take ciki ba .
Zuciyarta ke mata wani irin ciwo da radadi mai zafi .


Washegari ma  sukusuku ta tashi tamkar wace batada lfy ta rame sosai  " idanunta a kumbure   kallo daya Ummi tayi mata ,ta Gane kuka tayi .
km daman tana lura daita jiya bawani baccin kirki tayi ba .
 taji wani irin tausayinta ya tsarga mata har cikin zuciyarta "dan tasan tunda ta kwallafawa ranta auren DEENi , ta hadu da babban  aiki .
km sai ta hadu da abinda yafi haka.a addu'a dai zata cigaba  dayi musu Allah ya kauda fitana atsakaninsu.

Ahankali  Ummi takira sunanta ...ta dago  da kumburarun idanunta tana kallon Ummi dasu batare da tace mata  komai ba byn gaisuwar datayi mata .
 ,Ummi tace meke damunki ne  zeenat naga duk idanunki duk sun kunbura"  sai naga  ma kmr kuka kikayi .

Zeenat ta danyi murmushi dole sannan  tace kai Ummi bbu komai fa, idanuna kemin ciwo ,km jiya  da ciwon kai na kwana .
ta fadi hakan da hankalin Ummi ya kwanta .

Ummi  tayi shr kusan minti goma  tana kallonta sai da  tagama nazarinta tsab sannan ta numfasa tace shikennan Allah ya sawake kinsha magani ?
Zeenat ta girgiza kai kawai.
  Ummi tace maza ki tashi kije daki  ki dauko magani kisha.
 a sanyaye ta mike jikinta babu  kwari tace to ...
 tare da shigewa kitchen dan bataji zata iya shan wani magani a halin datake ciki  yanzu  ,dan tasan  ko tasha  bazai taba yi mata maganin damuwarta.

   kusan duk dare sai bacci ya katse mata  sakamakon tunanin DEENI da  hali ko in kula da yake nuna mata .
, shi sam mutun ne da  babu ruwanshi da wani damuwa harakar gabansa kawai yakeyi hankalinsa kwance  .


tayi shr cikin zullumi irin  zaman da zatayi da DEENi,a zahirin ce  tagama  duk wani tunani da zatayi akansa ,amman sam  bata hango wani jin dadi ko kulawa  da za samu aurenta  dashi ba .


Sai yanzun take gane manufar Ummi" tana guje mata wahala ne yayinda ita km ta kasa fahimtar hska . gashi yanzu lokaci ya kure mata bata da daman tace ta fasa  .


Misalin karfe takwas na dare .
 kwance take   a parlour kan doguwar kujerar three site .
hannuta rike da wayar Ummi ta juyata idanunta kuru akan   TV .zaka dauka ko  kallo take .
   amman a hakikanin gaskiya  kallo daya  zaka mata ka  gane  Gabadaya hankali bai gurin TV .
 tana can ta lula cikin  duniyar tunani tunani .

 , kamshin turarensa ne ya ankarar daita ,take tayi firgigib  da  dawo  duniyar kasa dan tasan tunda Tajiyo kamshinsa yana kusa kennan dan haka  ahankali ta dan juyo tsaitin datake jiyo kamshin nasa  , ahankali idanunta  suka  cin karo da kyakkyawan fuskarsa ko kallonta inda take baiyi ba  , yakarasa shigowa parlour  fuskar nan tashi a daure tamkar zaki  .

  ,take taji zuciyarta ta tsinke tasoma rawa   wata irin  zazzafar kaunarshi ce ta dinga taso mata tamkar ta tarwatsa mata zuciya  , lokacin data daura idanunta kansa.

 kamshin turarensa ya addabi hancinta ji take kmr  tajita a kusa dashi .
  sallama  Yayi aciki.
 ta amsa tare da sunkuyar da kanta kasa har ya wuceta yasoma taka step bata dago da kanta ba, sai da tabbatar da  tadaina jin motsen takunsa" sannan ta dago tana sauke ajiyar zuciya tare dafe kirjinta tace wayoooo Allah kirjina .
 dan ita kadai tasan yadda ta dinga ji  .
can taji sautin shigowar sako a wayar Ummi " ,sharewa tayi tunaninta ko yan  network ne.
   Dan haka ta maida hankalinta kan shirin da'ake gabatarwa a TV.
    minti biyar tsakani taji wayar ta dauki kara ta dauki wayar tana dubawa .
 Wata bakuwar number tagani" yana yawo akan screen din .
  Dan haka ta manna wayar a kunneta tare yin sallama .
 muryar   da tafi so da tsoro ne "ta daki dodon  kunneta hakan yasa  jikinta ya sake  daukar rawa gabanta yashiga faduwa  da sauri .

,yace   ke dan iskanci da rainin wayo  bakiga sako na bane ?
Muryarta A sanyaye tace ban gani ba Amman kayi hakuri dan Allah tsaki yaja tare da   kashe wayarsa .
Da sauri tashiga in box din  tasoma  duba sakon

      Kisame ni a dakina yanzu " abinda tagani kennan .


 ,take gabanta yacigaba da faduwa   , duk da tana cikin fargaba hakan bai hanata ,mutunta kanta
 da son  janyowa kanta  martabarta ta Diya mace .
 Sai da ta dauki mintina tukun ta mike cikin sanyin jiki ta nufi  dakin shi .
tsaye take akan kafafunta a  bakin kofar dakinsa zuciyarta na dokawa  .
tsoro taji yana shigarta  sai ta daura hannuta kan handle din kofar .
 sai tacire hannuta da sauri .
,da kyar tasamu  tattaro duk wani  kuzarin dake jikinta  .
,karfin hali tayi wanje murda handle din kofar da iya karfinta tashiga parlour'n da sallamarta .

shr parlour bakajin komai  sai karar TV  tsayawa tayi  tana jirashi kusan 5 minti  bata ga alamunsa ba ko jin  motsensa  batayi ba  . dan haka  ta yanke shawarar shiga Bedroom dinsa.
tana shiga dakin gabanta ya tsananta faduwa , cikin sanyin murya ta sake yin sallama .ya amsa da kyar km a ciki .

 Zaune  taganshi   yana operating  system sanye cikon  wando  three counter da  pure whit singlet ,  ahankali take  takowa har  inda yake yayinda kanta ke  sunkuye  .
 tsugunnawa tayi a gabansa muryata na rawa tace Gani Yaya .


GA TSARABARKU TA KANO BA YAWA KUYI MANAGE ??????



MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:41 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO



Page 21-22



Wani irin kallon mamaki fk yake masa , ,gabadaya ya zamo  tamkar mutun mutimi a zaune a gurin ,

Yarasa meke damun brain din DEENi , mutun Sai girman kan tsiya da nuna isa " wai shi  DEENi wani irin bahagon mutun ne ?
Shi sam  bbu ruwan shi  da fadar duk magana da tazo bakinsa  .

In a low voice   fk yace yanzu duk wahalar danayi akan yarinyar nan yatashi a banza kennan?

A'a bakayi a banza ba tunda gashi "zan aureta gaskiya ce dai na gaya maka,dan kasan  ita din ba ra'ayina bace .
Amman narasa dalilin da yasa zuciyata ke muradin kasancewa tare daita " fk ya sake dubanshi  sannan yace  dan rainin wayo kawai kar  mai dani  kmr wanda bai san komai ba mana .
 ,tunda har zuciyarka ta iya amincewa daita, har kaji zaka iya aurenta  definitely kana sonta" ko yaya ne" ,.
deeni yaja tsaki hade da furzar da iska ta bakinsa" matsala dakai kennan rashin saurin fahimta fk yace idan son da kake mata ne ,na fahimta ,Amman kace wai kai baka sonta km kake kokarin aurenta , wannan ne fa bazan taba fahimta ba , DEENI ya sake first da huci may zafi ranshi tasoma baci muryasa a sarke" yace da alamun kana son musamu matsala dakai fa" muddin  baka daina cewa Ina son yarinyar nan ba .

 Idan km kafin son haka ya daga kafadarsa alamun Shikenan , parlour ya dauki shr na wani "dan lokaci yayinda  deeni ya jingina bayansa da kujera da yake zaune, hade da runtse idanunshi ya dan jin daci maganar fk 'ta yaya ma " zai nace akan yana son yarinyar byn shi yasan  aure kawai yake da bukatar yi bawata ,aba soyayya ba ...
   maganar fk ce ta daki dodon kunnenshi" to yanzu meyye solution tunda yarinya ta rigada ta amince ?


Ahankali ya bude rikitattun idanunshi ya sauke su ,akan fuskar fk sannan  yayi magana cikin sanyi tamkar wanda aka takura masa. Yace karkadamu zan samu yaya mahamud ,Ai kagama may wuyar "ya maida idanunshi ya sake lumshe su tamkar dai yadda yayi dazu  .
 girgiza kai kawai fk yayi uhmm shi wannan  bazai taba canzawa zai ba .
halinsa, na nan kmr dai yadda yasan shi" haka km yataso "  shi komai baya so matsawar ba ra'ayin sa bane" duk yayi magana ne akasan ransa,,.
 Ganin ya bawa banza ajiyarsa yasa shima ya mike yayi masa sallama .


Daga gurin DEENi kai tsaye fk part dinsu shemah yayi  yaja ya tsaya byn ya tura ayi masa kiranta fk  tafito sanye da doguwar rigar  material  puppy colour mai shegen kyau hade yane kanta da karamin mayafe baki ahankali take isowa gareshi duk step daya Sai kirjinta ya motsa tun fitowarta ya zubawa kirjinta ido kyam yana kallon yadda kirjinta ke motsawa lumshe idanunsa shi yayi na wani lokacin sannan ya sake budesu ahankali mutuwar tsaye a gurin har takaraso inda yake ta gaisheshi cikin sanyi jiki bai dauke idanunshi akanta ba yacigaba da da binta mayataccen kallo da sallamarta iso inda yake  ta gaisheshi ya amsa yana sake bin koina na jikinta da kallo cikin sanyi tace  yaya faruk Gani Yace Ai naganki ,daman nazo ne na fayace miki abinda na dade Ina boyewa akanki ,nan dai yasanar mata koma , tunda yasoma magana tayi shr  kawai hade da sunkuyar da kanta badan tana jin dadin abinda yake kokarin fahimtar dai ba ahankali ta dago ta zuba masa idanunta  Sai data tabbatar ya gama fadar abinda yakawoshi sannan tace ,dan Allah yaya kayi hakuri wlh akwai wanda zuciyata ta dade da kamuwa da soyayyarsa , Amman kayi hakuri idan maganata ta bata maka rai ,yace Ina Gaza bata min rai Ai iya gaskiyar ki kika fada Sai dai ki sani zuciyata bazata iya hakura dake ba Amman zan baki lokaci yi tunani akai tace nifa bawani tunanin dazanyi akai ka dai yi hakuri ka nemi wata ,ta juya ta wuce tabar sa nan tsaye ,da mamaki yabi bayanta da kallo ya dauki lokacin tsaye a gurin batare yasan abinda zaiyi ba , Ganin tsayuwa nasa bata da wani amfani yasa yasoma kokarin daga kafafunta  ahankali  tafe yake yana saka da warwara da tunanin malomasarsa a gurinsa ,a fusace  shemah tashiga part dinsu tana zuba tsaki da zage zage har mmnta ta tambayeta abinda yasameta tace matabakomai.

Byn kwana biyu

Da misalin karfe takwas na dare  fk  ya km samu shemah da zance shi fa ba zai iya wani hakura daita ba kawai tayi hakuri ta amincewa da bukatar domin shi   yana matukar  son ta  km aurenta yake son yi ,tace dan Allah yaya  kayi hakuri   wlh da bbu wanda nake so ne ,zan iya soka dan kaima baka rasa komai da zankika ba ,  kadai yi  hakuri kawai .
al'amarin dayayi matukar dagawa fk hankali kennan ,yayi shr kawai yana kallon yanayinta tare da nazarin kalamanta masu kokarin tarwatsa masa zuciyar rasa yadda zanyi daita yayi can dabara tazo masa,ya tsareta da idanunshi  Yace ke banso iskanci da rainin hankali fa  ni zaki cewa kina da wanda zaki kike so  byn  Banga uban da  kike  saurara  ba ,lafazinsa yayi mugun bata mata rai dan haka a ranta abace  tace to dole ne Sai na aurenka kaje Kanemi wata mana ko ana soyayya dole ? ta juya a fusace  zata bar guri ,ya fizgota hannuta , gabadayanta ta fado jikinsa , idanun ta zaro a tsorace, ,take taji  wani irin faduwar gaba , .
Hannuwansa dukka  yasa  rungumeta tsam ajikinsa yana sauke ajiyar zuciya daidai kunneta ya kai bakinsa Yace  maimaita abinda kikace Ina jinki cikin tsiwa tace wannan wani irin iskanci dazaka wani  rungume mutun ?  Ok nine ma nake miki iskanci ?
Uhmmmm fa shemah karkibari muyi haka dake zaki amince ta girma da  arziki ne ko km na jawo soyayyata ta karfin tsiya ,.batare da na wahalar da kaina ba muryarta na rawa tace anki a amince da soyayyarka .
ko ana so dole ne ?
, dan Allah ni kasake ni ,ya zuba mata manyan idanunshi  kawai ,yasoma yawo da hannushi a jikinta  gabadaya jikinta ya  dauki kirma abinda bai taba faruwa daita ba kennan tunda take arayuwar ta ,wai namiji ya rabi jikinta har  takaita ga runguma ,dan takaici ma batasan sanda , kwalla ta cicciko a idanunta ba , hawaye yaga yana silalowa daga idanunta ahankali ya sauke ajiyar zuciya, ya dan sausauta rungumar da yayi mata  yasa yatsansa ya dangwalo hawayen dake bin fuskarta yana kallo Yace duk wannan kukan akan nace Ina sonki ne kike zubda hawayen ki?
  ,tayi shr taki cewa komai dan haushi ji tayi kmr ta daura hannuta akanta ta kurma ihu  , ahankali ya sake maida ita jikinsa ya rungumeta yana shinshina wuyanta  daidai nan Sai ga big  dady dake dawo daga masallaci , a tsorace yake binsu da kallo cike da mamaki da alajabi abinda yagani , meke shirin faruwa km yau acikin zuri'arsu ,fk yacigaba manneta da jikinsa yana rarrashi ta amincewa aurensa , dagowar nan da zai  lyi  karaf idanunsa suka sauka kan big dady dake tsaye duk da duhu ne hakan bai hana gareshi ba  gabansa yaji yayi muguwar faduwa jikinsa ya dauki kirma duk da ya tsorata Amman yaji dadi Ganin da big dady yayi musu ,yasan hakan zai sa a aura masa shemah  batare da bata lokaci ba tsabar frigice yasa yakasa rabata da jikinsa gabadaya jikinsu rawa yake shemah da batasan wainar da'ake tuyawa ba sake   lafewa tayi ajikinsa saboda irin rungumar dayayi mata ba wacce zata iya kwacewa bace har big dady ya wuce su a gurin shemah batasa big dady yagansu , ahankali fk  yasoma rabata da jikinsa  har zuwa yanzu hawaye bai daina bin fuskarta ba hannuta yakamo yasoma tafiya ita kum tana biye dashi bbu wanda ya iya cewa dan'uwansa komai har yakawo part dinsu yaja ya tsaya ahankali Yace shemah kiyi hakuri dan Allah kibar kuka ba nufi na kuraki ba Ina matukar kaunarki bansan lokacin dana fara sonki ba Amman zan baki lokacin kiyi tunani akai ,zan dawo zuwa jibi yana gama fadar haka ya juya da kyar yake iya daga kafafunsa tsabar frigice da nauyin da suka masa zuciyarsa tamkar zata buga , dan fargaba haduwarsu da big dady shi yasan ba makuwa tunda har big dady yagansu aure kmr anyi an gama Amman kunya fa ,har ya iso part dinsu wanda kusan nan samari suke zaune  wayanda basuyi aure ,
   

Itama tana shiga dakisu ta wuce kai tsaye tana kuka , mamanta dake zaune a parlour tace ke lafiyarki Amman ko juyo batayi ba fadawa tayi kan gado tana risgar kuka to meye yaya faruk yake nufi daya sonta  alhalin ita DEENi take mutuwar so ..... Dan haka bata taba aurensa ba ,tunawa datayi ba'a musu auren dole a family dinsu sai sun amince da juna yasa taji hankalinta ya kwanta Amman gabadaya jikinta yayi bala'in sanyi haka ta wuni a daki batare data sake fita ko parlour ba ,fk bai dawo ba kmr yadda Yace mata kusan sati tsakani shiyasa tayi tunanin ko yayi wa kansa fada ne ya hakura daita dan haka ta sake abinta kwasam Sai gashi a wani daren lahadi byn tagaishi a dage ,yayi murmushi yace yazo ne akan maganar su ,a fusace tace wata magana kennan i tough mun gama da wannan zance tunda nace ban sonka , Yace haka kika ce ,tace eh ko dole soyyaya dakai ,Yace uhmm Amman dolenki ki aureni ya wuce batare da damuwa ,



DEENi yasamu yaya mahamud yayi masa bayanin shi kuma ya samu big dady da zance  tsohon yaji dadi Sosai jin sun hada kansu yace Shikenan bbu damu zai tuntubi yarinyan tukun asan abinyi .



Nan dai aka saka ranar aure   tare da yanka sadaki yaya mahamud ne yayi komai ko sisin Kobo bata fita daga aljihun ogo deeni ba ko mahaifin zeenat yayi murna sosai da jin DEENi ne zai aure diyarsa

Anyaka sadaki da dukiyar aure  naira duba  dari biyar wanda duk a aljihun yaya mahamud suka fita  .


Da kyar big dady yashawo kan Ummi dan tuburewa tayi ita sam bata yarda da wannan aure ba big dady yace Ai tunda dai yara sun hada kansu km suna juna Ai Ina Gani  magana takare fatanmu Allah ya zaunar dasu lfy .

 Lokacin da aka sanar da DEENi ansa ranar wata biyar deeni Yace  wa yaya mahamud lokacin nan bai yi yawa ba kuwa ?

Dan akwai aiki da zai kaini  akwaibon Ina Ganin zaifi kyau a takaita lokacin koma ba dan haka anawa raayin nafi son ayi nan da wata uku   yaya mahamud yace Shikenan kabari dai zan samu Ummi da maganar  .


  Zaune take a cikin extra room dinsu wanda kusan yanzu can tafi zama tunda aka sa musu rana da yaya DEENi ta zabga uban tagumi tana mamakin hali irin na yaya DEENi yau kusan wata biyu Keenan dasamusu rana Amman ko sau daya bai taba kiranta da sunan zance ba  haka nan ko cikin part din Ummi yashigo bata ishe shi kallo ba   takan ji tsoro da frigice sun shigeta a duk sanda taga yaya DEENi nuna rashin damuwarsa akanta ,a kasan ranta tace, anya kuwa banyi kuskure da wautaba wajen  saurin amincewa aurensa ba  domin fa zuwa yanzu tasoma sarewa anya kuwa yaya DEENi yana sonta ?
kullum miskilancinsa sake gaba yake har  zuwa yanzu dabatason cikakken matsayin ta a gurinsa ba ,son auren yasoma fice mata arai   domin ita kadai tasan fargaban da take cikin zuciyarta ga ,gorin da Ummi kebinta dashi kullun garin Allah ya waye , dan haka ta yanke hukunci samun yaya faruk dan ta inda aka hau tanan ake sauka .ta shirya taje har part dinsu tace daman tazo ne akan maganar mu da yaya DEENi idan fa abin nan bazai yiwu ba gara tun yanzu   abarshi  .

Fk ya gyara tsayuwa sannan yace wani abu ne ya faru ? Tace to yaya faruk a haka ne zamu fahimci juna in San abinda yake so shima yasan wanda banaso shi fa aure ba banza bane kmr yadda ya dauki komai tacigaba bai taba kirana ba km ko gida yashigo ban ishe shi kallo ba  shi bashi da lokacin kowa sai na kansa fk yace kiyi hakuri bawai zangoyi bayansa ba aikine yayimasa yawa kiyi nasa uziri Amman kina ranshi zeenat ta tabe baki dan tasan karya ne yace wai tana ran yaya DEENi Ai abinda kake son baka sakaci dashi  fk yacigaba  komai yakusan zuwa karshe da zarar kin zama a gidansa nasan dole ya baki dukkan lokacin sa ,zeenat tayi shr ne kawai ba wai dan maganar tashigeta ba  ,  fk yace tayi hakuri zai masa magana da sauri ,zeenat ta dago tace dan Allah yaya kar kace ni nayi maka maganar ya sake dubanta sosai yaga duk ta wani frigice yace karki damu ni nasan abinda zanyi     .


Fk yakira deeni a waya Amman ba'a daga ba

Da misalin karfe goma na dare fk ya amsa kiran DEENi tare da yin sallama byn sun gaisa yace friend dazo inata kira baka daga ba DEENi ya runtse ritattun idanunshi tamkar na may  jin bacci sannan yace wlh aiki ne yasha kaina lafiya dai ko ya fadi cikin kasala dan duk a gajiye yake fk yace lfy dama akan maganar yarinyar nan ne yakama mushirya muje zance gurinta , ,anhakali DEENi ya bude idanunshi  jin abinda fk yace muryasa a sarke yace  wacce yarinyar km?

Fk yace sai karinka yin kmr baka san da zance ba ,byn nasan tana ranka DEENi yace dan malam karkadameni go to the point dan bangane wacce yarinyar kake nufi ba fk yace Ai dole ka manta da ko wacce yarinya ce tunda kaga kasameta  cikin kwanciyar hankali  km Ummi ta amince ,tsaki yaja kana yace wai zeenat kake nufi ?
Yasake jan wani tsakin mtssss wani irin hira kum kmr muna kauye byn angama magana sai jiran lokacin  fk yace kai mugun dan iska ne Ai duk da haka yakamata muje dan ita yarinyar tasan  raayinka kai ma haka ku samu fahimtar juna DEENi ya katse shi da itace Keenan ta aiko ka fk yace ko daya ni dai naga dacewar haka DEENi yace to baza'aje ba ...  Kar Allah yasa  mu fahimci juna, ita tun tasowarta, bata san abinda nake so da wanda  ba,fk yace idan ita tasan abinda kake so da wanda baka so kai kasan nata ?

DEENi ya sake jan tsaki hade da kamo lip's dinshi na kasa yana dan ciccizawa sannan ahankali yace to sarkin yakinta ni ba haka taarina da raayina yake ba  Ina tunanin in har zanje zance gurin budurwar ,zanje ne dan tallar kaina in samu gindin zama to ni narigada na samu shigar ,bbu dalilin da zai sa na takurawa kaina me kadauki ni ,nafa san irin son da yarinyar nan  take min ,kawai dai ni banda lokacin wannan shirme dakace  km nasan ita ta aiko ka fitowa ne kawai bazakayi kafada ba .


Fk yaja tsaki shima yace kai ,dan Allah wani irin bahagon mutun ne?

To wlh ka canza wannan budadden halin naka, to ko waya ce ka tsiya mata  ,DEENi yace shima din baza'a tsiya ba  ,duk abinda zai faru ya faru ciki har da fasa aurena ,fk yace kai fa kafiyye kafiya ,da maida karamar magana tazama babba ,. yace sake cewa  yanzu dai kayi hakuri dan girman Allah ka Sai mata ko karamar  waya ce.

   DEENi yace kasan Allah ko game  bazan  Sai mata ba ,  ballanantana waya ,  tunda har taiya zuwa ta sameka da maganar bana kiranta   fk yace kadaina cewa tasameni ni kawai Gani nayi ya dace muje DEENi ya tabe baki tamkar fk din  na ganinsa Shikenan kai ka sani ni km kar ka sake damuna da maganar wata yarinya ya kashe wayarsa batare da ya tsaya jin abinda fk zai ce ba  .

Wasa wasa lokacin bikin ya dinga karatowa da kwanaki ya wattani har zuwa yanzu dayayi sauran wata cif cif ayi daurin aure  to Ganin kurewar lokaci yasa DEENi yasamu Ummi da maganar shifa baya son zamansa cikin estate din  taje Ummi tayi kicin kicin da ranta sannan ta dago tana dubansa tace bangane abinda kake nufi  ?
Sai da  ya sake maimaita mata tukun Ummi tace sam ita bata yarda ba salon yaje yana dinga cin amanar Yar marainiyar Allah ga babbin gurin bid dady yasa an Gina musu shida sauran enuwansa shine kai dan iyayi zaka ce bazaka zauna ba ,to wlh kaji na rantse anan zaku zauna Sai naga yana yin zaman naku  cikin yin kasa da murya yace Shikenan first lov na hakura duk abinda kika ce shi za'a yi tace da dai yafiye ma a yi mutun Sai girman tsiya da iyayi yace to kiyi hakuri .

Zeenat dake sauransu ta lumshe idanunta jin Ummi bata amince ba dan tana matukar jin tsoro zaman daga ita Sai shi ahankali cikin sanyi jiki ya mike idanunshi suka sauka akan inda zeenat ke kwance  suka hada ido da sauri ta gaidashi  hade da  dauke idanunta ,bai sake kallonta ba bare ya amsa gaisuwar ta  .


Shirye shiryen biki ya tashi gadan gadan  enmata duka   a tare suke shirinsu dan yanzu zeenat ta saki da shemah sun koma kmr da ganin da tayi wanda ma take haukar akansa bai san da zamanta ba wata safiya suka shirya zuwa siyayar su irinta amare mutun biyu ne abayanta mota Maryam da shemah yayinda zeenat ke gaba kai tsaye kasuwar Lagos  suka nufa sukace derive yayi parking a idimota su kum suka shiga cikin market din 


Derive yaja ya tsaya suna fitowa da yaya kamil suka soma cin karo  tun shigowar motar dayaga hango zeenat zaune ya zubawa motar ido har sanda ta fito ahankali suka jiro suna hira Amman banda zeenat dataji gabanta ya yanke ya fadi dan tun lokacin da aka mata rana ,rabonta dashi dai dai sun kusan geftashi yakira sunnanta zeenat..... tacigaba da tafiyarta dan batason abinda zai km hada ta dashi cikin sassarfa ya biyo bayanta yasha gabanta cak taja ta tsaya suna kallon junansu,yayinda su Maryam suka cigaba da tafiyarsu suna tsaye batare da dukkansu suyi yunkurin yin magana ba kamil ya gyara tsayuwa ya tura  hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa  ya kafeta da  idanunshi ta sunkuyar da kanta kasa sannan tace lfy yaya ka tsayar dani muryasa a dashi yace lfyr ce takowa haka yanzu zeenat kin kyauta kennan ki zabi wani kibarni byn duk lokacin dana dauka Ina fama da soyayyarki ,a she kinsa bakya sona kibarni inata faman hauka akanki  tace Allah yaya ba haka bane Amman kayi hakuri dan Allah, ya sake gyara tsayursa , yayinda idanunshi ke kanta har  yanzu   yace iya hakuri ne kawai zai wadatar da zuciyar da tayi sama shekara biyu tana mata da miki so.... yace Shikenan bbu komai  Nagode Kwarai da abinda kika saka min tace ka dauka haka Allah yaso ni din ba matar ka bace yayi murmushin karfin hali sannan yace haka ne fa al'amarin ubgj  Amman agaskiya DEENi ya cuceni ,tace kabar cewa ,tayi ta dago suna kallon juna fuskarta dauke da murmushi  ta bude baki kennan Sai ga motar DEENI ta kuno kai cikin compound din km shi suke facin Ai take maganar ta ta tsaya sakamakon  DEENi data Gani zaune a mota yana kallonsu duk kasancewar akwai dan duhun magariba hakan ba zai sa takasa gane bscin ransa ba  , gabanta ya yanke ya fadi  ,  ,shima kamil din shr yayi bai sake yin magana va kusan minti goma yayi yana kallonsu koda bata ga fuskasa sosai ba tasan  a daure take  ,har sanda  DEENi ya fito yayi matarsa key  idanunshi na kansu ,cikin tsoro da frigice zeenat tace ni zanshiga ciki ,kamil  yace Shikenan Allah yabaki zaman lfy ta gefensu yazo yazo ya gifta hade da  jan  tsaki sannan ya wuce .   a filli ta furta wayo Allahna nashi uku kamil ya sake yin murmushi dole sannan yace da'aka me,da kika shiga uku,  nifa Banga abinda ya birgeki a DEENi ba,har da kika iya zabarsa , kalli fa yadda jikinki ke rawa saboda Allah tamkar kinga wani malaika tsaki taja hade da zabga masa harara dan Allah kabarni naji da damuwa Ai duk kai kaja min matsala Ina zaman zamana da yanzu Ina cikin gida??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO



Page 21-22



Wani irin kallon mamaki fk yake masa , ,gabadaya ya zamo  tamkar mutun mutumi ,a zaune a gurin ,

Yarasa meke damun brain din DEENi , mutun Sai girman kan tsiya da nuna isa ,fk ya dinga masa kallon bahagon   mutun wanda
Shi sam  bbu ruwan shi  da fadar duk magana da tazo bakinsa  .

In a low voice   fk yace yanzu duk wahalar danayi akan yarinyar nan yatashi a banza kennan?

 DEENi ya tabe bakinsa hade da cewa  A'a bakayi a banza ba tunda gashi "zan aureta gaskiya ce dai na gaya maka,dan kasan  ita din ba ra'ayina bace .
Amman narasa dalilin da yasa zuciyata ke muradin kasancewa tare daita "alhalin bata sonta nake yi ba .
 fk ya sake  dubanshi  sannan yace   dan rainin wayo kawai "kar ka  mai dani  tamkar wanda bai san komai ba mana .
 ,tunda har ita zuciyartaka ta iya amincewa daita, har kaji zaka iya aurenta  definitely kana sonta" ko yaya ne" ,. Amman maganar kace  baka sonta,wannan ma ba gaskiya bane .

deeni yaja tsaki hade da furzar da iska ta bakinsa" sannan yace matsalata dakai kennan rashin saurin fahimta .

fk yace ta yaya kake so na fahimta ?
 Alhalin ga zahirin gaskiya nan"  idan son da kake mata ne ,na fahimta wannan.
,Amman kace wai kai baka sonta km kake kokarin aurenta , wannan ne fa bazan taba fahimta ba.sai dai kayi hakuri ,

 DEENI ya sake furzar da huci may zafi ranshi yasoma baci muryasa a sarke" yace da alamun kana son mu samu matsala dakai fa" muddin  baka daina cewa Ina son yarinyar nan ba .

 Idan km kafin son haka  ya daga kafadarsa alamun Shikenan ,.
    parlour ya dauki shr na wani "dan lokaci, yayinda  deeni ya jingina bayansa da kujera da yake zaune, hade da soma jijiga kafarsa daya a tile's dakin " runtse idanunshi Yayi dan jin daci abinda  fk din yace"
 'ta yaya ma " zai nace akan lallai yana son yarinyar byn shi yasan  auren kawai yake da bukatar yi" bawata ,aba soyayya ba ...

   maganar fk ce ta daki dodon kunnenshi" to yanzu meyye solution akan maganar, tunda yarinya ta rigada ta amince ?


Ahankali ya bude rikitattun idanunshi ya sauke su ,akan fuskar fk sannan  yayi magana cikin sanyi tamkar wanda aka takura masa dole. Yace karkadamu zan samu yaya mahamud ,Ai kagama may wuyar " tare da maida idanunshi ya sake lumshe su tamkar dai yadda yayi dazu  .

 girgiza kai kawai fk yayi. uhmm shi wannan  bazai taba canzawa ba .
halinsa, na nan kmr dai yadda yasan shi" haka km yataso da murdanden raayi "  shi komai baya so matsawar ba ra'ayin sa bane"fk  yayi magana ne akasan ransa,,.
 Ganin da yayi DEENi ya bawa banza ajiyarsa yasa shima ya mike yayi masa sallama yayi ficewarsa .


Daga gurin DEENi kai tsaye fk part dinsu shemah yayi  ,ba bata lokaci yasamu yaro ya tura ayi masa kiranta dan ya kudirtawa ransa ,yau ce, ranar da zai isar da sakon zuciyarsa  gareta domin yagaji da cutar da kansa .

  tafito sanye cikin   doguwar rigar  material  puppy colour mai shegen kyau hade da yane kanta da karamin mayafe baki,

ahankali take isowa gareshi duk step daya datayi Sai kirjinta ya motsa sakamakon dukiyar fulani dake gareta.
tun fitowarta ya zubawa kirjinta idanunshi kyam ko kyafta ido bai yi  yana kallon yadda albarkatun kirjinta ke motsawa, lumshe idanunsa shi yayi na wani lokacin ,sannan ya sake budesu ahankali. mutuwar tsaye yayi a gurin "  har takaraso inda yake tayi sallama.
  bai dauke idanunshi "akanta ba .Sai ma  cigaba da yayi" da binta da wani irin   mayataccen kallo wanda yasa shemah tasha jinin jikinta.
Ganin irin duban da take masa ne yayi saurin ,sauke idanunshi,tare da sakin ajiyar zuciya,   ta gaisheshi ya amsa cikin sakin fuska, yana sake bin koina na jikinta da kallo dan tayi masa kyau matuka ,rigar jikinta irin mai flay akasa ce Sai dai taka mata a sama sosai.  cikin sanyi murya tace  yaya faruk Gani , Yace Ai naganki .

,yayi shr yana tunanin ta inda zai soma ,itama shr tayi Sai dai,haka kawai ta tsinci kanta da jin ,faduwar gaba.   haka nan kallon da yaya faruk din kema ,yasa taji wani iri ajikinta ,dan haka ,ta sunkuyar da kanta kasa tana Jira daga gareshi.
 ,can  numfasa,hade da jin kwarin gwiwa yazo masa ,ya danyi gyaran murya" yace daman nazo ne na fayace miki abinda na dade Ina boyewa akanki ,  taji gabanta yashiga faduwa ,ta dan dago kadan ,taga ita yake kallo , ahankali tace na mefa? Sannan ta km maida kanta kasa tana jin yadda gabanta ke lugude faduwa.
Yayi murmushi yana cigaba da kallonta, cikin natsuwa  da jarumta.
 yasanar mata koma .

tun da yasoma magana tayi shr  kawai hade da sake sunkuyar da kanta kasa, sosai badan tana jin dadin sauraron abinda yake kokarin fahimtar din bane ,taji hankalinta ya yayi matukar tashi dan haka ,  ahankali ta dago kanta , ta zuba masa idanunta ,  Sai data tabbatar daya gama fadar abinda yakawoshi a dan frigice tace ,dan Allah yaya kayi hakuri wlh akwai wanda zuciyata ta dade da kamuwa da soyayyarsa , Amman kayi hakuri idan maganata ta bata maka rai ,yace Ina fa za bata min rai Ai iya gaskiyar ki kika fada Sai dai ki sani zuciyata bazata iya wannan  hakura dake bani ba Sai d zan baki lokaci kiyi tunani akai , tace  tunanin me km zanyi? nifa bawani tunanin dazanyi  ka dai yi hakuri kawai ka  nemi wata ,ta juya ta wuce tabar sa nan tsaye .
,da mamaki yabi bayanta da kallo ya dauki lokacin tsaye a gurin batare da yasan abinda zaiyi ba , Ganin tsayuwa nasa bata da wani amfani yasa yasoma kokarin daga kafafunsa da suka masa nauyi, ahankali yake daga kafafunsa   yana saka da warwara" da tunanin makomasarsa a gurinta .
 ,a fusace  shemah tashiga part dinsu tana zuba tsaki da zage zage har mmnta ta tambayeta abinda yasameta tace mata bakomai.

Byn kwana biyu

Da misalin karfe takwas na dare  fk  ya km samu shemah da zance ,shi fa bai ji zai iya wani hakura daita ka " kawai tayi hakuri ta amincewa da aurensa , domin shi   yana matukar  sonta ,tace ni dai  dan Allah yaya  kayi hakuri   wlh da bbu wanda nake so ne ,zan iya aurenka dan kaima baka rasa komai da zankika ba . kadai yi  hakuri kawai .

al'amarin dayayi matukar dagawa fk hankali kennan ,yayi shr kawai yana kallon yanayinta tare da nazarin kalamanta masu kokarin tarwatsa masa zuciyar rasa " yatasa yadda zaiyi daita,  can dabara tazo masa, dan haka ya tsareta da idanunshi  Yace ke banso iskanci da rainin hankali fa"  ni zaki cewa kina da wanda zaki kike so  byn  Banga uban da  kike  saurara  ba.
   ,lafazinsa yayi,  matukar bata haushi da mugun bata mata rai" dan haka  ranta a bace  tace to dole ne Sai na aurenka kaje Kanemi wata mana ko ana soyayya dole ? ta juya a fusace  zata bar guri ,ba zato ba tsammani taji ya fizgo  hannuta , gabadayanta ta fado jikinsa , idanunta "zaro a tsorace, ,take taji  wani irin faduwar gaba fiyye da wanda taji dazu  , .
Hannuwansa dukka  yasa ,ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauke ajiyar zuciya "daidai kunneta ya kai bakinsa Yace uhmmm  maimaita abinda kikace Ina jinki?
 cikin tsiwa tace wannan wani irin iskanci ne dazaka wani  rungume mutun ?
 Ok nine ma nake miki iskanci ?
Uhmmmm fa shemah karkibari muyi haka dake ,tace muyima mana ,dan Allah ni malam kasake ni ,yayi murmushin karfin hali sannan yace zaki amince ta girma da  arziki ne.
 ko km na" jawo soyayyartawa " ta karfin tsiya ,.batare da na wahalar da kaina ba. muryarta na rawa ta sake cewa  anki a amince da soyayyarka .
ko ana so dole ne ?
, dan Allah ni kasake ni , tun ban saka maka ihu ba ,ya zuba mata manyan idanunshi  kawai yana kallonta. ahankali ,yasoma yawo da hannushi a sansar  jikinta " gabadaya jikinta ya  dauki kirma " abinda bai taba faruwa daita ba kennan" tunda take arayuwarta ,wai namiji ya rabi jikinta har  takaita ga runguma ,dan takaici ma batasan sanda ta saki kara ba , kwalla ce cicciko a idanunta . Ya dan sausauta
Rungumar da ,  yayi mata ya zubawa fuskarta ido hawaye yaga yana silalowa daga idanunta ahankali ya sauke ajiyar zuciya,yasa  yatsansa ya dangwalo hawayen dake bin fuskarta yana kallo Yace duk wannan kukan akan nace Ina sonki ne kike zubda hawayen ki?
  ,tayi shr taki cewa komai dan haushi , ji tayi kmr ta daura hannuta akanta ta sake , kurma ihu  , ahankali ya sake maida ita jikinsa ya rungumeta yana shinshina wuyanta Yace please  kidaina zubda hawayenki, Akan nace Ina sonki wlh duk ma wanda kike tunanin zaki aura nafi shi sonki , yasoma shafa bayanta da hannushi daya , daidai nan Sai ga big  dady dake dawo daga masallaci take yaja birki , a tsorace yake binsu da kallo cike da mamaki da alajabi abinda yagani , meke shirin faruwa km yau acikin zuri'arsu ,fk yacigaba shafa bayanta tare da sake manneta da jikinsa yana rarrashita tayi hakuri ta amincewa aurensa .
dagowar nan da zai yi da niyar rabata da jikinsa karaf idanunsa suka sauka cikin na  big dady dake tsaye ,gurin da Yar sandarsa yana kallonsu. "duk da duhu ne hakan bai hana ganeshi ba  gabansa yaji yayi muguwar faduwa"take  jikinsa ya dauki kirma duk da ya tsorata ,hakan bai sa ya saketa ba Sai dai   yaji dadi Ganin da big dady din yayi musu .

yasan hakan zai sa a aura masa shemah  batare da wani bata lokaci ba "tsabar frigice da yake ciki Ne yasa yakasa rabata da jikinsa gabadaya jikinsu rawa yake shemah da batasan wainar da'ake tuyawa ba .
 sake   lafewa tayi ajikinsa saboda irin rungumar dayayi mata ba wacce zata iya kwacewa bace" har big sanda big  dady ya wuce su  a gurin shemah batasa big dady yagansu ba , ahankali fk  yasoma rabata daga jikinsa " har zuwa yanzu " hawaye bai daina bin fuskarta ba. Bai tsaya Ganin yanayin datake ciki ba  hannuta ya damko yasoma tafiya.
      ita kum tana biye dashi a baya , bbu wanda ya iya cewa dan'uwansa komai ,har yakawo part dinsu yaja ya tsaya , sannan ahankali Yace please... shemah kiyi hakuri dan girman Allah kibar kuka nan haka ba nufi na ta kuraki ba .
Ina matukar kaunarki" Ina miki son da ko ni kaina  bansan lokacin dana fara  ba Amman zan baki lokacin ki sake yi tunani ,zan dawo zuwa jibi yana gama fadar haka ya juya ,da kyar yake iya daga kafafunsa tsabar frigice da nauyin da suka masa zuciyarsa tamkar zata buga , dan fargaba haduwarsu da big dady "shi yasan ba makawa" tunda har big dady yagansu" aure kmr anyi an gama Amman kunya fa? Tana nan  har  abada .
 ,har ya iso part dinsu wanda kusan nan samari suke zaune  wayanda basuyi aure gumi ke tsatsafo masa,
   

Itama shemah da kuka ta shiga part dinsu , mamanta dake zaune a parlour tace ke lafiyarki kike kuka  ?
 ko juyo batayi ba daki ta wuce ,ta fada kan gado ta cigaba da risgar kuka to yaya faruk yake nufi da yana sonta  alhalin ita DEENi take mutuwar so ..... Dan haka tace wlh  bazata taba aurensa ba ,tunawa datayi ba'a musu auren dole a family dinsu sai sun amince da juna yasa taji hankalinta ya kwanta Amman gabadaya jikinta yayi bala'in yi sanyi, haka ta kwanta da tunanin abinda fk yayi mata Ta dinga jinsa ajikinta tsagar jikinta suka mike ga kamshi turarensa daya fureera ,ko ta juya kamshinsa da hannushi ke yawo a koina na jikinta,.

Washegari ma kin fitowa tayi daga   daki  ,gabadaya
Yinin ranar a kwance tayi shi  batare data fita ko parlour ba .

,fk bai dawo gurinta  ba kmr yadda Yace mata kusan sati kennan tsakani ,shiyasa hankalinta ya kwanta Sosai tayi tunanin ko ya janye ne Tare  da yiwa kansa fada  ya hakura daita ,dan haka ta sake abinta.
 kwatsam Sai gashi a wani daren lahadi byn ta gaisheshi, a dage ,yayi murmushi yace shifa  yazo ne akan maganar su ,a fusace tace wata magana kennan?
 i tough mun gama da wannan zance tunda nace ban sonka , Yace haka kika ce ,tace eh ko dole sai anyi soyyaya dakai?
 ,Yace  ba dole kiyi soyayya dani ba ,Amman Ina son in tabbatar miki da   aurena  yazame miki dole ,yakamo hannuta ya sumbaci  tafin hannuta sannan  wuce ya yabar nan   tare da damuwa ,



DEENi yasamu yaya mahamud yayi masa bayanin shi kuma ya samu big dady da zance  tsohon yaji dadi Sosai jin sun hada kansu yace Shikenan bbu damuwa zai tuntubi yarinyan tukun yaji kafin yaasan abinyi .




Bayan wata  daya

A wata lahadi da takasance ta karshen wata wanda sukeyi taronsu na family.
Holl din cike da yaya da jikoki  tare da iyaye kowa kagani cike yake da tsantsar murna sabanin shemah da jikinta ke a tsanyaye sakamakon jin rade radin datayi na DEENi ne zai aure zeenat km Sai lokacin tasan dalilin dayasa zeenat ta mata wulakanci kwanaki
Byn wani lokacin gaishe gaishe ne yasoma biyu baya.
 Takan shemah big dady yasoma, bai tsaya  jin tabakinta ba yace  akwai wanda taKe so ne ? Tace   A'a  yace shikennan  yabawa faruk aurenta Take hawaye wanke mata fuska baita ba ko fk dake kokarin kiran DEENi wanda shi kadai bai iso ba , duk da hukunci big dady yayi masa dadi hakan bai    hana  jin  gabansa faduwa ba daidai lokacin DEENI ya dau waya yaakayi ne mlm zaka dameni da kira fk yace angama dani fa sauran kai DEENI yace mezanzo yi km ?  Fk yace kai fa dan rainin hankali ne zaka ce  bakasan abinda akayi ba yau , uhmmmm tare da katse kiran Yama kashe  wayar gabadaya  dan bai son damuwa  ,.

Kuka sosai shemah takeyi ta dinga datasanin cewa bata kowa gashi an kasaba mata auren fk  nan Aka kira zeenat itama big dady yayi mata Mata tmbyrta ta Amince  Sai sanda akazo neman su fk aka nemi DEENI akarasa  kiran duniya akayiwa wayarsa taki shiga ,daga karshe big dady yace tunda yaji raayin zeenat din Ai  aishikenan.
Nan dai aka saka ranar auren DEENi da fk    tare da yanka sadaki, yaya mahamud ne yayi komai na DEENi  ko sisin Kobo bata bai  fita daga aljihun ogo deeni ba, ko mahaifin zeenat ma yayi murna sosai da jin DEENi ne zai aure diyarsa.

Anyaka sadakin zeenat tare da dukiyar aure  naira duba  dari biyar wanda duk a aljihun yaya mahamud suka fita  .


Da kyar big dady yashawo kan Ummi dan tuburewa tayi ita fa  sam bata yarda da wannan aure ba , big dady ne  yace Ai tunda dai yara sun hada kansu km suna so junansu  Ai Ina Gani  magana takare fatanmu Allah ya zaunar dasu lfy .
Tace Ameen.


 Lokacin da aka sanar da DEENi ansa ranar auren  wata biyar , Yace  wa yaya mahamud anya kuwa lokacin nan bai yi yawa ba kuwa ?
   ,Dan akwai aiki da zai kaini  akwaibon Ina Ganin zaifi kyau a takaita lokacin koma ba dan haka ba ,anawa ra'ayin nafi son ayi komai nan da wata uku   yaya mahamud yace Shikenan kabari dai zan samu Ummi da maganar  .


  Zaune take a cikin extra room dinsu wanda kusan yanzu can tafi zama tunda aka sa musu rana da yaya DEENi ta zabga uban tagumi tana mamakin hali irin na yaya DEENi yau kusan wata biyu Keenan dasamusu rana Amman ko sau daya bai taba kiranta da sunan zance ba  haka nan ko cikin part din Ummi yashigo, bata ishe shi kallo ba   takan ji tsoro da frigice sun shigeta a duk sanda taga yaya DEENi nuna rashin damuwarsa akanta ,a kasan ranta tace, anya kuwa banyi kuskure da wautaba wajen  saurin amincewa aurensa ba  domin fa zuwa yanzu tasoma sarewa anya kuwa yaya DEENi yana sonta ?
kullum miskilancinsa sake gaba yake har  zuwa yanzu dabatason cikakken matsayin ta a gurinsa ba ,son auren yasoma fice mata arai   domin ita kadai tasan fargaban da take cikin zuciyarta ga ,gorin da Ummi kebinta dashi kullun garin Allah ya waye , dan haka ta yanke hukunci samun yaya faruk dan ta inda aka hau tanan ake sauka .ta shirya taje har part dinsu tace daman tazo ne akan maganar mu da yaya DEENi idan fa abin nan bazai yiwu ba gara tun yanzu   abarshi  .

Fk ya gyara tsayuwa sannan yace wani abu ne ya faru ? Tace to yaya faruk a haka ne zamu fahimci juna in San abinda yake so shima yasan wanda banaso shi fa aure ba banza bane kmr yadda ya dauki komai tacigaba bai taba kirana ba km ko gida yashigo ban ishe shi kallo ba  shi bashi da lokacin kowa sai na kansa fk yace kiyi hakuri bawai zangoyi bayansa ba aikine yayimasa yawa kiyi nasa uziri Amman kina ranshi zeenat ta tabe baki dan tasan karya ne yace wai tana ran yaya DEENi Ai abinda kake son baka sakaci dashi  fk yacigaba  komai yakusan zuwa karshe da zarar kin zama a gidansa nasan dole ya baki dukkan lokacin sa ,zeenat tayi shr ne kawai ba wai dan maganar tashigeta ba  ,  fk yace tayi hakuri zai masa magana da sauri ,zeenat ta dago tace dan Allah yaya kar kace ni nayi maka maganar ya sake dubanta sosai yaga duk ta wani frigice yace karki damu ni nasan abinda zanyi     .


Fk yakira deeni a waya Amman ba'a daga ba

Da misalin karfe goma na dare fk ya amsa kiran DEENi tare da yin sallama byn sun gaisa yace friend dazo inata kira baka daga ba DEENi ya runtse ritattun idanunshi tamkar na may  jin bacci sannan yace wlh aiki ne yasha kaina lafiya dai ko ya fadi cikin kasala dan duk a gajiye yake fk yace lfy dama akan maganar yarinyar nan ne yakama mushirya muje zance gurinta , ,anhakali DEENi ya bude idanunshi  jin abinda fk yace muryasa a sarke yace  wacce yarinyar km?

Fk yace sai karinka yin kmr baka san da zance ba ,byn nasan tana ranka DEENi yace dan malam karkadameni go to the point dan bangane wacce yarinyar kake nufi ba fk yace Ai dole ka manta da ko wacce yarinya ce tunda kaga kasameta  cikin kwanciyar hankali  km Ummi ta amince ,tsaki yaja kana yace wai zeenat kake nufi ?
Yasake jan wani tsakin mtssss wani irin hira kum kmr muna kauye byn angama magana sai jiran lokacin  fk yace kai mugun dan iska ne Ai duk da haka yakamata muje dan ita yarinyar tasan  raayinka kai ma haka ku samu fahimtar juna DEENi ya katse shi da itace Keenan ta aiko ka fk yace ko daya ni dai naga dacewar haka DEENi yace to baza'aje ba ...  Kar Allah yasa  mu fahimci juna, ita tun tasowarta, bata san abinda nake so da wanda  ba,fk yace idan ita tasan abinda kake so da wanda baka so kai kasan nata ?

DEENi ya sake jan tsaki hade da kamo lip's dinshi na kasa yana dan ciccizawa sannan ahankali yace to sarkin yakinta ni ba haka taarina da raayina yake ba  Ina tunanin in har zanje zance gurin budurwar ,zanje ne dan tallar kaina in samu gindin zama to ni narigada na samu shigar ,bbu dalilin da zai sa na takurawa kaina me kadauki ni ,nafa san irin son da yarinyar nan  take min ,kawai dai ni banda lokacin wannan shirme dakace  km nasan ita ta aiko ka fitowa ne kawai bazakayi kafada ba .


Fk yaja tsaki shima yace kai ,dan Allah wani irin bahagon mutun ne?

To wlh ka canza wannan budadden halin naka, to ko waya ce ka tsiya mata  ,DEENi yace shima din baza'a tsiya ba  ,duk abinda zai faru ya faru ciki har da fasa aurena ,fk yace kai fa kafiyye kafiya ,da maida karamar magana tazama babba ,. yace sake cewa  yanzu dai kayi hakuri dan girman Allah ka Sai mata ko karamar  waya ce.

   DEENi yace kasan Allah ko game  bazan  Sai mata ba ,  ballanantana waya ,  tunda har taiya zuwa ta sameka da maganar bana kiranta   fk yace kadaina cewa tasameni ni kawai Gani nayi ya dace muje DEENi ya tabe baki tamkar fk din  na ganinsa Shikenan kai ka sani ni km kar ka sake damuna da maganar wata yarinya ya kashe wayarsa batare da ya tsaya jin abinda fk zai ce ba  .

Wasa wasa lokacin bikin ya dinga karatowa da kwanaki ya wattani har zuwa yanzu dayayi sauran wata cif cif ayi daurin aure  to Ganin kurewar lokaci yasa DEENi yasamu Ummi da maganar shifa baya son zamansa cikin estate din  taje Ummi tayi kicin kicin da ranta sannan ta dago tana dubansa tace bangane abinda kake nufi  ?
Sai da  ya sake maimaita mata tukun Ummi tace sam ita bata yarda ba salon yaje yana dinga cin amanar Yar marainiyar Allah ga babbin gurin bid dady yasa an Gina musu shida sauran enuwansa shine kai dan iyayi zaka ce bazaka zauna ba ,to wlh kaji na rantse anan zaku zauna Sai naga yana yin zaman naku  cikin yin kasa da murya yace Shikenan first lov na hakura duk abinda kika ce shi za'a yi tace da dai yafiye ma a yi mutun Sai girman tsiya da iyayi yace to kiyi hakuri .

Zeenat dake sauransu ta lumshe idanunta jin Ummi bata amince ba dan tana matukar jin tsoro zaman daga ita Sai shi ahankali cikin sanyi jiki ya mike idanunshi suka sauka akan inda zeenat ke kwance  suka hada ido da sauri ta gaidashi  hade da  dauke idanunta ,bai sake kallonta ba bare ya amsa gaisuwar ta  .


Shirye shiryen biki ya tashi gadan gadan  enmata duka   a tare suke shirinsu dan yanzu zeenat ta saki da shemah sun koma kmr da ganin da tayi wanda ma take haukar akansa bai san da zamanta ba wata safiya suka shirya zuwa siyayar su irinta amare mutun biyu ne abayanta mota Maryam da shemah yayinda zeenat ke gaba kai tsaye kasuwar Lagos  suka nufa sukace derive yayi parking a idimota su kum suka shiga cikin market din 


Derive yaja ya tsaya suna fitowa da yaya kamil suka soma cin karo  tun shigowar motar dayaga hango zeenat zaune ya zubawa motar ido har sanda ta fito ahankali suka jiro suna hira Amman banda zeenat dataji gabanta ya yanke ya fadi dan tun lokacin da aka mata rana ,rabonta dashi dai dai sun kusan geftashi yakira sunnanta zeenat..... tacigaba da tafiyarta dan batason abinda zai km hada ta dashi cikin sassarfa ya biyo bayanta yasha gabanta cak taja ta tsaya suna kallon junansu,yayinda su Maryam suka cigaba da tafiyarsu suna tsaye batare da dukkansu suyi yunkurin yin magana ba kamil ya gyara tsayuwa ya tura  hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa  ya kafeta da  idanunshi ta sunkuyar da kanta kasa sannan tace lfy yaya ka tsayar dani muryasa a dashi yace lfyr ce takowa haka yanzu zeenat kin kyauta kennan ki zabi wani kibarni byn duk lokacin dana dauka Ina fama da soyayyarki ,a she kinsa bakya sona kibarni inata faman hauka akanki  tace Allah yaya ba haka bane Amman kayi hakuri dan Allah, ya sake gyara tsayursa , yayinda idanunshi ke kanta har  yanzu   yace iya hakuri ne kawai zai wadatar da zuciyar da tayi sama shekara biyu tana mata da miki so.... yace Shikenan bbu komai  Nagode Kwarai da abinda kika saka min tace ka dauka haka Allah yaso ni din ba matar ka bace yayi murmushin karfin hali sannan yace haka ne fa al'amarin ubgj  Amman agaskiya DEENi ya cuceni ,tace kabar cewa ,tayi ta dago suna kallon juna fuskarta dauke da murmushi  ta bude baki kennan Sai ga motar DEENI ta kuno kai cikin compound din km shi suke facin Ai take maganar ta ta tsaya sakamakon  DEENi data Gani zaune a mota yana kallonsu duk kasancewar akwai dan duhun magariba hakan ba zai sa takasa gane bscin ransa ba  , gabanta ya yanke ya fadi  ,  ,shima kamil din shr yayi bai sake yin magana va kusan minti goma yayi yana kallonsu koda bata ga fuskasa sosai ba tasan  a daure take  ,har sanda  DEENi ya fito yayi matarsa key  idanunshi na kansu ,cikin tsoro da frigice zeenat tace ni zanshiga ciki ,kamil  yace Shikenan Allah yabaki zaman lfy ta gefensu yazo yazo ya gifta hade da  jan  tsaki sannan ya wuce .   a filli ta furta wayo Allahna nashi uku kamil ya sake yin murmushi dole sannan yace da'aka me,da kika shiga uku,  nifa Banga abinda ya birgeki a DEENi ba,har da kika iya zabarsa , kalli fa yadda jikinki ke rawa saboda Allah tamkar kinga wani malaika tsaki taja hade da zabga masa harara dan Allah kabarni naji da damuwa Ai duk kai kaja min matsala Ina zaman zamana da yanzu Ina cikin gida


MMN SUDAIS CE??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO



Page 21-22



Wani irin kallon mamaki fk yake masa , ,gabadaya ya zamo  tamkar mutun mutimi a zaune a gurin ,

Yarasa meke damun brain din DEENi , mutun Sai girman kan tsiya da nuna isa " wai shi  DEENi wani irin bahagon mutun ne ?
Shi sam  bbu ruwan shi  da fadar duk magana da tazo bakinsa  .

In a low voice   fk yace yanzu duk wahalar danayi akan yarinyar nan yatashi a banza kennan?

A'a bakayi a banza ba tunda gashi "zan aureta gaskiya ce dai na gaya maka,dan kasan  ita din ba ra'ayina bace .
Amman narasa dalilin da yasa zuciyata ke muradin kasancewa tare daita " fk ya sake dubanshi  sannan yace  dan rainin wayo kawai kar  mai dani  kmr wanda bai san komai ba mana .
 ,tunda har zuciyarka ta iya amincewa daita, har kaji zaka iya aurenta  definitely kana sonta" ko yaya ne" ,.
deeni yaja tsaki hade da furzar da iska ta bakinsa" matsala dakai kennan rashin saurin fahimta fk yace idan son da kake mata ne ,na fahimta ,Amman kace wai kai baka sonta km kake kokarin aurenta , wannan ne fa bazan taba fahimta ba , DEENI ya sake first da huci may zafi ranshi tasoma baci muryasa a sarke" yace da alamun kana son musamu matsala dakai fa" muddin  baka daina cewa Ina son yarinyar nan ba .

 Idan km kafin son haka ya daga kafadarsa alamun Shikenan , parlour ya dauki shr na wani "dan lokaci yayinda  deeni ya jingina bayansa da kujera da yake zaune, hade da runtse idanunshi ya dan jin daci maganar fk 'ta yaya ma " zai nace akan yana son yarinyar byn shi yasan  aure kawai yake da bukatar yi bawata ,aba soyayya ba ...
   maganar fk ce ta daki dodon kunnenshi" to yanzu meyye solution tunda yarinya ta rigada ta amince ?


Ahankali ya bude rikitattun idanunshi ya sauke su ,akan fuskar fk sannan  yayi magana cikin sanyi tamkar wanda aka takura masa. Yace karkadamu zan samu yaya mahamud ,Ai kagama may wuyar "ya maida idanunshi ya sake lumshe su tamkar dai yadda yayi dazu  .
 girgiza kai kawai fk yayi uhmm shi wannan  bazai taba canzawa zai ba .
halinsa, na nan kmr dai yadda yasan shi" haka km yataso "  shi komai baya so matsawar ba ra'ayin sa bane" duk yayi magana ne akasan ransa,,.
 Ganin ya bawa banza ajiyarsa yasa shima ya mike yayi masa sallama .


Daga gurin DEENi kai tsaye fk part dinsu shemah yayi  yaja ya tsaya byn ya tura ayi masa kiranta fk  tafito sanye da doguwar rigar  material  puppy colour mai shegen kyau hade yane kanta da karamin mayafe baki ahankali take isowa gareshi duk step daya Sai kirjinta ya motsa tun fitowarta ya zubawa kirjinta ido kyam yana kallon yadda kirjinta ke motsawa lumshe idanunsa shi yayi na wani lokacin sannan ya sake budesu ahankali mutuwar tsaye a gurin har takaraso inda yake ta gaisheshi cikin sanyi jiki bai dauke idanunshi akanta ba yacigaba da da binta mayataccen kallo da sallamarta iso inda yake  ta gaisheshi ya amsa yana sake bin koina na jikinta da kallo cikin sanyi tace  yaya faruk Gani Yace Ai naganki ,daman nazo ne na fayace miki abinda na dade Ina boyewa akanki ,nan dai yasanar mata koma , tunda yasoma magana tayi shr  kawai hade da sunkuyar da kanta badan tana jin dadin abinda yake kokarin fahimtar dai ba ahankali ta dago ta zuba masa idanunta  Sai data tabbatar ya gama fadar abinda yakawoshi sannan tace ,dan Allah yaya kayi hakuri wlh akwai wanda zuciyata ta dade da kamuwa da soyayyarsa , Amman kayi hakuri idan maganata ta bata maka rai ,yace Ina Gaza bata min rai Ai iya gaskiyar ki kika fada Sai dai ki sani zuciyata bazata iya hakura dake ba Amman zan baki lokaci yi tunani akai tace nifa bawani tunanin dazanyi akai ka dai yi hakuri ka nemi wata ,ta juya ta wuce tabar sa nan tsaye ,da mamaki yabi bayanta da kallo ya dauki lokacin tsaye a gurin batare yasan abinda zaiyi ba , Ganin tsayuwa nasa bata da wani amfani yasa yasoma kokarin daga kafafunta  ahankali  tafe yake yana saka da warwara da tunanin malomasarsa a gurinsa ,a fusace  shemah tashiga part dinsu tana zuba tsaki da zage zage har mmnta ta tambayeta abinda yasameta tace matabakomai.

Byn kwana biyu

Da misalin karfe takwas na dare  fk  ya km samu shemah da zance shi fa ba zai iya wani hakura daita ba kawai tayi hakuri ta amincewa da bukatar domin shi   yana matukar  son ta  km aurenta yake son yi ,tace dan Allah yaya  kayi hakuri   wlh da bbu wanda nake so ne ,zan iya soka dan kaima baka rasa komai da zankika ba ,  kadai yi  hakuri kawai .
al'amarin dayayi matukar dagawa fk hankali kennan ,yayi shr kawai yana kallon yanayinta tare da nazarin kalamanta masu kokarin tarwatsa masa zuciyar rasa yadda zanyi daita yayi can dabara tazo masa,ya tsareta da idanunshi  Yace ke banso iskanci da rainin hankali fa  ni zaki cewa kina da wanda zaki kike so  byn  Banga uban da  kike  saurara  ba ,lafazinsa yayi mugun bata mata rai dan haka a ranta abace  tace to dole ne Sai na aurenka kaje Kanemi wata mana ko ana soyayya dole ? ta juya a fusace  zata bar guri ,ya fizgota hannuta , gabadayanta ta fado jikinsa , idanun ta zaro a tsorace, ,take taji  wani irin faduwar gaba , .
Hannuwansa dukka  yasa  rungumeta tsam ajikinsa yana sauke ajiyar zuciya daidai kunneta ya kai bakinsa Yace  maimaita abinda kikace Ina jinki cikin tsiwa tace wannan wani irin iskanci dazaka wani  rungume mutun ?  Ok nine ma nake miki iskanci ?
Uhmmmm fa shemah karkibari muyi haka dake zaki amince ta girma da  arziki ne ko km na jawo soyayyata ta karfin tsiya ,.batare da na wahalar da kaina ba muryarta na rawa tace anki a amince da soyayyarka .
ko ana so dole ne ?
, dan Allah ni kasake ni ,ya zuba mata manyan idanunshi  kawai ,yasoma yawo da hannushi a jikinta  gabadaya jikinta ya  dauki kirma abinda bai taba faruwa daita ba kennan tunda take arayuwar ta ,wai namiji ya rabi jikinta har  takaita ga runguma ,dan takaici ma batasan sanda , kwalla ta cicciko a idanunta ba , hawaye yaga yana silalowa daga idanunta ahankali ya sauke ajiyar zuciya, ya dan sausauta rungumar da yayi mata  yasa yatsansa ya dangwalo hawayen dake bin fuskarta yana kallo Yace duk wannan kukan akan nace Ina sonki ne kike zubda hawayen ki?
  ,tayi shr taki cewa komai dan haushi ji tayi kmr ta daura hannuta akanta ta kurma ihu  , ahankali ya sake maida ita jikinsa ya rungumeta yana shinshina wuyanta  daidai nan Sai ga big  dady dake dawo daga masallaci , a tsorace yake binsu da kallo cike da mamaki da alajabi abinda yagani , meke shirin faruwa km yau acikin zuri'arsu ,fk yacigaba manneta da jikinsa yana rarrashi ta amincewa aurensa , dagowar nan da zai  lyi  karaf idanunsa suka sauka kan big dady dake tsaye duk da duhu ne hakan bai hana gareshi ba  gabansa yaji yayi muguwar faduwa jikinsa ya dauki kirma duk da ya tsorata Amman yaji dadi Ganin da big dady yayi musu ,yasan hakan zai sa a aura masa shemah  batare da bata lokaci ba tsabar frigice yasa yakasa rabata da jikinsa gabadaya jikinsu rawa yake shemah da batasan wainar da'ake tuyawa ba sake   lafewa tayi ajikinsa saboda irin rungumar dayayi mata ba wacce zata iya kwacewa bace har big dady ya wuce su a gurin shemah batasa big dady yagansu , ahankali fk  yasoma rabata da jikinsa  har zuwa yanzu hawaye bai daina bin fuskarta ba hannuta yakamo yasoma tafiya ita kum tana biye dashi bbu wanda ya iya cewa dan'uwansa komai har yakawo part dinsu yaja ya tsaya ahankali Yace shemah kiyi hakuri dan Allah kibar kuka ba nufi na kuraki ba Ina matukar kaunarki bansan lokacin dana fara sonki ba Amman zan baki lokacin kiyi tunani akai ,zan dawo zuwa jibi yana gama fadar haka ya juya da kyar yake iya daga kafafunsa tsabar frigice da nauyin da suka masa zuciyarsa tamkar zata buga , dan fargaba haduwarsu da big dady shi yasan ba makuwa tunda har big dady yagansu aure kmr anyi an gama Amman kunya fa ,har ya iso part dinsu wanda kusan nan samari suke zaune  wayanda basuyi aure ,
   

Itama tana shiga dakisu ta wuce kai tsaye tana kuka , mamanta dake zaune a parlour tace ke lafiyarki Amman ko juyo batayi ba fadawa tayi kan gado tana risgar kuka to meye yaya faruk yake nufi daya sonta  alhalin ita DEENi take mutuwar so ..... Dan haka bata taba aurensa ba ,tunawa datayi ba'a musu auren dole a family dinsu sai sun amince da juna yasa taji hankalinta ya kwanta Amman gabadaya jikinta yayi bala'in sanyi haka ta wuni a daki batare data sake fita ko parlour ba ,fk bai dawo ba kmr yadda Yace mata kusan sati tsakani shiyasa tayi tunanin ko yayi wa kansa fada ne ya hakura daita dan haka ta sake abinta kwasam Sai gashi a wani daren lahadi byn tagaishi a dage ,yayi murmushi yace yazo ne akan maganar su ,a fusace tace wata magana kennan i tough mun gama da wannan zance tunda nace ban sonka , Yace haka kika ce ,tace eh ko dole soyyaya dakai ,Yace uhmm Amman dolenki ki aureni ya wuce batare da damuwa ,



DEENi yasamu yaya mahamud yayi masa bayanin shi kuma ya samu big dady da zance  tsohon yaji dadi Sosai jin sun hada kansu yace Shikenan bbu damu zai tuntubi yarinyan tukun asan abinyi .



Nan dai aka saka ranar aure   tare da yanka sadaki yaya mahamud ne yayi komai ko sisin Kobo bata fita daga aljihun ogo deeni ba ko mahaifin zeenat yayi murna sosai da jin DEENi ne zai aure diyarsa

Anyaka sadaki da dukiyar aure  naira duba  dari biyar wanda duk a aljihun yaya mahamud suka fita  .


Da kyar big dady yashawo kan Ummi dan tuburewa tayi ita sam bata yarda da wannan aure ba big dady yace Ai tunda dai yara sun hada kansu km suna juna Ai Ina Gani  magana takare fatanmu Allah ya zaunar dasu lfy .

 Lokacin da aka sanar da DEENi ansa ranar wata biyar deeni Yace  wa yaya mahamud lokacin nan bai yi yawa ba kuwa ?

Dan akwai aiki da zai kaini  akwaibon Ina Ganin zaifi kyau a takaita lokacin koma ba dan haka anawa raayin nafi son ayi nan da wata uku   yaya mahamud yace Shikenan kabari dai zan samu Ummi da maganar  .


  Zaune take a cikin extra room dinsu wanda kusan yanzu can tafi zama tunda aka sa musu rana da yaya DEENi ta zabga uban tagumi tana mamakin hali irin na yaya DEENi yau kusan wata biyu Keenan dasamusu rana Amman ko sau daya bai taba kiranta da sunan zance ba  haka nan ko cikin part din Ummi yashigo bata ishe shi kallo ba   takan ji tsoro da frigice sun shigeta a duk sanda taga yaya DEENi nuna rashin damuwarsa akanta ,a kasan ranta tace, anya kuwa banyi kuskure da wautaba wajen  saurin amincewa aurensa ba  domin fa zuwa yanzu tasoma sarewa anya kuwa yaya DEENi yana sonta ?
kullum miskilancinsa sake gaba yake har  zuwa yanzu dabatason cikakken matsayin ta a gurinsa ba ,son auren yasoma fice mata arai   domin ita kadai tasan fargaban da take cikin zuciyarta ga ,gorin da Ummi kebinta dashi kullun garin Allah ya waye , dan haka ta yanke hukunci samun yaya faruk dan ta inda aka hau tanan ake sauka .ta shirya taje har part dinsu tace daman tazo ne akan maganar mu da yaya DEENi idan fa abin nan bazai yiwu ba gara tun yanzu   abarshi  .

Fk ya gyara tsayuwa sannan yace wani abu ne ya faru ? Tace to yaya faruk a haka ne zamu fahimci juna in San abinda yake so shima yasan wanda banaso shi fa aure ba banza bane kmr yadda ya dauki komai tacigaba bai taba kirana ba km ko gida yashigo ban ishe shi kallo ba  shi bashi da lokacin kowa sai na kansa fk yace kiyi hakuri bawai zangoyi bayansa ba aikine yayimasa yawa kiyi nasa uziri Amman kina ranshi zeenat ta tabe baki dan tasan karya ne yace wai tana ran yaya DEENi Ai abinda kake son baka sakaci dashi  fk yacigaba  komai yakusan zuwa karshe da zarar kin zama a gidansa nasan dole ya baki dukkan lokacin sa ,zeenat tayi shr ne kawai ba wai dan maganar tashigeta ba  ,  fk yace tayi hakuri zai masa magana da sauri ,zeenat ta dago tace dan Allah yaya kar kace ni nayi maka maganar ya sake dubanta sosai yaga duk ta wani frigice yace karki damu ni nasan abinda zanyi     .


Fk yakira deeni a waya Amman ba'a daga ba

Da misalin karfe goma na dare fk ya amsa kiran DEENi tare da yin sallama byn sun gaisa yace friend dazo inata kira baka daga ba DEENi ya runtse ritattun idanunshi tamkar na may  jin bacci sannan yace wlh aiki ne yasha kaina lafiya dai ko ya fadi cikin kasala dan duk a gajiye yake fk yace lfy dama akan maganar yarinyar nan ne yakama mushirya muje zance gurinta , ,anhakali DEENi ya bude idanunshi  jin abinda fk yace muryasa a sarke yace  wacce yarinyar km?

Fk yace sai karinka yin kmr baka san da zance ba ,byn nasan tana ranka DEENi yace dan malam karkadameni go to the point dan bangane wacce yarinyar kake nufi ba fk yace Ai dole ka manta da ko wacce yarinya ce tunda kaga kasameta  cikin kwanciyar hankali  km Ummi ta amince ,tsaki yaja kana yace wai zeenat kake nufi ?
Yasake jan wani tsakin mtssss wani irin hira kum kmr muna kauye byn angama magana sai jiran lokacin  fk yace kai mugun dan iska ne Ai duk da haka yakamata muje dan ita yarinyar tasan  raayinka kai ma haka ku samu fahimtar juna DEENi ya katse shi da itace Keenan ta aiko ka fk yace ko daya ni dai naga dacewar haka DEENi yace to baza'aje ba ...  Kar Allah yasa  mu fahimci juna, ita tun tasowarta, bata san abinda nake so da wanda  ba,fk yace idan ita tasan abinda kake so da wanda baka so kai kasan nata ?

DEENi ya sake jan tsaki hade da kamo lip's dinshi na kasa yana dan ciccizawa sannan ahankali yace to sarkin yakinta ni ba haka taarina da raayina yake ba  Ina tunanin in har zanje zance gurin budurwar ,zanje ne dan tallar kaina in samu gindin zama to ni narigada na samu shigar ,bbu dalilin da zai sa na takurawa kaina me kadauki ni ,nafa san irin son da yarinyar nan  take min ,kawai dai ni banda lokacin wannan shirme dakace  km nasan ita ta aiko ka fitowa ne kawai bazakayi kafada ba .


Fk yaja tsaki shima yace kai ,dan Allah wani irin bahagon mutun ne?

To wlh ka canza wannan budadden halin naka, to ko waya ce ka tsiya mata  ,DEENi yace shima din baza'a tsiya ba  ,duk abinda zai faru ya faru ciki har da fasa aurena ,fk yace kai fa kafiyye kafiya ,da maida karamar magana tazama babba ,. yace sake cewa  yanzu dai kayi hakuri dan girman Allah ka Sai mata ko karamar  waya ce.

   DEENi yace kasan Allah ko game  bazan  Sai mata ba ,  ballanantana waya ,  tunda har taiya zuwa ta sameka da maganar bana kiranta   fk yace kadaina cewa tasameni ni kawai Gani nayi ya dace muje DEENi ya tabe baki tamkar fk din  na ganinsa Shikenan kai ka sani ni km kar ka sake damuna da maganar wata yarinya ya kashe wayarsa batare da ya tsaya jin abinda fk zai ce ba  .

Wasa wasa lokacin bikin ya dinga karatowa da kwanaki ya wattani har zuwa yanzu dayayi sauran wata cif cif ayi daurin aure  to Ganin kurewar lokaci yasa DEENi yasamu Ummi da maganar shifa baya son zamansa cikin estate din  taje Ummi tayi kicin kicin da ranta sannan ta dago tana dubansa tace bangane abinda kake nufi  ?
Sai da  ya sake maimaita mata tukun Ummi tace sam ita bata yarda ba salon yaje yana dinga cin amanar Yar marainiyar Allah ga babbin gurin bid dady yasa an Gina musu shida sauran enuwansa shine kai dan iyayi zaka ce bazaka zauna ba ,to wlh kaji na rantse anan zaku zauna Sai naga yana yin zaman naku  cikin yin kasa da murya yace Shikenan first lov na hakura duk abinda kika ce shi za'a yi tace da dai yafiye ma a yi mutun Sai girman tsiya da iyayi yace to kiyi hakuri .

Zeenat dake sauransu ta lumshe idanunta jin Ummi bata amince ba dan tana matukar jin tsoro zaman daga ita Sai shi ahankali cikin sanyi jiki ya mike idanunshi suka sauka akan inda zeenat ke kwance  suka hada ido da sauri ta gaidashi  hade da  dauke idanunta ,bai sake kallonta ba bare ya amsa gaisuwar ta  .


Shirye shiryen biki ya tashi gadan gadan  enmata duka   a tare suke shirinsu dan yanzu zeenat ta saki da shemah sun koma kmr da ganin da tayi wanda ma take haukar akansa bai san da zamanta ba wata safiya suka shirya zuwa siyayar su irinta amare mutun biyu ne abayanta mota Maryam da shemah yayinda zeenat ke gaba kai tsaye kasuwar Lagos  suka nufa sukace derive yayi parking a idimota su kum suka shiga cikin market din 


Derive yaja ya tsaya suna fitowa da yaya kamil suka soma cin karo  tun shigowar motar dayaga hango zeenat zaune ya zubawa motar ido har sanda ta fito ahankali suka jiro suna hira Amman banda zeenat dataji gabanta ya yanke ya fadi dan tun lokacin da aka mata rana ,rabonta dashi dai dai sun kusan geftashi yakira sunnanta zeenat..... tacigaba da tafiyarta dan batason abinda zai km hada ta dashi cikin sassarfa ya biyo bayanta yasha gabanta cak taja ta tsaya suna kallon junansu,yayinda su Maryam suka cigaba da tafiyarsu suna tsaye batare da dukkansu suyi yunkurin yin magana ba kamil ya gyara tsayuwa ya tura  hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa  ya kafeta da  idanunshi ta sunkuyar da kanta kasa sannan tace lfy yaya ka tsayar dani muryasa a dashi yace lfyr ce takowa haka yanzu zeenat kin kyauta kennan ki zabi wani kibarni byn duk lokacin dana dauka Ina fama da soyayyarki ,a she kinsa bakya sona kibarni inata faman hauka akanki  tace Allah yaya ba haka bane Amman kayi hakuri dan Allah, ya sake gyara tsayursa , yayinda idanunshi ke kanta har  yanzu   yace iya hakuri ne kawai zai wadatar da zuciyar da tayi sama shekara biyu tana mata da miki so.... yace Shikenan bbu komai  Nagode Kwarai da abinda kika saka min tace ka dauka haka Allah yaso ni din ba matar ka bace yayi murmushin karfin hali sannan yace haka ne fa al'amarin ubgj  Amman agaskiya DEENi ya cuceni ,tace kabar cewa ,tayi ta dago suna kallon juna fuskarta dauke da murmushi  ta bude baki kennan Sai ga motar DEENI ta kuno kai cikin compound din km shi suke facin Ai take maganar ta ta tsaya sakamakon  DEENi data Gani zaune a mota yana kallonsu duk kasancewar akwai dan duhun magariba hakan ba zai sa takasa gane bscin ransa ba  , gabanta ya yanke ya fadi  ,  ,shima kamil din shr yayi bai sake yin magana va kusan minti goma yayi yana kallonsu koda bata ga fuskasa sosai ba tasan  a daure take  ,har sanda  DEENi ya fito yayi matarsa key  idanunshi na kansu ,cikin tsoro da frigice zeenat tace ni zanshiga ciki ,kamil  yace Shikenan Allah yabaki zaman lfy ta gefensu yazo yazo ya gifta hade da  jan  tsaki sannan ya wuce .   a filli ta furta wayo Allahna nashi uku kamil ya sake yin murmushi dole sannan yace da'aka me,da kika shiga uku,  nifa Banga abinda ya birgeki a DEENi ba,har da kika iya zabarsa , kalli fa yadda jikinki ke rawa saboda Allah tamkar kinga wani malaika tsaki taja hade da zabga masa harara dan Allah kabarni naji da damuwa Ai duk kai kaja min matsala Ina zaman zamana da yanzu Ina cikin gida??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO



Page 21-22



Wani irin kallon mamaki fk yake binsa dashi , ,gabadaya ya zamo  tamkar mutun mutumi ,a zaune a gurin ,

Yarasa meke damun brain din DEENi , mutun Sai girman kan tsiya da nuna isa ,fk ya dinga masa kallon bahagon   mutun wanda
Shi sam  bbu ruwan shi  da fadar duk magana da tazo bakinsa  .

In a low voice   fk yace yanzu duk wahalar danayi akan yarinyar nan yatashi a banza kennan?

 DEENi ya tabe bakinsa hade da cewa  A'a bakayi a banza ba tunda gashi "zan aureta gaskiya ce dai na gaya maka,dan kasan  ita din ba ra'ayina bace .
Amman narasa dalilin da yasa zuciyata ke muradin kasancewa tare daita ba "alhalin bata sonta nake yi ba .

 fk ya sake  dubanshi  sannan yace   dan rainin wayo kawai "kar ka  mai dani  tamkar wanda bai san komai ba mana .
 ,tunda har ita zuciyartaka ta iya amincewa daita, har kaji zaka iya aurenta  definitely kana sonta" ko yaya ne" .
,. Amman maganar kace  baka sonta,wanna ma ba gaskiya bane .

deeni yaja tsaki hade da furzar da iska ta bakinsa" sannan yace matsalata dakai kennan rashin saurin fahimta .

fk yace ta yaya kake so na fahimci wannan shime ?
 Alhalin ga zahirin gaskiya nan Ina Gani.

"  idan son da kake mata ne ,na fahimta wannan.
,Amman kace wai kai baka sonta km kake kokarin aurenta , wannan ne fa bazan taba fahimta ba.sai dai kayi hakuri ,

 DEENI ya sake furzar da huci may zafi ranshi yasoma baci muryasa a sarke" yace da alamun kana son mu samu matsala dakai fa" muddin  baka daina cewa Ina son yarinyar nan ba .

 Idan km kafin son haka  ya daga kafadarsa alamun Shikenan ,.
    parlour ya dauki shr na wani "dan lokaci, yayinda  deeni ya jingina bayansa da kujera da yake zaune, hade da soma jijiga kafarsa daya a tile's din dakin .
" runtse idanunshi Yayi dan jin daci abinda  fk din yace"
 'ta yaya ma " zai nace akan lallai yana son yarinyar byn shi yasan  auren kawai yake da bukatar yi" bawata ,aba soyayya ba ...

   maganar fk ce ta daki dodon kunnenshi" to yanzu meyye solution akan maganar, tunda yarinya ta rigada ta amince ?


Ahankali ya bude rikitattun idanunshi ya sauke su ,akan fuskar fk sannan  yayi magana cikin sanyi tamkar wanda aka takura masa dole. Yace karkadamu zan samu yaya mahamud ,Ai ka gama may wuyar " tare da maida idanunshi ya sake lumshe su tamkar dai yadda yayi dazu  .

 girgiza kai kawai fk yayi. shi wannan fa  bazai taba canzawa ba .

halinsa, na nan kmr dai yadda yasan shi" haka km yataso da murdanden ra'ayi "  shi komai baya so ,matsawar ba ra'ayin bane fk ya fadi haka haka kasan ransa,,.

 Ganin da fk yayi DEENi ya bawa banza ajiyarsa yasa shima ya mike yayi masa sallama yayi ficewarsa .


Daga gurin DEENi kai tsaye fk part dinsu shemah yayi  ,ba bata lokaci yasamu yaro ya tura ayi masa kiranta.
 dan ya kudirtawa ransa ,yau ce, ranar da zai isar da sakon zuciyarsa  gareta .
domin yagaji da cutar da kansa .

  tafito sanye cikin   doguwar rigar  material  puppy colour mai shegen kyau hade da yane kanta da karamin mayafe baki,

ahankali take isowa gareshi duk step daya da tayi Sai kirjinta ya motsa sakamakon dukiyar fulani dake gareta.
tun fitowarta , ya zubawa kirjinta idanunshi kyam ko kyafta ido bai yi  .
yana kallon yadda albarkatun kirjinta ke motsawa, a duk takun datayi  lumshe idanunsa shi yayi na wani lokacin ,sannan ya sake budesu ahankali. mutuwar tsaye yayi a gurin "  har takaraso inda yake tayi sallama.
  bai dauke idanunshi "akanta ba .Sai ma  cigaba da yayi" da binta da wani irin   mayataccen kallo wanda yasa shemah tasha jinin jikinta.
Ganin irin duban da take masa ne yasa yayi saurin ,sauke idanunshi,tare da sakin ajiyar zuciya,   ta gaisheshi ya amsa cikin sakin fuska, yana sake bin koina na jikinta da kallo dan tayi masa kyau matuka ,rigar jikinta irin mai flay din nan ce daga kasa, Sai dai taka mata a samata sosai.
  cikin sanyi murya tace  yaya faruk Gani , Yace Ai naganki .

,yayi shr yana tunanin ta inda zai soma ,itama shr tayi Sai dai,haka kawai ta tsinci kanta da jin ,faduwar gaba.   haka nan kallon da yaya faruk din kema ,yasa taji wani iri ajikinta ,dan haka ,ta sunkuyar da kanta kasa kawai tana Jira daga gareshi.
 ,can ya  numfasa,hade da jin kwarin gwiwa yazo masa ,ya danyi gyaran murya" tukun yace daman nazo ne na fayace miki abinda na dade Ina boyewa akanki , .
Take taji gabanta yashiga faduwa ,ta dan dago kadan ,taga ita yake kallo , ahankali tace akan  mefa?
Sannan ta km maida kanta kasa tana jin yadda gabanta ke lugude faduwa.
Yayi murmushi yana cigaba da kallonta, cikin natsuwa  da jarumta.
 yasanar mata da komai .

tun da yasoma maganar sa tayi shr  kawai hade da sake sunkuyar da kanta kasa, sosai badan tana jin dadin sauraron abinda yake kokarin fahimtar daita bane ,taji hankalinta ya yayi matukar tashi dan haka ,  ahankali ta dago kanta , ta zuba masa idanunta ,  Sai data tabbatar daya gama fadar abinda yakawoshi, a dan frigice tace ,dan Allah yaya kayi hakuri wlh akwai wanda zuciyata ta dade da kamuwa da soyayyarsa , Amman kayi hakuri idan maganata ta bata maka rai ,yace Ina fa za bata min rai Ai iya gaskiyar ki kika fada Sai dai ki sani zuciyata bazata iya wannan  hakuri dake bani ba, Sai dai zan baki lokaci kiyi tunani akai , tace  tunanin me km zanyi?byn na fada gsky nifa bawani tunanin dazanyi  ka dai yi hakuri kawai ka  nemi wata.
 ,ta juya ta wuce tabar sa nan tsaye .
,da mamaki yabi bayanta da kallo ya dauki lokacin tsaye a gurin batare da yasan abinda zaiyi ba , Ganin tsayuwa nasa bata da wani amfani yasa yasoma kokarin daga kafafunsa da suka masa mugun nauyi.
, ahankali yake daga kafafunsa   yana saka da warwara" da tunanin makomasarsa a gurinta .
 ,a fusace  shemah tashiga part dinsu tana zuba tsaki da zage zage iri iri har mmnta ta tambayeta abinda yasameta tace mata bakomai.

Byn kwana biyu

Da misalin karfe takwas na dare  fk  ya km samu shemah da zance ,shi fa bai ji zai iya wani hakura daita ka " kawai tayi hakuri ta amincewa  aurensa .
   ,tace ni dai  dan Allah yaya  kayi hakuri karabudani,  wlh da bbu wanda nake so ne ,zan iya aurenka dan kaima baka rasa komai da zankika ba .
 kadai yi  hakuri kawai .

al'amarin dayayi matukar dagawa fk hankali kennan ,yayi shr kawai yana kallon yanayinta tare da nazarin kalamanta masu kokarin tarwatsa masa zuciyar rasa "
 yarasa yadda zaiyi daita,  can dabara tazo masa, dan haka ya tsareta da idanunshi  Yace ke banso iskanci da rainin hankali fa"  ni zaki cewa kina da wanda kike so  byn  Banga uban da  kike  saurara  ba.
   ,lafazinsa yayi,
[5/7, 7:44 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO


Page 19-20



 Shiyasa kaga bazan iya kai" kaina gareta ba  da sunan Ina sonta , bare tamin salo .

Nan km yayi ta zazzagawa Fk maseefa hade da  cewa ai  shi yaja masa duk  wulakancin da'aka masa .

Fk yace kwantar da hankalinka   kabarni daita kawai ,nasan zata yarda ma ,.
kawai dai itama so take ta nuna mana ,itama macece , nasan jan aji ne kawai na mata Amman ita din wa dazatace bata sonka ,Ina rai inshallahu  zamuyi nasara.

Cikin fushi da jin haushi deeni Yace in taki yarda ka kyaleta kawai , yarinya sai kace wata  gold sai wani yawo akamin da hankali akanta, yaja tsaki hade da kashe wayar batare daya sake jin abinda fk zai ce ba .


Kwana deeni yayi da tunanin hade  da zullumi halin da zai tsinci kansa idan  yarinyar nan taki yarda dashi, duk shi Gani yake ba sonta yake ba. zai dai yi aure ne kawai saboda umarnin umminsa, bugu da Kari ma, bazai iya kaskantar da kansa wajen mace ba ballanantana har ya kai shi ga furta kalmar so.

Har zuwa wayewar garin ya cigaban mamakinta  ganinta yake , tamkar yau aka haifeta, sannan har zuwa yanzu kallon karamar yarinya yake mata,  ashe tasan abinda take yi ,uhmmmm  uhmmmm ahankali ya dinga sauke ajiyar zuciya, wai zatayi tunani akai ya sake tunawa da kalmar data fadawa fk to da ko da uban wa zatayi tunani ya furta hakan a kasan rashi .


kwance take akan bed din ummi  Amman ba bacci takeyi ba ,hannuta rike da wani  English novel  mai suna ,mumy why sanye take cikin kananan kaya, pencil  jeans da riga iya gwiwa a natse take karatunta dan tana jin dadi labarin yarinyar ciki litattafin ta birgeta kwaira ,ta yadda take kokarin kwatarwa kanta enci saboda mahaifiyarta ta hanata auren saurayin da take son ..
Cikin isa da kasaita  yashigo dakin , tana jin motsen bude kofa Amman tashare dan batason abinda zai  katse mata karatunta .

Jin kamshin turarensa yasa ta dan dago idanunta suka sauka akansa , ganinsa yasa  ta dan mike daga kwanciyar datayi, tasha jinin jikinta   bata san meke sata jin yawan  faduwar gaba ba, a duk sanda taga yaya DEENi .
 ta gaidashi batare daya kalli inda take ba , ya amsa mata a ciki ,km  cikin isa da takama sannan  a takaice , tamkar dai yadda yasaba dan baya son duk abinda zai  sa magana tayi tsawo atsakaninsu .
sai dai ita kam tsintar kanta  tayi da  zuba masa idanunta, tana binsa da  wani irin mayyen kallo , cikakken namiji ne sosai mai ji da kansa , ko a tafiyarsa zaka shida haka.  gabadaya bbu wata  alamun ragwanta atare dashi .kana ganinsa zakaji ya birgeka ,daman aikin da yakace shi kennan wato  jami'in tsaro .

Har suka gaisa da ummi dake tsaye fitowarta kennan daga bathroom  ya juya da niyar barin dakin,  idanun Zeenat na kansa tamkar zata ya dawo ya zauna kada ya fita saboda tsoron masu farautarsa ,takasa dauke idanunta daga kallonsa take taji wani irin masefaffen kishinsa ya diram mata zuciyarta ta dinga rawa bata idanunta a kansa ba sai data daina ganinsa  .

Ummi tabita da kallo tausayi  tace inkin gama kallon nashi sai   ki tashi ki hado masa abinsa ko kawai soyayya aka iya ba'asan tattali ba , Zeenat ta dan turo baki tace ni dai ummi kwanan bansa abinda na miki ba  komai nayi sai kin min fada, ki dinga ganin laifina , nifa bashi nake kallo ba , ummi tace eh ai nasan bashi kike kallo ba kuruwarsa kike kallo jairar yarinya kawai ni tashi ban guri  .

 Washegari

Zeenat tarasa dawa zatayi    zance yaya DEENi taji dadi kuma yaba shawara tamkar yadda zuciyarta ta aminta dashi  ,ganinta duk wanda ta nufa da maganar baza tasamu goyon baya ba ,kmr dai yadda ummi tayi ,
Maryam ce ta fado mata a rai ,dan haka tashirya taje har part din su.

Tana shiga part din idanunta  sukaci karo da fuskar data tsana a halin yanzun arayuwarta  ,kmr ta juya ta koma haka taji , shemah ta hango zaune akan three site  suna hira da Maryam  take taji wani iri abu ya caki zuciyarta .


 ganinta yasa taji tamkar an soka mata kibiya ne a kahon  zuciya taja ta tsaya takasa karasawa inda suke dan baza juri zama a duk inda take ba , ganin haka yasa itama  shemah ta mike ta fice Tama bar part din gabadaya . Da kallo Maryam tabi kowanne su
Ahankali Zeenat takaraso tasamu waje kusa da Maryam din ta zauna zuciyarta a cunkushe , tsawon lokacin takasa cewa komai  , Maryam tace wai yana ganki haka ne ? Cikin nishadi Maryam ta soma janta hira  har  Zeenat ta sake Sosai 
 Daga nan ta labarta mata duk halin da'ake ciki ,.

Maryam ta zaro idanu waje  tana mamaki tace kai da gaske kike ,to Ina girman kan nasa km?
 Zeenat tace yana nan bai je koina ba" sai ma abinda yakaru ,

 Maryam tace in fada miki gaskiya,zeenat ta daga mata kai  alamun eh "ki amince kawai" karkiyi wasa da damarki domin mata dayawa suna can suna  neman miji irin yaya DEENi
basu samu ba.

amman idan kin yi saken da kika  tsaya  yauki ,wai ke jan aji   ,kya zo daga baya kina nadama  dan irinsu tsada ne dasu   ,.
kin dai san halinsa da maseefar zuciyar tsiya.
maryam takarasa zance da
Uhmmmm .. Ina ma ni Yace yana so ......

jin haka yasa take  Zeenat ta hade fuskarta tamau , hade da zabgawa  Maryam din wata uwar harara tace kefa Yar wulakanci ce  bangane dama ke yace yana so ba Maryam tace ke nifa da wasa nake dan baga kmr kin fara hassala Zeenat tace  ,wani irin wasa wannan, nifa  banson shirme bazan.
 Ko kema zaki shiga layin  shemah  ne?

 Maryam tayi murmushi  tace bada dai Ai tsakaninmu bbu haka   yauwa naji ance ma  kunyi fada da shemah Kwanaki ?

    wai may ya hadaku fada  ne , Zeenat ta tabe baki tana sauke ajiyar zuciya sannan tace shirme tamin irin naki .
nan dai ta zaiyanewa Maryam komai ,suka tafa suna kyalkyale dariya Maryam tace kai tawan kina wuta   , Zeenat tace Ai ni bata wasa bace  ban daukar raini tuni nagama daita duk da batasan abinda tamin ba har yanzu.

Maryam ta sake bata hannu suka taba, tace   baki da  kyau fa" sai dai  idan ba'a tabo ki ba.
 Maryam tacigaba tawan  ki Amince kawai da auren nan  musha biki amman fa zakisha fama da wannan miskililin   ,Zeenat ta sake yin murmushi tace indai zai cigaba da sona kmr yadda yake yi yanzu Ina ruwana da wani miskilancinsa can yakarata  , ai abinda yafi ma birgeni dashi kennan.
Amman nasan  wuyarta dai ayi auren da sannu zai rage duk wannan jin kan nasa  .


    Zeena ta kagu dare yayi  saboda cewar da yaya faruk yayi zai dawo .
 ,tun tana  Jiran zuwansa har ta fida tsammani  dan  tara  tayi   gabadaya hankalinta a matukar tashe yake,t unaninta  kar dai ya deeni ya hakura daita kmr yadda tace abashi hakuri.

 zuciyar tashiga rawa tamkar zata  tsinke ta mike tsaye  cikin sanyi jiki tasoma zariya duk dai ummi biye daita da kallo can Ganin goma   tayi yasa ta nufi  dakin ummi tana shiga  ta fada kan gadon   tana zubda kwalla,.
 ahankali tace Allah  Allah kasa ba hakura yaya DEENi yayi ba ,.
dako na cuci kaina da kaina tashiga zubda hawaye baji ba Gani tana jin zuciyarta na neman taewatsewa tace Allah ka tausayin ka jin kai na ka mallakamin abin kaunarta deeni ina sonka deeni tunda ka furta kana sona nakasa samun sukuni dan karkace ka fasa kuka take sosai hade da sambatu ,,.

  Shadaya daidai  ummi tashigo ta dubi inda Zeenat take kwance taga alamun kmr bata jin dadi karasowa yayi tace ke lafiyarki kuwa  da kyar Zeenat ta iya bude bakinta,t ace  kaina ke min  ciwo ummi tace shine zaki zauna kina kuka ,tayi mata sannu taje takawo mata magani .

Wasa wasa sai da Zeenat tayi kwana biyar cur  batare da taga zuwan yaya faruk  ba.h hakan yasa  hankalinta  sake tashi fiyye da koda yaushe .
cikin lokacin kadan ta zabge ta sake ragewa   zazzabi may zafi  ya rufeta, jikinta ya dauki zafi gwau ,  hankalin ummi yatashi , da Ganin halin  da Zeenat take ciki  kmr zatayi kuka.
   Ummi ta kira likitan dake duba su, wato family doctor dinsu , byn yazo ne yasoma aikinsa  cikin sauri ganin yadda Zeenat din takeyi  taki magana sai zubda hawaye kawai take  ga zuciyarta na buguwa da sauri da sauri  Ganin haka yasa doctor din ya dauko abin awo ,ya  auna BP dinta ,cikin mintina da basu wace ashirin ba ya gano abinda yake damunta sannan ya daura ma drip  hade da sanya allurar bacci ciki take ko bacci yayi awon gaba daita .

 Gabadaya hankalin Ummi ya sake tashi wani irin tsoro ne yashigeta lokacin daya ,da sauri tace doctor meke damunta ?
doctor yayi shiru yana nazarin abinda zai cewa Ummi kafin daga bisani ya  numfasa ,sannan Yace  akwai abinda tasa aranta wanda shine yayi dalilin  haddasa mata damuwa har takai jinita ya hau sosai , Ummi ta sake maimaita abinda doctor yace  , doctor yace  Amman inshallahu bbu da damuwa zata samu lfy da zarar ta tashi komai zai yi dade, ummi tace to doctor na gode yayi mata sallama tare da gayamata yadda zata bata magani.duk wannan drama da akeyi deeni bai sani ba dan ko yashiga gaida Ummi baya damuwa daita ballantana yasan ko bata da lfy ne ,ita Kuma da haushi taki sanar masa Ai shi ba makaho bane

Kwata kwata Fk bai samu damar zuwa ba sai acikon  kwana na bakwai tukun yazo ,yasamu Zeenat din bayadda take yayi mamakin , yadda DEENi bai sanar masa ba gashi kusan kullum sai sun hadu .
byn sun gaisa da ummi ne ,ya fita Yace Zeenat din  ta same shi a  parlour .

Cikin tsanyi jiki ta mike tasoma daga karta da kyar, cikin gimtsewar  fuska ummi tace Ina km  zaki  kefa bakida lfy ?
 Zeenat tabata fuska dan kada ummi ta hanata zuwa tace ummi sako zan karbo gurin Yaya faruk ,yanzu zan dawo , Ummi ta bita da idanu kawai  Zeenat tace ummi sai nadawo  cikin jin haushi  da akaici Ummi  tace  kada ma ki dawo ki kwana a can  .


 Da sallamarta  tashigo parlour "Zaune ta same yaya faruk din suka gaisa ya sake yi mata ya jiki sannan  Yace  sister kiyi hakuri dan girman  da rashin zuwana kmr yadda nace, wasu abubuwa ne suka sha kaina wlh,  dan haka yanzun naxo naji abinda kika yanke,zeenat   ta danyi shr kmr mai nazari Yace kada ki damu idan  har baki son shi , kisanar dani ,danshi yace idan baki amince ba, kada atakura miki  shi ya hakura, a dan frigice tace Ai yaya kaima kasan  bazan iya cewa banason shi ba, ko dan ummi dan haka kace masa kawai  na amince .


Fk ya saki murmushi  murna yayi hamdala a zuciyarsa hade da godiyar cin nasara  yace Shikenan  ni zan wuce sai kin jimu .

 A ranar  ummi ta nemi ciwon Zeenat ,tarasa  duk tana zargin ciwan nata bazai wuce akan DEENi bane ,da daddare har nafila Zeenat tayi dan Mika godiyar ga Allah. ummi tayi murmushi tace yau km ibadar ce ta motsa  har da sallar dare ?

Zeenat tayi mata banza kmr bataji ba  tacigaba da sallarta, Ummi  ta sake cewa Allah yasa a dore in km nasamun NASURULDEENI ne nasan daga yau Shikenan .

Abinda ke sake bawa Zeenat mamaki bai wuce Ganin  yadda kullum yaya DEENi ke nuna ko in kula akanta ba gabadaya ma Gani take kmr  baisan da zamanta ba .
 ko magana ta fatar baki bata hadu su, idan ma yana guri kennan ita kanta batason zama in da yake yanzu ,Allah Allah take tabar wanje dan juriyarta takusan karewa .


Fk bai samu ganin deeni ba, sakamakon wani aiki daya taso masa ,Amman Yace masa yabari zuwa weekend ,ya same shi a gida .sai da fk yakirasa a waya ya tabbatar masa da yana gida sannan yazo  .
 zaune suke cikin parlour  deeni  byn sun gaisa fk yayi masa bayani duk yadda suka yi  da Zeenat a boye DEENi ya sauke ajiyar zuciya ,sannan   Yace  ta taimaki kanta da kanta , kennan , fk yabishi da wani irin  kallo sannan yace kai fa dan rainin wayo ne abinda yakamata kace kennan, deeni Yace nifa bawai na matsu dole sai ta amince da aurena bane .
 asalima ita din ba irin kalar  type dina bace zan dai aureta  ne  kawai ,a rashi  samun choice dina fk ya saki baki yana kallon deeni ,Yace Amman friend kasan itama tana kyawunta daidaina , sai da ya dauki lokacin sannan yace  ni nace maka  dan kyawunta zan aureta?
 Ai bata da kyawun da zai rudeni ,km wlh har ga Allah da bata amince ba na hakura , har zuwa sanda zansamu type dina.

MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:49 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
   AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO



Page 17-18


 Wata daya kennan  fk yaji "shiru DEENi bai km yimasa zance maganarsa da Zeenat ba musamman" yazo gurinsa  dan zance daman Kuma sun dade basu ga juna ba" sai dai sukan yi waya lokaci zuwa , lokaci  dama ya kirashi a waya cewa yana nan zuwa .


Byn sun gaisa fk yace friend har yanzu ban sake jin  batunka da yarinyar nan ba .
 deeni ya gyara zama ,hade da  yaja tsaki sannan ya lumshe idanunsa dan takaici da Haushi  maganar .
 ya zubawa fk ido yana kallonsa kawai domin  rasa me zaice masa Yayi   ,tsawon lokacin suna zaune a haka sannan fk yace friend hakuri zakayi dan Allah  ba wai Ina son dawo maka da hannun agogo baya bane .

 Amman idan maganar danayi  akan Zeenat ya bata maka rai, kayi hakuri.

 ahankali deeni ya furzar da iska mai dumi ya miko hannushi ya dafa gwiwar fk , Friend   ban tasamun abinda ya bani matsala kmr maganar yarinyar nan"  abin haushi duk lokacin da nayi kudirin hakura daita sai nakasa .

Kullum addu'a ta Allah yaye min ita daga raina Amman abin ya faskara ko son yarinyar ne yakamani "oho " fk yayi murmushi yace  lallai sonta kakeyi Allah yasa itama ta soka haka .

DEENi ya gintse fuska yace Ina ruwana daita first lov ce kawai damuwata ,data amince da yanzu an wuce gurin Amman tsohuwar nan sai cewa take zan cuci Yar mutane ita bazata bani  Yarinyar karama ba inzo Ina bata wahala fk yace sanin halin ka tayi dan kai din bana wasa bane  kana raina yarinyar ne dayawa shiyasa ummi batason aura maka ita wani lokacin sai inga kmr da gaskiya ummi DEENI yayi masa wani kallo dan ni bason iskanci idan abinda yakawo kennan kana iya tafiya .

Fk yace zanje in sameta da kaina kar damu .
deeni yace dama kabar ta kawai dan ko kaje ba amincewa zatayi ba.
 nasan halin first lov , da zata yarda da tunin ta amince .
na dai fada mata cewar ni na hakura dayin auren gabadaya" inda tagaji da zamana haka tasan abinyi .

Fk yayi ta dariya tare da xolayar DEENI" friend ka dai shiga da yawa da ka'ajiye duk wani girman kai ,ka dinga kiran yarinyar  kana janta ajiki ,idan ummi taga haka zatafi yarda da gaske kakeyi "Amman kai kullum fuskarka a hade  kmr hadari .


DEENi ya tabe baki, kasan Allah bazan taba iya kiran ko wace irin  yarinyar bace, da sunnan zance koba Zeenat ba. kai ma abinda kariga kasani ne "bansa ta Ina zan soma ba   ,nifa bana kawo Zeenat a raina ,in dai  first lov ta yarda " to tayi hakuri ta aureni kawai   dan ni banda wani lokacin ya mace . dan ma taji dadi ta samu miji irina  ,yakarasa fadar  maganar yana jan tsaki fk yayi dariya yace friend banda yabon kai fa , DEENI ya dan yi murmushi gefen baki har dimple dinsa ya lotsa  kai ma  kasan gaskiya fada ne dai kawai  bazakayi cikin  "nida ita wazai taimaka wani ?

 Bbu abinda zata nuna min " fari ne kawaiya ceceta  "  wanda kai kasan ko man bleaching takara bazata taba kamo nawa ba "fk yace ai shiyasa ka daurawa kanka girman kai al'amarin mata" km duk da kafita kyau ita zuciyarka ta zaba  ,ta zama abokiyar rayuwarka "  zanyi  maka iya bakin kokarina ,.

DEENi yabishi da kallo yace sannan ya maida bayansa ya jingina  da kujera , dama kabar, damun kanka akan zance yarinyar nan , wai dole ne  sai na aureta   ,fk yace tunda nace zanyi kabarni mana ,na gwada sa'a ta ko ummi zata yarda . DEENi  ya daga kafadarsa alamun shi yasani ,sannan yace tunda ka nace  kaje din Amman idan  labarin ba may dadi bane ,karka zomin dashi ba  ,.



Kmr yadda fk yayi alkawari   haka ce takasance    yasamu ummi da zance  byn sun gaisa ne   yace daman akan zance deeni ne  da Zeenat" ummi najin haka ta canza fuska " har tasa karfin gwiwar da fk yazo dashi " yayi kasa.

Ahankali yacigaba" dan girman Allah ummi kiyi hakuri ki amince da auren nan "saboda dukkansu naki ne a ganina wannan abin farin ciki ne  .
Ummi ta sake tamke fuskarta Sosai tace  faruk Ina matukar ganin kimarka da mutuncinka  zai fi kyau kabar zance nan" bana jin cewar zan iya amincewa .
  fk yayi shr yana tunanin yadda zai bullo mata  can dabara tazo masa yace to Shikenan Amman naso ki Amince domin deeni yana cikin wani hali  nason yarinyar  nan. daidai lokacin da Zeenat ta dawo daga gidansu Maryam tanac kokarin shigowa  parlour ummi  .
   ,karaf zance ya fada cikin kunneta cak taja ta tsaya jikinta ya dauki kirma .
Fk yace ummi  kin san halinshi baya daga cikin mutane masu magana biyu  ,ya min ransuwa  ba zai tabayin  aure ba ,in ba Zeenat ba ,km duk duniya ita ya Gani yake so.

 zamanshi haka nasan yana damunki ummi tace in duk duniya Zeenat yagani  yake so ita  Zeenat din ya sameta yaji ko tana son shi ? Ko haka kawai dan shi yana sonta" zan dauke  diyata ta nabashi batare da ya nemi amincewarta ba.

Nifa bazanyiwa diyata auren dole ba dan kawai Ina son na faranta masa rai ba .

Daga inda Zeenat ke tsaye tana jin komai" take jikinta ya dauki  yacigaba wara  har wani zazzabi zazzabi taji yana neman rufeta , kafafunta suka Gaza daukarta sakamakon kirmar da suke , nan ta sulale kasa tana jin yadda gabanta yashiga faduwa da sauri da sauri ,  tarasa dalilin ummin nakin aurenta da yaya DEENi .
alhalin tasan yana sonta har haka .
 ,to hakan na nufin ummi tafison yaya yaje waje ya aure wata ,  sabanin ita kennan .
kawai batayi aune ba taji saukar    hawaye nabin kuncinta .
   Da sauri tasa Hannuta  ta dangwalo hawayen dake bin fuskarta, tana kallo ta girgiza kai  kawai tana jin tamkar an diga mata dalma ne zuciya ,.
Ta runtse idanunta  ahankali muryarta cike da rauni tace meyasa ...
Meyasa ummi kike son ki ruguzamin rayuwa  please ummi ki amince na auri yaya DEENi  , Ina sonshi har bansan iya kar kaunarsa a zuciyata ba " bazan iya rayuwa in bashi ba

Fk ya fahimci abinda ummi take nufi  shiyasa yace ma DEENi ya dinga kiran yarinyar suna hira. ko km yajata ajikinsa . Ta hakan ne komai zai zo da sauki , fuskasa dauke da murmushi yace ummi idan dan wannan ne ,karki damu , duk wannan me sauki ne zamu tuntubi yarinyar muji , idan bata amince ba Shikenan .


Ummi tace da dai yafiye muku" ba ku tsaya girman kai ba, fk ya sake yin dariya yana girgiza kai  yayi mata godiya ya mike  .

Jin  da Zeenat tayi fk  yayiwa ummi sallama ne  yasa tayi hanzari  mikewa da sauri tashige bathroom din parlour din dake manne da falon nan ta fashe da wani irin kuka ita kam zuwa yanzu tafara jin haushin ummu  .


Fk na fita yakira deeni bugu  biyu ya dauki wayar , fk yace friend kafara da bani goron albishir ,cikin yanayi na ko in kula deeni yace kada kace min first lov ta saurareka ?

Fk yace ta saurareni km  inshallahu zamuyi nasara da alamun ummi ta amince  ,.
 duk yayi masa bayanin   yadda suka yi da ummi ,
 yakarasa zance  da ummu   ta nuna tanason asamu yarinyar a nemi amincewarta .....
  DEENi yayi shr sannan yace to ai wannan  shine mai wahalar dan bazan taba iyawa ba , fk yace wai kai tsorota kake jine ko yaya ?
 ,ai take deeni ya hassala a fusace ya aiko masa da wata irin uwar ashariya " wanda yasa fk yayi  sauri  cire wayar daga kunnenshi ,ya dan duba  sai daya tabbatar daya yana kan layi. sannan ya mayar yacigaba magana" haba friend meyasa kake saurin daukar zafi akan abinda bai yakawo ba .

 bance dole sai kasameta da kankaba ,ni dakaina zanyi komai.
  sai Kuma ya sausauta yana jan numfashi yace ai kai ne da wani zancen baza.
 naji tsorota akan me ,raini ne kawai banaso , yanzun dai kai kaje kasameta  kuyi magana  da in ni nakirata bafa ra'ayinta zanjira ba. umarni kawai zan bata   fk yace Shikenan sai na nemeka  .

 Zeenat  zaune gaban TV dake manne a parlour su ta hada uban   tagumi ,hade da  zubawa   TV idanun . Kallo daya zaka mata , kasan kwata kwata hankalinta bai kan shirin da'ake gabatarwa .
gabadaya tunaninta ya kashi gida biyu .

ga tashin hankali ummi taki amince wa da aurenta da yaya DEENi. ga kamil  da yasako, gaba da zance yanason kai  maganarsu gurin big dady, .
hankalinta a  matukar tashe yake  .
har ummi   takaraso inda take zaune  taba tasani ba".
 ummi  ta  zuba mata idanu kawai tana nazarinta sannan ta numfasa  sai data kira sunanta tukun ,  Zeenat tayi saurin juyo a frigice tayi firgigib tana duban ummi .
idanunta ta  zubawa ummi kmr wata mara gaskiya " ummi tace wai ke wace irin  sakarriyar yarinyar ce" da kwata kwata baki san ciwon kanki ba "kalli ummi ta nuna jikin Zeenat da dan yatsanta , dube yadda kika dawo ,duk kinbi kin sakama kanki tunanin banza ji yadda kika koma  duk kin tsotse kin rame dan jarabar tsiya ,anason a karemiki mutuncinki ,kinki natsuwa, kisan haka  .
sai kiyi tayi ai.

 cikin haka fk yayi sallama yashigo ya zauna akan kujerar one site  yana   gaida ummi
Ta amsa masa  fuskarta a gimtse da tasan kwanan zance "  Zeenat ma ta gaisheshi tsam mike taje takawo masa abin sha  .

,ummi ta tabe baki tana hararata dan takaici  sannan ta sake kai dubanta ga fk  din" tace   DEENI fa yana dakinsa .
   Fk yayi murmushi yace ai  ba gurinsa nazo ba ,jin haka yasa  ummi tashare   , ta cigaba da kallonta , gabadaya  parlour ya dauki shr tamkar babu mutane a cikinsa  baka jin motsen  komai sai karar TV .
Zeenat kam kamewa tayi tashiga hankalita dan motsi kadan  , ummi zatace tafiye   rawar kai .
 ganin shr yayi yawa     yasa ummi ta mike tabar gurin ta nufi dakinta . Parlour  ya saura daga Zeenat sai fk .

 yana Ganin  ummi tashiga dakinta yasa ya  juyo  yana fuskantar Zeenat yace sister wajenki nazo fa  .   tace to Allah yasa dai  lfy yace lafiya  nasan zakiyi mamakin zuwa na ?

Tace bawani mamaki killa akwai abinda kake son nayi maka ne .
yace ba wannan bane nazo ne dan nasanar miki da wani abun alkhari koda yake bansan yadda zaki dauki abun ba.
  tsab Zeenat tagane abinda yakawo shi gabanta taji ya tsananta faduwa ,.

fk yace deeni ya duba duk cikin en'mata dake cikin  family din nan.
 yaga bbu wacce tayi masa km tadace dashi sai ke .
Zeenat ta zaro idanu waje kmr da gaske  ta nuna kanta    tace ni fa kace yana so...


Fk yace bawani abin mamaki bane , Dami kika tsinta a kala ,a ranta tace maganar ka gaskiya.
  fk yace yanzu me kika gani idan kin amince , magana zata wuce gurin big dady kai tsaye  batare da bata lokacin ba .
ta tabe bakinta kmr batayi murna dajin zance ba  ,  sannan tace gaskiya kagaya masa kawai yayi hakuri  dan ni  narigada na tsaida wanda zan aura ,.

fk yace waye shi km a ina yake   km kin kai maganar wajen big dady ne ? Duk alokaci yajero mata tambayar ,tace Ko daya muna dai shirin yin haka fk yace yace shi din wanene tace wani ne acikin family dinmu yake humm yace  inbaki shawara ta daga masa kanta" zan so ki dakatar da koma waye.
 dan kowa zaki aura ina tabbatar miki ba zai taba kai kmr DEENI ba .

ke kanki kinsa samun irin su DEENi sai an tona. zakiyi alfahari samun  mijin kmr sa "mata dayawa suna ,sonshi ban sani ba kodan  sun fahimci qualities dinsa ne .
sai km yace amman bazan takura miki ba in kinga bakison shi Shikenan  .
ta kalleshi  a shashance hade da wani irin salo sannan tace nifa bance maka bana son shi ba  na dai kawai kace masa na  tsaida wanda zan aura .
Kaga  yanzu idan na canza raayina da sauri haka shi saurayin nawa  bazai  dadi ba .
ka dai bashi hakuri Allah ya hada kowa da rabonsa na alkhari .

fk yayi shiru yana cizan yatsa hankalinsa yasoma tashi  "karfa yarinyar nan ta kwafsa masa yazaci yana mata zance zata amsa da murna  ya fadi haka a kasan ranshi.
can km yace to ni yanzu mekike son nace masa ?

 Ta sake tabe baki yace Kafada masa gaskiya kawai , yace ba za kiyi tunani akai ba kafin ki yanke hukunci ,ko km kuje kisamu wanda kika san kin amince mata km tasan deeni  din sosai tabaki shawara akai, Zeenat  tace naji zanyi tunanin  .

Fk Yace Shikenan zan sake  nemeki zuwa  gobe naji abinda kika yanke akai , tace badamuwa .

Byn ya tafi, ne tashiga dakin ummi  tana murna cike da farincikin burinta yakusan cika ,fitowar ummi kennan daga bathroom aiko tana ganin yanayinta da alamun tace musu ta amince  ,take ta sake daure fuskarta , ta  rufeta  ta fada, ai gashi nan saboda baisan darajarki ,da kimarki ba sannan  bai dauke ki da mahimmanci ba ,yakasa zuwa da kansa sai  abokinsa ya turo miki nasan  jikinki na rawa kika   amincewa ko ?.

 Zeenat taaba fuska tamkar zata saki kuka tace nifa ba wani rawar jikin danayi   .
  ummi tace wlh kiyiwa kanki fada, akan sakarcin da kikeyi ke kmr ba macce ba .
 sam bawani  jan aji irin na sauran mata .
 Zeenat ta sake bata rai sosai .
 ummi tace gaki nan ga deeni ,inda shine nabarki dashi ya isheki wando da riga .


A waya DEENi yaji duk yadda sukayi ya dinga mamaki wai wannan yar yarinyar ce zata ce sai tayi shawara to dawa zatayi ?  Km ita ce wa ?

Fk yace itace mace deeni yace dan Allah  malam imin shiru shiya sa fa kaga bazan iya kai kaina gareta da sunan Ina sonta ba bare tamin salo . Nan km yau zazzagawa fk maseefa yana Ai shi  yaja masa duk wulakancin da'aka masa fk yace kwanta da hankalinka kavarni daita kawai nasan zata yarda ma kawai dai itama so take ta nuna mana itama macce .
[5/7, 7:53 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO


Page 13-14



Bangane fita zakayi  ba byn ko breakfast bakayi  ba ina fa hankalce dakai fa  duk kwanakin nan bakason  cin abinci,
ina  zaka ma tukun danaji kace fita zakayi   naga week end ce  yau .ta hade fuska ta mau hade da zuba masa idanunta.
Ya dan yi murmushi gefen baki har  dimple dinsa ya lotsa" kyaunsa ya sake bayyana" ya mike daga kan cinyarta ya zauna sosai shima  yana kallon yanayin  umminsa"  yana jin yadda soyayyar Ummi nasa  fiyye da komai nasa  "yana sonta baya son damuwarta itace duniyarsa sannan itace ke  tattare da duk wani farincikinsa  tana tsantsar " son  shi da nuna masa duk wata kulawar da uwa kadai zata iya yin haka  .

Hannuta yakamo duka cikin nasa ganin yadda ta damu muryasa a sanyaye  kmr koda yaushe  yace am so sorry my first lov muje zanci tayi murmushi tace kai ko hade da  dan dungure masa kai "dan bazata iya fushi dashi "shi kadai Allah yabata " batada. Kmr sa  duk duniya  . Cikin dan daga murya  Ummi   tayi kiran  zeenat .
 DEENi ya  yamutsa fuskar sannan ya langwabar da kai   yace kibarta kawai  "first lov .
ki zuba min da kanki nafi son naci dagareki dan ma banson wahalar dake ne ma  da sabon girki zaki min yakarasa fadar  maganar cike da shagwaba " ummi ta dubesa ta sake yin dariya tace  Allah yashirya min kai  yace Ameen  yana kashe mata idansa .

byn yagama cin abinci duk da bawani abin kirki yaci ba "Amman hakan yatiwa ummi dadi ko bakomai ya dan saki ranshi ba kmr  kwanaki ba"  wayarsa ce ta sake  karade parlour da  kara wanda tun soma cin abincinsa  yake jin kukanta  "Amma ya" share.
 ahankali yasa hannu ya  dauki wayar  yana kallon screen din " sunan FK yagani rubuce yana wayo "tabe baki  Yayi kana ya  manna wayar da kunnenshi , , FK najin alamun an daga wayar yace Yayi angon zeenat da girma "kujerarka . DEENi yaja tsaki yace ya'akayi  ne" sarkin matsala.

  bangaren  FK kuwa shekewa Yayi da  dariya    sannan yace ina waje ina jiranka fa dan  banson nashigo muyi westing time dan nasan halinka da son jikin tsiya " shima DEENi  bay wani damu da shigorwasa ba  dan baya son ummi  tasan inda zashi  ,

  'Umminsa yake kallo har sanda yagama" waya sannan yace mata shi zai fita sai ya dawo  tayi masa a dawo lfy  " mikewa  Yayi tsam cikin tafiyarsa ta kaisata ya nufi hanyar kofar fita ya daura hannushi kan handle ummi takira sunansa ya juyo yana dubanta tace kar kade fa  yayi murmushi yace love you mum ya  murda kofar  ya fice  .

Tsaye ya iske FK shi kadai jingine da jikin motar DEENI hannuwansa rungumeta da kirjinsa DEENi  ya Mika masa suka gaisa sannan suka  wuce kai tsaye gidan big dady.

  FK na gaba DEENi na biye dashi a baya har suka karasa cikin gidan  suka nufin  inda suka san zasu  tarar da  big dady .

 zaune suka hango  tsohon mai tarin shekaru da dattako,sai dai" ya dan manyanta kadan  domin shine "dan"  Muhammad bello khaliyal na farko  Kuma shi ke yanke  hukunci ga duk abinda yataso dangane da   komai" na cikin family  .

Zaune yake  idanunshi manner da  medical glass "da Gani kasan nakara lafiyar ido ne.
 suka karaso inda yake da sallarmasu ,da  fararsa yake dubansu.
 ya ajiye   jaridar daily trust  din dake hannushi gefe cikin sakin"  fuskarsa dauke da murmushi ya amsa sallamar sannan suka gaidashi ya amsa yana tambaye aikinsu" suka ce alhmd .
shr yabiyo baya tsawon lokacin kafin da tsohon ya dago ya sake dubansu.
 da  fk, suka hada ido dan DEENi tun byn gaisuwar da Yayi masa Yayi kasa da kansa yana kallon yatsun kafarsa" tsai Yayi yana nazarinsu duka sannan   yace lfy  dai naganku haka duk da yana ganinsu koda yaushe "amman wannan zuwan nasu  da dan banbanci "sai daya sake maimaitawa, tambayarsa sannan fk Yayi gyaran murya yasoma yi masa bayanin abinda ke tafi dasu.
Sannan  yakara danashi maganar tsakaninsa shemah .
  big dady yaji dadi Sosai matuka da jin haka  duk da yasan kusan irin aure da akeyi kennan a family din .
Amman duk da haka yaji dadi fiyye da kowani aure da'akeyi family din.
Yana murmushi  yace har kun daidaita junan ku kennan ?
fk Yayi tsuru tsuru yana kallon big dady" yayinda   shi  DEENi har zuwa yanzu kansa na soke a kasa" yana jin  duk abinda big dady ke cewa. take  yaji karfin gwiwarsa tayi kasa big dady yace    uhmm kun gama daidaita kanku  ?
still fk ne ya sake bashi amsa  yace A'a sai dai shi DEENi ya sanarwa umminsa" amman bata amince da abun ba.
 big dady ya kira sunansu daya byn daya, a tare suka dago, suka zubawa masa ido.
 big dady yace kuje ku nemi amincewarsu ku daidaita tsakaninku  inyaso sai asan abin yi

 DEENi zaune tamkar an dasa shi ji yayi kmr  kasa ya tsage  ya shige  ciki haka yaji " dan wani irin kunya yaji tamasa rubdugu dan haka  da kyar yasamu ya iya Mikewa  tsaye    suka bar part din  jikisu duk  a sanyaye barin ma fk da bai taba tunanin haka ba .

Suna fitowa daga part din big dady" DEENi yasoma zagin fk yana bude masa wuta , yace daman ka kawo ne a sake nuna min iyakata ?
 ,fk yace haba DEENi ka natsu mana musan abinyi  "wlh ko ni kaina bansa haka zata faru ba dan Allah kayi hakuri ka sausauta  wlh na dauka  komai zai zo da sauki shiya gaji nace muje . wani irin duba DEENi ke jifansa dashi " DEENI yace  ok wani sabon  rainin wayon  zaka sake kawo min .
gabadaya fk yakasa cigaba da magana illa idanu daya zubawa DEENi yanzu yace son zeenat  yake" yace masa sam ba haka ba .
 DEENi ya tsaya sosai suna kallon juna shi  da kf  .
a fusace yace kasan Allah kasan yadda zakayi da haukar, damuwar da kaman nami   dan ban ai keka kabani irin wannan gurbataccen shawar ba.
Gabada ka rusa min komai ,  fk dayaga hassala shima  jin zantuttukan da DEENi ke furtawa .
A harzuke yace  ai bani  nace kazo min da shawarar taka ba " iya abinda naga  zan iyayi  ne" na sanar maka.
Kai tsaye ka fito  kace  daman can kana son yarinyar" bancin haka daga baka shawarar , meye naka na damuwa daita .
 DEENi bai san sanda ya  dunkule hannushi" zai kaiwa fk naushi a baki  ba.
Take   fk ya goce yana kallonsa gabadaya  yanayinsa yagama canzawa sai huci yake kmr mayuncin zaki .
Fk  yace wai meke samunka ne ?
 kodai  kasha wani abu  ne yau , a fusace DEENi yace wuta nasha ba wani abu .
Sai daya furzar da huci mai zafi  sannan yace  kasan Allah sai dai kasan yadda zakayi da tashin hankali daka jefani ciki .

fk yace idan ba  haka ba Kuma fa "DEENi Yayi kyacci yace I will finish you....  ya wuce fuuuuuu kmr wani zaki .fk yabi bayansa da sauri yana kiran sunanshi  yayi banza dashi yacigaba da tafiyarsa da sassarfa har yacimasa ya ruko hannushi "da sauri DEENi ya juyo, ya bige masa  hannu " fk yace haba DEENi meyasa kake daukar komai da zafi ? DEENi yace da fetir ne kasan Allah idan har kana son zaman lafiyarka  dani " wlh ka nemo solution ya wuce nan yabashi .


Cikin tsanyi jiki zeenat ta mike tsaye  byn taci kukanta ta koshi . bathroom tashiga ta wanke fuskarta tukun  sannan  ta fito' ta murda handle din kofar ' daidai lokacin da shemah ta mike tsaye itama " tasa byn hannuta tana  goge fuskarta " yayinda  wasu ke sake silalowa" wani irin kallon zeenat  ke binta dashi  ,kmr takasheta haka take ji wanda kallo daya shemah tayi mata "tarasa dalilin dayasa zeenat ke mata irin wannan kallon  haka  .

Zeenat  tace munafuka ashe zuwan dakike mana gidan" ba dan Allah kikeyi ba.
Shemah tace lfyr kuwa , bangane nufinki ba.

 zeenat tace zaki gane manufakar banza kawai daga karki sake shigo mana gida tunda kinada manufarki ta zuwa .

 jin haka yayi mugun  hassala shemah, gashi daman tana  tare da  haushin abinda DEENi Yayi mata , hannuta  tacire ta dauke zeenat da wani  mari wanda ya frigita zeenat  .
ai kafin ta sauke hannun  zeenat bata tsaya wata wata ba" ta damki makonshi shemah tace ni kika mara.. kika mareni daga bazaki sake marin wata ba ,wani irin nishi shemah ke fitarwa tana mutsu mutsun kwatar kanta har hawayen wahala take fitarwa ,zeenat tace   ba kukan soyayya kikeyi  ba zan aikaki   abarzahu inyaso kya ji dadi yin kukan da tushe .
Km still tana damke da makoshinta  " tace nufinki kice kina  son yaya DEENi ko .

  Wlh yarinya  karyar tasha karya " da kyar shemah tasamu tasa iya karfinta ta kwace kanta  daga rikon da zeenat ta mata .
 Take suka suma kwokuwa da juna gabadaya  hayaniryasu  ta cika gidan ,a tsorace ummi takaraso gurinsu ta shiga tsakanin" zeenat da shemah wacce har shedewa take saboda kukan dayaci karfinta gabadayansu  fuskarsu  tayi jazir,.
 zeenat na kuka shemah na kuka cikin fushi da bacin rai ummi ke tambayar su abinda ya hadasu fada amman cikin bbu wanda yabata amsa har sanda   " DEENi yashigo gidan ya samesu  tsaye cirko cirko , yaja ya tsaya  yana jan tsaki dan tun shigowarsa yake jin hayaniryasu yanzu ma  ganin ummi ne yasa ya tsaya ,  da kallo yabisu dashi " ummi  na  ganinsa tace yauwa gara ma  daka shigo , ta sanar masa abinda faru ummi nagama fada masa takama gabanta  .

   ai yana gama jin abinda umminsa tace ya fara dauke zeenat da wani mahaukacin ,mari dayasa taji dan guntun fitsarin dake makale da mararta zubowa ,  itama shemah bata nata sannan ya gwara  kansu gabadaya  waje daya jikake gum.......  Bbu wacce tayi kokarin yin kuka cikinsu dan sunan halinsa sarai  bakaramin aikinsa bane ya hada musu da punishment.

 tsawa ya daka musu   yace kowace ta takama gabanta  tun bai sabauta musu jiki  ba , hade da cewa yan iskan yaran kawai  .

Dakinsa ya  wuce yasoma  zariya daga farkon daki zuwa karshe  hannuwansa duka yasa yana balbale botura rigarsa" wani irin zafi yake ji  a zuciyarsa tamkar ana zuba masa barkono , gumi ke tsatsafo masa takoina kmr ba dazu yayi wanka ba " sai daya balle botura rigar ya cire yayi jifa daita ya  fada   kan bed   idanunshi na kallon sama  celling dakin ahankali .
Ahankali yasoma runtse idanunshi  har ya rufesu ruf  gabadaya tunani mafuta kawai yake tabbas indai sai ya tunkari yarinyar nan da sunan yana sonta to wlh ya hakura daita har abada kai auran ma yafasa gabadaya  .


MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:54 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO


Page 11-12


Washegari bai tashi da wuri ba sai wajejen shabiyu na safe yatashi. yashiga, bathroom byn ya fito ne yayi tsaye gaban mirrow yana kallon every part of him ,tsawon lokacin yana tsaye yana kallon kansa ta mirrow kafin daga baya ya janyo wata karamar   stood dake gefe  ya zauna .
hannushi ya dora a saman fadaden kirjinsa yana shafa kwantaccen gashin kirjinsa  hade da lumshe idanunsa "shi kansa yasan duk matar data mallakesa  matsayin mijinta bakaramin Lucky Tayi ba .

cikin sanyi jiki tamkar macce yasoma    shafe jikinsa da body lotion "  DEENi na kashewa kanshi kudi fiyye da tunanin may karatu ,
 mikewa yayi cikin tafiyarsa ta kasaita ya nufi cikin bedroom din shi dan saka kayan " har  ya nufi kofar dazata kaishi parlour" sai ya tuna ana jiransa dan haka yaja  tsaki  mtssss sannan ya nufe kofar bedroom dinshi  byn yashige tare da cewa koma waye zai tafi idan yagaji da zama dan yanzu baida lokacin kowa  .


Shiryawa yayi cikin wasu hadadun kananan kaya wando blue jeans da  riga longslive" wani irin kyau Allah yayi masa na daukar hankali"  ya isa kan durowa ya kwashi wayoyinsa ya zuba cikin aljihun wandonsa "ya sanya takalmansa mai sawun ciki  ya zura hannushi daya  cikin dayan aljihun .


Shemah ce zaune  a parlour DEENi  take  zaman jiransa "wacce     tun karfe  tara na safiyar ranar   ta dako samamko son ganin DEENI din.

  da farko bedroom din ummi ta nufa , sanin datayi dole zai shigo gurin ummi ,ganin har ummi tagama abinda take  tadawo main  parlour dinta yasa itama tabiyo bayanta , .
Ganin tagaji da zama   kusan 1 hour tana  zaune  zaman jiransa  Amman bata ga alamun. fitowarsa ba  yasa tacewa ummi dan Allah takira mata shi .

 Ummi takirasa  tasanar dashi bai ce  da ummi  komai ba dan kusan  da haushi yatashi . Ita Kuma ganin yayi shr yasa tace mata taje part dinsa .


Koda ya yafito falonsa yaga mutun zaune shi duk tunaninsa FK ne ko cikin abokan aikinsa kallo daya Yayi mata ya dauke idanunsa daga kanta "yi yayi tamkar bai ganta  ya nufi hanyar fita. ta taso da sauri tana kiran sunanshi " cigaba yayi da tafiyarsa danshi a ganinsa bai ga abinda zai sa ya tsaya ba ,.
 ganin saurin bazai mata ba , dan  haka ta kara da dan  gudu da sassarfa har ta cimmasa  ,a  daidai cona da zata kai mutun main parlour din gidan tasha gabansa da sauri  tana sauke ajiyar zuciya hade da cewa dan Allah yaya katsaya magana nake son yi dakai .
 dubanta yayi tamkar bazaiyi magana  sai Kuma yace  meyye matsalarki dani ? Dan ji Yayi kmr ya dauketa da maruka " Kalmar daya fada ne yasa taji zuciyarta ta tsinke "  Tayi wani irin tsalle kmr zata tafasa kirjinta ,.
Tayi shiru tana tattaro kalmar dazatayi amfani  wajen fahimtar dashi abinda ke ranta .
  cikin sanyi murya yace ina zaton kin manta ko ni wanene shiyasa kika tareni , sai da  ta saita kanta sosai, ta'aro jarumta takara akan wanda take da"  sannan tasamu kwarin gwiwa. cikin marairaicewa murya irin ta masu neman taimako tace dan Allah yaya" kadan bani aron  lokacin uziri ne dani.
 yamata wani irin duban dayasa yanhanji cikinta kadawa sannan yace uhmm ina jinki kuma ki tabbatar da uzirinnaki mai ma'ana ne .
"da idanunta ta amsa masa dan gabadaya  ilahirin jikinta  kirma yake tsabar rudewa datayi har wani gumi take fitarwa na wahala.
 tun ba yau  ba DEENi  yasan shemah nason furta wani abu gareshi Amman rashin ganin fuskarsa yasa taki tunkarsa shi bema san dalilinsa na tsayawa ba  .
 Shi kansa yasan  dole wannan ranar zata zo komai daren dadewa  ".

 ahankali take sauke ajiyar zuciya saboda fargaban da tashin hankali , abinda  zai biyo baya " numfashi taja hade dayin   kasa da kanta dan sam bazata iya kallon kwayar idanunshi a wannan lokacin .
Ahankali    tasoma magana muryata  kasa kasa  cikin in...inna ,tace  daman ..daman..ina son sanar dakai   " ina..ina so.....da hannushi ya dakatar  daita" tun bata kai ga karasa maganarta ba  tare da buga mata wata irin razananniyar  tsawa  wanda yasa ba shemah ba ,har zeenat dake kokarin  fitowa daga dakin ummi zuwa parlour "ta   koma cikin daki da sauri " ta manne da jikin kofar  hade da cewa wayyo... Allahna me Kuma yasame sa  haka cikin tashin hankali ta sake mannewa da jikin kofar .   , hatta ummi dake zaune a falo  say da taji amon muryasa  ,wani irin kallo yake jifarta dashi   yace kina.... me uhmm repeat what u say   ,  lip's dinshi  cikin bakinsa yana cizawa sannna yace  what ar u try to  say ,ya sake jiho mata wata  tambaya, still shr kake jin shemah  ba bakin magana Amman gabadaya ilahirin jikinta ya dauki kirma .
 Cikin isa da takama yace u better keep what'ever you won't say before I sikater you now  jikin  shemah yacigaba   rawa kafafuwanta suka Gaza daukarta dana sani kuwa tayishi yafi cikin buhu ,  ya tsareta da mayatattun idanunsa " murya a kwasashe yace     na sake jin kin Kuma furtamin  wannan bazar kalmar wlh azim  zakiga yadda zanyi da namanki stupid girl kawai.
 ya ja tsaki  ya wuce abinsa ta tsaya nan tana bin bayansa da kallo  ranta a bace  batasan lokacin da Hawaye yasoma zubo mata   tana tunanin yaushe ne zata daina kuka akan son DEENi mutumin da take matukar so tamkar ranta  mutumin da mata ke rububin son shi  mutumin dayake jama mata aji ga shegen kyau da kwarjini " nan ta zube kasa  ta risgar kuka  ahankali hade da sa hunnta duka ta toshe bakinta dasu .

Zeenat dake tsaye jikin byn kofar  dakin ,banda kirma  bbu abinda jikinta keyi , tsabar frigice jin abinda shemah ke kokarin yi' domin taji  duk abinda ya faru tsakanin yaya DEENi da shemah tsabar  tsoro ne ya hanata fitowa ,wani irin kishi ne taji yana taso mata tun daga kan tsintsiyar kafarta  yana bin ilahirin jikinta hade da kashe mata duk wani  gabobin dake jikinta ,  taji a ranta  da tana iya fitowa,. tabbas  da ita kadai tasan  yadda zatayi da shemah, tsinuwa kuwa iri iri  bbu wanda zeenat bata aikawa shemah ba .

 , ahankali zeenat ta sulale   kasa ta dora hannuwanta duka bisa kanta.cikin kuka take cewa  Shikenan ummi tacuce ni  zata kai ni  tabaro "gashi taki yarda da aurena ,da yaya DEENi ga wasu can suna neman   farautarsa .
,ba tasan tana shirin jefa diyarta cikin halaka bane akan tilon danta.
  dan ita yanzu ji take zata iya yin komai akan DEENI  .
Ahankali  Tace ita yanzu yazatayi da ranta , idan Kuma  yace hakura daita fa ?  Taji gabanta fadi
Da sauri tasoma girgiza kanta tace hakan ma  bazai taba faruwa  ba inshallahu sai ta aure yaya DEENi  mijinta ne ita kadai , .
dan ita yanzu wani irin son DEENi din ne yashigeta na  farat daya ,kmr kar taji ya furta yana sonta ...itama  taji tana maseefar kaunarsa ,  Ita taji ta Gani zata iya rayuwa dashi  akowani irin  hali.
 kawai,a hankali ta sake  ta saki  wani irin  marayar kuka mai ban tausayi  tana furta ummi karkimin haka dan Allah  ..kar min haka ummi ke uwace gareni har da rabi .
dan Allah karki rabani yaya DEENi  wlh zan iya zama dashi a haka , duk munin halinsa ina son shi  " tunda harshi  ne ya furta yana sona ...
 gabadaya  ta rikece da wani sabon  kuka tana sambatu .
 kuka tayi sosai har da shesheka ahankali ta sauko da hannuta bisa kirjinta" ta dafe kirjinta dataji yana mata  wani irin ciwo zuciyarta na  dokowa da sauri da sauri  zeenat ta runtse idanunta dan ita kadai tasan yadda take ji.....

  ta ciki  dakin zeenat ke rizgar  nata kukan ,yayinda shemah da ke  waje durkushe ta nata   .


 Taku yake cikin izza da jin kai da jin shi wani ne yake takunsa har yakaraso ya zauna kujerar da umminsa ke zaune ya dora kansa kan cinyarta "ita Kuma ta'ajiye jaridar dake hannuta tun  soma jin amon muryasa ta daina karatu  datake "ya sakar mata murmushi  gafen baki tamkar bbu abinda ke damunsa ,yace gud morning my first lov ....
ta daura hannuta bisa sumar kansa tare da fadin morning my son yakatashi lfy , ya dan tabe baki sannan yace nut bad  ....
 tace ya'akayi ne son  me kakeson cine akwai dinshi iri iri akan darning wanda   orready zeenat tashirya komai  .
 turo baki yayi cike shagwaba har zaiyi magana " kome ya tuna sai Kuma ya fasa cewa komai " ummi ta tsurawa fusharshi idanu tace kayi shr ya lumshe idanunsa  muje kayi breakfast din ina lura da kai tunda kasoma zancen yarinyar nan bakason zama  ma a gidan  ballanantana Kaci abinci  ahankali ya ware idanunshi akan umminsa sannan yace first lov  na koshi fita ma zanyi yanzu ....



MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:56 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO



Page 9-10


Zeenat kwance a  bedroom din ummi hannuta rike da  wani English novel   face to face tayi zurfi cikin karatun novel din saboda yadda  take enjoy din novel din ya .

Yaya DEENI ne yashigo gaishe da ummi    kafin yafita aiki  ,byn sun gaisa ne ummi  tace har ka shirya   fita kennan ? Yace mata eh sannan yaja ya tsaya yayi  shr ya zubawa ummi idanunshi .
ummi ta dubeshi tace da magana ne ?   Tunda tarigada tasan muddin yayi shr irin haka to da magana a bakinsa.

 koda yake tasan dai zance nasa bai wuce maganar zeenat bane " Kuma daman tana son zeenat din tajima kunneta idan ta amince ruwanta "
dan haka ummi kalleshi da kyau tana nazarinsa ta numfasa sannan tace masa kayi shr alhalin nasan da magana abakinka   .
, muryasa a shagwabe yace first lov kan dai maganar zeenat ne ,dan Allah first lov, ba yabon kai ba  "ina da qualities  din da za'a bani auren  kowace irin mata nake so" Kuma ko Yar gidan waye ,.
Yar taki ma daba wani kyau ne daita ba" dan ma zan taimaka mata "ya fadi haka fuskarsa a hade ,.

ummi tace duk da haka day bazan bada diyata ba kaje waje ka gwada sa'a r ka" wai ma in tambayeka DEENi yamaida hankalinsa sosai  ga umminsa" tace   kai da kake ta damun kanka da zance nan  kullum. kasamu ita yarinya da maganar ,kun daidaita kanku  ne ?
DEENI yace uhmm kece dai zaki sanar mata, ummi ta nuna kanta  da dan yatsanta,  nice ma zan tayaka  yakin nemar maka soyayyarta" lallai ma bason auren nata kakeyi ba"  kashare zance kawai tunda baka shiriya neman aure ba. yace to ni first lov in na fada   sai  naga tamkar Raina ne zatayi, ummi tace kunji girman kan ba  a hassale ummi tace dan Allah kayi hakuri kabar zance nan. haba duk kabi katadda hankalinka da nawa. yarda ne dai bazanyi .
dan haka   kayi hakuri kabar zancen nan kwata kwata dan ba yarda zanyi ba .

DEENI daya gaji  dayiwa ummi magiya ya hakura ya ficewarsa ,yana jin takaici kansa, tunda daga lokacin da zeenat taji DEENi ya ambaci sunanta ta mike zubur zaune daga kwanciyar datayi, hankalinta a tashe jikinta har rawa yake tsabar rudewa"   ita zeenat din yaya DEENi  yake nufi ko wata daban.
 ahankali ta furta in ko ita yake nufi dakuwa ta more a rayuwarta, dan gaskiya  yaya DEENi ba irin namijin da mace zatace bataso bane , ahankali ta sake furta A'a dan Allah ummi kada kimin bakinciki mana.

 tana jin fitarsa ta fito da sauri daga dakin tana kallon ummi dake zaune tana jan carbi,  zatonta ko ummi zata mata maganar ne. Amman sai taga sabanin haka .
  dan kuwa ummi  ko kallon inda zeena take tsaye batayi ba.
 dan tarigada tasan taji komai" to Kuma bayanin me zata tsaya yi mata. Ta dai yi shr ne  taga yadda zata dauki lamarin .
Can kuma, ummi ta dago tana duban zeenat din tana nazarinta" yayinda zeenat din itama ummi take kallo" har zuwa lokacin  ummi batace komai ba .
sai ma  kau da kanta gefe datayi  , ganin ummi bada niyyar ce mata komai  ,yasa zeenat kira sunan ummi"  ta juyo tana duban zeenat din da kyau".
 ahankali cikin sanyi murya tace ummi wai wata zeenat din yaya DEENi keso ?
Ummi ta dan tabe baki sannan tace dan Allah rabu dashi  wai ke yake nufi "da sauri zeenat tasa hannuwanta duka ta dafe kirjinta dasu tana zaro idanu waje "tace  da gaske  ni yake so ?
ummi tace zan miki karya ne"  zeenat ta marairaice murya tace shine Kuma ummi zakice  masa baki yarda ba.

 ummi tace to may kike nufi ,kina son kice min kina son DEENi kennan ? Zeenat Tayi shr dan bata da amsar bawa ummi dan  gabadaya ilahirin jikinta bbu inda bai dauki rawa ba.
 ummi ta sake yin magana daman kina son DEENi ne naga duk kin tada hankalinki  haka ?zeenat tace nifa bance ina son shi ba Amman ke meyasa zakice A'a Kuma ma mayye dalilin dayasa kika ki amincewa ,ummi tace ok tutseni zakiyi" kan naki yarda ko yaya , zeenat tace ba haka bane" ummi tace tsaya ma kiji  abinda yasa naki yarda, DEENi "da" nane' ni haife shi da cikina sannan ke ma kinsa halinsa sarai da shege miskilanci da saurin jin haushi  mutun ,abu kankani ke hassalashi ga tarin  girman kan tsiya, zeenat ta tsugunna nan gaban ummi  hade kamo hannuwan ummi  duka cikin nata muryarta sanyaye tace  haba  ummi dan day kawai saboda wannan halin nasa ne "zai sa kike amincewa  , in dai dan haka ne' ni na amince da aurensa  kinji .
ummi tace duk kinbi kin koma kalar tausayi wai ma  meyye birgeki   da DEENi  ne naga duk jikinki ya dauki  rawa haka ?.
 Zeenat tace ai gaskiya yaya ba irin mutunmin da za'a tsaya cewa ba,aso bane ni dai na amince ,ummi tace ko kin amince, ni nace A'a ban yarda ba ,.

Zeenat ta mike  cikin fushi tayi bedroom din ummi .
da kallo ummi tabi bayanta dashi ummi taji matukar mamakin ganin reaction dinta musamman da tasan zeenat din ,bata fiyye nuna fushinta akan abu ba .

Koda tashiga dakin ma waje tasamu ta zauna abunta tayi tagumi batayi aune ba, kawai taji  hawaye na silalowa mata.
 ita kanta tasha mamakin ganin hawayen  na zuba a idanunta "ta tambayi kanta  to  daman can tana son DEENI ko yaya? domin abun itama yayi maseefar  daure mata kai ".
kuka takeyi " iya karfinta hade da ganin laifin ummi din ,to meyyesa ummi zatace batason aurenta da ya'ya DEENi  byn ita tasha kisma haka a ranta .
taci  kukanta sosai har sai da taji alamun kanta ya fara mata ciwo ta runtse idanunta  sannan ta kwanta "nan a gefen   bed din ummi tacigaba rera kukanta kasa kasa .

Yinin  ranar tayi shi ne cikin daki hade da  tunanin  DEENi  da kitsima kalar    rayuwar da zatayi a gidan DEENi.
 Da zarar taga  ummi kuwa  take hade fuskarta saboda jin haushin abinda tayi " .
kusan zuwa Maryam uku gidan "Amman zeenat taki saukowa kasa" dan gabadaya takasa samun  sukuni  gabadaya haushin kowa take ji.
,ita kuwa ummi sai binta take da idanu dan ma kasa magana tayi ,  gashi  ranar Sam DEENi ma kin dawowa yayi da wuri sai wajen shabiyu , .


haka ma washegari tun asubar fari yabar gida  ya dai shigo ya gaida umminsa a tsaitsaye.

 ,byn ummi ta idar da sallah ne kafin ta soma lazimi ,  yayinda zeenat ke kwance akan bed , idanunta a runtse tamkar  may  bacci Amman Kuma ba  baccin take ba .
ummi takira sunanta kusan sau uku Amman tayi mata shr alhalin tana jinta.
 ummi ta sake kiran sunanta  tace zeenat nasan kina jina Kuma idanunki biyu Amman kika min banza , hade da ganin laifina .
bakomai yasa kika ga naki yarda da maganarki da DEENi  ba" nasan halin DEENi ciki da bai bashida dadin sha'ani kwata kwata gashi da bakar zuciya tsiya azo ayi auren nan yazo yana  gana miki azaba, .

ni.. nasan abinda nake gudar miki Amman inda kinkiji  ke kika sani , kije Allah yabada sa'a .
Amman ki sani idan akwai wanda zai ji dadin aurenki da DEENi a bayana yake, Amman duk da hakan bazai hanani fadar gaskiya ba idan tazo.
 Kuma shawarata gareki ki rage rawar kai dan idan ya  fahimci haka  zaki sha wulakancin, da karshe  km mutuncinki ya zube a gurinsa.

 ga zaton ummi  zata ji zeenat din tace ta hakura da auren DEENi din ne  Amman sai ganinta tayi ta duro daga kan gado ta zube gabanta  durkushe.
 , taji tace idan dai har kin amince ummi  inshallahu bbu abinda zai faru .

Ummi tayi shr ta tsura mata idanu tana kallonta  ummi tace kina nufin kin amince zaki auri DEENi kennan ? Zeenat tayi shi shr  takasa cewa komai ba sai karyar da wuya datayi , ummi ta sake duban  tace ke..bafa zan yarda da auren nan ba  . take zeenat ta fashe da wani irin  kuka tana bawa ummi hakuri ta amince dan Allah abin ma ya daina bawa ummi mamaki , yadawo bata  tsoro ,.
Cikin kuka  zeenat ,tace ai shi yace yana sona " to ta yaya ke zakice A'a ummi tabita da wani irin kallo tausayi , aranta kuma  tace ya'yan yanzu sam basu da kunya   . wani irin son zeenat din ne taji yana  ratsa ko wani part  na jikinta.
 ga tarin tausayin yarinyar dake matukar damunta ,Amman hakan ba zai sa taji zata iya amincewa da muradinsu ba .
 ta kau da tausayin yarinyar a ranta ta hade fuskarta tamau ,sannan  tace ke dan ubanki akan na hana aurenki DEENi ne zaki ,ta sani gaba da kuka "dan bakisan ciwon kakin ba  ,danma ke shashace ko shi dayace yana son naki" bawai damuwa yayi dake ba.
 tunda har  zuwa yanzu bai kawo kansa gareki ba.
   sai kece zaki wani damu mutane  da kuka akanshi ,cikin wani irin sabon kukan zeenat tace bagashi ke yayi miki maganar ba .
Ummi tace  OK dan yayi min maganar shine may . ni zai aura ko ke  ,da kyar ta iya sausauta kukanta sannan tace ummi  dan Allah  ki amince mana  tunda day har shi ya furta da kanshi".
 ummi taja tsaki ta mike  tsaye tace ni masa, ban waje tun banyi ball dake ba shashar bazan kawai.ta wuce parlour
tavarta zeenat nan durkushe.
 aiko zeenat naganin haka ta fashe da wani kukan har da shesheka .

Da daddare misalin karfe tara ,DEENi zaune a parlour shida ummi  suna kallo Amman jifa jifa take sako masa  hirar duniya "    shi dai  jinta kawai yake , yayi tamkar bbu abinda ke damunsa Amman shi kadai yasan abinda yake ji aransa' zeenat ta hado masa coffee   tazo har inda yake zaune ta ajiye masa nan kusa dashi ta juya zata bar gurin  ko kallo bata ishe shi ba ballanantana yasan ko ita wacce, hakan da yayi  ne yasa  ummi  taji ba'adadi  aranta . muryasa a kwasashe yace ke.....ta juyo ahankali hade da zuba masa idanunta  shima ita yake kallo da ritattun idanunsa ,yace dawo ki dauki abinki  konace miki  ina bukatane" da sauri  ta zeenat ta girgiza kai, ya kau fuskarsa kmr bashi yayi maganar ba .
 bai sake cewa komai ba ,km  bai  kalli inda ummi ke zaune ba, ya mike kan three site yayi kwanciyarsa " aransa yace akanki zan dinga huci  takaici abinda ummi tamin" tunda tace bazata auramin ke ba.
 nima na hakura da auren naki" sai ta jikaki tay tasha .
kunya ne  hade da tsoro suka taru sukama zeenat rubdugu , taji gabadaya kakafunta sun Gaza daukarta "  ana cikin haka shemah tashigo da sallamarta "kai tsaye wajen ummi ta nufa ta zauna tana gaishe da ummi "ta amsata cikin sakin fuska , .
,sai sannan ta juyo tana kallon  inda zeenat ke tsaye kikam  tamkar an dasata' km sai a lokacin idanun shemah yaKai ga DEENi,dake kwance idanunshi a lumshe.  itama idanu ta zuba masa tana kallonsa  , tana jin wani irin ajikinta  yayinda  gefe daya zuciyarta ke wani irin dokawa da sau da sauri "  shi  km kwata kwata   bai  ma san Allah yayi ruwan mutun  a gurinba " ahankali ya mike  tsaye yana wa ummi sai da safe "a ciki ta amsa masa  dan takaici abinda yayiwa zeenat  " suna hada ido da ummi yasakar mata murmushin gefen baki hade da yakashe mata idanunsa daya  wanda ita kadai tagani   "  da sauri ya haye step  ,.
 yana barin wajen atare suka sauke ajiyar zuciya daga zeenat din har shemah " .
dan har gara shemah ma akan  zeenat din dan ita gabadaya a frigice take "idanunta ta dan juya da niyar satar kallon inda  ummi take  , ai ko take suka hada ido daita ummi kalli zeenat din tana watsa mata harara dan gabadaya tagama  bata haushi .

yana shiga  dakinsa ya fada kan bed dinsa ya jawo system dinsa kennan idanunsa yaKai ga phone dinshi  dayaga almost 12 miss cul da sauri  yasa hannu ya dauki wayar yayi dealing number  daya Gani bugu daya biyu "fk ya dauka   yace ka kyauta angon zeenat"  bukatarka ,ta biya ai dole  kashare mutane. DEENi yaja tsaki mtssss sannan  yace dan Allah  ni rabani da wannan zancen naka na banza" haka kurum kasa mutun a one chance,.
gashi   kaja wa mutun  wulakancin kawai ,fk yace wulakancin Kuma a gurinwa DEENi ya tabe baki tamkar fk din na ganinsa sannan yace a gurin ummi mana.
 to meyya faru inji cewar fk.
 sai da DEENi ya jima  bai yi magana ba kafin daga baya ,yaja wani irin  numfashi  yace ummi fa taki amincewa da shawarka ,sai ma  wani yawo ake min da hankali kmr za'a bani gold.
 fk ya kwashe da dariya yace mutumina kodai ka zurma ne, irin wannan jin haushi haka.
  DEENi yace kai nifa na hakura da yarinyar nan wlh  ,dan gaskiya bazan jura wannan wulakancin ba  .
ga mata nan dayawa a waje suna bina kmr su lashe ne "  fk yace tsaya ranka ya dade ba haka za'a yi ba, bari zamu samu big dady da zance nasan komai zaizo da sauki .
ko Kuma kai me zai hana kasa zeenat din da kanka.
   DEENi ya sake jan tsaki yace maganar bazan  kennan ai inda takaicin yake kennan haba ai kauyancine a wajena    na tsaya  ina gayawa wannan yar karamar yarinyar kalmar  so .
fk yace kaji irin ta ko kana son yarinya Amman girman kanka na neman cutar dakai "DEENi ya katseshi " hade da cewa kai fa dan matsala ne , nasha gaya maka ka daina cewa ina son yarinyar nan, zan dai aureta ne kawai  fk yace Shikenan ajiye wannan zance.
 bari gobe  inshaallahu zanzo muje gurin big dady DEENi baice komai ba ya katse wayarsa .



MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:56 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
 AUREN SIRRI
      ??????
??????????



AYSHA A BAGUDO


Page  7-8


Har DEENi yazo gida tunanin yake akan shawarar da fk ya bashi" anya kuwa zai iya amince da auren zeenat ?
Lokacin da yashigo yayi daidai da zeenat ta tabare magani tana mikawa ummi ,ta amsa ta apa zeenat ta Mika mata ruwa  ,yayinda shi km yake tsaye jingine da jikin kofa rungume da hannuwansa duka a kirjinsa yana kallonsu, take zuciyarsa ta dinga ingizashi akan lallai bbu wace ta dace ya aura sama da zeenat bisa ga hujarsa tacewa ,bazai taba samun matsala daita gurin kula da mahaifinsa saboda irin soyayyar dake tsakaninsu "
yasan ko yana nan ko baya nan zata   kula daita, umminsa zata zamo a karkashin kukawarta tunda zeenat bata da wata uwar da wuce ummi tunaninsa ya katse lokacin da ummi takira sunansa' tace son karaso mana yayi frigigit ya dawo natsuwarsa ahankali yashiga takowa har inda ummi take ,ya zauna zeenat ta gaidashi ta mike zata fice daga dakin bai amsa mata gaisuwar data masa sai dai yabi bayanta da kallo" ummi ta kalleshi  ta kauda kanta,  yace first lov yajikin naki ummi ta danyi murmushi hade daura hannuta kan sumar kansa  tace naji sauki sosai , ahankali sauke ajiyar zuciya ko bai ce komai ummi ta fahimci yaji dadin yadda yaganta ,yana nan zaune , Sam yakasa  yiwa ummi zance yana ya   auren zeenat din  ,daga  karshe ma tunani yayi kawai gara yasamu ya mahamud  da zance dan gaskiya kunya yake ji yayiwa ummi maganar da kansa .

Da yammacin ranar byn ya dawo daga office yaje har gida yasamu ya mahamud da maganar ya ji dadi kwarai da gaske, har yarasa inda zai sa DEENi dan farinciki dan shima da kansa  ya matsu yaga DEENi  ya ajiye iyali kmr kowani magidanci , yace Shikenan sai kasamu yarinyar da zance, ku daidaita kanku DEENi yace A'a ina ganin  basai na sameta ba in dai first lov ta amince ai Shikenan .
yaya mahamud  yace ummi bazata taki ba Amman dai kasan kaidar auren gidanmu kennan  bbu dole a ciki "muddin kuka daidaita kanku na iyayenmu may sauki ne idan Kuma ita ummi ta amince ita yarinyar  tace bata sonka fa? DEENi yaji haushi da takaici  sunkamasa alokaci guda yace ai nima ba wai ina sonta bane kawai dai zan aureta ne.
 Yaya mahamud yace  shirme bazan kennan kai yanzu idan anzo meeting cewa zakayi basonta kake yi ba ,zadai ka aureta ne ?DEENi yayi murmushin gefen baki har dimple dinsa ya lotsa sannan yace  cewa kurum zanyi ina son zan aure zeenat ne ' Yaya mahamud yace to Allah ya mana zabi na alkhari kabari zanje gurin ummi tukun  duk yadda mukayi daita  zakaji   DEENi yace Shikenan ya mike fice ,a office ma koda yaje  aikinsa kawai yasa gaba  .
 dan shi gabadaya ya manta da wani zance aure can .


Mahamud yasamu ummi cike da karfin gwiwa" ganinsa ba wanda zai kai ummi murna tunda daman burinta kennan  naganin auren DEENi, Amman ga mamakinsa yana gama labarta mata abinda yakawo shi, sai yaga ummi tayi kicin kicni da ranta tamkar bata taba sanin wani abu  farinciki ba "sai da gaban Yaya mahamud ya fadi dan  ganin yadda ummi tayi da fuska tamkar yazo mata da zance mugun abu " tace kai ne kaga sun dace kaba shi shawara  ya nemi aurenta ko Kuma shi da kansa ya sameka da zance ?
 Da sauri yaya mahamud yace A'a shine dai yazo min da zance ummi ta sake daure fuska, sannan tace ka koma ka fada masa ban amince ba ,kace masa akwai sauran mata  a gidan nan  yana da damar zabar duk wacce tayi masa, idan ma ya canza ra,ayinsa nakin auren family'  to yaje waje ya nemi matarsa can itama Allah zai bata nata mijin, Amman Sam ni ban yarda da wannan hadin ba " tayi shiru  na wani lokacin kana zubawa Mahmud idanunta tana kallon yanayin daya shiga ,ahankali ta numfasa sannan tace kana iya  wucewa idan kana da abinyi ka manta da wannan shirme na DEENi .
 Yaya mahamud yayi kasa da kansa Sosai cikin muryasa can kasa kasa  da alamun km  rarrashi yace dan Allah ummi ki amince da auren nan bazan iya tunkarar DEENi da maganar ba.
  duk da bansa dalilinki nakin amincewa ba" ummi ta dan saki fuskanta ba kmr dazu ba tana mugun son mahamud tamkar dan da ta haifa acikinta tana jinsa har cikin zuciyarta .

 tace bawai ina kin hadin bane duk duniya idan akwai wanda zai so auren DEENi da zeenat a bayana yake ,na farko dai kaima kasan halin DEENi  da dan bazar zuciya , ga saurin fushi ga maseefar miskilanci tsiya ga jin kai sannan da bakinsa yasha gayamin cewar shi bazai taba yin auren family ba sannan shi mai digiri yake so ya aura ,shine km yanzu  zai zowa mutane  da wani salo.
 ni da tawa iya secondary kadai ta tsaya" ai kai da jin zancensa ma kasan akwai wani makirci daya shirya "dan nace yayi aure ai bance lallai sai ya aure tawa yarinyar ba , Muhamud yace ummi ki duba  lamarin abun  tunda shi da kansa ya furta cewa ita ta masa ba za'a samu wata  matsala ba ,.
  ummi tace Sam bata yarda da wannan tsarin ba " ita dai yaje gaba ya nema hakurin duniya nan  bbu wanda yaya Muhamud bai bawa ummi ba amman taki amincewa ,duk ta inda ya bullo mata sai itama tabiyo masa ta wata hanyar, har ran  yaya mahamud yasoma baci ,yaji haushin abinda ummi tayi dan haka ya hakura ya fice ransa abace .


DEENi zaune a office dinsa  ya dukufa wajen tura sakwanni a yanar gizo ,hankalinsa kwance yake bin komai daki daki , yaji daya daga cikin wayoyinsa ,daya ta dauki karar sauti mai dadi ,ya dauke idanunsa  daga kallon system din yasa hannu ya dauki wayar yana dubawa ganin sunan dake yawo akan screen din ne" yasa yayi sauri dagawa yakara a kunnenshi hade da yin sallama"  kana ina muryar Yaya mahamud yaji ta daki dodon kunnenshi cikin sanyi murya DEENi yace ina office yace ok idan katashi kabiyo  inason ganinka sannan ya kashe wayar .

DEENi zaune a gaban Yaya mahamud kansa sunkuye a kasa yayinda  idanunshi ke  kallon zarazaran yatsun kafafunsa yana sauraron sakonshi da ummi tabayar a sanar dashi.
 a gurin Yaya mahamud sam bai tsammaci jin haka daga umminsa ba ,ga mamakin Yaya mahamud sai yaji deeni yace Shikenan babu komai Allah yasa haka shine mafi alkhari .
ya mahamud yace ka hakura kennan? Nashi ganin bazai damu dan ummi ta hanashi auren zeenat , dan haka Yace  eh "tunda daman ba wai yana sonta bane" nan dai suka bar zance  aure suka shiga wata hirar daban a inda Yaya mahamud ya tashi yaje  ya kwaso wasu takardu da file files ya zubesu nan  a gaban DEENi yace yasa masa hannu ciki " kai tsaye DEENi  ya zaro wani hadadden Biro daga gaban aljihun  rigarsa yasoma cike  gurraren da akeso yayi sign, dan gabadaya dukiyar DEENi , sulaiman da Muhamud ne akai su suke kula daita  kuma komai na tafiya daidai " domin dukkannisu abu guda ne a gurin ummi  dan ma idan ba'agaya maka ba…
 zaka dauka duk ummi ce ta haife su .

Sai da DEENi yagama sign din ,sannan yaya mahamud hada da mishi bayanin companies din da suke son budewa a  kasar  American, sun turo musu da sako akan suna da bukatar mutun daya daga cikin masu company din " yazo interview dan haka shi ya wakilta sulaiman yaje , DEENi yayi murmushin yace Shikenan bbu komai duk yadda kukayi ,daidai ne  Allah ya taimaka .


To byn DEENi yakoma gida ya dingawa ummi wani irin kallon, wanda shi kansa yakasa gane dalilin yin haka, yana son yi mata magana Amman yayi shr    ,yayinda  zuciyarsa ke kwabarsa akan ya share kawai ai baita kadai bace mace a duniya" daman ai dan ita yake son ya aure zeenat din ,da yaje waje ya aure wata wacce bai san halinta na boye ba ai gara zeenat din Amman tunda  bata so shima ya hakura .


Da misalin karfe goma na dare DEENi sanye da rigar wanka dan fitawarsa kennan daga bathroom ,ya tsaya gaban dress mirrow yana karewa jikinsa hade da  zare rigar wanka dake jikinsa" ya saura  daga shi sai boxer   , yabi koina a jikinsa da turaren Hamilton 27, sai daya kammala da  komai na al'adarsa da yasaba yi kafin ya kwanta   sannan ya hau kan royal bed din ya lumshe rikitattun idanunshi, alamun yana son yayi bacci' sai dai baccin yaki zuwa  kawai ya tsinci kansa da tunanin zeenat.ya rinka jinta ajikinsa , yadda yake jinta a halin yanzu bai tsammaci abin har ya zai  haka ba ,,
Sosai ya tsinci kansa cikin damuwa ko baya son yarinyar hakika ya tsananta da son aurenta yayi shr yana tambayar kansa abinda ummi take nufi da kin amincewa datayi,shi  ya guji big dady da  maganar a tunaninsa sai umminsa tafi kowa murna da jin dadi 'ya dauki tsawon lokacin kwance kafin bacci barawo yayi gaba dashi .

Byn kwanaki , DEENi yakasa hakuri da maganar zeenat din kmr yadda yaso shima ta share da zance kawai  ya manta dasu "
 Amman yakasa, ya samu ummi da kansa a wata safiya dayazo gaisheta byn yayi shirinsa na zuwa aiki cikin kakinsa dake kara masa kyau tamkar dan shi kadai akayi" sai kamshin yake zubawa ta koina "gashin kan nan nasa kwance luf luf luf dasu , duk da bacika yawa sukayi ba ,saboda yanayin aiki "Amman dayake Allah yayi mishi suma  takoina ajikinsa ko yayi askin ma baya wani dadewa" gashin zai sake fitowa" sosai yayi  kyau  matuka ,ita kanta ummi satar kallonsa take har ya tagota ya sakar mata murmushi tace son kayi kyau sosai fa, uniform din nan  nakara maka kyau ,ya dage mata girarsa daya yace Allah first lov  yace ai daman can nj  may kyau ne   sannan duk maccen datayi dacen samuna , ta gama samun duniyarta  sai dai ta nemi lahirarta kawai " ummi tayi dariya sosai ya kamo hannun umminsa cikin nasa muryasa a shagwabe hade da dan karyar da wuyansa, yace first lov  da kanki ma kin yaba dani "tace uhmm  yabon gwani yazama dole "yace to meyasa bazaki bani auren zeenat ba ?
Ta lissafomasa dalilinta kmr yadda ta sanarwa Muhammad ta Kuma sake jaddada masa yaje gaba ya nemi mata Amman banda diyarta ranshi ya baci Amman ya share take Yar fara'a dake fuskarsa  ta dauke "  sai dai bai nuna ba , cikin sanyi murya yace to Shikenan ummi na hakura" Amman bazan taba zuwa koina neman aure ba" saboda banida nagartar  daza'a soni Kuma  bani aure"  ummi tace ba fa haka nake nufi ba yace haka ne mana first lov" ina da munanan halayen da ban cancanci abani mata aure  ba. ummi tayi murmushi tace nifa bance haka ba yace haba first lov kince mana  gashin nan kema da kanki kin hanani taki Yar , to waye zai amince yabani yana kaiwa nan ya cire hannun umminsa cikin nasa ya mike cikin sanyi jiki tamkar bai damu ba ,.
gabadaya jikin ummi yayi tsanyi ita bawai auren ne bata so ba halinsa take gudu ta yaya zata yarda ta aura masa marainiyar Allah yazo yana cutar mata da yarinya .

Abin mamaki duk a tunanin DEENi na bazai shiga damuwa ba akan kin amincewar ummi ,
sai gashi dumu dumu cikin tashin hankali kullun sai yayiwa umminsa naci da magiya akan tabashi auren zeenat ,ita kuwa ummi duk lokacin dataga ya dauko mata zance sai share hade da bata fuska  .



Please kumin uziri , may be zaku dan jini shiri sakamakon matsalar rashin wuta naso narinka muku type akai akai batare da westing time ba Amman kuyi hakuri ana kyawun tare????????



MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:58 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????




Aysha A bagudo



Page 5-6



Zeenat na da kyau  sai dai ba can ba" fara ce Sol Amman batada dagon hanci wannan bai sa fuskarta muni ba" haka idanunta matsakaita ne ita mutun ce mai tsananin son kwalliya wanda ko alwala Tayi sai ta sake yin  wata sabuwar kwalliya, haka  nan ummi bata gajiya da siya mata kayan kwalliya iri iri  sannan bata ganin aibunta a duk lokacin da zata bata a gurin yin kwalliyar .
abinda kawai bata so kuma bata yarda dashi ba, shine a yimata dinkin da zai bayyana surar jikinta ,nan nefa tace bazata bada goyon baya gurin  bata kamasho yada zina ba , dan a cewarta shigar da yawancin ena'mata keyi a wannan zamani itace ke sake haifar da fashadi a doron kasa.
  zeenat akwaita  da saurin sabo da mutane sannan km tana da son kawaye ita da Maryam dan ko yanzu suka san mutun   ko km kuka  hadu dasu sanadin wata kawar, Shikenan sun zama kawaye  , shiyasa suka fi dukkan sauran en'uwansu   jama'a dan daga  waje ma zuwa ake gurinsu  sabanin sauran" kullum kaga ana rikinci a bakin get da sune , gurin shigo da baki   most especially ma na school dinsu. abinda ummi tafi tsana kennan daga gareta yawan tara kawaye gata da matukar son gayu ,da son kallace kallacen film muddin tana gida kuwa bata da aikin yi sai na kallo ,daga wannan Chennal zuwa wata ,sai dai duk da wannan halin nata Allah yabata illimi sosai both arabic & school.

Daidai misali   Allah yayi mata farin jinin samari masu sonta daga waje ma biyota akeyi, sai dai bata fita dan ma ummi taki yarda tafara zance da wuri sai data kai ss2 kuma duk masu zuwa gurinta da aure suke sonta "amman matsalar dai daya ce family dinsu basa yarda da macce Tayi  auren  wajen Amman sukan bar namiji.
  kana duk masu son nata bataji son su har cikin  ranta 'har wani lokacin ummi kesata gaba da fada "tace maza ki tsaya ruwan ido daga karshe kirasa kowa kizo kina nema yawan yi mata fadan da ummi keyi ne yasa ta tsaida kamil dan gwaggonta"  yayar mahaifinta  da suke uwa guda uba guda .
  shima bakowa yasan suna tare dashi ba , dan bata gama tantancewa aurensa ba" kuma shi bai fiyye  zama a garin  ba  yana aiki ne a abuja  ". haka kawai taji idan bata samu  wanda yafi ba  , zata iya aurensa dan shima ba laifi .

Jiki da jini wata safiya  ummi ta tashi da ciwon ciki , wasa wasa  tun tana daurewa har abun yafi karfinta gabadaya tafita haiyacinta'  hankalin zeenat yayi mugun tashi dan bazata manta yawan labarin da ummi ke yawan bata na mahaifiyarta  da irin wahalar da batasha  kafin mutuwarta ,ciki har da  cewa mata Tayi ta bude ido ta zabi miji wanda zai san mutuncinta kar taje gurin ruwan idonta ta kwashi gaibu ,shiyasa take massefar jin tsoron haihuwa da mutuwa dan ta kudircewa ranta, ta amince da mutuwa tunda tasan muddin kwanakinta suka Kare Shikenan "amman ita kam bazata yarda da haihuwa ba ganinta garata tasha wahala daya .
wunin ranar da ciwo ummi ta wuni can kuma tasamu sauki    dare nayi ciwo ya sake dawo zeenat taso zuwa ta sanar da DEENi Amman ummi taki .
 washegari DEENi yashigo da shirin fita aiki  dan bai san bata da lafiya ba koda yashigo dakin yayi matukar girgiza da ganinta kwance cikin bargo da kyar take iya magana a rude yakaraso inda take  ya  tambayar ba lafiya ne ? Ummi tace eh tun jiya  yace meyasa  baki sa an tashe ni ba ,ya kalli inda zeenat ke rukube kusa da ummi duk tazama wata  kalar tausayi.
 ke....Wace irin" sakariyace da baza ki iya zuwa kisanar min ba da kyar ummi ta iya bude baki ,tace ni na hanata  ya furzar da huci ta bakinsa hade da cire hular kansa yayi wurgi dashi gefe ,take ya Ciro waya cikin aljihun bayan wandonsa yakira family doctor dinsu wanda side dinsu kawai yake dubawa.
 mintina kadan sai gashi likinta dayake bai da Nisa dasu cikin sauri yashiga duba ummi sosai har drip aka sawa ummi a ranar DEENi kasa fita yayi koina byn likinta ya wuce ne, ya kirasu ya Mahmoud ya sanar masu da ummi fa ba lfy , idanunta ta zuba mashi tana kallon bakinsa yadda yake maganar ne  tamkar wata mace shi yafi daukar hankalinta,
ba taba jin DEENi ya birgeta  ba irin na yau.
 duk wunin  ranar  kusan shi yayiwa ummi komai  hatta magani da abinci a baki yabata sai gurin la'asar su Yaya Mahmood sukazo tare da matansu    sai zuwansu ne ma yasa mutane cikin estate din suka sani   dan DEENi bai sanar da kowa ba, shi dai ta mahaifiyarsa kawai yake.
Ai kafin kace me tuni side din ummi yacika da jama'a, haka  suka dinga shigowa duba ummi har dare DEENi na tare da ummi yana bata kulawa. duk yayi wani iri cikin lokaci kadan yafita haiyacinsa zeenat na zaune a gefe guda tana jiyo hirarsu rokonsa ummi take akan yayi aure ahankali takira sunansa NASURULDEEN ....abinda  yasake tada ma DEENi hankali kennan yaushe rabon dayaji ummi  takira complete name dinsa , tacigaba ban rasa  komai  na rayuwar duniya ba inada tarin dukiya da kadaroro  wanda ni kaina basan iyakarsu ba ,burina da muradina ahalin  yanzu bai wuce inga aurenka ba,  Amman na fuskanci kafi son sai na mutu sannan zakayi aure . Jikin DEENi ya dauki rawa hankalinsa ya sake tashi matuka ta sake kiransa cikin tattausar  muryar hade da rarrashi DEENi banida kowa daga kai sai zeenat sai kuma dan uwana wanda yake wata uwa duniya ,idan bakayi aure ka taramin jikoki masu albarka ba mezakayi min naji dadi , ina ji ajikina sai na mutu zakayi aure a rude yace first lov ki daina cewa haka  zanyi inshallahu kina raye Tayi murmushin karfin hali tace kullun haka kake cewa, ni tuni na fidda raina ka tashi katafi Allah ya maka albarka ... Amman yarinyar nan zeenat na rokeka dan Allah ko ban tashi ba kada kabari ta koma hannun mahaifinta, na damka  amanarta a hannunka ,bata da kowa duk duniyar nan daga ni sai kai ,karikemin ita a hannunka har zuwa lokacin da zata samu miji . DEENi yakamo tafin hannun ummi cikin nasa ahankali yasoma magana muryasa cike da rauni da fargaba, yace haba  first lov ki daina maganar mutuwa nan kece zaki aurar daita  da hannuki kuma kina raye inshallahu ta girgiza kai ita kadai tasan abinda take ji cikin muryarta irinta marasa lfy tace Shikenan tashi kaje ka kwanta , hankalinsa a tashe ya fice daga dakin..
 zeenat ta mike daga inda take idanunta na zubda hawaye  ta taimaka mata suka kwanta tana kuka kasa kasa ummi tace lfy zeenat  ummi . .... ummi..... cikin sheshekar kuka tace banason naji kina cewa zaki mutu kibarni dan Allah ,ummi   tace nafa da kar na fada mutuwa ta zamemin dole  sai dai idan ajalina bai zo ba . zeenat ta saki kuka hade da  kamkameta ummi a jikinta , tacigaba  da  kuka mai cin rai hade  da cewa ummi bazaki mutu ba inshallahu da kanki zaki aurar dani ni ga duk wanda kike so  da kyar bacci ya dauketa yayinda ummi Tayi nisa a bacci .

Shi kuwa DEENi tunda ya koma dakinsa ya kasa zaune ya kasa tsaye  sai zariya yake daga farkon dakin zuwa karshe kafin daga baya ya nemi gurin ya zauna.
  yayi tagumi da duka hannuwansa yayi zurfi cikin tunanin yadda zai yi lallai ya zama dole ya nemo mata  domin cikawa umminsa burinta. sai dai shi matsalar sa bai san ta ina zai fara ba ? Bai taba yin buduwar ba ballanantana wata aba soyayya,  shi duk a tunaninsa raini hakan zai jawo masa idan  yaje yace yana son budurwar .
ya kamo gefen lips dinsa ya dan cizawa a hankali har daga karshe ya yanke shawara zai nemi fk da zance anan ya sulale ya kwanta rigingine idanunsa na kallon celling  dakin .
yayinda ya rungume hannushi a saman kirjinsa  yana aiyana irin type din maccen dayake son  ta mallakesa,kuma  wacce ya dace ya aura cikin sanyi ya runtse idanunsa gam  take yasoma zaiyano irin type dinsa kyakkyawa dogowa mai dirin jiki , choculate colour, mai dara daran idanu sannan educated mai wushiryar haka dai ya rinka yi har dare ya sula  bai samu wani  ishashen bacci ba. koda asuba kafin ya tafi masallaci sai  da ya fara shiga Bedroom din ummi ya sameta tana sallah ya sauke ajiyar zuciya sannan ya wuce ganinta tsaye tana sallah yasan Allah yakawo mata sauki .

A masallaci DEENi suka hadu da fk byn an idar da sallah "yajashi gefe guda da idanu fk yake binsa da kallo "abinda bai taba faruwa ba saboda DEENi  daya idar da sallah yayi yan addu'oinsa yake wuce wa  gida .
  fk ya dube sa da kyau yana nazarinsa  kafin daga baya yace lfy kuwa  naganka haka ? Gabadaya fk yagama tsurewa da ganin yanayinsa sai da ya sake maimaita tambayarsa sannan DEENi yace ina fa lfy jiya  ummi kwana Tayi  ba lfy har tana barmin wasiya burinta da muradinta yanzu bai wuce nayi aure ba.
 fk yayi shr yana jin DEENi har sanda yagama bayaninsa sannan yace baita kadai ba har big dady ma burinsa kennan  dan ko jiya sai daya min maganar nida kai  Amman tunda kai ummi ta damu  ta tsananta gara kayi  kawai kurabu lfy .
DEENi yace ai bakasan inda zan nemi matar ba nifa gabadaya en,mata family din nan basu min ba  sannan kuma sun min kankanta da aure  ,fk yace A'a bawani kankanta" mace na kankanta  da aure ne ?  kaine dai kawai  kake ganin haka ,ni   yanzu na yanke  shawarar  zan tsaida shemah kawai  tunda na dade ina sonta nida zakaji shawarata ma  da  zeenat ka aura  DEENi ya mishi wani irin kallon bakada hankali sannan yaja tsaki yace haba dai  zeenat , fk yacigaba yarinyar akwai hankali wlh ,ba kmr  wancan banzar ubannata ba, dayake duk sun tsani  halinsa.
    kaga kawai sai a hada bikinka  da nawa kawai  kaga zeenat batada matsalar, km ko bakomai ummi zata ji dadin Sosai da wannan hadin.
 DEENi yace Amma ban taba jin koda alamar digon sonta ba, kuma ni gaskiya ina ganin tamin yarinta dayawa duk fa shekarunta sha tara  zuwa sha ashirin ne  fa. nafison mutual girl wace ta mallaki hankalin kanta tasan yadda zata kula dani akan bed ,amman wannan Yar bbyn maimakon ta kula dani ,ni ne zan koma renonta.
 fk ya dubesa a kaikaice yace lallai yaran zamanin da   kasani Amman banda na yanzu, sai su maka abinda manyan matan baza su iya ba,  kana rai nata ne kawai , sai kaga mararta ta daukeka tsab, DEENi yaja tsarki kai ban son iskanci shawara nake so, ba wani shirme ka  can na bazan    ba .
fk ya kada kafada yace well tunda kaga bata maka ba kana iya duba wasu acikin gari .
DEENi ya kalleshi  yana watsamasa harara "kaifa dan iskane dan kaga nazo maka da maganata shine zaka rainawa kanka hankali " sai kuma yayi kasa kasa da murya  yace kasan Allah ni fa ko a waje ba wai ina kallon mata bane, fk yace to katsaya akan zeenat din kawai, duk inda ake neman macce mai natsuwa yarinyar nan takai ,DEENi ya sake jan tsaki yace ai inda takaicin yake kennan sai kuma nakirata ince ina sonta ...ya fada yana tabe baki "hade  jin takaici da  haushin shawarar da fk yakawo masa " fk yace inda bazaka iya ba kabi ta sama , ma'ana kasamu big dady da maganar kawai, kasanar dashi kana sonta  nasan zai ji dadi Sosai .
DEENi  ya sake watsamasa wata harara yace dan Allah malam ka dameni , ina ganin fa kmr kafara samun tabin hankali , wa yace dakai   ina sonta "zan dai yi aure badan ina so ba ,ya juya yabar fk nan  tsaye   yana binsa da kallon mamaki sannan kuma yace ai kaine babban  mahaukacin   dan iskan kawai , sai iskanci fall ciki ,shi bai ga laifinsa da yace bazata ya saukarsa a bed sai nawa sai kuma ya kwashe da dariya .



MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:58 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
      ??????
??????????



Aysha A bagudo



Page 3-4

 Sai da tagama kallonta tsab Sannan ta canza Chennal hade da   tashige kitchen dan daura abinci  abincin dare
 bakin kofar kitchen din ta dawo  Tayi tsaye abunta  tana cigaba da kallonta Chennal data canza,  ajima ajima    tana zuwa tana  duba abinda ta daura.
 Karar bell taji ba kaukautawa shiyasa  da sauri   taje ta bude gudun maseefar DEENi  dan tasan muddin yana    gida baya son yawan hayaniya , yanzu ne zai gama daita,   Maryam   tagani tsaye  da wasu en school dinsu su biyu    tuni murna yakama  zeenat ,ta rungume su  daya bayan daya tana musu sannu da zuwa  hade da basu hanya "suka shigo har cikin main parlour din  hade da  Sallamar su  .
waje ta nuna musu da hunnu kuzauna mana  suka zauna  ita kuma takoma kitchen ta duba abinda ta daura taga yayi ta kashe gas din sannan ta  dawo inda tabarsu hade da kawo musu drunks mai tsanyi da snacks ta ajiye agabasun  .
 gabadaya hayaniyya ce ta barke a  atsakaninsu da murna ganin juna ,zeenat ta kalli su Sumy hade dayin  kasa kasa da muryata tace  kuyi magana ahankali fa   sannan tace  kun kyauta sai yau kuka ga damar zuwar mana , Sumy tace ba gara mu ba muna zuwa time to time.
 kufa sai aikin sa rana   kullum,  hira suka shiga .
a inda   Maryam ta dube zeenat  tace wai nan fa IV suka kawo mana na birth din rukky, zeenat ta zaro idanu waje I ....me Maryam tace  IV .
zeenat Tayi dariya hade da cewa uhmm badani ba" kema kinsa sarai baza'a taba  barinmu zuwa wani birthday party ba " Sumy Tayi murmushi sannan tace ai sai da nagaya rukky Amman tace ga zance ga magana " gashi nan, ni ai nasan bazakuyi attending birthday party dinta ba ,da day itace sarkin shishigi da neman suna , zeenat tace kmr kinsani  ,duk abinda ya wuce cikin gidan nan namu "ta girgiza kanta baza'a taba  barinmu ba ,ki bata hakuri  kawai  Amman wlh har ga Allah naso zuwa ko dan rukky   Sumy tace to why nut ku sace hanya kuje a boye batare da kowa yasani ba ... zeenat ta  kalli Sumy fuskarta a hade tace kefa kin cika matsala fa wlh.
 kmr bada hausa nake miki  magana ba.
 ta bude bakinta kennan da niyar sake balbale summy.
 sai ga DEENi ya sake fitowa   parlour  jikinsa  sanye da jallabiya marun colour may maseefar kyau sai kyalli take zuwa ga kamshin turarensa mai mugun sanyi dadi wanda tun tasowar zeenat ta sanshi da auren Hamilton  har yanzu fuskarsa  a daure take tam ..  kmr koda yaushe "  take ta hadiye maganarta batare da tasan Tayi hakan  ba  ,ta zuba masa idanu tana  kallon kwayar idanunshi, sai data ya  hararata, sannan   ta dauke idanunta ,ta maida kallonta da hankalinta kacukam a kansu Sumy dake zaune surusuru. Yayinda    gabadaya Maryam duk ta fisu tsurewa ko dan ita Yar gidan ce oho..
  cikin wata irin murya mai  sanyi dadi  tamkar  ba soja ba yace ke......ta juyo ta ahankali ta sake  zuba masa  idanunta dan tasan dai daita yake dan haka tabada duk  attention dinta  garesa.
     bakisan kibawa mutun abinci bane ? Dan iskanci sai an roka ,zatayi magana ya katseta a fusace , ai ba  tun yanzu nasan ke muguwar  rowa ce dake ba Tayi surusuru  da idanu ,da   sauri tace  kayi hakuri dan Allah nayi zaton ko kana azumi ne "naga kullum kana  yi "
yace "oh "dama kinsa min ido ne har kinsa cewa azumi nake kullum ?
Jikin Maryam har rawa yake ,a hankali tace wayoo Allah ashe ya dawo ,bari in gudu tun bai gama daita ya da kanmu ba , zeenat tayi shr har sanda   ya sake maimaita tambayarsa hade da cewa dan ubanki bada ke nake ba kike bina da idanu kmr zaki cinyeni" ta sake     girgiza masa  kai,. Tana bashi hakuri
  marowaciyace banza kawai mai mugun gado.  shiru  yayi na dan wani  lokaci hade da sauke numfashi .
Sannan can kuma yace ai idan bakiyi rowa ba sai Allah ya tambayeki" km baza'asan ke...Yar uncle Habib bace .
kin taba ganin barewa Tayi gudu danta yakasa rarrafe" zeenat ta sake  girgiza kai da sauri ,yace  OK ashe dai kema kinsa gaskiya dole kiyi gadon rowa.
Ganin haka yasa su sumy suka nemi sulalewa duk yana kallonsu sai daya ga Maryam na shirin gudu  itama dan  har summy ta  daura hannuta kan handle din kofar ,ya dakatar dasu da hannusa , sannan yacigaba duban zeenat yace  barikiji da kyau  yana mai  nuna da  yatsansa" nan ba gidan marowata bane gidan masu bayarwa ne aci . yace menace ? Da sauri tace  gidan masu bayarwa ne.
 yace gud daga yau  bama ni ba ,ko wani ki kaga yazo gidan nan  ki  bashi ruwa da abinci yaci dan ba naki bane.
 ya sake jiho mata wata  tambayar yace ko abincin naki ne?, da sauri ta girgiza masa kai    dan gabadaya ta sure  ta kasa kwakwaran motsi sai ajiye zuciya kawai take yi , yace" baki da baki ne kike kadawa mutane kai , tace naji kayi hakuri dan Allah. Sannan  ya juya kan  Maryam da kadan ya rage ta fashe da kuka , ya zuba musu ritattun idanunsa da suka fi kama da mage masu saurin raunana mutun kai tsaye , yace   ku kuma en iskanci banza kun wani cikawa mutane kunne   da hayaniya tamkar kuna club  ,kallo daya yayi musu kowace tabawa kafarta iska  yaja tsaki  ya juya   ya nufi dakinsa.

 ahankali zeenat take  sauke ajiyar zuciya hade da dafe kirjinta , batasan meyasa ba ,idan har Yaya DEENI  yana guri Sam  bata samun cikakkiyar natsuwa  "sai tarinka ganin duk yacika guri ga tsananin tsoransa da take ji yana mamaye zuciyarta  . Maryam har da kuka tayi byn sun fita dan daman can ita haka take ,shegen tsoro gareta   aiko, su sumy suka ce mezasu ba dariya ba dariya suka dinga yi har da rike ciki suna nuna ta aiko tace yau sai da suyi ta zama a estate din dan bazata rakasu gun securities ba sai da sukayi ta bata hakuri sannan suka jera suna hirar abunda ya faru.

Ko lokacin da ummi tadawo tuni murna da farinciki Ganin tilon "dan " nata  yamamayeta zuciyarta nan suka zauna a parlour suna hira cikin hirar ne ummi take masa maganar aure  in da tace masa yakamata yanemi mata yayi aure   kasan shekararka nawa kuwa  yanzu ?yayi  murmushi ai dole nasan shekaruna ,muke nan  kullum cikin rubuta date of birth ,talatin da biyu ne kawai fa ummi Tayi dariya 32 din ne kawai   kusan duk sa'annin haihuwar ka duk sunyi aure acikin estate din nan  gasu yasir nan ma duk ansa musu rana  dan haka kaima  ka fidda mata kafin azumi DEENI yazaro idannu yana bin ummi da kallo a shagwabe yace haba first love dan sunan da yake kiranta dashi kennan tun tasowarsa  .... ni din guda nawa nake da zakice inyi wani aure yanzu. Dan Allah kiyi hakuri my  first lov zuwa wani lokaci  ,duk hirar da suke zeenat  na zaune tana jinsu haka kawai taji gabanta na faduwa lokacin da taji abinda ummi tace ,Amma jin amsar da yaya DEENI yabata yasa taji  wani irin  sanyi na ratsa  zuciyarta .
  kmr ance ya dago idanunsa suka sauka cikin nata harararta yayi  yace kallon fa kin wani tsare mutun da idanu, ummi tace uhmm kafa dawo kennan karka takuramin yarinya ,
 ya langwabar da kansa  yana maida idanunsa kan ummi cikin sanyi murya yace  haba first lov baki ga irin kallon da take bin mutune dashi bane, kmr bata san mutun ba , ummi tace kai da wani idanu ka kalleta har kasan tana kallonka. kuma ma  ni  banga komai ba kai dai ta kurace kawai dakai indai kana gida  baka barin yarinya nan ta huta  ta sarara ,  ya dubi ummi ya tabe baki , Sannan yace ke....kawo min  coffee ,ta mike  taje ta hado  coffee din takawo masa gabanta na wani irin faduwa ta durkusa har kasa ta ajiye masa .

Adaidai wannan  lokacin ne zeenat  ta kammala karatunta na secondary school , ta fito da sakamakon mai kyau domin tasamu almost 7 credit masu kyau .
shi kansa DEENI yaji dadi Sosai sanda ummi ta nuna masa Amman dayake miskili ne, sai cewa yayi Sam shi bai ga wani kokari da Tayi ba tunda bata cinye duka ba .
 ummi Tayi murmushin tace kai ne dai bakaga kokarin ta ba. Amman ni nagani km  nasan Tayi kokarin Sosai .
 Ina laifi duk cikin wayanda suka rubuta jarabawa tare bbu wanda  yakaita marks ,.
yace  ok inda ta cinye duka ne zan iya cewa Tayi kokarin  ai wayanda suke cinye 9 credit ba finta brain sukayi ba.
 Ita dai  wasa da kallace kallacen banza  tasa a gaba.
 ummi ta hade fuska tana harararsa yacigaba da zagin zeenat  ganin yadda ummi Ta canza fuska ne ,yasa yabar maganar  ,  ummi ta sake  duba result din tana shafawa hade da kwallawa zeenat data tashi tun sanda taji DEENi yasoma  zaginta  kira ,takaraso  tazo ta tsaya kusa da ummi  DEENi ya dauki wayarsa yana daddannawa ba ko kalli inda take ba  ummi ta mika mata  slip din tana murmushin tace kinyi kokari sosai , zeenat ta karba ta juya ta bar gurin dan bazata iya zama a duk inda yake ba .
 ummi ta dubi DEENI tace yanzu kuma sai aure zanwa zanwa yarinyata .
 DEENI  ya juyo a sukwane  yace wani irin aure kuma first lov  da rana tsaka , kudai Bari yarinya tacigaba da karatu kawai"  dan yanzu  kai yawaye , an daina irin wannan auren,  ballanantana mata marasa illimi  "ummi ta dubesa da kyau  ta numfasa Sannan tace ni tawa iya secondary zan  aurar daita dan ma taki sauraran masu sonta . itama shegen iyayi ne daita kuma dai   kasan matan wannan family din basa wuce secondary ake musu aure .
 kuma kasan baza'a fara karatun jami'a daga kanta ba, uhm  nima nafi son na  aurar da  abita. DEENI ya tabe baki Sannan yace Allah ya kyauta  ni ko zanyi aure bazan    auren Yar secondary   ba wlh  sai wacce tagama jami'a mai tarin illimi ,kuma ba auren family zanyi ba dan baya birgeni. yakarasa maganar yana dan murmushi ,ummi tace to Allah yabaka sa'a. amman ni tawa aure zan mata da wuri .
kai kasan halin  big dady bazai taba barinka kayi aure a waje ba .
Wlh nasoma a hada aurenka dana su  yasir yace uhmmmm su dai yi nasu ni sai nan gaba .

A wata yammacin DEENI zaune akan dadduma   awajen shakatawa   shi da abokansa wayanda duk kusan  , family ne zagaye dashi gefe guda kuma flasks ne cike  da ruwan zafi da kananan cups  ,  hira suke sosai atsakaninsu Amman banda DEENI dan gabadaya daukar hirar tasu yake shirme dan duk zance nasu akan maganar aurene wanda shi kuma  Sam baya kaunar ji , dan haka ya sharesu  yacigaba da lasalasar wayarsa ya yinda ya kai  hannunsa daya  ya dauki cup din coffee wanda orready fk ya tsiyaya masa ya kai bakinsa  yasha hade da rufe rikitattun idanunshi wanda yazame masa jiki  fk ya kalli yasir da faysal dake tawowa inda suke, ya kwashe da dariya har suka karaso bai bar musu dariya ba fk yace sannuku da karasowa Mayan angwane kunsha kamshin kunsha kamshin ,faysal yace kai dai anyi dan iskan yaro ,  kai baka tsaya ruwan ido ba kana biyewa wannan ya nuna DEENI da yatsa fk yayi murmushi yace yayi   an gwanen bana wannan karon gabadaya suka dara hannu suka bawa juna suka gaigaisa  har DEENI.
 yasir ya dube fk yace ai gara muyi aurenmu tunda muna son juna kai ka zauna kar kayi har mahdi ya bayyana  ,fk yace   A'a nifa bance saboda   me zakuyi aurenku ba . Amman gaskiya zaku takura kanku ne kawai yanzu  da wani aure wayannan kananan bbys din.
   DEENI ya tabe baki Sannan ya dube fk yace shiyasa rawar kan yaran ke kara yawa ba . dukkansu suka sa dariya  suna cikin dariyar ne  fk har da rike ciki sai gasu zeenat da suka taso daga islamiyya su biyar suka jero kowace sanye da hijab dinta  raudat da  shemah  da samiha da Maryam  sai zeenat dake tsakiyar su dukkansu kyawawane .
 da hannut fk   yake nuna musu inda  suke Sannan ya dakata dariyarsa    ya kalli inda DEENi ke zaune tamkar bai san abinda ake ciki ba , ko kallon inda  suke  bai yi ba, yacigaba   daddannawa da sarrafa wayarsa .
fk yace kai gaskiya bbys din nan fa su hadu  dayawa fa , nima ko zan dan shiga daga ciki ne.
 yasir yace dako ka huta , kabar wannan ya nuna DEENi fk ya  cigaba A'a ina ai  bazan barsa ba tare zamuyi namu auren , ko yakace mutumina kaga  Shikenan mun huta da surutu jama'a   DEENi ya kallesa a kaikaice   yace A'a ku dai da kuka ji zaku iya kuje kuyi Tayi .
Amman ni ya nuna kansa da yatsansa hade da tabe baki, ba yanzu ba"    har  sanda su zeenat suka zo suka wuce . Suna hirarsu suna  dariya  Maryam ce ke basu labarin abinda ya faru jiya bbu wanda bai dara ba har ita zeenat din raudat tacewa zeenat  ai ke kika daukar masa wlh kuma yarinka yi miki kennan ina ma nice daya gane kuresan  suka sake yin dariya .

Tun lokacin daya dawo zance sa da ummi bai wuce  DEENI kayi aure  fito da mata cikin yan,uwanka kayi aure hirar kennan sai dai idan basu zauna ba  .

Yau takama walimarsu  zeenat  ta saukar alqur'ani mai girma wanda aka  shirya musu  anan islamiyyarsu dake cikin estate din ,su kusan goma   anyi taro  walima lfy  yayinda zeenat ta karbi kyaututtuka da dama saboda kokarinta har kuka ummi Tayi sakamakon tunowa datayi da er'uwarta taro ya watse lfy  kowa yakama gabansa  ,byn sun gama hirarsu da ya zame musu jiki  suka fara hada kujerun da akayi walimar dasu   .     sun fito kennan suka ga Yaya DEENI da wani abokinsa zaune   akan  kujera biyu  suna hira ,take suka ja birki samiha tacewa zeenat jeki amso wadan can kujerun, cikin zolaya tayi mata maganar dan tasan yadda take jin tsoronsa zeenat tace uhmmmm ku dai kuje "suka sa mata dariya ke wlh muguwar matsoraciyace  wlh ki rage tsoransa shiyasa yabi duk  ya renaki ,Tayi    sororo tana kallonsu , Sannan tace to bari naje amso Tayi tafiya kmr zata isa gurinsa sai kuna ta juyo da sauri" aiko suka sake  kwashe mata da dariya .
muryashi ce ta katse musu dariyar tasu lokacin daya suke kallonsa a frigice" yayinda gaban zeenat   yasoma faduwa yace ke....da hannu ya nuna musu alamun suzo 's  suka nufo  inda
Yake cike da tsoro ya zuba musu rikitattun idanunsa  yana kallonsu daya byn daya  yana nazarinsu  Sannan yace da ganinku akwai alamun rashin gaskiya atare daku ? ya nuna su da dan yatsansa zeenat Tayi saurin cewa A'a cikin inda inda   uhm bbu komai fa Tayi gudun Kar wata cikinsu tafada masa shiyasa Tayi saurin yin magana ,to menene na inda inda wama ya tambayeki  ?Tayi shiru tamkar ruwa yacinyeta. Sannan ya juya ya kalli abokin nasa da ya zubawa zeenat   idanu yana kallonta   kafarsa  yasa ya take kafar manir  dashi ,sannan ya dawo natsuwarsa ya  mai da hankalinsa kan DEENi , DEENi ya  nuna su  zeenat da samiha hade da shemah da Maryam yace gasu nan    bansa inda sauran suka nufa ba,  manir  yace ina tayaku murna walima saukar alqur'ani mai girma, Allah yasa na tsoron Allah ne  ,suka hada baki wajen cewa Ameen , kallonsu kawai DEENi yayi jikinsu har  rawa yake suka bar wajen.
  manir yabi bayansu da kallo yace  kai sisters din nan naka  fa akwai kyau DEENi ya kallesa yana watsa masa harara ok iskancin naka kuma yau agidanmu zai Kare.
 manir yayi murmushi yace Allah barin ma wace ta tsakiyarsu gaskiya duk tafiso haduwa DEENi ya kalli inda ya nuna sai yaga zeenat yake nufi take yaja tsaki  manir yace dama ita ka zaba wlh  dan nasan karshe ma  auren zumunci za'a maka DEENi ya sake jan tsaki dan Allah malam karka dameni da wannan shirme bazan ,manir bai daddara ba ya  sake cewa Allah dama tsayawa kayi akayi Yar gida tunda duk tarin  matan dake sonka baka kallonsu , a fusace  DEENi yayi magana dan me zan kallesu alhalin  banda abinyi dasu.
 manir yayi murmushi  ina ma ni ne kai wlh tsayawa zanyi na kwashi gara son raina  har sai nagaji in more kuriciyata  , DEENi yace ai kai dan iskanci ne lamba daya , wlh  ka guji abinda kakewa ya'yan mutane "ko dan gaba .
   ka dauki neman mata tamkar wani abinci, manir ya dan  daki kafadar DEENi yace  ai sun fi abinci dadi ,.
Amman Allah koni ina son na daina bin matan bazan ,wlh  abun ne da kmr wuya Amma kacigaba da yimin addu'a . DEENi ya nuna sa  kai zanwa addu'a saboda banda abinda zan roka   Allah , manir ya dage masa gira daya yes meye dan kamin addu'a kaga idan Allah ya shiryani sai kabani wacce Yar dimadimar  sister din taka na aura , bai kulasa ba sai canza zance da yayi nan dai suka cigaba da hirarsu har zuwa sanda  sukayi  sallama da juna   .

Abinda zai daure maka kai   bai wuce yadda  ummi ke sake  bawa zeenat kulawa ta musamman ba ,ta kowani part tana iya kokarin ganin  ta fito da diyarta ta  tsab,  zeenat bata rasa komai ba tun daga  dangin sutura da  mayuka shafe masu tsada zuwa kayan kwalliya  ana cikin haka tafiya takama ummi zuwa India dan haka ta tasa diyarta gaba suka tafi   zeenat taji dadin  zuwansu India tamkar karta  dawo ,watan su daya suka tattaro suka diro Nigeria saboda bikin family dinsu yakusa koda ta dawo ma su Maryam sun dinka mata duk anco din da aka fidda tunda damar suna da telarsu ce da yake zuwa har gida ya karba dinki,.
 biki akayi sosai bakama hannu yaro an kashe kudi tamkar ba'asan  ciwonsu ba  bidia iri kuma a duk anan cikin estate din akayi komai, daga karshe akayi walima washegari ranar  Sunday aka daura auren  en mata biyar haka ma samarin aka dan kowace gidan mijinta, ya saura  mutun  uku ne cal suka rage da basu aure ba, Maryam da shemah sai zeena amaza  kuma fk da DEENi sai  kamil  .



MMN SUDAIS CE
[5/7, 7:59 PM] ?+234 703 338 8648?: ??????????
  AUREN SIRRI
       ??????
 ??????????



  Bismillahirahmanurrahim


Aysha A bagudo



Page 1-2


Lekki  Unguwace  mai dauke da karancin mutane da suke rayuwa acikinta   ,a silent place, saboda bata cika   hayaniya mutane ba  , dauke da tarin sanyin ni'ima mai dadi  sakamakon kusancinsu da ruwan teku" unguwace da tattara kan manya ma'aikata da kusoshin gwanati, hade da manyan masu kudi ,ga tarin  yan yahoo boy'z  domin mafi yawancisu   sunfi sha'awar  zama acikinta. rayuwar mutane  unguwar abin sha'awa  bbu ruwan wani da wani  domin suna rayuwasu ne tamkar a kasar waje   .


PLASNUW ROWS FAMILY ESTATE

Estate ne mai dauke da tarin dangi acikinta , hadin kai tattare da zaman lfy,  Sam bbu hayaniya acikin wannan family kowa kagani cikin nishadi da farinciki zaka gansa ,ga tsantsar fahimtar juna dake tsakanin wannan family. kwakkywan family ne masu matukar kaunar junansu .


Let alh Muhammed bello khaliyal ,haifafen garin Lagos ne ,Amman asalinsa fulanin khaliyal ne dake jahar kebbi. sananne  mai kudi ne yayi tashe tun alokacin da duniya ke kwance. sannan kuma take zaman lfy, marigayi Muhammed bello  soldier ne daya taka rawar Gani a kasar nan .
 ya rike mukamai da dama a wancan lokacin. ya rasu yabar tarin dukiya da da ya'ya da jikoki  bila adade.
    gabadaya family Muhammed bello bbu talaka aciki  domin sun gaji dukiya mai tarin yawa daga mahaifinsu  .

 kafin rasuwarsa    dake shine babba a dakinsu kuma Allah yabashi tarin dukiya da en'uwan , dan ganin ya inganta rayuwar kannensa kafin daga baya ya Gina wannan katanfarin estate din  mai mazan kanta.
 ya tattara  kan yan'uwasa suna zaune a ciki ,yana da mata hudu  hjy  shema'u  wacce aka musu aure tun saurayi da budurwa tana da ya'ya  goma   Sha biyu, mata takwas maza hudu  sai hjy  hauwa mai dauke da ya'ya goma maza biyar mata biyar ,sai hajiya rabi mai ya'ya takwas maza biyar mata uku   sai hajiya Fatima wacce suke kira da hjy  shuwa  itama tana   da yaya takwas mata bakwai namiji daya .
 bbu abinda bbu acikin wannan estate din kama daga makarantar islamiyya wajen wasa buga kwallo wajajen exercise wajen swimming pool library Sannan ga wani katanfarin Holl dake gefe wanda aka shiryashi da kayan kyale kyale zagaye da kujerun zama . an ginashine  saboda  taron sada zumunci , wanda zasu dinga yi a duk karshen wata  .

 haka suka taso har zuwa girmansu cike da son junansu .
 anan cikin  dangi mazan suka zabi matan suma  matan suka zaba akayi  bikinsu anan cikin estate din suka zauna  tare da iyalinsu  har zuwa  sanda tsufa yacima marigayi Muhammed bello yayi retire.
 yayinda ya'yansa da ya'yan en uwa suka cigaba da kula da estate din .
  a lokacin  aliyu  da  habib ne kadai suka rage da basuyi aure ba saboda  karatu .

Byn rasuwar marigayi bello ne aka raba gado aliyu  ya dukufa  gurin juya dukiyarsa ,ba abinda  yasaka a gaba sai neman kudi wanda acikin kankani lokaci ya gawurta yayi fice yayi suna a duniya,  yayiwa sauran yan'uwansa zarra  aliyu ya mallaki tarin dukiya da shi kansa bai san iyakarta ba. hade da tarin compenis  a Lagos da kudancin Nigeria yana da gidajen saida man petir Bila adadi shine mallakin aliyu airlines yana da hannu jari da dama a compenis na kasashen duniya yana da  gidaje a abuja da sauran garuruwa .
tsananin neman kudinsa ne yasa  bai ajiye iyali da wuri ba ,burinsa bai wuce  ya auri mace mai matukar kyau da tarin illimi ba .

Garin neman kudinsa ne ya hadu da fadila  a india tun daga lokacin da aliyu ya daura  idanunshi akanta "ya dauki son duniya ya daura mata kasancewarta kyakkywa gaske ga tarin illimi . fadila itace Diya ta biyu a gurin iyayenta su uku ne , ahmed  ne babba sai ita sai farida ,  kin amincewa iyayenta sukayi da auren shi a cewarsu bako ne sannan kuma bakin fata. sai da aka kai ruwa rana dasu sannan suka amince  da auren .
 koda yazo daita Nigeria ma bata wani sha wuyan zama cikin family dinsa ba .
kasancewarta mace mai tsananin  son jama'a da son yara cikin lokaci kadan tashaku da sulaiman da  mahamud ya'ya ne ga yayyen aliyu sun shaku matuka da yaran ta daukesu tamkar ya'yan data haifa  acikinta .
suma  kuma suna maseefar kaunarta dan haka suke   kiranta da ummi ,duk abinda suke so itace take musu bata ragesu da komai ba saboda bata da rowa  hakan ne yasa ta sake janyo mata soyayya ta daban a gurin iyayensu.

 shekarata biyar da aure mutuwar mahaifiyar ta risketa ,zuwan datayi indiya ne dazata dawo tazo da kanwarta fadila  ta hada dasu Mahmoud tacigaba da rikonsu .
 sai da fadila ta dauki sama da  shekara takwas  da aure  sannan tasamu cikin murna a wajen wannan family bai faduwa .
    cikinta na da wata tara cif ta haifi NASURUDEEN  daga ita har aliyu suna matukar son DEENI tamkar numfashinsu DEENI yataso cikin gata da kulawar iyayensa, da dangi gabadaya suna nuna masa tsansar  gata da soyayya fiyye da tunanin mai karatu .
shiyasa yataso a shagwabe a sangartacce saboda kaf estate din  kowa yasan da zaman DEENI babbar matsalar da suka fara fuskanta da deeni  , shine rashin magana da bai yi ,da farko fadila  ta dauka ko kurma ne sai daga baya tagane tsabar miskilanci ne kawai yayi masa yawa .
duk tarin ya'yan dake cikin wannan estate din DEENI yafita dabam acikinsu,   bashida aboki  ,.
 gabadaya baya yarda da kowa  koda yaushe  yana tare da umminsa ko farida ko su  Mahmoud tun tasowarsa yake da burin son zama soldier yayinda ummi take bashi goyon baya wajen kiransa soja .
Domin  wani lokacin zai je yatasa hotonta marigayi kakansa dake manne a falonsu gaba yayi ta kallo yana shafa fuskar tsohon yana murmushin ,Sam shi  bashi da fara'a ballanantana sakin fuska   koda yaushe fuska nan tashi a hade take tamkar hadari , .DEENI Nada shekara takwas byn yakare primary school aka sai mishi form din  shiga makarantar sojoji ba'awani samu wata matsala ba yasamu  sakamakon matsayin mahaifinsa da kakansa. sabanin wayanda  basu da gata.
 domin a wanan lokacin idan dai kai bawani  bane  ko dan wani  ba  ko bakada  hanya a military school  ,sunanka sorry.
Domin kuwa  kana ji kana Gani  military school zai gareka shiga  .

    byn wani lokacin farida ta samu miji anan cikin estate din  wanda shima    yakasance "Da"ne ga marigayi  Muhammad bello wato  habibu ubansu daya da aliyu mahaifin ga DEENI   .
duk da fadila ta nuna rashin amincewarta matuka , da nuna wa er'uwartata illar aurenta da Habib   Amman sai taga yarinya ta nuna tana so abunta  ,dan haka ta kyaleta kuma da kunya dai ta fito fili tace batason jinin aliyu ,wanda itama kanta tasan hakan ba mai yiwu bane . itama ba wai shi din ne bataso ba ,halinsa ta tsana ,
Amman shi babban  ma'aikace  gwanati ne,   director of land  and housing & same   na Lagos state gabadaya. yana da mata biyu da yaya bakwai farida ce ta uku .
Ko alokaci daya auri   farida   takasance mace ce mai tsananin hakuri .
duk da mijin nata Vai kasance mutun  mai adalci ga iyalansa ba. Amman bata taba kawo kararshi ga ummi ba domin tasan halin ummi Sam bata son raini .

Shekarar da aka yiwa sulaiman da mahamud aure shekarace Allah yayiwa mijin ummi rasuwa wato alh aliyu Muhammad bello sunji matuwar farar daya  , mutuwar tayi matukar gigita ummi dan byn ya dawo  daga sallah asuba ne yayi irin kishingide nan yana lazimi  koda ummi taji shiru shiru bai sake fitowa ba Sannan bai nemeta ba  kmr yadda ya saba , wanda aldarsa ce  da zarar gari yayi sha ...yake fitowa ko yakirata a waya    Amman taji shr .
 tashiga dakin nasa  ta tarar dashi kishingide da carbi a hannunsa .
 da fari ta dauka ko bacci yakeyi sai tayi nufin ta tasheshi yakoma kan gado.
  Ammai sai taga alamun rashin motse atare dashi takai hannuta wajen hancinsa da karjinsa a lokacin daya taji baya numfashi.
   take ta zube anan ta sume.
 har a kashare zaman makoki ummi  batasan a wani hali take ba ,dan   bata  cikin haiyacinta' koda ta farfado ma sai da akayi ta hadawa da addu'a Sannan aka samu kanta ta dawo daidai , dan mutuwar ta girgiza har ta kusan zarar daita  .

Byn wani lokacin  su sulaiman suka cigaba da tallafawa ummi da DEENI a lokacin farida na dauke da tsohon ciki  duk da itama ta dan jima bata haihuwa ba, kuma har lokacin ummi bata san er'uwarta tana cikin matsala ba ,sai byn data haihu" lokacin ne ummi taga komai bbu alhalin ga tarin dukiya kmr zai kashe habibu , gashi yasake kara wani sabon  auren matansa sun cike hudu cif .
ummi tayi kuka kmr may  gashi tana cikin danginsu da suke tamkar tsiya madauri daya.
 ba daman tace zata dauki wani mataki akan  haka  .
dan tasan yadda kansu yake a hade .
    dan haka taci kukanta  takoshi ita da er uwarta ahankali take furta kalmar shiyasa tun farko naki amincewa da auren nan naki da habibu ,ba dan komai ba sai dan irin haka  Amman kika nace ,ga  irin abinda nake gudar miki kennan Amman kika kiji , sai kuma ta tsagaita da kukanta ahankali  tace  ba yadda zamuyi da ikon Allah ,sannan ga rabo a tsakani.
 Amman duk da haka sai da ummi tayi masa tatas saboda daman ita bawani sakar masa fuska take ba kuma  yana shakkata.
 kullum ummi acan take wuni har ranar suna    yarinya tace sunan mahaifiyarsu ummi wato muzeenat ,  shima habibu yayi hakan ne saboda ya wanke kansa a wajen ummi,kuma yayi nasara domin  hakan da yayi  yasa ummi taji dadi Sosai aranta har ta dan rage jin zafinsa .
 sannan bakaramin kudi ummi takashewa bby ba. haka ma   ranar suna ummi Tayi rawar Gani sosai .
byn anyi suna ne ummi  tasamu habibu akan dan Allah  ya dinga kula da farida dan ita kadai gareta bata da kowa duk fadin Nigeria sai ita,  idan ma bazai damu ba,  zata bashi Rabin dukiyarta yakara akan nashi  da duk wani  abinda yake so, ita dai burinta kawai ya kular mata da er,uwa ,yayi murmushi kawai hade da ce mata yaji  .

Byn wani lokacin farida ta kuma samun wani ciki wanda tun yana karami take fama da laulayi tun lokacin ummi tadawo da zeenat wajenta ,
a kwana a tashi bbu wuya a gurin Allah har cikin farida ya isa haihuwa gurin haihuwar ne taji jiki sosai .
koda     ta haifi yaron ma  bbu rai sannan itama tace ga garinku .
mutuwar ta shigi habibu matuka yayi kuka tamkar ransa zai fita ,dan shi kansa yasan yayi babbar rashin  da ba zai taba maida irinsa ba.
  yayi rashin mata  mai tsananin kirki da hakuri da sanin darajar miji . Allah sarki ummi   kusan har  tafi habibu jin mutuwar tilon er'uwarta ta ,.
a  wannan Lokacin ne  rikon zeenat ya dawo dindindin  gurin ummi ta dauki soyayyar duniya ta daurawa zeenat tana mugun ji da Yarinyar   tamkar ranta kwata kwata bata son abinda zai rabata da zeenat Sannan kuma   tana debe mata kewar er'uwarta .
lokacin shi  DEENI   na ss1  a NMS, Nigeria military school dake zariya.
   yayinda DEENI Sam ba halinsu daya da ummi ba koda yaushe kagansa fuskar nan tasa  a daure a cunkushi  bbu wani fara'a ga shegen miskilanci tsiya  sai dai mugun kyakkyawa ne na karshe . ajin farko, wato first class ,gashi  da  maseefar  iya sa kaya kallo daya zaka masa ya gigitaka kaji yashiga   ranka farar daya saboda tsabar kyawunsa sai shegen shiga ran mutane domin kusan yan'mata cikin  estate din suna maseefar son sa yayinda yake  girma kyawunsa na sake bayyana hade da miskilancinsa     .

Tunda zeenat ta dawo gidan magana bata taba hadasu ba ko gaisheshi Tayi baya amsawa in dai bayaga idanun ummi ba yana da matsanancin tsafta wanda kusan a wajen ummi yagada .
Cikin haka ya kammala karatunsa na secondary school ya wuce NDA burinsa kennan nason zama cikakken soja itama  ummi kuwa  nasake karfafamasa gwiwa da bashi goyon baya   yana karantar science ne ,wato likitan soja .
bansan yadda zan kwatanta muka  halinsa ba Amman yakasance mutun ne shi mai bambanci ra,ayi.
 byn yakare karatunsa ya fito da mukami second lieutenant star biyu  kennan   .

Zaune zeenat take a falo tana kallon wani serisfilm  a zeeword my let home Tayi zurfi cikin kallon film din gabadaya attention dinta naga kallon ita kadai ce ummi tashiga cikin estate din yin barka taji karar Bell wanda shine kusan karo na hudu da taji ana dannawa. cikin jin haushi ta mike dan bata son abinda zai dagata daga kallon datakeyi , tana bude door din bata tsaya ganin kowaye ba ta juya abinta takoma mazauninta  sallama taji  hade da shigowa ta dago kanta  kennan   da niyar amsa sallama sai taga mutun tsaye kikam  sanye da sabon  kayansu na  sojoji gabadaya zeenat ta gigice hade da rikicewa tsabar tsoro dan ita Allah yayita  da maseefar jin  tsoron soja   take cikinta ya dauki kugi Amman still  idanunta  na kansa ta tsaresa da  kallo .
  in ina tasoma yi wa..wa.. waalai....ya dakatar daita da hannushi, yana zabga mata wata uwar  harara muryasa a kwasashe yace yau ne kika fara ganina  da har zaki wani  tsareni da idanu Kona canza miki ne ?da sauri tasoma girgiza masa kai. Kai tsaye dakin ummi ya nufa tunda bai ganta a parlour ba yasan tana dakinta  tana kallonsa ta kasa dauke idanunta daga garesa har sanda ya dawo fuskar nan tasa a hade yace ke.....dan iskanci kina kallon mutune bazaki iya cewa  ummi bata nan ba   kin wani tsare mutun da idanuwa tamkar na maciji ,dayake bawani manyan idanu gareta , da sauri bakinta na rawa tace dan Allah kayi hakuri mantawa nayi  ko kallonta bai sake yi  ba yaja tsarki yayi hanyar dakinsa  ta tabe baki hade dacewa   jarababbe kawai ai  yadawo kennan, itama taja tsaki ta juya tacigaba da kallonta ..


MMN SUDAIS CE
adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *