Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, August 25, 2019

bana kaunarka compelete (littattafan hausa na soyayya)

adsense here
bana kaunarka compelete (littattafan hausa na soyayya)

                                     writing by his eccellenciy novel group




==BANA KAUNAR KA 1 ==
.
WAHIDA! WAHIDA!! na"am gani nan d sauri na isa "salamu alaikum,yaya gani zauna magana zamuyi da ke na zauna ina kallonsa wahida tsakaninmu babu boye-boye babu munafintar juna saboda Allah me yasa ba kya son yayanki dan uwanki shahid (bom boy)? na sunkuyar da kai yaya zan iya fitowa in fada wa ya al'ami shahid na shaye-shaye?no ba zan iya ba na dago ganin yana kallona duk saina dabarbarce nace haka nan bai kwanta min ba ba kya sonsa kenan? na daga kai...magana zaki yi ni gaskiya bana sonsa...aka banko kofar yaya faruk ne cikin karaji yace ai kuwa dole kiso shahid ko kin ki ko kin so sai....ni dai gaskiya BANA KAUNARSA haka kurum sai a tura min ni wallahi...a fusace yayo kaina da gudu (bedroom) din yaya al,amin ina fadin yaya kai masa magana wayyo yaya al,amin yace kar ka duke ta faruq kar ka taba ta amma ina ya finciko ni yayi bool dani na wuntsila ya kuma kai min kafa al,amin ya rike shi da gudu na fita ina rusar kuka dakin abbanmu na nufa suna zaune suna kallon nigerian film ,mahida tai saurin mikewa ta rike ni sister waya taba ki?




.
jikin mom na fada ina kuka tuni sister mahida ma ta kama kuka da kyar abba ya shawo kaina please i,m sorry baby waya taba ki? ba ya faruq bane mahida maza kira min faruq ta mike da sauri ta tafi ya kazo inji abba wata tsawa ya daka mata ke fita min daga daki ba zan zo ba wato keme yar uwa dan an dole tashi ne za ki shigowa mutane daki bako sallama to koma kiyi sallama ko in ci ubanki mahida ta juya tana gunguni koda tazo sai ta cewa abba ya ce yana zuwa ai kuwa ba ayi cikakken minti goma ba sai gashi yana zuwa yayi sallama abba ya kalle shi faruq me wahida tayi maka? nan take yaya ya fadi duk abin da ya hada mu abba ya kalleni wahida baki da gaskiya dan me zaki masa rashin kunya alhalin shine sama dake?
.
nai shiru maza ki bashi hakuri ko in bata miki rai na durkusa don Allah ya faruq kayi hakuri yai murmushi dana fassara shi murmushin mugunta mahida ta kamo hannuna muka bar dakin suna fita alhaji sulainman ya kalli faruq yace abin da kake yi baka kyautawa ummaru yarinyar nan ka maida ita kamar jaka koda wanne lokaci kana dukanta me yasa? abba wallahi wahida bata da kunya tayi mugun raina ni to ai kai kaja ta rana ka tunda kai kuke wasa dasu me yasa basu raina al,amin ba? kaga ko kadan alamin baya dukansu." KAYI hakuri abba insha Allahu ba zan kuma ba shi kenan Allah yai muku albarka mon tace "wai ya amin ya fasa tafiyar? ai kin san jirgin sha biyu zai hau ko da naji WAYE NE ALH SULAINMAN WATO MAHAIFIN WAHIDA DA MAHIDA??
.
**** *** ***** ****
Alh, sulainman haifaffan katsina ne kasuwanci ya kawo shi garin kano kasancewar Allah ya sawa abin albarka cikin kankanin lokaci alh sulainman yayi gidan kansa sannan ya gina wani gida daban kasancewar mahaifinsa ya rasu sai mahaifiyarsa nana Aishatu da kanwarsa nana khadija sai yayansa mohd rabiu da kyar ya shawo kan mahaifiyarsa ta yadda ta dawo garin kano shi kuwa dan uwansa wato yayansa dama tuni ya saida shanunsa da gonakinsu shima yaja jari, alh sulainman ya hadu da matarsa haj, maryam can garin kano sun kulla soyayya wadda ta kaisu ga yin aure haihuwarta ta farko ta haifi yaya biyu hassan da hussaini,hassan shine (al,amin) inda usaini yaci (faruq) shekara goma sha shida ta kara haifar biyu hassana (mahida) inda usaina kuma suke kiranta (wahida) sai yayan alh sulainman mai ha daya jal wadda aka sa mata sunan kanwar alhaji sulainman wato khafiya suna kiranta mamy sai kanwarsa khadiya ma wadda take auran wani babban ma,aikacin gwamnati mai suna alh aliyu haidar, haifuwarsu daya jal inda ta haifi yaya biyu hassan shine (shahid) usaini kuma suna kiransa haidar amma sunan ubansa gare shi tsakaninsu Al'amin da su shahid tsiran kwana goma ne dukkanin yaran sun taso cikin tsantsar kulawa sannan sun samu ingantaccen ilimi inda al'amin yake matsayin dan kasuwa domin sana'ar mahaifinsu ya fada sa faruq ma'aikacin kwastam (costom) a turanche shahid soja yake son zama,haidar doctor,
.
sai matan mamy wadda take bautar kasa,mahida da wahida kuma karatun likita suke sai dai yanzu sun dakata ko meye dalili kwaji nan gaba. mahida ta kalleni kema duk abin da akai miki keki kaja,wai me yasa ba kya son shahid din? kinga mahida kai ki dameni bana sonso ko ana dole a so..? ya Al'amin ne ya shigo yayi shirinsa tsaf ya zauna kusa dani sister zan tafi na kalle shi cikin kulawa yaya sai yaushe kuma zaka dawo? sati biyu zanyi ku taso ku raka ni air port na mike muka daura after drees akan kayan jikinmu muka rufe dan kwalin rigar ya faruq shi yai mana direba domin shi da mahida suna gaba nida ya amin muna baya ya kalleni ni me zan siyo miki?
.
yaya irin man wanke kan nan da ka siyo min wancan zuwan sai kuma sabulai masu kyau koda zai tafi kuka na dinga yi ya rungumeni yana lallashina da kyar muka rabu a motar ma ban yi shiru ba ya faruq ya daka min tsawa.
.

==BANA KAUNAR KA 2  ==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
.
KE malama rufe mana baki ina kuma binsa zaki yi mu samu labari na tabbata da nine zan tafi ko kishi ba zaki yi ba mahida tace ya faruq muje gidan su small boy tana nufin gidan su shahid nai tsaki ni gaskiya ba zani ba ai kuwa jin nace ba zani ba yace ai kuwa sai munje koda muka isa gidan kin fitowa nayi nace kaina ke min ciwo sukai ficewarsu shahid da haidar da mamansu wadda suke kira anty suna zaune a falo suna (break fast) anty tace a,a mahida faruq sannunku da zuwa shahid yace ni ban muku magana ba tunda baku zo da wahida ba tare muke tana mota wai kanta ke ciwo da sauri ya mike bari in shigo da ita tasha magani ina zaune na kifa kaina kan sitiyarin ya bude motar ya shigo da sallama tuni kamshi turaransa ya cika ni banda gobe shiru na minti goma na san in na biye ta miskilin mutumin nan sai muyi minti hamsin na dago abin mamaki idonsa fea a kaina cikin sakan biyar na masa kallo sanye yake da farar t-shirt da wando (3 coter) kin tashi lafiya?
.
nace lafiya na maida kaina na kwanta ya kalleni ba zaki shigo ku gaisa da anti ba? banyi magana ba wahida? mahida tace eh kanta ne yake ciwo oh sannu kinji na zauna kan (carpet) ina gaida anti,anty ta ce wai ina Al'amin ne? yanxu muka raka shi airport ya tafi china bom boy yace oho shi yasa wahida take kuka anty tace bom boy kawo mata paracitamol,ya kawo min magani tuni na soma hawaye domin bana son shan magani kasancewar duk sun san halina sai ya ajiye maganin ya kama min kan koda muka koma gida abba baya nan kuma mon ta tafi unguwa muna zaune muna hira mahida tace gaskiya sister ina son small boy..
.
nai saurin katse ta ai ki ta sonsa ni dai nace bana son bom boy amma kin san aure tsakaninku bbu fashi.........to Abba sai ka aura masa ni kamar kin sani ko ban aura masa ke ba zan sanar da abba irin matsannancin son da bom boy.........kan ta karasa na finciko ta na tsinka mata mari maganar ya faruq naji la! la!! la!!! kika mare ta me tai miki? dan me zata dinga raina min hankali cool down wahida da kyau wai ke wacce irin yarinyace mara kunya iye! mahida ba yayarki bace? ke wallahi ko sunanta naji kin kara fada sai na babbala ki"...to ai saika fada min shekara nawa ta bani ko wata nawa ko kai ba ka fadar sunan ya amin....
.
da sauri ya finciko wayar soket abin haushi ko gezau ba tai ba ya finciko ta ya cilla kujera ya shiga dukanta tana ihu tana kiran mominta mahida kankame ta tai suka shiga kukan tare, by muhd abba gana, na mike ina fadin wallahi ba gaji gidan zan bari don an ga ya amin baya nan dole aci zalina ina kuka na hada kayana na datse na shiga jan akwati mahida naja gidan kakarmu na nufa wadda ta haifi babanmu ina shiga na tadda mamy' yar baba rabi,u tazo hutu da gudu muka kankame juna,atu kakarmu ta shiga murje ido wa zan gani kamar wahida? atu kenan ni sunana mahida!!!
.
KODA mum ta dawo tace ina auta? mahida ta kwashe labarin duk yadda akayi ta fada mata ran mom ya baci tace shikenan shida abba koda abba ya dawo mahida taje yi masa sannu da zuwa yace ina wahidar? mahida ta fede masa biri har wutsiya ya girgiza kai shikenan maza kije gidan sister khadija ki gano ko tana nan mahida ta shirya tsaf sai gidan anty bata same ni ba daga nan tai gidan baba rabi'u nan ma bana nan a gidan atu muna zaune da mamy muna hira ta fado tayi wujiga wujiga domin bata kawo zata same ni gidan atun ba,duk a tunaninta ko na gudu katsina,ta fado jikina dalla can ni kin ban wahala, wallahi ban zaci kina nan ba nice har gidan su mamy........
.
to ni na aike ki ta kalli mamy tace anti mamy yarinyar nan bata da kunya kin ganta ko yaya faruq bata ragawa ba mamy tace in an bi ta barawo to fa abi ta mabi sahu, in wahida nada laifi ya faruq na da laifi.....ki daure mata gindi nan kenan to ai shikenan abba ne ya turo ni ki tashi mu tafi na mike wallahi babu inda zani in kin ganni a gidannan to dan uwana ya dawo....haka kika ce? yes bbu inda zani shikenan mamy na tafi oho ki gaishe su umma ta gaida aisha zasu ji amma ki sani abba na nan zuwa tai ficewar ta ina jin tashin motarta da yamma muna zaune nida mamy muna hira sai ga su bom boy shi da small boy muna gaisawa na tashi na shige dakin atu ai kuwa banyi cikakken minti goma ba ya shigo ya ya tsunguna gabana yayi kusan minti goma na dago lafiya nace cikin sanyin murya,hannuna ya kama ya murza "my sweet heart, na lumshe ido tare da zare hannuna tunaninme kikeyi?
,
tunanin big brother okey ni ba kya tunanina haba dai gaka me zai sa inyi tunanin ka shima don baya nan,anya sister har yanzu ba kya sona? haba kana dan uwana in ki sonka ina sonka ainun,zaki aure ni kenan? tambayar tayi min tsauri nace haba dai kana yayan nawa? oh my god me yasa kike wahalar dani kina wahalar min da......"
.
kai dai kaso ka wahalar da kanka domin ban mumafice ka ba na fada maka gaskiya ya dafe kansa wahida gaskiya na ji dadin yadda ya furta sunan kamar a bakinsa aka rada min sunan.
.         

    == BANA KAUNAR KA 3 ==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
.
please help me wahida,help me,billahillazi ina tsananin sonki son ki zai iya zama sanadi ajalina.......bana fata kayi hakuri bom boy bani da niyyar yaudarar ka domin sam a yanzu bani da lokacin soyayya asalima ni karatu nasa a gaba ban jira ya kara magana ba na barshi a nan.kwance nake ina tunanin irin son da bom boy ke min tun ina mitsisiya ta har kawo yanzu ba zan taba mantawa ba lokacin muna makaranta primary 5 lokacin ina da shekara tara min fito breakfast a wannan lokacin shekara shida ya shahid baya nan yana kasar Rasha,ina zaune ni da wata yar class dinmu sahura mannir sai ga mahida da gudunta wahida ga yaya shahid wallahi ya dawo gashi can yazo ganinmu na kalle ta shine kike wannan uban gudun kamar wadda akaiwa bushara da kujerar makka??"
.
-------------------------------------------------------------------
.
SAHURA ta cabe ai ina ganin ko kujerar makka ba zata yiwa rawar kai kamar....kar ku takura min ba dole inyi murna mutumin daya tafi tun ina yar mitsitsiyata yace kixo na mike muka jera nai sallama yana zaune a mota na bude na shiga yaya sannu da zuwa ya zuba min ido ko meye abin kallo a jikina,oho nace ya shahid gani kaina rame ko? ai zazzabi nai. WACECE WAHIDA?? wahida yarinyace kyakkyawa ajin farko domin mahaifinsu bafulatani ne mahaifiyarsu ma bafulatanar kamaruce a wajen ta kuma suka samo tsantsar kyau tana da manyan idanuwa masu tsananin haske kamar takadda tana da hanci sannan tana da wadataccen gaashin gira baki sidik zara zaran gashin idanu,karamin baki mai dauke da jajayan lips hakoranta masu daukar hankali tana da gashi sosai sannan tana da kyandiri son bata ki ba amma akwai abubuwan jan hankalin namiji kai a takaice de zan iya cewa irin sune qurun ini na duniya inka samu ka huta,(amma fa idan mai hankakice),hannunta ya kamo taushin hannun kar flourn dangote wanda yakan gamsar da mutum,
.
a hankali yace waya yi miki kunshinnan mom ce tai mana nida mahida duk abin dana lissafa muku wahida nada shi to mahida ma haka domin kamarsu daya ko malamansu basa gane su sai dai banbancin su nutsuwa,mahida tafi wahida rawan kai wahida akwai langwai da jan aji sannan tsiwa ita kuma mahida tsokana.wahida kina jina wahida ta daga kyawawan idanunta ta kalleshi ya shahid ka fasa zama sojan? yayi murmushi wahida kenan kina so in zama? ta girgiza kai ina tsoran soja la! daga yau ki bar tsoron soja domin yayanki ma soja ne yaya amma dai baka harbin mutane ko?
.
ina harbin masu laifi mana.....karararrawar da aka kada ne yasa mahida fita da gudu tana fadin nina tafi wahida sai kin taho wata leda ya dauka yace gashi ku raba na amsa nai masa godiya naceya shahid ka gaisar min da anti zata ji ina tsaye har motarsa ta kule ina shiga class na tadda malami yace zo nan daga ina kike? kan in yi magana mahida ta taso taja hannuna muka wuce malamin ya girgiza kai haka nan yaran suna birge shi.ana tashi direba yazo daukar mu na nemi mahida na rasa koda na tambayi kawarta a ina sai ta ce min suna ofis fada sukayi ita da wata haushi ya kamani ina fita na nufi ofis din ina shiga na gansu tsungune gaban malamai na finciko ta na wanke ta da mari nace wallahi kamar a kunnen abba abba fada ko zaki sani nina tafi in kun gama fadan kya taho kuma wallahi zan cewa direba kar ya sake ya dawo daukarki na juya ina jin guntun kukanta malam ne ya kirani zo wahida ki tsaya ta fada mana gaskiya mallam ba zan iya tsayawa ba zan fadawa ya faruq yazo ya dauke ta to shikenan ku tafi gobe kwa dawo. a mota tace wahida don Allah karki fadawa abba kin ga fa ita ce fa ta fara jana,dallacan rufe min baki da dai ace ban san halinki bane ni dai karki fadawa abba ai kuwa sai na fada masa muna zuwa bangaranmu muka wuce mukai wanka mukayi sallah sannan muka nufi dakin mom da gudu muka karasa muka fada jikinta,
.
==BANA KAUNAR KA 4  ==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
.
TA rungume mu tana shafar tattausan gashin kanmu ta kalli mahida waya taba min ke? ba wahida bace ta mareni ke wahida ba antinki bace kike dukanta mon fada sukai duk da haka in kun kuma sai na fadawa abbanku nai raurau,Allah mom na daina tace yauwa autata ya amin gaba daya muka fada masa ya rungume mu yana fadin I miss u la! mahida me akayi miki kila yi kuka? ba wahida vace ta duke ni wahida ashe baki da kunya lalle zan miki bulala yaya tsaya kaji fada fa sukai a makaranta mom ce ta kwala mana kira da gudu muka fito ku zo kuci abinci bana so yunwa ta kama min ku nace mahida jekiki dauko mana abincinmu lalle ma wallahi sai dai in kar aci wacece babba? mom ai dai nice babba ko?
.
mom ta girgiza kai tace kinga mahida aka fara haifa ita a gida ke kuma sai da muka je asibiti mahida ta shiga tsalle na mike ina zumbura baki dakin ya alamin na koma yana zaune yana cin abinci na zauna kusa dashi ya kalleni me kuma aka yi miki? ba mom bace tace a hospital aka haifeni shine kuma abin jin haushi yi hakuri zomuci abinci na dau dan spoon ya janyo flet gassassun kajine ya dinga yagowa yana daura mana kan abinci sai dana ji nai hani an ya zuba min madara me sanyi nasha tuni sanyin AC ya kwashe ninna kwanta bacci me nauyi yayi awon gaba dani Al'amin ya kalleni yayi murmushi yace wahida sarkin rigima kenan.
.
BAYAN SHEKARA TAKWAS lokacin da mukayi candy gaskiya mun fito da sakamako me kyau don haka mun samu kyaututtuka gun yayanmu da iyayanmu a bangaran arabic kuwa munyi sauka yanzu hadda mukeyi. wayar mahida ce ke ta ruru ina dubawa naga yaya Al'amin salamu alaikum wa alaikas salam,yaya al'amin kaki dawowa ko oh sister bako gaisuwa? la! na manta kina so in dawo ko? eh mana to kizo airport da gaske? eh mana to kizo gobe airport da gaske? mahida ta warcewa yar ya amin da gaske in sanar da mom eh ki sanar mata insha Allahu gobe zan dawo shahid ma yayo min waya wai iya suka zauka amma yana legas sukayi sallama ta kalleni ke shahid ya dawo to ina ruwana,ta kai min duka kar kiyi ruwan,da guduna ina fadin wallahi sai na rama dakin ya faruq taje ta kankame shi tana fadin yaya ka mata magana ya buga min haraea tare da fadin ki kazo nan sai nayi boll dake,wallahi sai na rama wayace a dokeni duk kurarinsa sai da naje na kai mata duka ya dauko belt ya shiga lafta min ina kuka mahida ta rike belt din haba yaya me yasa zaka dinga dukata wallahi kai mugune what nine mugu??
.
mahida ta tsunguna kalli yadda kaji mata ciwo sai kawai tasa kuka muka dinga kuka yai mana banza ganin kukan namu bbu sauki sai ya daga niyi shiru kinji wahida ta mom ta shigo wai faruq me kai wa yarannan mom wai danna duki daya shine dayar ma ta kama kuka to me dayar tai maka?? mom fada suke yi shine na mike mom ya faruq ya tsane ni baya kaunata baya son bude ido ya ganni ni wallahi gidan zan bar masa mahida tace wallahi nima bin ki zan yi mom ita tai ta lallashinmu da kyar ta shawo kanmu ya faruq ne ya shigo da gudu mom na shiga uku kunama a dakina oho kai ka jiyo alhakin yaranan ma ai ya ishe ka wahida mahida kuyi hakuri abu kamar wasa har abba ya dawo kunaman nan suna nan yai tai wa abba magiya yazo ya cire masa amma abba yace bbu ruwansa,kuma kar ka sake ka kashe su tun daga wannan lokacin muka samu saukin cin zalin da yake mana washe gari ina zaune dakin ya amin shahid ya shigo ya tsunguna gabana ya zuba min ido na kalli kaina ni ban ga abin kallo ba shi dai haka Allah ya yo shi da kallo yaya me yasa kake kallona?
.
gani nai kin girma kinyi kyau nai murmushi na mike na tafi dakinmu a falo na same ta ita da small boy suna hira abinsu kamar su cinye juna dan sona gaishe shi na wuce daki na kwanta ya amin ya shigo sister me ke damunki? me kaga ni gani nai kin kwanta bbu abin da yake damuna to tashi kije inji bom boy na narke ina faman lumshe ido ni wallahi bacci zanyi ki daure kijr kinji kanwata na mike zan fita ya janyo hannuna dawo kisa hijabi ya fice na kallo kaina riga da wando ne ruwan madara rigar ta dan kama jikina gashi masha Allah kirjina ya tumbatsa na yafa mayafi na fita nai sallama ya zuba min manyan idanunsa na sunkuyar da kai sai daya gama jan ajinsa ganin bani da niyyar magana yace min kin wuni lafiya? lafiya ina antinmu?.tana gaishe ki ina amsawa na mike ina kuma zaki ba lumshe ido ya shahid bacci nake ji ya miko min wata karamar akwati na amsa nace an gode Allah kara mana dankon zumunchi yace amin,nima na gode da addu'arki gare mu Allah ya amsa,ina shiga daki na bude kayan make up masu tsananin kyau da tsada sai dogayan riguna da takalmi da jaka gaskiya na yaba na kuma gode wa yayana bom boy.ina kwance mahida ta shigo ta zauna kusa dani sister ara min kaset din ki nace gata can dauki ta dauka ta dawo ta zauna hello,ta fada cikin kwantar da murya haba my love kai fa kace min gaka nan kuma naji shiru kiyi hakuri my dear kin san akwai cinkosan ababan hawa amma yanzu na iso ina nan shigowa okey Allay ya kawo ka ta sumbaci wayar tare da fadin i love you,i love you na kalle ta waye kuma my love?
.
==BANA KAUNAR KA 5 ==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
.
Abba mamy ce yar baba rabi,u da kyau inji Abba mahida ina jinki nima abba na samu wanda nake so haidar din anty da kyau wahida ina jinki tuni nai raurau hawaye ya soma shatata,abba yace ban da kuka cikin rawar murya nace Abba ni karatu zanyi ya faruq yai farat yace ba wani karatunda shahid za,a hada ku ai kuwa na saki kuka ni wallahi bana sosa karatuna zanyi abba yace yi shiru bbu me yi miki dole yadda kowa ya ce ga wacce yake so ke ma sai kin furta sannan zan hada ki da wanda kike so abba kana ji ya faruq yace da ya shahid za,a hada mu rabu dashi bbu me yi miki auran dole ni a ra,ayina bani da niyyar tauye muku hakkinku duk da ina da right din da zan zaba muka maxan da suka dace daku amma nafi son ku kawo da kanku tunda kin zabi karatu Allah ya bada sa,a Allah kuma yai muku albarka amin ya faruq bai so haka ba domin so yai ko ina so ko bana so a aura min bom boy,koda abba ya tara yan uwansa ya fada musu ra,ayin ya,yansu sunyi farin ciki ainun sai dak sun so ace wahida ta zabi shahid ko da abba ya fada musu ra,ayin wahida na son karatu sun yi na,amm sannan sunyi mata fatan alkairi shi kanshi yaji dadin yadda yan uwan nasa sukayi na,am da ra ayin wahidar dama su yake ji domin in sun tubure sai wahidar ta amince da shahid din dole na ta amince ko bata so domin yayansa alh.rabi,u zai iya cewa ba a isa ba dole abi son ransa.
.
bayan kwana biyu da yin maganar ina zaune dainmu ina karatun wani littafin addu'o'i ya shahid yai sallama na amsa ciki-ciki'domin yanzu haushi yake bani ya zauna kusa dani bai magana ba sai da ya shafe kusan minti goma sannan ya kalle ni 'ba ki iya gaisuwa ba ne ?na dago " sorry na manta ka tafi lafiya? gani nan lafiya ba lafiya ba lafiya nan da sauki wahida ina son muyi wata muhimmiyar magana okey ina jinka wahida kin san ina sonki ko? what nikake so? wahida me yasa kike son wahalar da dan uwanki...?
.
ban gane nufin ka ba kin san mahida ta zabi dan uwana a matsayin abokin rayuwarta ina so kema ki sauke ra,ayin son karatu ki amince min billahillazi nayi alkawarin barin ki ki ci gaba da karatunki nai murmushi shahid kenan na fada maka bani da lokacin soyayya kwata-kwata ba zan iya hada karatu da soyayya ba shikenan zan iya jiranki ko nan da shekara goma ne no ka nemi wata kawai wahida kin san kuwa irin azabar da nake ji? oho kai kaso ka don haka bbu abinda ya demeni domin na fada maka gaskiya wahida nifa dan uwankine wahida me yasa ba kya sona in wani hali nake dashi wanda ba kya so dan girman Allah ki fito ki fada min kaga na farko bbu abin dana tsana irin shan taba kai kuma kana shan taba,maganar gaskiya ina zarginka da abubuwa da dama shahid ko ba haka ba dama ance sojoji suna shaye shaye kuma suna neman mata wa'iyazu billahi yace tare da mikewa ya cillo min kati gashi nan na baki cikakken sati kiyi bincike a kaina bayan taba me take sha tabar ma koki ka sank sha amma insha Allahu daga yau na barta har abada yana gama maganar ya fice jiki babu kwari.tunda wannan lokacin na shiga bincike kan bom boy har har sati biyu amma ban ga wani aibunsa ba in ban da da yake samu gun jama,a da dama sai dai wani abu ko kadan bana jin sonsa sai ma hausinsa da nake kara jiba kamar in na tuna shi soja ne kuma mugu ne na karshe domin bana mantawa ina karama mugun tsoransa nake innai abu aka ce za a fada wa shahid na kanyi kuku domin ban bashi da wasa gashi da girman kai rashin son magana yanzu ne fa da yake sona yake sakar min iska ni na san yana aurata zai daina sakar min fuska koda dama ance matar soja sai hakuri.kamar kullum ina zaune ya shigo da sallama tun kan ya karaso kamshin turaransa ya cika dakin kai gaskiya ina son turaransa haka nan kamshin kan sani farin ciki ko da kuwa ina cikin bacin rai gashin ban san sunan turaran ba bare in siyo gashi ina ganin kamar zubda ajine in tambaye shi sunan turaransa,
.
kamar kar in amsa sallamar sai kuma na tuna girman sallama da darajarta sai na amsa ciki ciki na janyo remote na kunna T.V domin ta taya shi hira na mike domin in bar masa dakin suyi hirar da T.V caraf ya kamo hannuna sai naji hannunsa dumi ga wani irin taushin ji nai kamar in kwace hannun don wani irin sanyi dadi naji yana ratsa zuciyata na daddage na tofa masa yau a hannu ya daga hannun a tunanina mariina zai ko ya goge min yawun a jikina amma sai naga akasin haka domin ganina yasa harshe ya lashe yau din yace baki san yawunki yafi ice cream ba a gurina na yamutsa fuska ashe kai kazami ne??


     ==BANA KAUNAR KA 6 & 7==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
Tana miki sannu ina amsawa baku biya ta gidanmu ba? mun biya mom da anty sunan nan zuwa ya haidar don Allah ku bani sallama naji sauki sai gobe na tura baki ni wallahi tafiya ta zanyi ki fita mana mu gani asibiti din da karnuka cinye ki basai in ari bindiga gun ya shahid ba in sn biyo ni in harbe su dariya suka dinga yimin ya shahid ya zauna bakin gadon kusa dani ya janyo ledar da suka shigo da ita ci mata ce tarkacan kayan zaki aikuwa tuni na shiga lashe-lashe haidar yace um su wahida ba dai kwadayi ba bom boy ya kai masa duka tare da fadin akwai wacce takai mahida kwadayi yarinyar da take cin faea naga alamar ka raina wahida,wahida fa antinka ce Allah ko Allah matar yayanka ce tunda ga lokacin ban kara magana ba har suka karaci surutunsu suka fice,
.
koda naji shiru gashi ni kadai tsuru ai sai na zari mayafina na fice nayi sa'a likitocin bbu wanda ya ganni na zagaya ta baya kamar wadda tazo dubiya na fice ina fita na samu me adaidaita sahu na shiga sai gida ko kudin ban bashi ba na fice sai me gadi na ya bashi ina shiga na tadda suna shirin fitowa har anty tazo ina shiga mahida tace mom kinga wahida ta dawo da sauri suka fito wahida wa yace ki taho? to mom sai a barni ni kadai ni kuma naga naji sauki nai tahowata ai shikenan ke da al,amin.bayan kwana biyu abba ya tara mu yana son jin ra'ayin kowa,ya amin yace ni dai abba ba yanzu zanyi aure ba asali ma niko budurwa bani da itw ai min afuwa zuwa nan gaba Abba yace faruq ya faruq yace abba aure zanyi don na samu wadda nake so wacece a ina take?
.
abba mamy ce yar baba rabi,u da kyau inji Abba mahida ina jinki nima abba na samu wanda nake so haidar din anty da kyau wahida ina jinki tuni nai raurau hawaye ya soma shatata,abba yace ban da kuka cikin rawar murya nace Abba ni karatu zanyi ya faruq yai farat yace ba wani karatunda shahid za,a hada ku ai kuwa na saki kuka ni wallahi bana sosa karatuna zanyi abba yace yi shiru bbu me yi miki dole yadda kowa ya ce ga wacce yake so ke ma sai kin furta sannan zan hada ki da wanda kike so abba kana ji ya faruq yace da ya shahid za,a hada mu rabu dashi bbu me yi miki auran dole ni a ra,ayina bani da niyyar tauye muku hakkinku duk da ina da right din da zan zaba muka maxan da suka dace daku amma nafi son ku kawo da kanku tunda kin zabi karatu Allah ya bada sa,a Allah kuma yai muku albarka amin ya faruq bai so haka ba domin so yai ko ina so ko bana so a aura min bom boy,koda abba ya tara yan uwansa ya fada musu ra,ayin ya,yansu sunyi farin ciki ainun sai dak sun so ace wahida ta zabi shahid ko da abba ya fada musu ra,ayin wahida na son karatu sun yi na,amm sannan sunyi mata fatan alkairi shi kanshi yaji dadin yadda yan uwan nasa sukayi na,am da ra ayin wahidar dama su yake ji domin in sun tubure sai wahidar ta amince da shahid din dole na ta amince ko bata so domin yayansa alh.rabi,u zai iya cewa ba a isa ba dole abi son ransa.
.
bayan kwana biyu da yin maganar ina zaune dainmu ina karatun wani littafin addu'o'i ya shahid yai sallama na amsa ciki-ciki'domin yanzu haushi yake bani ya zauna kusa dani bai magana ba sai da ya shafe kusan minti goma sannan ya kalle ni 'ba ki iya gaisuwa ba ne ?na dago " sorry na manta ka tafi lafiya? gani nan lafiya ba lafiya ba lafiya nan da sauki wahida ina son muyi wata muhimmiyar magana okey ina jinka wahida kin san ina sonki ko? what nikake so? wahida me yasa kike son wahalar da dan uwanki...?
.
ban gane nufin ka ba kin san mahida ta zabi dan uwana a matsayin abokin rayuwarta ina so kema ki sauke ra,ayin son karatu ki amince min billahillazi nayi alkawarin barin ki ki ci gaba da karatunki nai murmushi shahid kenan na fada maka bani da lokacin soyayya kwata-kwata ba zan iya hada karatu da soyayya ba shikenan zan iya jiranki ko nan da shekara goma ne no ka nemi wata kawai wahida kin san kuwa irin azabar da nake ji? oho kai kaso ka don haka bbu abinda ya demeni domin na fada maka gaskiya wahida nifa dan uwankine wahida me yasa ba kya sona in wani hali nake dashi wanda ba kya so dan girman Allah ki fito ki fada min kaga na farko bbu abin dana tsana irin shan taba kai kuma kana shan taba,maganar gaskiya ina zarginka da abubuwa da dama shahid ko ba haka ba dama ance sojoji suna shaye shaye kuma suna neman mata wa'iyazu billahi yace tare da mikewa ya cillo min kati gashi nan na baki cikakken sati kiyi bincike a kaina bayan taba me take sha tabar ma koki ka sank sha amma insha Allahu daga yau na barta har abada yana gama maganar ya fice jiki babu kwari.tunda wannan lokacin na shiga bincike kan bom boy har har sati biyu amma ban ga wani aibunsa ba in ban da da yake samu gun jama,a da dama sai dai wani abu ko kadan bana jin sonsa sai ma hausinsa da nake kara jiba kamar in na tuna shi soja ne kuma mugu ne na karshe domin bana mantawa ina karama mugun tsoransa nake innai abu aka ce za a fada wa shahid na kanyi kuku domin ban bashi da wasa gashi da girman kai.
.
==BANA KAUNAR KA 8==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
Rashin son magana yanzu ne fa da yake sona yake sakar min iska ni na san yana aurata zai daina sakar min fuska koda dama ance matar soja sai hakuri.kamar kullum ina zaune ya shigo da sallama tun kan ya karaso kamshin turaransa ya cika dakin kai gaskiya ina son turaransa haka nan kamshin kan sani farin ciki ko da kuwa ina cikin bacin rai gashin ban san sunan turaran ba bare in siyo gashi ina ganin kamar zubda ajine in tambaye shi sunan turaransa,kamar kar in amsa sallamar sai kuma na tuna girman sallama da darajarta sai na amsa ciki ciki na janyo remote na kunna T.V domin ta taya shi hira na mike domin in bar masa dakin suyi hirar da T.V caraf ya kamo hannuna sai naji hannunsa dumi ga wani irin taushin ji nai kamar in kwace hannun don wani irin sanyi dadi naji yana ratsa zuciyata na daddage na tofa masa yau a hannu ya daga hannun a tunanina mariina zai ko ya goge min yawun a jikina amma sai naga akasin haka domin ganina yasa harshe ya lashe yau din yace baki san yawunki yafi ice cream ba a gurina na yamutsa fuska ashe kai kazami ne??
.
bayan kwana biyu da yin maganar ina zaune dainmu ina karatun wani littafin addu'o'i ya shahid yai sallama na amsa ciki-ciki'domin yanzu haushi yake bani ya zauna kusa dani bai magana ba sai da ya shafe kusan minti goma sannan ya kalle ni 'ba ki iya gaisuwa ba ne ?na dago " sorry na manta ka tafi lafiya? gani nan lafiya ba lafiya ba lafiya nan da sauki wahida ina son muyi wata muhimmiyar magana okey ina jinka wahida kin san ina sonki ko? what nikake so? wahida me yasa kike son wahalar da dan uwanki...?
.
ban gane nufin ka ba kin san mahida ta zabi dan uwana a matsayin abokin rayuwarta ina so kema ki sauke ra,ayin son karatu ki amince min billahillazi nayi alkawarin barin ki ki ci gaba da karatunki nai murmushi shahid kenan na fada maka bani da lokacin soyayya kwata-kwata ba zan iya hada karatu da soyayya ba shikenan zan iya jiranki ko nan da shekara goma ne no ka nemi wata kawai wahida kin san kuwa irin azabar da nake ji? oho kai kaso ka don haka bbu abinda ya demeni domin na fada maka gaskiya wahida nifa dan uwankine wahida me yasa ba kya sona in wani hali nake dashi wanda ba kya so dan girman Allah ki fito ki fada min kaga na farko bbu abin dana tsana irin shan taba kai kuma kana shan taba,maganar gaskiya ina zarginka da abubuwa da dama shahid ko ba haka ba dama ance sojoji suna shaye shaye kuma suna neman mata wa'iyazu billahi yace tare da mikewa ya cillo min kati gashi nan na baki cikakken sati kiyi bincike a kaina bayan taba me take sha tabar ma koki ka sank sha amma insha Allahu daga yau na barta har abada yana gama maganar ya fice jiki babu kwari.tunda wannan lokacin na shiga bincike kan bom boy har har sati biyu amma ban ga wani aibunsa ba in ban da da yake samu gun jama,a da dama sai dai wani abu ko kadan bana jin sonsa sai ma hausinsa da nake kara jiba kamar in na tuna shi soja ne kuma mugu ne na karshe domin bana mantawa ina karama mugun tsoransa nake innai abu aka ce za a fada wa shahid na kanyi kuku domin ban bashi da wasa gashi da girman kai rashin son magana yanzu ne fa da yake sona yake sakar min iska ni na san yana aurata zai daina sakar min fuska koda dama ance matar soja sai hakuri.
.
kamar kullum ina zaune ya shigo da sallama tun kan ya karaso kamshin turaransa ya cika dakin kai gaskiya ina son turaransa haka nan kamshin kan sani farin ciki ko da kuwa ina cikin bacin rai gashin ban san sunan turaran ba bare in siyo gashi ina ganin kamar zubda ajine in tambaye shi sunan turaransa,kamar kar in amsa sallamar sai kuma na tuna girman sallama da darajarta sai na amsa ciki ciki na janyo remote na kunna T.V domin ta taya shi hira na mike domin in bar masa dakin suyi hirar da T.V caraf ya kamo hannuna sai naji hannunsa dumi ga wani irin taushin ji nai kamar in kwace hannun don wani irin sanyi dadi naji yana ratsa zuciyata na daddage na tofa masa yau a hannu ya daga hannun a tunanina mariina zai ko ya goge min yawun a jikina amma sai naga akasin haka domin ganina yasa harshe ya lashe yau din yace baki san yawunki yafi ice cream ba a gurina na yamutsa fuska ashe kai kazami ne??
.
ya harare ni ban sani ba ya sassauta murya wahida kome ya fito daga bakinki zan iya cinsa har in nemi kari nai tsaki ni dana ji ance sojoji zuciya gare su ko wannan bashi da zuciyane nai tsaki a fili nace bani da lokacin aure amma ka like kamar tsohon maye ina gama fadar haka na bar masa dakin,yau ma ina zaune ya shigi yana shigowa ya tsugunna yace good morming my sweet heart na mike cikin fushi kai tsaya kaji BANA KAUNARKA dama haka kake son in fada to na fada BANA KAUNAR KA so what?
.
==BANA KAUNAR KA 9 ==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
ya rike baki cikin mamaki nai tsaki tare da murguda baki na juya zan fita ya finciko ni na fada kirjinsa a hanzarce na dago cikin zafin nama na fidda hannu na sharara masa mari na ce kar ka kara taba ni ko an fada maka nima irin yan iskan yan matan nan ne niki ka mara wahida? an mare ka who are you? mahida ta shigo a fusace ta finciko ni ta kai min mari tare da hande ni tace shegiya mara mutunci don kinga yana sonki, da gudu na fita ina kuka nai dakin yaya amin,mahida tace don Allah shahid kayi hakuri hannu ya daga mata tare da ficewa ina shiga yace wa kuma ya taba ki? nai shiru mahida ta shigo yace mahida me kikai wa yar uwarki?
.
yaya wallahi wahida bata da mutunci bata da kunya ya shahid fa ta mara mari wahida! shahid din kika mara? to me yasa zai dinga yi min naci nace bana kaunarsa dan me zai takura min ko ana dole a so ni wallahi.......tswa ya daka min cewa nai me yai miki? to meyasa zai dinga yi min naci shi kenan zan masa magana amma ki bar saurin marin babba ko zaki iya marina? na girgiza kai na ce na daina yaya ya mike ya shiga wanka na kalle take kuma munafika meye dalilin na marina na mare ki dan kuma na isa ne karki ga na kyale ki yanxu wallahi kika kara marina sai na ram........kan in karasa ta kuma marina,tuni fada ya kaure muka kama fada ya faruq ya shigo la! fada kuke yi ba za ku bari ba sai na zane ku ko da taga na sata kuka sai ta ruga gun mom tana kuka sosai mom tace zo auta me ya hada ku? nace mum marina tai nima na rama mum ita fa yaya shahid ta mara mari wahida? to me yasa zai takura min nace bana kaunarsa anya wahida baki da kunya to mom,mom ta ture ni ba ruwana dake mara kunya me zagin manya la! mom ba fa zaginsa nai ba tunda kika mare shi wata rana zaginsa zakiyi,Allah mom bazan kara batun daga wannan ran ban kara sa bom boy a idona ba ni kan hakan ya fiye min sauki ina falonmu mom tace wahida zo in aike ki gidan sister khadiya tana nufin gidan anti nace to mom mum ta bani sakon a motar mahida na tafi ina zuwa nai fakin na fito nai sallama falon yana kwance kan 3 sitter nai wuce wata dakin antin ina ji yana ba gaisuwa wahida? nai masa banza nai sallama dakin antin sai gashi ya shigo yana fadin anti bata nan na juyo zan fita sai ya tare kofa bana son wula..
.
ya janyo ni ya rungume tsam yana fidda wani irin numfashi nace ka manta na hana ka taba ni? juyo dani yayi ya zubo min mayatattun idanunsa duk na dabarbace da kyar na ture shi nace ashe dama ba sona kake ba sha'awata kake yace what? na hankade shi da gudu yasha gabana wallahi sone ba sha'awa ba ce kauna ce na ce cikin tsawa kai dallacan rufe min baki ya finciko ni tare da doke min baki ya kara yi min wawuyar runguma anyi sha'awar taki ba a kaunarki za'ayi sha'awarki stupid kawai,nace ashe ai ban san kai dan iska bane.....yau ai kin sani nan gaba zaki karasa ni kin gane, yawu na tofa masa nace mara zuciya kawai kamar jira yake ya lashe yawun da sauri na fice.tana fita ya fadi a gurin yana numfashi sama sama me yasa wahida bata sona me nai mata ko dai hakura zan yi da ita kai ba zan iya hakura da ita ba ba zan iya ba ya fada cikin karaji da gudu haidar ya shigo ya rike shi kayi hakuri bom boy ya fincike haidar fada min me nake dashi wanda ban cancanci a soni ba? ka cancanci aso ka bom boy kana da kyau kana da aji kaine yammata ke rubibi a kanka ne zai hana ka hakura da wahidar nan ka nemi wata ba zan iya ba small ina so wahida so bana wasa ba....
.
tobya zaka yi tunda ita bata sonka kana ganin irin rashin kunyar da take maka kai dana sonka da zuciya kana gani fa har yawu take tofa maka kawai ka share ta no ba zan iya ba small ina sonta zan jure duk wani salon kiyayyar da wahida zata nuna min.
wannan shine takaitaccen labarina amma ku biyo ni don jin ci gaban labarin.mamy ce ta dawo dani daga duniyar tunanin da na shiga tace wahida mun shiga uku me kika yiwa bom boy na tashi zaune wani abu yace miki nai masa a,a yanzu naga dan uwansa ya kamo shi ya fita dashi hannunsa kan kirjinsa ko meke damunsa na tabe baki Allah ya kyauta atu tai sallama tace lafiya na ganki cirko cirko umh wai bom boy ne ba lafiya subahanallahi ba muga ta zana ba meke damunsa mamy ta nuna itace wallahi atu wahida yake so ita kuma take gara shi ta kalleni cikin fada tace kin san Allah muddin jikana ya mutu akan sonki wallahi mun kulla kun san duk cikin jikokina nafi son shahid nace ai sai ki aure shi tunda kin fi sonsa ni dai bana sonsa amma fa a zuciyata a fili kuma nace inma ya mutu shi sayo ni kan ko a kaina da gudu ta wawuro tsintsiya ta bini.
 

       ==BANA KAUNAR KA 10==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
Ranar litinin al,amin ya dawo bayan ya huta sai kiran mahida yace mahida ina wahida? wallahi ai tun ran daka tafi ta bar gidan....saboda me? dan ya furuq yai mata duka shine ta tafi abba yace inje in taho da ita amma tace in munga ta dawo gidannan to dan uwanta ya dawo al,amin ya mike dakin faruq ya shiga ya finciko shi wai kai wanne irin mugune azzalumi me wahida taimaka faruq yaja shaka yace yi hakuri big brother ba zan kuma ba so nake ka fada min abin da tai maka da har ka raba tada gida faruq ya fada masa duk yadda akayi tsaki yayi ya juya ya fita bai zame ko ina ba sai gidan atu ina sharar tsakar gida yai sallama nai ciki datsin tsiyar na rungume shi ya dago ni ya dunguran goshi me ya rabo ki da gida nai raurau yaya in baka nan ab tsaneni kullum cikin duk ni kuma na baro musu gidan yace min fa rashin kunya kike masa ni ba rashin kunya nai masa ba wai dan nace ba zan cewa mahida anti ba to shikenan ki shirya mu tafi ya wuce dakin atu.muna zuwa gida da gudu na fada jikin mom ina murna mom ta ture ni ni daga ni kai mom baki gane ni ba autar ki ce fa wahida me nai miki mom?
.
  kin fi kowa sani to yi hakuri mom na daina mahida ta fito tana hararata kai anti mahida me nai miki ta dungure ni ni ce ai zan ce miki anty ta kamo hannuna taso muje dakinmu na bita gaba daya dakin ta zagaye shi da manyan hotunan haidar da bom boy wani muduka sai wanda tasa aka hada mu nida bomboy ina sanye da wani material me tsananin kyau domin hoton ya dauku domin nayi kyau ainun mun dauki hotanne lokacin da mukai partin candy dinmu shima yayi kyau dama tare muka dauka amma lokacin bai nuna manufarsa a kaima ba yadda mu kai hoton in kin gani sai ki rantse muna son juna don gannin yadda na shisshige masa munyi kyau sosai ni kaina ina son hoton na kalle ta sai naga tana faman dariya na karaso yana da manyan idanu masu tsananin kyau da idanunsa ban tsoro domin in ya zare min ido sai nayi fitsari amma a yanxu suna birge ni inason kalar idanunsa masu zubin ruwan gol sam bana iya hada ido dashi domin wani shokin yake sakar min idanunsana hargitsa min lissafi sannan suna tsuma min zuciya toko shine so?
.
kai ni na so ba son sa nake yi ba kauna ce ta yan uwantaka sannan yadda wannan dogon sajan dake kara fito da samartaka dogo ne shi domin bashi da kiba sai dai yana da faffafan kirji sannan yana da kirar karfafa jaruman maza fuskar nan kulum dauke da annuri kamala,kwarjini duk fa yadda naso fasalta muku bom boy ya wuce haka sai dai ince duk inda namiji ya kai da kyau iya diresin bom boy ya kai har ya wuce.
mahida kin san abin da yake hada ni dake kuwa? a,a kin gan ki wallahi za,ayi muguwar kazama saboda me kika ce haka? a farko kin ga dakin nan ina tunanin tunda na bar gidannan baki taba daukar tsinstiya da sunan zaki share dakin nan ba ko kin share? to ai bai yi dauda ba da kyau kinga kan kayan kallonnan kalli yadda sukai mugun kura mahida kalli zanin gado kalli tunin kayan dauda ke dai sai dai ki fidda goma ki tsoma biyar Allah kar ki ce na rana ki kece me son auro muddin kika ce kazanta zakiyi wallahi kinyi asara soyayyar kanta bata yiwuwa sai da tsafta ko ba komai da tsafta tafi inganci tsafta cikon addini ke kenan daga kallo sai karatun soyayya Allah ya kyauta nai shigewata (toilet) ina shiga na fito saboda wani zarni (toilet) keyi nace mahida kin banu toilet din ma ba kya wanke wa??.zagewa nai na wanke toilet din nasa turare sannan na hada kayan wanki na bayar na cire zanin gadon na sa wani na share na goggoge ko ina nasa wa dakin turaran wuta ina sallah haidar yai sallama ita kuma tana kwalliya bayan na idar na gaishe shi na fice a zuciyata nace da haka zai zo ya samu dakin kamar bola? ina kwance a falo bom boy ya fito daga dakin yaya al'amin ya karaso ya tsugunna gabana wani kallo nai masa tare da nace lafiya dai ko?
.
yace lafiyar ce ta kawo haka please ki taimaka min in taimaka maka da me? so? ya furta nace so menene kuma so? kina son sanin menene so? look at me na mike domin na san ba zan iya abin daya sani ba caraf ya kamo hannuna a fusace na juyo tare da tofa masa yau ina daga idona muuka hada ido daya al,amin gabana yai wani mumunan faduwa shi kenan ta faru ta kare an yiwa me zani daya sata wata irin harara ya wullo min ai da gudu nai dakin mom na fada jikinta mom ki yiwa bom boy magana nace bana sonsa bana kaunarsa! meye zai dinga takura min?,yakike so in yi masa wahida? so kike in tare shi ince kar ya kara kula ki?
.
  in kin yi tunani koba komai shahid ai dan uwankine da mahaifiyarsa da ubanki cikin su daya haba auta kiyi hakuri ki sassauta wannan bawan Allah ni wallahi nafi miki sha'awar shahid ko kina da wanda ya fishi,
.
==BANA KAUNAR KA 11==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
Gaskiya mom ku hana shi zuwa gidannan in ba haka ba sai in bar masa gidan in koma katsina mom inaji ana cewa soja akwai zuciya shi kuwa wannan ba shi da zuciya mom tace ai so daban zuciya daban kuma wallahi na amince da son da shahid ke miki na mike na fita don bana son zancan daki na koma dakin bbu kowa da alama sun tafi yi musu rakiya na kwanta sai ka na mike na shiga toilet nai wanka gidansu wata yar class dinmu tun muna primary ina kallo yaya alamin ya shigo fuskarsa bbu walwala yace wahida duk irin rashin kunya da cin mutuncin da ake cewa kina wa bom boy ban taba yadda zaki aikata ba sai yau ashe baki da kunya a gabana kika tofa shahid yau na zumburo baki nace to yaya ai shi ne bashi da gaskiya dan me zai dinga rike min hannu ni kuma na dau alwashin muddin zai taba ni sai na tofa masa yau amma komai ya mike keki kaja tunda kin san yana sonki wahida ya kamata ki sassauta wa shahid ki dinga fada masa kalamai masu kwantar da hankali ko ba kya sonsa bai kamata ki dinga yi masa abin da kike masa ba yaunzu ki taso muje ki bashi hakuri tabdijan gaskiya ba san iya ba ni dai na fada miki kai don Allah yaya kana gani na ci kwalliyata gidansu da yar ajinmu zani yai tsaki ni dai nace ki jira ni in shirya ya fice nai zaune ina mamakin yaya al'amin naga alama so yake inji kunya yanzu ba kunya sai inje in bawa ya shahid hakuri hum'um ai ba zata zabu ba ina nan zaune ya shigo yayi kyau sosai ya rankwafo ta mudubi na kalle shi yaya kana kama fa da bomboy ainun wahida bom boy bai fini kyau ba no haske kawai ya fika amma kamarku har ta baci na dauko hijabina muka shiga dakin mom,
.
ina gyara dakin anti antin tai sallama nace sannu da zuwa anty yauwa wahida sannu da aiki small ya shigo anti tace lafiya na ganka kamar mara lafiya? ya shafa cikinsa yunwa muke ji tun daxun muke jiranki bafa abin da muka ci sai take away ao sorry my son bari inyi sallah in shiga kicin bayan kowa yayi sallah anty na zaune dukkanin su sun hallara a falo sai na shiga jera abinci kowa na kallona sai dana zauna anti na soma zubawa sannan mu kuma na shimfida dadduma domin nafi son cin abinci a kasa gaba dayanmu na hada mana bomboy yai tsuru domin yasan wahida ta san baya son tuwo shine kuma tai tuwo amma kuma zai bata mamaki,
.
Allah sarki bai gama tunani ba yaga ta janyo kula da filet ta soma hada masa nasa na musamman tuni su al'amin suka ce ba,a isa ba sai dai suci tare kasancewar da yawa sai na hada yadda zai isa ai kuwa suna ci suna santi gaba daya sai da suka share abincin nan suka koma kan tuwo nan suka dinga santin tuwan bom boy na gefe small yace Allah bom boy cikaji tuwan yafi dadi loma daya yayi ya kada kunne gaskiya yai dadi amma na koshi sosai,bayan sun gama an sha lemu ba kwashe kayan sannan na gyara gurin,ya amin yace ki zo mu tafi dare nayi anty tace ka barta tai min kwana biyu yace shi kenan,har gun mota na kara shi ya kalle ni yace yanzu sister sai yaushe kenan? sai randa anti tace in dawo zan dawo to duk randa zaki dawo ki yo min waya,Allah wahida nafi sonki kusa dani sam bana son ki min nisa nai murmushi yayana kenan,ni kaina nafi son zama cikin yan uwana to amma yaya zan yi? ya tada motar na daga masa hannu har ya fice ina tsaye tabbas ina bana son rabuwa da yaya dan dai ba yadda zanyi ne.
.
Da safe da wuri na shiga kicin na hada breakfast anty ta shigo oh wahida break fast din ma bazaki kwanta ki huta ba anti ina kwana lafiya lau wahida ya gajiyar jiya ba gajiya , daki na koma nai wanka sannan na fito cikin doguwar riga gaba daya suna falo na tsunguna na gaida dad dinsu ya shafa kaina yace ina mahida nace tana gida dad dinsu bomboy yana da kirji ga wasa da dariya mutum ne mai kirki sam bashi da wulakanci.bom boy ne zaune yasa hoton wahida gaba yana ta faman sambatu yace wahida me nai miki me yasa ba kya sona? me nake dashi wanda ba kya so ko sana'a tace ba kya so? billahillazi in ba kya so na ni kuma zan iya bari,me yasa ba kya sona wahida me nai miki ki tuna fa ni dan uwanki ne ya kamata ki sassauta min ki tausaya min ya daga hoton wahida kin yadda kina sona? za ki kasance me farantamin? zaki zamo uwar yayana daure ki ban amsa haba yar uwata abar alfaharina haidar ganin dan uwansa na shirin zautuwa akan mace yace haba my big brother ne yasa kake wahalar da kanka akan mace?
.
kai rufe min baki ko dan kaga ka samu taka shine kake min bakin ciki akan tawa? haba bom boy in ban da zarewa sai kasa hoto gaba kai ta sambatu ni wallahi dana dauka kai da wahidar ne sai dana shigo naga ashe hoto ne kai small tashi bani guri don na gane so kake ka raba mu to kayi kadan domin kaunarta nake small ya kwashe da dariya sannu mai sahiba,
.
==== BANA KAUNAR KA 12====

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
wahida in ce dai ta san kana yi? bari kaji in da ake soyayyar gaskiya ya dauko waya hadda sa handfree hello my dear kina lafiya? lafiya amma ba lau ba what? me ke damunki? ciwon rashin ganinka ina sister ta saku? wani zancan sister ki tana nan lafiya to ka gaisar min da ita kafin nazo okey zata ji yanzu me kike yi? tunaninka da son ganinka okey zan zo anjima me kake so in tanadar maka? nafi so ki akan komai na gode Allah ya kara mana son juna amin my sweety i love you so much gaba daya suka sumbaci wayar small ya kalli shahid ka gani kuma kaji da kunnanka shahid yace tsaya kaji nima ai tana sona tsabar ajine amma bari kaji ya kira wahida cikin sassanyar muryarta tace salamu alaikum amin wa'alaikaikumus-salam kana lafiya?
.
yai murmushi farin ciki ni kaina saida naji sautin murmushin me kike yine? ina kwance ko wani abu zan maka? a,a kawai dai ina son jin ya kike ne? to na gode my brother a,a ban yadda ba to my shahed tabbas yaji dadin yadda ta furta a tunaninsa tunda aka rada masa sunan bai taba jin wanda ya fadu sunan yai masa dadi ba sai wahida yai murmushi yace ban yadda ba to my bom ke! ke! ke! please i am sorry my lovely tank u very much tsalle ya dinga yi yana adungure small ya rike baki anya ba allurar shahid bace ta motsa?
.
small yace anya brother ko dai allurar ce ta motsa dariya kawai yayi,da rana bayan an gama girki ina kwance dakin da aka ware min ina wasa da waya wato game wayar tai kara hello sister ya kike? yadda kike mon,abba sahibina suna nan lafiya? nace baki tambaye naki shahibin bane? ai yanzu muka gama gaisawa sannunku uwayen soyayya,kefe ke ni soyayya bata gabana karatu nasa a gaba to anry wahida daga karatu sai me-ke ki daina ce min anty to me zan ce miki?
.
usaina wayyo kin cuce ni ki ce min autar mom da abba da ya al'amin kin san ko yanxu mom ta haihu kin tashi daga auta? me zai sa mom ta haihu ai daga kaina aka rufe fayil din'..to autar bom boy ai kuwa bom boy na gaishe ki ince dai yanzu kuna son juna haba dai mahida kina wasa dani wato kin mantani kenan kin sanni in nace in so to fa ina so in kuma bana so bana so na fada miki yanzu bani da lokacin soyayya karatu ne a gabana.....to uwar biro da takarda ya ishe ni ke kuma uwar soyayya fadi ki kara wallahi sai Aliyu haidar, da ya yamma ina kwance ya amin yayo waya salamu alaikum ya Al'amin ka tashi lafiya? lafiya my sister yaushe zaki dawo?
.
kai yaushe zaka zo in ganka? in kinga shahid ai kamar kin ganni tunda kin ce muna kama koya kika ce?a'ah kai daban shi daban wai yaya su small sun girme ku? ke kin yadda? na dan yadda kadan amma to shi kenan ki tambaye shi kwana nawa ya bamu to ya ka gaisarmin da mom me zai hana ki buga ki gaishe ta? wayar tawa ce bbu kudi a ciki okey ki jira zan turo miki,godiya mara iyaka.minti ashirin ba'a yi ba naji karar text message ina budewa kuwa na shigar da lambobin #3000 ya sako min naji dadi sosai hello "na"am auta ya kike? "normal mom" auta ya gida yasu small? "suna lafiya mom ina nan zan zo "to sai kin zo mu kai sallama.
.
SHAHID tsungune gaban anti,tace wai ina za a tura ku shahid?"anti addu'a kawai zakiyi min domin tafiyar tanada........kai k sanar da su baka da lafiya ba zaka ba shahid bana son rasa ka bana son aikin sojannan anti ni dai addu'ar nake muradi shi kenan ki sanar da Dad dinku dadditunkan lokacin na sanar dashi okey Allah ya taimaka, amin mom ta dauko wani littafin addu'o'i ta dauko ta mika masa ya amsa yasa aljihu sannan ya mika mata hannunsa ta sumbace shi,yaso ganin wahida sai dai bata nan domin ta tafi gidansu lokacin haka ya tafi amma ba don yaso ba yaso ganinta suyi sallama! bayan sati biyu muna zaune a falo "hello mom wahida kin wuni lafiya?
.
lafiya lau mom kice mahida ta kawo min kayan ke me zai hana ki fada mata mom kin santa raina ni ina fada mata cewa zatayi ba zata kawo min ba leda ita waye ya raina wani? mom ita ta fara raini nike da ita wacece babba? mom ita ta girme ni da kadan amma ashe dai ta girme ki zan sa ta kawo miki insha Allah to mom na gode sai anjima.
.
yaya faruq hello yayana ina jinki yace ince dai lafiya oh yaya kaga abin da yake hadani da kai ba ko ka tambayi lafiyata kace ya nake bana son jin yadda kai ken mun kai dai wallahi baka da sakin fuska kai dai me ganin fara'arka daga mahida sai sahibarka anty mamy,to ya ranki?.fari sol tunda ina da wanda zai min inji sanyi da ace bani da shi sai inyi kuka da samunka a matsayin yayana ke wahida Allah in na fito sai na zane ki Allah sarki duka don Allah in zaka fito ka taho da tabarya ko bindiga,na kashe wayar ina dariya a can gida kuwa,a fusace faruq ya fito hannunsa rike da belt kai tsaya yai dakinsu wahida mahida kwance ta takarkare tana waya yana shiga ya soma laftarta wayyo me nai maka ina wahida me za kai mata billahillazi in baki nuna min ita ba sai na zane ki mahida ta dinga dariya tace, wallahi wahida bata nan domin tana gidan anty yanzy fa ta yo min waya ta kare min rashin kunya dakin mom ya shiga mom ina wahida?
.
==BANA KAUNAR KA 13==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
wahida kwananka biyu da tafiya itama ta tafi gidan sister khadija ya juya yana gunguni dakinsa ya koma ya dauko waya bugu daya ta dauka hello kin san Allah in nazo gidannan sai na lahira ya fiki jin dadi banzamara kunya,Allah ya faruq kasan fa masoyina soja ne ni nasan in kazo gidannan ka taba ni sai ya harbe ka in kuma ka musa to kazo ni kuma zan masa waya ince ga wani yazo zai taba lafiyata kasan yana sona zai iya komai a kaina oho dai dadin abin ba sonsa kike ba la! da ka sani yanxu muna tsananin son juna na kashe wayar ina dariya.faruq ya cika da mamaki dama wahida na son shahid in kuwa haka ne gaskiya bom boy yayi dacan big girl kuma beautiful gentel girl dakin Al'amin ya shiga yake fada masa Al'amin yace kana mamakine? haba dole in yi mamaki ko dan ganin irin tsantsar kiyayyar da wahida ke nunawa shahid wallahi ka bar mamaki domin ka san bom boy dan soyayga ne tabbas zai iya lankwasa wahida san ransa.
.
ina zaune ina karanta wani littafi da ya shahid ya siyo min mahida day amin da ya faruq wayyo dadi ihu na sak na kankame mahida cike da tsatsan farin ciki kicin na shiga na hado musu abin motsa baki sannan na zauna ya Al'amin ina wuni sister ya gida? lafiya lau na lalli ya faruq koda ba gaishe shi kallon arziki bai min ba,anty ta fito tace a'ah lalle yau ina da manyan baki wahida me kika bawa ya"yan nawa? nai murmushi su ya amin suka gaishe ta na kalli mahida mahida ince ko kin taho min da kayana? ai zuwa muka yi mu tafi dake lalle ma keni ba yanzu ba Allah ko sai yaushe? na mike na koma kusa da ya faruq nace ke ni bar ni mu gaisa da yayana,na dafa cinyoyinsa ina tsungune kan gwiyoyiwa nace yaya faruq don Allah kayi hakuri wai ma me nai maka? na kwantar da kaina kan cinyarsa please ya faruq im sorry baki fada kunya Allah in baki bani guri ba zan yo boll dake,stupid girl,mahida ta taso kai don Aah yaya kar kasa ta kuka,ina laifi data baka hakuri,to ban hakura ba wato ke me yar uwa to kamo ni taso kinji anty wahida dadin ta ma ba Abba bane nice ke ma ba zan wani bashi hakuri ba muka koma kusa da yaya Al'amin muka ci gaba da hirar mu
.Muna nan zaune bom boy yai sallama a,a kace muna da manyan baki hadda mahida a gidan? mahida tace Allah yata muna zuwa kaine dai ba a samu ka ga yanxu ma tun dazu muka zo ba don Allah yayi zamu gana ba har sai mu tafi ba ka nan,ni sister ma ce min tayi kwata kwata baka kasar tabbas jiya cikin dare muka iso ku bani ten minuti in yi wanka sai daya soma duba anty sannan ya shiga dakinsa nace yauwa ya amin ga bom boy muna so ju fada mana cikinku waye babba? mahida tai caraf la! baki sani ba ai tsiransu kwana biyu shi yasa ma aka hada sunansu akayi rana daya ke ni dai ban yadda ba duk.
.
bom boy ne yai sallama idona har cikin nasa yai min kyau yana sanye da fakistan ruwan madara karasowa yayi kusa dani cikin rada yace gimbiya me zan samu rabona da abinci har na manta na mike na shiga kicin dama tuni nai masa tanadi na musamman gaba daya na hado musu dasu ya amin can lambu na koma i na zaune ya amin ya shigo ya zauna ya kalleni yace ince dai yanzu soyayar tayi karfi murmushi nai kawai domin nasan babu wata soyayya.bayan isha'i suka tafi mahida taso kwana nina hana ta domin inta kwana bbu mai taimakawa mom wajen shirya abinci duk illahirin yan aikin gidanmu sam mom bata bari suyi mata girki ita take yi duk da kullum sai an fita da abinci masallaci komin yawansa ni zan taya ta ko kuma niyi ni daya sam koka dan mahida bata son aiki aikinta kwanciya game,kallo,karatun littafi,Allah ya sani sam bana son halin mahida domin ya mace ko ba komai aure za ai mata san a rayuwTa bbu abin dana tsana irin kazanta muddin ina gida in kin ganni zaune da dalili shi yasa duk irin fadan da muke da ya faruq ko kadan baya so ya budi ido yaga bana gidan domin in ina nan dakunansu kullum ne saina gyara musu nice wanke musu toilet gyaran gado hatta yan aikinmu su kanyi missing dina.
ina zaune dakina small ya shigo wahida bom boy na kira na kalle shi nace yana in ne? yana dakinsa na mike nasa hijabina na fita nai sallama yana kwance ya kalle ni cikin lumshe ido wahida nai masa shiru donni tsoro ya bani ma tunani ko wani abin yasha domin idanunsa sunyi jajir WAHEEDAH ya kara furtawa na'am na ce cikin sauri wahida bani da lafiya me yake damunka kece wahida kece ya kamo hannuna,hannunsa zafi kamar garwashi ba tausaya masa ainun amma don kar in kyale ya samu damar sai na fisge hannuna na ce bana son iskan.kafin na karasa ya fizgo ni ya rungume ni waye dan iskan? gabana ya shiga faduwa, ma don kar in nuna naji tsoro ya samu wata sabuwar damar sai na dake nace kaine dan.
.
yasa hannu ya doke bakina ya murde min lips ina wayyoahna! kafa yasa yayo ball dani sai gani a kofar daki da gudu na fita nayi sa'a falon ba kowa daki na shiga na kulle nai kuka mai isata.
maheedah zaune tana game Al'amin ya siga dakin mahida ya kira sunanta ba tare data bar abin da take ba tace na"am kanna dawo ki shiga dakina ki gyara min kin ga yayi kura sosai to sai ka dawo nai taci gaba da harkar gabana.

==BANA KAUNAR KA 14==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969

.
sai kusan magariba ta tuna tai saurin shiga dakin ta burbura sharar minti biyar tana fitowa ya amin ya shigo kai tsaye yai dakinsa ai bai karasa shiga ba ya kwala mata kira mahida da sauri tazo me na saki?.Yaya ai na share maka ya kalli dakin cike da takaici ko tsarar da tai bata kwashe va a kofar dakin ta barta sannan dakin buzu buzu faruq yace ayya kadan daga cikin aikin mahida,Al'amin ai tayi maka mai kyau ni dana sata gaba daya karkashi gado ta tura min sharar ka ganta nan bbu abin da ta iya sai kallo sai soyayya Al'amin ya hau salati da kin san baki iya ba kice min to kanwar kanwarki ta fiki iya abin duniya,mahida kuka ta saka ai kun san tuni ya ba kuka sani al'amin dan haushin bai karasa magana ba lallai ya shiga tattare sharar.
.
kwalliya nayi sosai na shirya cikkin wani ratsatten less,leshin ya amshe ni nayi kyau ainun na rataya jakata na sa karamin hijabi dakin dubai anty na tafi to wahida ki gaida mom amma fa kar ki kwana to anty a wacce mota zanje? ta mike ta dauko min mullin nace la! anty motar yaya shahid umh ni dai tsoro nake kin san motarsa da sunansa kar inje aka mani,antu tai ta dariya bbu me kama ki kallo daya za,ai miki a san ke kanwarsa ce,bbu me kamaki na juya na salube kai gaskiya notar akwai kyau, mota ce wadda ta amsa sunanta rantsattsiya kirar zamani gaban motar kawai zaki kalla kinsan waye me motar da manyan baki aka rubuta BOM BOY sai dana gama karewa motar kallo sannan na bude na shiga wayyo sanyi da kanshin me motar yaso rudata na shiga lumshe ido kwance nai cikin luntsumemiyar kujerar motar jina soma gyangyadi nai kirgil hoton me motar dake jiyawa gaban motar na zubawa ido yana murmushi yayi kyau ainun hannu nasa na shafi a fuskarsa tare da fadin i love you so much yayana,wannan shine rashin sani wanda yafi dare duhu,ashe duk abinnan da nakeyi bom boy na bayan motar yana kallona,ohi sam ban sani ba koda na hau titi nayi mamakin irin yadda mutane da dama suka dinga daga min hannu kasancewar glass din motar mai duhu ne bbu wanda ya ganni gaskiya kan naje gida na kara tabbatarwa shahid mutumin kirki ne mai jama'a.
.
ina fitowa mai gadi yace sannu da zuwa yauwa baba tsoho ya gida? lafiya lau ina shiga sister ta fito da gudu muka rungume juna dakin Abba muka karasa abba sannu,yauwa sister wahida abba ina kwana? lafiya lau wahida,ya kika baro yar uwar tawa tana nan lafita ta mace in gaishe ku muna amsawa da sauri na mike da gudu nai dakin yaya faruq hello yayana na fada jikinsa ya dago fuskata sister amma kin dawo kenan? la! anty wata in dawo anya anty ba zata bar man keba,umh ai nafi son can saboda me? can sunfi sona basa dukuna da sauri na fita hello ya amin hello ya amin dina na dawo na rungume yayana yace yaushe kika zo sister yanzu nazo amma kin zo kenan munyi kewarki,Gaskiyaba zaki koma ba yaya naga dakin ka duk ya canza shima ai yayi missing dinki bebinmu maza huta ki gyara mana dakinmu dakin abban kuma mun sha hira da abba sai da abba ya fiti na shiga dakin yaya faruq na wanko masa toilet sannan na ciro zanin gadon na shimfida masa wani lallausan bargo na goggoge na share na kunna turaran wuta dakin yaya amin shima ba gyara fes na janyo dakin na kulle dakinmu na koma ba zan iya fasalta muku irin yadda dakin ya koma bana dai gyara shina hada kayan wanki na bayar saida na kammala girki dare na gyara kicin din sannan na koma dakin nai wanka har lokacin su yaya basu dawo ba nai wasu mom sallama na tafi.
.
faruq na dawowa dakinsa ya tura haba sanyin a.c da kamshin turaran wuta dan maiduguri ya buga shi kujera ya zaina tare da fadin thank you sister ya zare kayan jikinsa ya shigo toilet shima sai kamshi yake gaskita faruq yaji dadi sosai haka zalika al'amin ya gode wa wahida.
iba zuwa gida ya shahid zaune a falo nai salama ya amsa min ciki ciji dakin anty na wuce nai sallama tana zaune ta amsa da fara'arta zama nai kusa da ita tace sannu da zuwa nace anty ya gida lafiya lau ya kika baro su mahida suna nan lafiya lafiyansu klau dakina na shiga wayata ta shiga ringing ya faruq sunansa ya bayyana akan screen din wayar cikin sanyin murya na amsa "hello wai a tunanina laifi nai masa me yasa kika ki bari mu dawo mu kawo ki gida? umh gani nai yamma tayi,okey naga dakina yai fes na gode fa dariya kawao nai.
.
Wahegari na tashi da matsanaicin ciwon kai da kyar na iya fitowa dakin anty naje na
gaishe ta sannan dakin daddy sannan dakin small kamar in shiga dakin shahid wata zuciyar tace kawai in share shi daki na koma na cire hijabina sanye nake da wata yar bingilar shimi shara-shara domin kawai na kirjina a bayyane yake kasancewar bbu mai shigo min daki kwanciya nai anty ta shigo min da break fast din da magani ina zaune ina shan tea sun hadu gurin breakfast bom boy yace anty ina yar takine bata jin dadi ya mike me ke damunta bai maji amsar da antin ta bashi ba domin sam hankalinsa baya jikinsa ina zaune ina shan tea yai sallama zama ya yi a gabana ya zuba min ido



 ==BANA KAUNAR KA 15==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
oho ni na manta ya shahid ina kwance jin shiru nace au good morning domin in ance masa ina kwana ya kan ce mene kuma ina kwana? ikon Allah ganin yadda ya shagalta da sauri na kalli kaina wa iyazubillahi gaba yai mumunan faduwa shi kenan ya gama kalloba inalillahi nai waurin janyo hijabina na rufe jikina nakalle shi cikin bacin rai nace wallahi ka kalli haram ban yafe maka.
.
yasa hannu ya doke min baki uban wa yace ki zauna a haka to wa ya ce ka shigo min dakina na fada cikin kuka ya mike ya fice nasa kafa nai boll da tea din na shiga birgima shi kenan ya gama kallon abin da zai kalla ni ya cuce ni ya cuci masoyina mahida ta fado dakin ke kuma me kike wa kuka na shiga bata labari na ciro hijabina kin ga fa rigar toke me yasa ba kya son sa bireziyya.Allah ya kiyaye ni bana son biriziyya to ai gashi nan ya kalli bati ai kuwa har Allah ya isa nai masa oho ke zata bi. bom boy ya shigo shi da small boy na mike na bar musu falon domin ni haushinsa nake ji sai bayan la'asar mahida ta tafi na zauna ina kallo dakin anty yai sallama yayi shiri na kalli agogo lokacin fitarsa yaya sai kuma gobe da safe na mike na fice ya kalli anty,anty zan tafi sai da safe anty ta janyo wani galan ta dauko glass cup ta cika masa shi da rubutu ya amsa yai bismillah ya shanye tace ka shirya kaje katsina malam baba yana son ganinka to anty yaushe zani kin san fa bani da lokaci ka daure dai kaje ko wuni kayi to anti kaci abinci ya shafa cikinsa rabonsa da abinci tun karin safe ya kalli anti yaga tana kallonsa yace yanzu nasa wahida ta kawo min okey miko min zam zam din can ya mike ya dauko ta juyo a cup tai masa tofi a ciki ta bashi ya sha tai masa nasiha irin tasu ta manya daga nan yai mata sallma har ya fita ya dawo anty ina small, small ya tafi katsin can zai kwana me yasa bai fada min ba kayi hakuri ya fada min in sanar maka mantawa nayi okey Allah ya dawo dashi lafiya amin dakin wahida ya shiga tana zaune tana zuba abinci ya zauna ta mike ta bar masa abincin yai murmushi tare da riko hannunta dan girman Allah ki zauna billahillazi rabona da abinci tun karin safe please help me ta koma tare da cigaba da zuba mana tare muka ci yana min hirar irin nasarar da suka samu a tafiyar da suka yi,muna gamawa ya min sallama ya tafi na mike nai alwala nai sallah sannan na kwanta.bakin dare misalin karfe biyu na shiga toilet na fito ne ina shirin kwanciya sai naji kamar ana dirowa dif!! dif!! dif!! tuni kafafuna suka soma karkarwa jikina ya dauki rawa karar bindiga ita ta dawo dani hayyacina tuni na shiga laluban wayata na shiga danne danne har n nemo ya shahid layinsa na celtel a kulle tumi na tafi glo cikin sa,a ya shiga,hello yaya kana ina? gida a rude nake sosai nutsu ki fada min me ya faru?
.
yaya ka fito barayi sun shigo mana gida barayi wahida to gani nan zuwa har ya kashe y bigo,wahida ki kulle dakinki ki zare key din kar ki fito har sai na dawo cikin kuka na ce to kayo sauri yaya daina kuka yanzu zan dawo shiru ba yaya haba tuni na fita da gudu nai dakin ya shahid na dinga dukan kofar ina kiran sunansa na koma dakin small nan ma a kulle wayyo nai dakin anty anan na gansu dukkaninsu sun wani nannade kansu da fuskarsu nan da nan nayo kansu ina dukansu ina ihu wani daga ciki ya daka min tsawa ke ina zaki? ban sani ba shegu tsinannu,la"anannu ogansu ya haska ni da toch light sanye nake da rigar bacci iya gwiwa wata mahaukaciyar dariya ya saka yace cool down beb ya kalle su ku karasa bari mu daidaita da baby yes sir,cak ya dauke ni na shiga dukansa har da cizonsa ina zaginsa amma bai dire ni ko ina ba sai bedroom dina runi ya raba ni da rigar jikina da gani sai pant ya shiga murzata san ransa,inallilahi wa inna ilaihi rajiun Allahumma ajirni fi musibatin wa aklifi khairin minha,la haula wala kuwata illa billahi aliyul azim,wala haula wala kuwata illah billah aliyul azim,wala haula wala kuwwata illah billahi...sai kawai ya....to me kake /kike tunani iyeh!! iyayen gulma toh baza kuji ba.bom boy sadaf! sadaf! ya shigo saboda haka bbu wanda ya ganshi kai tsaye dakin wahida ya shiga ganin dakin a bude ya razana shi yana danna kai ya soma jin ihun wahidar ogan yana rike da ita gaba daya ya gama fita a hayyacinsa bbu abin da yafi buri irin ya cimma burinsa,ta baya bom boy ya anyo ransa ya gama baci hankalinsa a tashe gaba daya ya birkice shi kuwa oga tuni ya mance da abin da ya kawo shi wuka bom boy ya soka masa a kirji ina kuka na mike da gudu na kankame shi ya daga aina muka gama ido ban taba ganin shahid cikin irin wannan yanayin ba cikin kakkausar murya yace bai taba kiba ko?
.
cikin kuka nace eh maza ki sa kayanki ki kulle dakinki tuni na rike shi ina kuka to saka kayanki in kai ki dakina ki kulle nasa hijabina ya kaini dakinsa na kulle yace kar ki fito kin ji nace to dakin anty ya nufa gaba daya y tasar musu kasancewar yana da wani sirri wanda shi kadai ya sanyar wa kansa sani don haka cikin kankanin lokaci ya dama dasy ya shiga dakin kwance ya ganta cikin jini inna lillahi wa inna ilaihi rajiun.
,

==BANA KAUNAR KA 16==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
Dagowar da yayi ido hudu da wasu suna shirin guduwa yai amfani da piston ya harharbe su ta bude idonta da kyar take magana kaje dakin wahida da mahaifinka da sauri ya mike ya nufi dakin mahaifinsa a kulle ya ganshi cikin jini harbi biyu daya a kai daya a kirji kadan ya hana shahid zautuwa sai dai albarkacin kalmar da yake ta maimaitawa yasa nutsuwa tazo masa ga abinda yake cewa,
.
innalillahi wa inna ilaihi rahiun Allahumma a jirni fi musibatin wa aklifli khairan minha Allahumma la sahla illah maja alhu sahla wa anta taj alul hazna iza shi ita sahla.koda naji shiru bbu alamar motsi sai na fito da gudu nai dakin anty na dinga tsallake su ina wucewa caraf wani ya damko min kafa tuni na shiga ihu wayyo shahid kaxo zai balla min kafa wayyo da hanzari ya fito ya duba dakinsa bai ganni ba a dakin anty ya ganni tsawaya doke min ke wacce irin yarinya ce waya ce ki fito ba yi magana ba na ci gaba da kukana ina nan ina kuka naga sojaji sunata shigowa bayan sun gama shigo wa daya daga cikinsu ya kalli shahid cikin harshen turan ci yace ma akai min ina ji yaya na masa bayani kafa yasa ya doki hannun da gudu nai dakin anty bbu wanda suka taba ko?
.
shahid ya daga rinanim idanunsa aya ce sun harbi dady har guri biyu dad dina Allah ya amahi abinsa sannan sun harbi anty a kirji gaba daya suka sa salati amma musulman cikinsu daga nan yai musu jagora dakin mahaifinsa sun kwace shi sun shimfidar dashi a gadonsa tuni likita ya shiga aiki..ina shiga na kankame ta ina kuka hannu ta daga da kyar ta shafa kaina wahida ba dai abin sa sukai miki ko? a daran yaya shahid dani muka kai anty wani babban asibiti kudi basu yi wata-wata ba suka shiga da ita emergency likitoci sunyi nasarar cire mata bulet din ina zaune na hada kaina da gwiwa ya shigo taso mu tafi yace min na mike na bishi muna isa muka tarar su abba mom atu baba rabiu duk sun zo har anyiwa daddyn wanka kukan da nake yine yasa abba yayi min magana tashi ki koma daki ina kallo shahid na kwararawa mahaifinsa addu'a waya naiwa haidar cewa maza ya taho gida bbu lafiya kan kice meye wannan gidan ya cika da mutane tashin hankali, haidar ya iso ya tadda ana shirin fita da mahaifinsa daga dakinsa lokaci daya ya birkice da kyar aka shawo kansa yaiwa mahifin nasu addua,amma sumansa uku koda za,a dauke shi kukan kura yai ya rike makarar ya dinga duka masu rike da ita,
.
shahid shi ya dauki haidar yasa shi a daki ya kulle sannan aka samu damar fita da mahaifin nasa a asibiti kuwa sunce basa bukatar dan jinya sai dai anti da kanta ta roki a bata wahida saboda haka wahida ce a gurinta.bayan sati daya ba laifin jikin antin yana sauki ranar shahid da haidar abba da baba rabiu anty ta soma yi musu magiya hadda kukanta su fada mata gaskiya ina mijinta yana raye ko kuma ya rasu kukanta ya daga hankalinmu ainun,haidar yace anty sai dai hakuri amma maganar gaskiya daddy ya rasu yaune kwanansa bakwai gaskiya ta girgiza domin bbu wanda ya ankara sai ganinta akai wanwar a kasa ta fadi tuni jini ya balle haidar ne ya kira likita,likitoci sukai hanzarin dauke ta wani likita ne ya dinga fada kun gani kun wargaza mana aiki shi yasa muka fada muku bamu....
.
kan ya karasar bom boy ne cikin fushi ya dakatar dashi ya dinga yiwa likitan bala'i da kyar abba ya ja shi suka tafi.tsakad dare ina zaune kan abin sallah tace wahida ban ruwa insha na mike na dauko robar swan na tsiyayo a cup na dago kanta na bata tasha sosai har tace ya ishe ta na maida ita ba kwantar tace sannu wahida nace yauwa wahida Allah yai miki albarka ubangiji Allah ya raba ki da sharrin makiyanki amin,wahida ki taimaka ki bawa dan uwanki ishassun hadin kai shahid yana tsananin sonki anty ba wai bana sonsa bane ina son karatu ne to wahida Allah ya taimaka ameen,ta koma ta kwata ina jin ta tana ta jero kalmar shahada koda inda saboda yace na saba jin irin wannan saboda koda yaushe sannan duk irin baccin da anty take yi muddin akayi kiran sallah ta kan ce in taimaka mata tayi alwala tai sallah yau ma ina zaune har akayi sallar asuba sai dai nayi mamakin yadda har aka idar anti na bacci komawa nai na kishingida bacci ne ya soma daukata sallamae abbana naji shi da ya shahid.
.

==BANA KAUNAR KA 17==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
  ina tunanin daga masallaci suka fito shida shahid ne yai gun anti nai saurin cewa ya shahid kar ka tashe ta ta samu bacci cak ya tsaya ya zuba min kwala kwalan idanunsa masu tsananin kyau na lumshe idanuna ina jin wani sanyi na ratsa min duk ilahirin jikina toko shine so? no! ni nasan ko kadan bana som bom boy kome yasa oho ma muryar shahid din ita ta dawo dani hayyacina yace anty tayi sallah ne? a,a gani nai ta samu bacci shi yasa na kyale ta da sauri ya karasa ya kama hannunta jin sa yai kamar kankara yai saurin yaye bargon da wahida ta rufa mata tare da taba jikinta inalillahi wa inna ilaihi raji'un ya dago a firgice yana karkada hannu yana fadin abba anty bbu,anty bbu ya sulale tare da dafa kai da sauri abba ya karasa mikewa da gudu na karasa ina girgiza anty,anty ki tashi don Allah kar ki tafi ki bar mu anty kuka nake sosai a daidai lokacin likitoci suka shigo tun daga lokacin ban kara sanin meke faruwa ba sakamakon suman da nai.shahid bai taba shiga tashin hankali irin na wannan rana ba,don ma karfin addu'a da taimakon ubangiji ya samu nutsuwa. Bayan sati biyu wahida zaune ta hada uban tagumi wasu irin hawaye ke shatata akan kumatunta ya faruq ya shigo ya zauna wahida ya kira sunan cikin sanyin murya na dago na kalle shi sai dai sam na kaaa tsayar da hawayen,wahida ya kamata kiyi hakuri addu'a zakiyi wa anty,tashi kiyi wanka kinji Allah ya ji kanta "amin" na mike na nufi bedroom dinmu nai wanka na fito cikin atamfa gold star ba wata kwalliya nai ba nasa hijabina dakin mom na shiga nace mom zani gidansu bom boy mom ta kalle ni wahida kin ga kuwa yadda kika rame na rausayar da kai ta ci gaba,din Allah wahida ki kwantar da hankalinki ko kina so kema mu rasa ki? na girgiza kai tace to kar ki dade wai ma me zaki yi a gidansu bom boy din? mom kayana zan kwaso sannan ina son ganin bom boy domin na san..... shigowar ya faruq ce ta katse min maganar na mike kawai na fice, na zauna a motar ina shirin tayar da motar hassan me bawa filawa ruwa ya rugo da gudu yana daga min hannu, hassan dattijo ne domin a kalla zai yi shekera hamsin muna mutunci sosai domin akwai shi da ban dariya yana zuwa ya tsungunna,an gaishe ki sarauniyar kyau na tabbata duk nigeria bbu mai kyanki wahida ta mahida hajiya wahida ta alhaji al'amin family dinku na kaunarku muma muna kaunarku,domin kuna fita hakkinmu ya dan sassauta yana washe baki na harare shi ta kasan mutuwa akai min ba sorry ya hakuri? nace mun gode Allah to Allah ya jikan musulmi Allah yai musu rahama, amin nace sannan na dauko dubu biyar na bashi ya zube yana kwara godiya ya bani tausayi ainun a sallibe naja motar.
.
nai sallama falon kakarmu da haidar suna zaune suka amsa sallamar na zauna ina gaishe su,kakarmu tace yanzu nake cewa zanje duba ki ashe kina tafe na sunkuyar da kai nace shahid na nan kuwa tace eh dakinsa na shiga nai sallama,nai sallama sama da goma da sauri na shiga yana zaune ya hada kai da gwiwa a salube na karasa na tsyngunna nasa hannu na dago fuskarsa wadda ta jike sharaf da hawaye idanun nan sun kada sunyi jajir ya shahid menene ba ka da lafiya ko anti ce?wayyo shahid ka bar yiwa anty kuka cikin kuka na furta kuka nake sosai na rike hannunsa gam yayi shiru wahida bbi abinda yake damuna da sauri muka zubawa juna ido har sai da muka gamsu dan kanmu na hango tsantsar kauna ta cikin kwayar idonsa ganin kallonsa na haifar min da kasala na sunkuyar da kai nace don Allah ka tashi kai wanka nan ma ba musu ya mike ya shiga toilet da hanzari na gyara masa dakin na feshe shi da airfresner sannan na fita. Shahid na fitowa sanyin ac da kamshin airfresner ya sanyaya masa zuciya hannu ya daga Allah ka bani wahida don hasken annabi da alkur'ani ya zauna gaban mirror yana kallon kansa tabbas ya rame rama ba yar kadan ba yai make up shadda yasa marun ya fesa turarensa me tsananin kamshi ya fito cikin kwalliya bakin takalmi yai amfani dashi yana fitowa wahida na mikewa inna ni zan tafi wahida ki kwana mana ayya inna ban ce zan kwana ba sai dai inna sake zuwa to ki gaida mom din.na shiga mota ina shirin tayar da motar ya bude ya shigo na kalle shi yai min kallo muje kawai na tada motar kai tsaye gidan baba rabiu ba nufa dake sabon titi ya kalle ni ina kuma zamu? na kalleshi nace yaya ina son bawa mamy sako ne bana so fa kina ce min yayan nan na kalleshi to me zan ce maka? kice min nawa ko kice min my darling uhum sai dai ince my brother ya harareni kasan sunan da nake tsananin jin dadinsa? ya girgiza kai ina son sa kai kuma baka so muce maka shine bom boy,daidai lokacin nai fakin da gudu mamy ta fito ta rungume ni ta kalli shahid dan uwa ku shigo daga ciki mana bayan mun gaisa da umminta muka wuce dakinta ta shiga hidima damu sai data cika sannan ta zauna shahid ina wuni kun wuni lafiya? ya muka ji da hakuri hakuri mun gode wa Allah Allah yai musu rahama "amin don albarkar annabi(S.A.W) n gaishe ta tace ina kika baro min mahida? tana gida.waya ta ta shiga kuka na dauka hello,naji ance daga can bangaran,salamu alaikum,aim....  wa alaikasalam,wahida "na'am wanene kai? wahida ba ki gane ni ba? amir ne ya hakuri?
.
Alhamdullilahi to Allah ya jikan musulmi amin na gode,amir sai anjima na kashe tare da cilla wayar jaka don ganin yadda bom boy kole watsomin harara da wa kike magana oh yaya kenan na fuskanci tunda na soma magana hankalinka na kaina,to amir ne abokin yaya al'amin ya bugo yai min gaisuwa waya ba shi number ki ina tunanin ko gun ya amin ya amsa okey zamu haduda al'amin din taso mu tafi mamy ta ce oh bom boy ba dai kishi ba tun yanxu daku bari kuyi sallar magariba da sauri ya fice yace ba kya cewa mu kwana naiwa ummi sallama muka fita ya cemin bani key,din motar dan na san da magariba ba kya gani saboda bacci naifar tare da kanne ido nace kamar ka sani domin har na soma jin bacci na bude motar na shiga domin na lura na haifar masa da kasala mamy ta leko gaskiya kun yi min kyau gashi kamarku daya Allah ya barku tare for ever amin yace tare da mika mata bandir din naira dari dari nace keh mamy kin taba ganin yayan da ya yakeso ya auri kanwarsa? bom boy yace za a fara akanmu mun soma tafiya ya kira sunana "wahida" na'am kar in kara jin bomboy a bakin ki na dago muka hada ido na rausayar da kwayar idona nace toh yaya muna zuwa gida na fito muka jera mom muka tarar a falo bom boy ya gaisheta sannan ya wuce dakin ya faruq mom tace auta maza tashi kiyi sallah wash mom na fa gaji ta kalle ni a kafa kuka taho na girgiza kai to maza tashi kiyi sallah na mike da hanzari. mun hadu muna cin dinner da mom ta tanadar mana waya tace ta cika falon da kara na dauka amir ne nai tsaki kai wannan amir da naci yake na kashe wayar na cilla kan kujera ta ganni kowani yake kallo ba kamar bom boy sai na mike ina gunaguni na bar falon,mom ce tai kira nazo auta na jawo na zana waya bata miki idona ya karo ruwa cikin shagwaba kamar zan kuka nace ba wannan amir din bane abokin yaya al'amin ya takura min ni kuma wallahi bana sonsa na shige dakinmu ina shigewa ya shahid ya shigo wahida ta waya bata miki rai,b wannan nataccen amir din bane ya takura min ke me yasa ba kya sonsa na dago na zuba masa ido tare da turo baki na kara shagwabewa kamar zanyi kuka nace na fada muku ni karatu zanyi ba kya sonsa kenan? na daga kai to shikenan dakko min wayar na mike na dauko na bashi a daidai lokacin wayar ta shiga ringing,abba ne yace wahida maza kizo,to abba nai saurin mika wa bom boy wayar na fita.abba gani yace wahida waye yayo miki waya na zauna na kwashe duk yadda akayi na fada masa to ke meyasa ba kya sonsa? nai narai-narai idona ya kawo ruwa nace abba karatu na fada masa ba yanzu zanyi aure ba,abba kinga abinda yake hada ni dake to meye abin kuka to abba bana so yana bugo mi waya to shi kenan kiyi hakuri zan yiwa ya amin din magana ya faruq yace gaskiya abba ku kuke shagwaba wahida shi kenan ita kowa bata so,abba hannu kawai ya daga masa ya mike yana jin haushina ya bar gun abba yai ta lallashina tare dayi min nasiha. bom boy ya latsa lombobin amir wayar ta shiga ringing amir cikin zumudi ya dauka hello,hello my sweety heart don Allah kin amince,Allah ina tsananin sonki wahida taimaka ki bani amsa tun kan gubar sonki ta halakani,wahida ina sonki...............bom boy ya cije lebe yana jin tsananin takaici ransa ya baci hankalinsa ya tashi ya mike kamar wanda aka cakawa allura yai saurin katse amin din stop it!! har ni zaka fadawa maganar banza,wanne kai? in ji amir.cikin tsawa zaka san ko ni waye,amir yanzun nan zan maka bayanin ko ni waye,nine shahid bomboy jikin amir ya dauki karkarwa ya san bom boy kamar yunwar cikinsa bom boy yana da sauki yan da zafi muddin aka taba shi ba wasa tunda sun taba yin sa insa wadda basu jima da shiryawa ba gashi yanxu ya bullowa kansa ya salam tabbas ya san yana son wahida amma fa ba irin son nan ba me zafi domin karfin son sha'awa ce yarinyar komai nata burgeshi yace sannan bbu abin da yafi daukar hankalinsa irin kirjinta me dauke da albarkatu sannan mazaunanta masu birkita masa kwanya abin da yake jan hankalinsa kenan har yake tunanin ko sonta yake to yanzun ma so yake ya lallabata taso shi sannan cikin dabara ya samu ta biya masa bukatarsa in yaso sai ya samfe abinda yake so kenan.amir ya shiga bawa bomboy hakuri ya kwantar da kai amma a zuciyarsa ya dau alwashin sai ya lalata rayuwar wahida.....
...
kana jina amir ka fita daga sabgar janwata,amir na sonka fiye da yadda ka san kanka wallahi har in ji in gani ka san Allah ko magana kar ka kuma shiga tsakaninku in kunneh yaji jiki ya tsira,ya kashe wayar .bom boy yaiwa abba sallama abba yace haba shahid ka kwana mana ai duk gida ne shahid yai murmushi tare da duba agogon hannunsa 1:30pm ya ce Abba ina da wani aiki ne a gabana to shahid Allah ya taimaka,amin abba na gode.washegari da wayar boy na karya hello,nace cikin muryar bacci kin tashi lafiya? . lafiya lau bomboy bana ce miki bana so ba ni kuma nace ina son bom boy yai dariya haba tawa kina so ki dinga cemin yayanmu su tasu suma suce min dariya ta kwace min domin ina tunanin wasa yake min nace ai sai mu hana su yace na yadda amma da shahid in munyi aure zaki dainace min,nai dariya cikin dariyar nace na yadda.ina kwance cinyar mom sai faman shagwaba nake mata mahida na kicin yaya faruq sai hararata yake yi ni kuma na kara shagwabewa mom tace auta kin manta goma daidak al'amin zai iso? da sauri na mike na fada dakin yaya tunanina gyara masa dakin ko ina kamshi ke tashi gaskiya ina son yayana al'amin. ina kwance a dakinmu naji yana my sister da gudu na fito na fada jikinsa yaya nayi missing dinka ainun yaya don Allah karka kara tafiya ka dade ba zan kara dadewa ba in ce sai kin gyara min dakina na girgiza kai yace kin soma nai dariya yace kin girma da yawa la,ni din don bakaga mahida bane.na hada breakfast na kai masa lokacin yana wanka don haka na ajiye masa na koma dakinmu ina me farin cikin ganin ya amin mai sona dawowar ya amin ba dan karamin dadi tai min ba domin yana dawowa ya soma yi min kiciniyar makaranta ba,ayi wani bata lokaci bana soma zuwa makaranta na tsaida hankalina akan karatu bbu wasa,wayata kanta cire sim card dinnan na ajiye saboda bom boy kam ya takura min.sun rushe gidansu gaba daya an gyara shi an canza masa fasali yayi kyau ainun raba shi biyu sukai ya kasance kofa daya ce amma kowa barinsa daban bbu mai iya ganin wani koda kuwa za,a shekara daya gidajan sun tsaru iya tsaruwa in ba wanda ya sani ba sai yayi tsammanin gidan mutum daya ne,sannan da dan tazara tsakanin gidan wannan da wancan a wannan lokaci aka sa ranar bikinsu mahida da haidar,mamy da ya faruq.
.
A school ina zaune ina shan lemo rani,direba nake jira can na hango bom boy yai fakin bai fito ba na mike na karasa na bude motar na shiga tare da sallama ya zuba min kwala-kwalan idanunsa bai ce min komai ba ya tada motar har muka bar makarantar har muka isa gidansu dake GRA tun daga net nake kallon gidan,gaskiya gidan ya tsaru a kayataccen falon muka zauna ya kawo lemo da keck na dan tsakura domin hankalina na gida kan carpet ya zauna yace min sauko na sauko muka zauna muna fuskantar juna,ya matso daf dani har muna jin sautin numfashin junanmu kamar mai shirin maidani ciki. wahida na dago muka zuba wa juna ido wani irin yarr naji haka nan gabana ya shiga faduwa jikina ya dau rawa amma sai na dake na basar na sunkuyar da kai look wahida ina son ki bani ten minutes,na dago ba tare da shakka ba amma sai me sam na kasa jure kallon kwayar idonsa da kyar na iya minti biyar na sunkuyar da kai wahida ya furta cikin wata kasalalliyar murya na"am wani taimako nake so ki min dan girman Allah wahida ina son fitowa maganar auranmu wahida don girman Allah ki taimaka min wata tafiya ce ta kamani ta tsawon shekara daya in mun samu nasara kan shekara ma zamu dawo ina so ki yadda a hada auranmu da na su haidar a daura inna dawo sai ayi biki a tare,wahida ki taimaka min na mike tsaye tare da kare masa kallo na yamutsa fuska wallahi ka bani mamaki ka bani kunya wai shahid kai wanne irin dakiki ne sau nawa zan fada maka i don't like you na fada yafi a kirga shahid amma zan maimaita maka so ko bana sonka BANA KAUNARKA,wato shi yasa kaje har makarantarmu ka dauko ni kin san abin da kika fada ya fada cikin karaji nine dakikin? i don't know idanunsa sun kada sun yi jajir ya janyo dirowa ya dauko wata kwalba ya daga me zan gani ni wahida barasa dole ne ki sa min mafita cikin biyu daya ko ki amince da bukatata ko kuma yanzunnan insha abin da ba kya so,ka sha man me ya dame ni ya kara rungumo ni idanunsa na fidda hawaye sai dai ko a jikina nace mallam sake ni anki a sake ki nace dama haka ka iya wa ya san abin da kake yi in ka tafi dama irin ku ne masu kama yayan mutane kuna.........saukar mari naji tas,tas, gaba daya na gigice cikin tsananin bacin rai yace tunda nake ban taba zina ba ina mayi ne wahida akanki zan fara ya fizgeni kamar kayan wanki yai dakinsa dani wata irin matsa yai min wadda na tabbata da ciki ne dani da bbu abin da zai hana dan cikin bullutsowa.bbu shiri ban san sanda ya raba ni da kayan jikina ba gaba daya ya gama kidimewa ganin irin baiwar da Allah yai min gaba daya ya gama hautsinani ya gama fita daga hayyacinsa kuka nake tuburan bom boy na gaf da cimma mugun burinsa sai naga yaja da baya tare da sakin oh na manta ina fashin sallah kwalbar nan ya jawo hakori yasa ya balle murfin ya kafa ban ankara ba sai kwalbal na gani ya dire,innalillahi wa inna ilaihi rajiun,tuni na zube gun ina gunjin kuka oh my god,nai sairin saka kayana don kar ya soma haukan yayo kaina gashi kallona kawai yake ina kuka ina karawa ganin ya kwalalo min ido na kara tsurewa ko hijabi ban sa ba nai saurin ina shirin barin dakin yai kirana wahida zo wahida kar ki gujeni zo wahida ba halina bane ya mike yana tangadi ganin ya biyo ni na zura a guje. l  zubewa yai a gurin ya saki wani marayan kuka wanda tunda ya mallaki hankalinsa bai taba tin makamancinsa ba,wahida me yasa ba kya sona?
.
me nake dashi wanda bai miki ba to ke aikina ne ba kya so an sa min billahillazi la'ila ha illa huwa in har ba kya so a yau sai na cire kaki wahida sonki sai ya dafe kirjinsa haka nan ya dinga kwara wani irin amai a cikin zuciyar ya dinga kiran sunan Allah ya yaye ma son wahida in har ba alkairi bane ubangiji Alllah ya yaye masa in kuma alkairi ne Allah ya kwantar da son wahida ya karkato da hankalinta gare shi ta so shi fiye da yadda zata so kanta amai ya dinga yi har ta hanci cikin ikon Allah sai ya samu nutsuwa yana jin matsanancin sonta amma da sauki. wanka yai ya shirya kayansa aka ra min kil ya fito cikin kananan kaya ya kare falon kallo shi kenan na koma legas gida sai na dawo amma na dau alwashin ba zan taba dawowa ba sai da mata,zan ba wa wahida mamaki,waya sa tashin ga ringin gani nan kawai ya ce ya kuma kashe waya manyan hotunan wahidar ya diba ya fita yana rungume fa su bomboy kenan son wahida kaunarta sun hadu sun gama yi masa illa Allah yayi mana tsari damu ya dauka ya matsa kusa da dakinsa ya rubuta da manyan haruffa DAKIN WAHIDA,sannan cikin hanzari na fita.wahida na fitowa taci karo da haidar kanin shahid bai tambaye ta dalilin kukanta ba ya bude mota kawai ta shiga yaja gida ya kaita yana dawowa daga kaita sukai kacibis da bomboy shi yana shirin shigowa bomboy na shirin fita gaba daya suka fita suka rungume juna haidar na dariya ya dago yace bomboy yai tsaki yace ka kula da gida small boy duba dana sonka ba na san wasa ban da tara shashan abokai zaka dinga jina anytime ka dinga bude gidana kana gyara min insha Allahu ba zan dawo ba sai da mata small boy ya zaro ido dariya da tausayin dan uwansa ya rungume bom boy yana hawaye bomboy dago dan uwana please big brother na san irn son da kake yi jaruntaka in kana kuka mahida zata raina ka please na san kan na dawo amarya ta tare zan aiko ma komai na lefe da sadaki tukuncina in dawo in tadda beby me sunan antinmu sukai dariya tare da yin musabaha,haidar ya tabbatar masa zai dinga ziyartatsa akai akai lokaci daya suka shige mota ni dama daga nan nima na tari mai adaidaita sahu domin ga kaini gidansu wahida,domin ba zan iya bin bom boy ba saboda ina tsoron sojoji ainun.ina zaune ina tunanin abin da ya hada mu da bom boy tabbas ina son munafintar kaina maganar gaskiya ina son bomboy sai dai yanzu haishinsa nafi son nasa rinjaye bomboy mashayi ne inalillahi bom boy.........ya amin ne yai sallama ya zauna kusa dani yace yar uwata me yake damunki na ga duk kin canza na lumshe ido nace nothing,ya kuka yi da mutumin? wafa? amir mana na taba baki ni ban ce masa komai ba asali ma ko wayarsa bana dagawa ya kalle ni cike da mamaki kin tabbata bbu wata magata ta batanci da kika fada masa? wacce irin magana sai dai in bom boy don shi na bawa wayar.........
..
haba shi yasa ni na san da walakin,ina zaune amir yayo min waya wai ya fasa auranki ya janye maganar neman auranki nina rasa dalili duk yadda akayi wani abun bom boy ya fadawa amir amma bari inje gidan bomboy din ya mike na bishi da kallo har ya fice.mahida tace"Allah ya haidar ina tunanin sabani suka samu tsakanin bom boy da wahida,wallahi duk tunaninta na gidannan ta kwashe tasa su kasan filo.haidar yace ni ai nasan sunyi fada domin har nina daukota daga get din gidanmu na kawo ta gida kuma daga alama ta batawa bomboy rai domin cewa yayi ba zai dawo ba sai fa mata mahida tai murmushi tace lalle ran maza ya baci ni kaina duk na cina ta fada min abin da ya hada su taki gashi koda yaushe tana cikin damuwa wani lokacin kuma sai tai ta kuka gaskiya abin yana damuna dan ba yadda zanyi domin wahida tana da zurfin ciki dani ce dai da tuni na fada mata ko dan ta bani shawara.ina kwance jikin mom tace wahida wai me ya hada ku da shahid? mom bbu komai illa na fito face to face na fada masa i don't like you in da sabo wannan kalma bomboy ya saba jinta amma tsabar naci ya mannen sannan nace in har ya cika shahid alitu muhd kar ya dawo daga legas sai da mace ma'ana yayi aure ba abin daya shafen,ke auta haka kikace masa so what a kan me zai takura min in ban da naci nace bana sonsa bana kaunarsa dan me zai takura min?mahida tace nina san ruwa baya tsami banza don ubanki maga wanda zaki samu me sonki da gaskiya shima shahid dinne ya manne miki amma kamar shahid wanda yanmata suke rububinsa har zaki wulakanta Allah yasa in zai dawo ya taho da matar muga karyar wulakanci,wahida kin mare shi akan yace yana kaunarki kin zage shi akan yana sonki kin tofa masa yawu......
.
to wai ina ruwanki banza uwar shishigi yar ficika sunan data tsana da gudu ta biyo ni nai dakin yaya ina mata gwalo.abin kunya abokansa sun cika dakin na riga na shiga don haka nai bed dinsa bayan sif dinsa ina boye ta shigo tana wallahi sai na dokeki,
.

==BANA KAUNAR KA 18==

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
ya amin yace mata meya hada ku ta ce zagi wahida fito na fito nace ya zanyi ta dinga raina min hankali wai acikinku waccece babba? da sauri wani abokin yaya saifu yaya amin yace ke wahida bata hakuri yaya itace fa ta fara tsokanata ni dai nace ki bata hakuri kiyi hakuri mun juya zamu tafi yace kuzo nan baku iya gaisuwa ba ko ba kuga baki nai ba na kalleshi kunya ta kama ni da gudu na fita dakin mom na shiga na kwanta jikinta mahida ta shigo nace mahida don Allah kama min kaina ai kuwa sai dai ki mutu....
.
please anty wahida, ina kwance ina yiwa mom hira har bacci ya soma daukata,mahida ce tace daga ganin yadda wahida take lumshe ido bacci zatayi mom tace ai gwanda tai bacci muma mu huta da rigima,mahida tace mom in tambaye ki ina jin ki kar fa kiji haushi mom tai dariya wanne irin haushi wai mom ina iyayenki? ban taba ganinsu ba ko sun mutu in sun mutu ina ne garinku sannan ina yan uwanki? hawaye mom suka digo min a kumatu,zumbur na mike ke mahida dan me zakiyi wa mom irin wanan tambayar me daga hankali,wai ma ina ruwanki gashi nan ai gashi kin sata kuka ya amin ne ya shigo ganin mom tana hawaye duk sai ya rude ya tsunguna gabanta yana fadin lafiya nace ba mahida bace ta saka ta kuka meye tayi mata?
.
  wai cewa tayi mom ina iyayanki ban taba ganinsu ba ko sun mutu in sun mutu ina yan uwanki,ina ne garinku kuma kina da yan uwa koke kadai ce? ya amin yace kiyi hakuri kin ji mominmu ke kuma mahida kar ki kara yi mata irin wannan tambayar mai tada hankali mom tace ba komai ku kira faruq sai in baku labarina ya amin ya kira faruq suka nutsu kamar masu cin dan wake don jin labarin mom.
.
Da farko dai ni sunana maryam mahaifina mallam abdulkadir haifaffen gyambu ne auran zumunci akai musu shi da mahaifiyata fulani ne sosai mahaifiyata ta kasance tana tallan nono kasancewar mahaifina ba shi da hali koda ta haife ni sai ya kasance muna tallan nonon tare ko dana girma sai nace inna ta zauna ni zan ci gaba da yin tallan,mahida tace Allah ya kiyaye in yi tallan nono yaya yasa kafa ya doke ta mikewa tayi ni bazan ji labarin mom din ba nina dauka iyayen mom masu kudine kamar abbanmu,ya faruq yace in baki zauna ba sai na duke ki da sauri tace na zauna yi hakuri yaya nace sannu yar masu kudi waya sani ma koda abban dako yake yi sai lokacin ya amin yai magana yace ku tashi ku fita yaya yi hakuri ni dai ba zan kuma magana ba mom cigaba.
.
a wanan lokacin na hadu da wani saurayi wai shi jauro ya nuna yana sona domin kullum naje kasuwa sai ya goyo ni a mashin dinsa ya kawo ni gida abu kamar wasa har aka sa ranar bikinmu da jauro,amma har lokacin ina tallan nono mahida tai tsaki domin bbu abinda ta tsana irin tallah bbu wanda ya kulata koda lokacin biki ya zagayo akayi biki irin na al'adarmu an daura aure anzo an min jere iya bakin kokarin iyayena sunyi kokari.amarya ta tare iyayan jauro masu kirki sai dai suma basu da hali domin duk rashinmu mun fi su hali domin su tun safe za a dama kunun nono shine abincinsu sai kuma wata safiyar sam ba a ruwo sai ranar sallah sai dai madarar shanu in kana so ka tatso shi kuwa jauro tun safe inya fita sai can dare a waje yake siyan abincinsa mai rai da motsi a haka na soma laulayin ciki kasancewar cikin na bani wuya ga yunwa duk sai nabi ba tsotse gashi mahaifiyar jauro sam bata tausaya min tunda ta fuskanci ina da ciki sai ta shiga muzanta min komai ni zanyi gashi yanzu jauro in ya fita ya kan yi sati,
.
sati biyu baya gida wata dawowa da jauro yayi tun kan ya huta inna tai kiransa bi ban san abin da ta sanar masa ba ya dai kama ni da duka sannan yace inje gida tun kan naje ya hau mashin yaje ya shirya min karya gun babana ban san abin da ya fada ba a kofar gida na tadda bbana na tsunguna ina gaidashi yace haba yarinya ai mijinki ya fada min komai ashe in baya nan yawon banza kike kinje kin samo ciki kin zo kin manna masa ko to kin wa kanki amshi takarddarki yace ya sake ki anshi nace,hannu nasa na amsa ina kuka ki kama hanya ki san inda dare yayi miki don ba za ki haife min shege a gida ba,
.
na tsunguna ina kuka ina bashi hakuri amma faruq yace sai na bar masa gidansa ganin dare yayi nace don Allah ya barni in kwana gobe na nemi hanya nan yayi ta zagina yana tsine min ganin yana tara min jama a sai na tafi ina kuka ga duhu ban san sanda naje titi ba wani mai mota ya faka kusa dani yace baiwar Allah shigo in rage miki hanya nace to ko da na shiga ban kuma sanin inda nake ba sai farkawa nai na ganni a wani katon gida girman gidan ya wuce hankali.
.
na kalli wasu mata dake ta kuka nace bayin Allah me ya kawo ni gidannan matan suka ce suma basu sani ba domin wani mutum ne ya kawo su gabana ya fadi nan nai ta addu a cikin zuciyata wani katon mutum shirgege yazo inda muke ya ce zan shiga dakinnan daya bayan daya ku dinga shigowa yana shiga aka dinga shigar da mu ashirin ne ni ce ta karshe ina shiga sai naga dukanninsu an musu aski.
.
Topah mezai faru?..
.
 ==BANA KAUNAR KA 19==
BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
Nima zura kaina akayi cikin inji sai ma fafur inji yaki tashi sai dai wata kara ya dinga yi ka ka ka ka mutumin ya fusata ganin ina bata masa lokaci sai ya dinga dukana amma a banza mikewa yai ya fita bai jima ba ya shigo shi da wata mata suka nuna ni suna magana da turanci ni dai ban san abin da suke cewa ba na dai ga taja hannuna matanan ina jin ihunsu wasu na addua ni kuma zama nai nayi ta kuka ina zaune tace in yanka mata albasa ita kuma tana yankan alayahu sai kunama ta harbe ta tai ihu da sauri na kulle mata kafar da dankwalina sannan na kashe kunamar.
.
mahida ta dinga dariya tace mom ci gaba muji ko sun yanka ki nace bbu yanka fa bada sun yankata ma ganta wai ba zaku yiwa mutane shiru ba munyi shiru mom ci gaba mahida don Allah kiyi shiru ki barta zata laftu inta ji saukar socket.maryam zo mu tafi gida nayi shiru yace wai ma me ya fito dake? bbu abin da na boye masa zo mu tafi yace,ni fa bbu inda zani da kyar ya shawo kaina na bishi mahaifiyarsu taiwa yayansu fada sosai sai dai bbu wata sakewa da nake a gidan domin ya kasa ya tsare kullum cikin zagina yake sam ban damu ba tare amai bikinmu da kanwarsa khadiya,Allah yayi mata rahama ameen.
.
  ba zan taba mantawa da karamcin da wadannan bayin Allah sukai min ba shekara biyu khadiya ta haihu tsiranmu kwana goma na haife ku shekara takwas tsakaninku dasu wahida wannan shine labarina.Al'amin yace mom yaushe zaki koma? mom ta girgiza kai tace agaskiya nayi missing din iyayena amma ina tunanin yanzu bbu su,na mike nace gaskiya mom ni sai naje garinku koda kuwa su baffa sun mutu mahida tace tabbas nima sai naje ya amin ma yace shima za shi ya faruq yace nima zani kai nima sai na bisu amma sai na kulle baffa dariya sukai, sallamar abbanmu muka ji a falo da gudu muka fita,abba sannu da zuwa yauwa ya miko min wata leda gashi nan ke da antinki,yabawa ya faruq shi da ya amin ya wuce dakinsa.
.
washe gari misalin karfe 5:10pm ina zaune ina kwalliya ya amin ya shigo wahida gama kira kani unguwa nace to na shirya cikin wani arnan materials mai tsananin kyau daman ranar sallah bom boy ya dinka mana mu uku ni da mahida da mamy,material ne me kyau da tsada yasha aiki kamar ba a san ciwon zare ba,hatta fashion din da nai amfani dasu bom boy ne ya sai min kasancewar baya siyan abin banza akwai tsada akwai kyau ina fesa turare mahida ta shigo tace ke wahida ki dinga jin tausayin turaran mana,na harare ta ya amin ya shigo shima yayi kyau ya kalle ni kin yi kyau nai murmushi ya kalli mahida ba zaki ba ta tabe baki ta ce ba inda zani yace duk wannan kwalliyar? tace ya haidar nace Allah ya kyauta haka dai ku ka iya har mun fita sai gata da gudu wai zata.wahida zo kiji don Allah ki ban farin mayafinki ban ga nawa ba nace yana cikin kayana fararan mayafi takalmi da jakarmu duk farare mu kai amfani dasu mom ta kalle mu tace har kun shirya?
.
muka ce eh,tace Allah ya kiyaye.yaya wai ina zamu? ina wannan aminin nawa wanda suka zo kwanakin baya shida amir? eh to bikinsa akeyi karku so kuga irin naci da yai min in zo da ku wani kayataccen hotel akai fatin muna yin fakin muka fito sam bana son kallo tuni na dabarbarce ganin yadda akayo kanmu da ido da kyar na saita kwakwalwata muka soma tafiya a nutse ango da amarya muka ga sun fito mu gaskiya an karrama mu kasancewar bana son hayaniya saina mike na canza guri ina zaune ni kadai kan kujera naji dadin zama a gun domin tsalle_tsalle ake ganin mutane ai kuwa samari suka yo min ca sai dai koh kallo basu isheniba,
.
kamar yadda nake yi a makaranta sam bana kula samari kai hadda dattawan na kance ammin mji,amma an kusa bikina in naga zaka takura min in ma fata-fata.salamu alaikum,sai dana dan firgita domin ban san zuwan sa ba amin wa'alaikas salam,ya tsungunno sannu bebi ni sunana umran s sulainman tunda kuka shigo gurinnnan na kasa samun sukuni ina son inyi miki wata magana sai dai ki min kwarjini maganar gaskiya naji na kamu da sonki nai murmushi nace ah maganar gaskiya sai dai kayi hakuri domin tuntuni am mana miji ya wani zabura kin san koni waye? nai masa kallon sama da kasa ba shi da wani kyau na tabe baki yace waye shi wanda aka zaba mikin kin san Allah zan iya gogawa dashi nai murmushi na rasa wa zan ce masa sai dabara ta fado min nace ka san shahid yaro dan kwalisa,wai bomboy kike nufi nace ashe ma kasan shi gani nai ya sara min yace na barki lafiya nai murmushi,ina nan zaune sai ga wani guy yace sannu hajiya nace yauwa alhaji to ni sai sunana small ismail na jima ina ganinki sannan na dade ina fama da sonki domin na fuskanci ke yarinya ce nitsattsiya nayi bincike akan gidanku mahaifinku mutumin kirkine,da fatan zaki amsa tayina to mallam small na gode ainun batun so kuwa nima ina sonka da wannan damar kuma nake baka hakuri domin maganar gaskiya am min miji na gode da kika fada min gaskiya don Allah ya sunanki "wahida sulainman muhd,to wahida na gode.
.
BANA KAUNAR KA 20

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
wani guy yazo yana zuwa bbu wata sallama ya tsunguna gabana sannu bebi ban kalle shi ba nace bomboy ya kamata mu tafi gida what me kika ce? nace sorry na dauka shahid ne what ina kika san bomboy? nace ban gane ba ai yau saura wata biyu bikinmu kina nufin ke bomboy zai aura,ko ba mu dace da juna bane? no ba haka bane ina mamaki to ko za kai takara dashi ne? no ni da bomboy bama haka na hakura.wani guy ne ya nufo ni hadda masu take masa baya tun kan ya karaso kamshin turaransa ya cika gurin yana zuwa ya tsunguna ya kamo hannuna wata wawuyar sumba ya kai min na kuwa tofa masa yawu tare da fizge hannuna a fusace,nace kai wanne irin dabba ne a fusace shima ya mike yana shirin sharara min mari aka rike shi ta baya,yana kar ka taba musu bebi ka barni in duke ta in yaso inga uban da ya tsaya mata,
.
ita kuwa take da mai tsaya mata kasan ko waccece kar ka yadda ka tafka abin kunya,domin wannan yarinyar kanwa ce ga abokinku bomboy,sannan ta wani bangaran mata domin an kusa bikinsu.....ido ya zuba min da alamu kunya ce ta kama shi na mike da sauri na bar gun,gun motar mu na koma abin haushi har gun motar aka dinga bina raina ya baci na kudirce a zuciyata ni da zuwa fati sai de a aljanna.yaya ni dai gaskiya zan tafi amir yace haba anti wahida ko dan kinga bomboy baya gurin nai murmushi nace ai yanzu muka gama magana ta waya da shi sai sa ma ban damu ba,na fadi haka ne don in tura masa haushin ni dai yaya ka bani key din motar in tafi kwa taho,anty mahida zo mu tafi,no ni sai ya amin zai tafi shikenan ni ku bani in tafi in yaso ku direba yazo ya dauke ku ya amin ya mike mukai sallama musu sallama har kuzo kuga zugar yan rakiya sai kace shugaban kasa zasu raka an raka mu bakin mota amir yai saurin bude min mota na shiga to anti mahida sai naxo mahida ta kalle su da fatan zaku zo bikinmu?
.
ina gayyatar kowa da kowa insha Allahu zamu zo goode bye,suna daga mana hannu ya amin yaja mota.tun kan yayi fakin na hango abba zaune yana kallonmu toh abba ya dawo muka fito gunsa muka nufa abba sannu da zuwa kuya kamata inyi wa sannu ku da kuka iso yanzu daga ina kuke mahida tace abba daga gidan baba rabi'u muke na ce la! wallahi abba karya take abokin yaya muka je muka taya murnar bikinsu kaga abba inba ma zuwa muma bbu me zuwa namu yauwa wahida gwanda da kika fada min gaskiya,ya amin yace abba kayi hakuri abba murmushi yayi yace kunci arzikin auta amma da duk sai na muku bulala, mahida tace abba tsaya kaji....
.
Ni ba ruwana dame karya wai tace tawa mahida tace ni kuma ta mom da ya faruq yace ai shikenan ku wuce muka shige mahida tace me yasa kika fadawa abba gaskiya? ya amin yace gwanda data fadi gaskiya ai gaskiya dokin karfe ce in kin kula sam wahida bata iya karya ba. abba zaune yace abinda yasa na tara ku shine ina son hada aure tsakanin wahidda da shahid amma ba tare da sanin wahida ba har sai ranar da shahid din ya dawo dakin yayi tsit ba wanda yace kala abba yace alamin kayi shiru gaskiya abba ina gudun rikincin wahida shi yasa nake so a fara sanar in ta amince shi kenan ya faruq yace haba alamin wai me yasa kake nuna kana tsoron wahida ne mune sama da ita ko itace sama da mu?
.
ni shawarata anan itace in an tashi bikinsu mahida kawai a hada a daura musu aure in yaso a bar wahida a gida har sai bom boy ya dawo yanxu a sanar da smallboy shi zai yi komai,mahida tace haka shine daidai sannan ko bayan daurin auran abba kar ka hanata zuwa makaranta mun riga mun san halin wahida zata kare mutuncinta sauran dabara kuma ta mom ce sai a san yadda akai mata wayo aka boye mata. al'amin ya kastse ta wai me ku ka dauki wahidar? kuna nufin bata da hankali ko karamar yarinya ce? ni dai wallahi bbu ruwana, abba shawara ka samu wahida ka sanar nata inta amince na amince, in kuma bata amince ba ina bayan yar uwata yana kai aya ya bar dakin.zaune nake ina kallo ko da filim din ya kare sai na kashe na nufi dakin ya amin domin in samu wani kaset din nai sallama yana zaune ya hada kai da gwiwa ya dago nace ya amin lafiya yace lafiya amma ba lau ba na zauna kusa dashi meke damunka big brother yai murmushi yace ba komai bane illa ina tunanin big brother wafa bomboy tuni na tuna irin cin fuskar da bomboy yai min bbu wani namiji daya taba yi min makamancinyarta ban san sanda naja tsaki ba.nace bomboy n tsane shi na tsani halayansa ya amin ya kamo hannuna ya zaunar dani yace please my sister bani labari saboda Allah me ya hada ku ban fiya boyewa ya al'amin sirrina ba domin mun fi shakuwa fiye da kowa a gidan,don hakan bbu abin dana boye masa sai dai na lura na batawa yayan nawa rai mikewa yayi yana safa da marwa inalillahi wainna ilaihi rajiun kawai yake maimaitawa ya kalle ni ransa a bace,
.
wahida kowanne hali shahid ya shiga kece sila,domin wallahi tallahi ni shaida ne shahid bai taba shan wani kayan maye ba.
.
. BANA KAUNAR KA 21

BY MUHAMMAD ABBA GANA
09039016969
.
.
shahid ba dan iska bane,shahid ba manemin mata bane,shahid mutum ne shahid mutumin kirki ne wanda samun irinsa sai antona kin ban kunya wahida,a da ina ganin kin fi mahida hankali amma wallahi mahida ta fiki sanin ya kamata ta fiki iya magana,ya faruq ya shigo shi da mahida saukar mari naji ya cire belt dinsa ya shiga dukana da kyar ya amin ya kwace ni ya faruq yace naji komai kuma kamar a kunennen abba ya amin ya dafa shi yace bai dace ba wannan sirri ne tsakin shahid da wahida,nima donna matsanta mata ne naji na mike nace wato shi shahid bakuga laifinsa ba baku yi kishin yar uwaarku ba sai shi ba kuji zafin abin da yayimin ba sai ni kuka ji zafin maganganun dana fada masa cool down na gode wa Allah daya tserar dani,ya kuma tsallakar dani daga mummunar manufar shahid ta son rabani da mutuncina ya goga min bakin fantin da har abada bbu mai iya goge min shi sanin kanku ns tun farko ban munafurci shahid ba na fito face to face na fada ba gaskiya bani da lokacin soyayya amma kun kafe kun goyi bayansa kuna shirin yi min auran dole toku tsaya kuji tunda nace bana sonsa bana sonsa soyayyar ba nayi toko zaku haka rami ku binne ni ba zan amince da shahid ba,domin ba sona yake ba sha'awata yake in kun kuskura kun bada goyon baya amin auran dole wallahi baku ba har wadda suka hada auran zan baku mamaki tai ficewarta .ina shiga dakinmu na hada kayana ina kuka ina fitowa na gansu a falo ina cikin jan akwatina ya amin ya fito lafiya ina kuma zaki? bar muku gidan zanyi tunda bakwa sona, din Allah madadin ku dawo da shahid tunda shi kuke so shi kun fi son farin cikinsa gwanda in bar gidan tun kan ku kashe ni,na shiga jan akwatina mom ta fito tace me ya hada ku? mom sun gaji dani ne basa sona farin cikina,burinsu su muzguna min,
.
burinsu su bakantamin gwanda in bar musu gidan .mahida ta rike akwatin ina ja tana ja koda naga sun dauki abin wasa sai na sakar mata akwatin basu ankara ba sai tashin mota suka ji da gudu suka fito suma suka shiga motarsu suka bita da gudu mahida kuka ta kama. matsala gosilo shi ya taka mata birki duk da kutsa motar take yi amma ina hanyar ta tushe kasancewar motar su al'amin tana bayan to wahida,al'amin ne yai hanzarinn fitowa ya sh iga motar wahida ta mudubi ta hango shi tace cikin fushi,tsiwa da masifa ni ka fita min daga mota ko yanzunnan in kurma maka ihu,ya kalld ni cikin kwantar da murya yanzu wahida niki kewa wannan tsawar kar fa k manta nine al'amin naki yi hakuri kinji wahida yanzzu ina za ki nace ni katsina zani shi kenan bari in raka ki kinga sai in taho da motar inna kai ki kona ce eh to dawo nan in yaso sai ka tuka mu ji mu kayi ana mana hon ashe tuni wannan cunkoson ya baje a guje ya amin yaja motar na dinga ihu kamar wanda ya sato ni muma zuwa ya tisani gaba har cikin gida,ai kuwa a falo na dinga birgima ina kuka bbu wanda ya kula ni har nai mai tsata na bar gun ina daki a kwance ina jin san da abba ya dawo yace ina nake? aka ce masa nayi bacci yace wanne irin bacci da magariba maza ataso ni inyi alwala inyi sallah. wahegari gaba daya gidan bbu wanda na gaida asali ma ko fita ban yiba ina zaune mahida ta shigo wahida good morning nai mata banza ta kare surutunta ta fita tana fita ya al'amin ya shigo wahida ya karaso tare da dafa kafadata,
.
wahida ina kwana nayi shiru oh wahida fushi kike dani im sorry my sister please na mike na bar masa falon haka ya faruq ya shigo yau sister tamu lafiya muka ji gidan shiru kai har mom hatta yan aikinmu sun rude autar mom ta zama kurma haduwa sukai suka dinga bani hakuri har na sauko na dawo normall. mamy muga littafinnan ta miko min "INSIYA" na kalle ta yana da dadi? gaskiya yayi min sai dai gaskiya tana shan wahala na tausaya wa yarinyar na daya dana biyu ne ko har na uku? na daya na siyo amma ina tunanin har na biyu zaiyi sai dai na dau alwashin duk matar data karkace ta shirya karya ya wuce 1-2 na daya dana biyu in tayi na uku ba zan ko kalli litrafin ba, me yasa kikace karya ne? kina nufin duk littafin da ake rubutawa karya ne? tabbas shida tatsuniya duk kusan daya na dauke su to me yasa kike bata lokacinki kina karantawa? ai a iya sanina tatsuniya bata da wani amfani ai kawai tunda kina ganin karya banza ce to kawai ki bar katantawa tunda bbu wani abu dayake amfana miki.baba rabi'u shi ya biyu musu sadaki kowannan su dubu hamsin hamsin (50,000) haidae kuma small boy shi ya hada musu lefe akwati shida shida manya masu tsanin kyau sai sabuwar mota kasaitacciya kirar zamani kai gaskiya koni na yaba haidar domin yayi bajinta sannan na jinjinawa ya al'amin domin shi ya zubawa kannansa kayatattun kayan kicin na azo a gani,ya faruq kuma yayo musu kayan daki ita kuma mai taji da gyaran jiki yaranta takanas ta tura sokoto aka samo me gyaran jiki sannan akwai wata makociyansu yar maiduguri ita tayi rawar gani wajen fito da yaran mom din ina zaune mom ta shigo na kalle ta fuskanta dauke da damuwa,.
nace nifa mom ban gane ba ni ba amarya ba amma komai sai a dinga yii min irin na amare,anya mom ba wani abu kuka boye min ba? mom ta gyara zamanta tace auta kenan,ai abin da yasa kika ga ana muku haka don anga ku yan biyu ne ya zama dole kome akai miki ayiwa yar uwarki domin tare aka haife ku na kalle ta au shi yasa naga komai ana mana iri daya nifa abin ya daure min kai shi yasa lokacin da yan katsina suka zo naji sunce min amarya,amaryar shahid ni fa ina jin haushin in aka hada ni da shahid to ai ko shima haka abokan wasanku zasu ce masa domin sunga ku yan biyu ne ni dai gwanda a hada ni da wani sam bana so ana hada ni da shahid.......na fafa miki abokan wasa sai hakuri in fa kika nuna musu ba kya so sun dinga ce miki kenan gwanda ma ki saki ranki ki dauki komai ba komaiba nai murmishi farin ciki nace ni kuwa har gabana ya soma faduwa,amma yanzu naji dadi sosai domin na fiso ku barni inyi karatuna mom ta rungume ni tace zakiyi alfahari damu auta..
.
yau saura kwana biyu daurin aure yaune kuma muka shirya zuwa gambu gurin su mom kasancewae mu rubuta komai mun amfani da direban gidanmu domin shima dan gyanmbun ne sai dai wani abu da baku sani ba,ko da wasa bamu sanar dasu mom ba bbu wanda ya san da tafiyar sai nida mahida,ya amin ya faruq sam bamu sha wahala ba wajen gani gidan kasancewar mahaifin mom fitace ne sannan gidansu bac wani boyayyan gida bane in kace gidan tsamiya koda titi ne to za akai ka gidan,munyi sallama dan ma dai dakin gidan mai yar katanga wadda duk rabin gidan ya rushe sai dai an gyara shi ta hanyar jera wasu karare,kallo daya zakai wa gidan kasan mutanen gidan suna cikin kunci talauci munyi sallama turus mukai fakin a zaure domin wata tsohuwa muka gani tanawa wani tsoho fifita zaune suke a soron suna shan iska sai dai da alama wannan tsoho bashi da lafiya domin gaba daya ya koma kalar tausayi,tsohuwa tace sannunku da zuwa yan samari ciki ta koma ta dauko mana taburmar kaba ta shimfida mana muka zauna ta kawo mana ruwa mai sanyi muka sha sannan muka gaishe ta muka gaida wannan tsohon ya amsa da kyar da alamu yana jin jiki mu kai masa sannu matar ta zuba min ido kafin daga bisani tace yan mata yan samari daga ina kuke don Allah ina kuke?.wallahi ina muku kallon sani sannan ina ji a jikina duk daga inda kuke ku jininmune amma meke tafe daku ya roki ya amin yace nanne gidan malam abdulkadir? tsohuwa tace nanne nanne gidan tsamiya? nanne ke kuma sunanki inna furera? ta amsa ya ce yayanku nawa ko baku taba haihuwa bane? tsohuwa tace a to mun taba haihuwa shekara talatin da biyar kenan tai shiru tana matsar hawaye,ya amin ya ce ina dan da kuka haifa koya mutu? ai ba namiji bane mace ce sunanta maryam amma kasancewar yar farice muna kiranta inna wuro,gaba dayanmu muka lalli juna tsohuwa ta bamu labari kamar yadda yadda mon ta shaida mana na sanadiyar barin gidan mahida tace inna ki bar kuka domin maryam tana nan da ranta tsohuwa ta rike kai da gaske kin san maryam kin san inna wuro? nan ya amin ya bata labarin ita da dan tsoho kuka suka dinga yi gaskiya mun ga gata gun wadannan bayin Allah washe garri tun safe muka tarkato tsofaffinnan zuwa kano ta dabo. a gida kuwa hankalinsu abba in yai dubu ya tashi har katsina anje bama nan wannan ya kara daga hankalin iyayenmu har gidan rediyo talabijin kafafan yada labarai ansa cigiyarmu misalin karfe biyar muka iso tun kan muyi fakin aka baibaye mu kowa ka gani fuskarsa akwai alamar tambaya,kai tsaye dakin mom muka nufa Allah sarki mominmu hankalinta a tashe ta mike ta nufo mu Allah mom har ta rame daga ina kuke na nuna mata tsohuwa mom ta zubawa matar ido sai kuma ta fada jikinta kukan farin ciki suka dinga yi ni kuma dakin abba na shiga duk da ya samu labarin dawowarmu nan na shaida masa gaskiya su abba sun taya mom farin ciki ganin iyayenta,mom farin ciki kamar ta goya mu tayi ta sa mana albarka.
.
.zaune nake anmin kunshi su ya amin anci uwar kwalliya shida abokansu sai faman shige da fice suke yi kasancewar yau ne daurin aure,ya shiga ya tsugunnna gabana yana kallona nai dariya yaya kamar kaine angon? yace wahida kamar kece amaryar na taba baki kawai na yi shiru yace wai me dame dame kuka shirya nace ai komai ma yaya mun shirya,yanzu so nake a gama samin rani inje in anso mana dinkinmu,munyi da telan zai aiko min amma shiru yace ki bari zan anso miki amma kiyi zamanki.dan kar wahida ta san me ake ciki yasa aka daura auran a babban masallacin juma'a sai dai ita ko a jikinta,fati sun sha shi kalala sun rakashe sun case duk inda zaka ga mahida tana manne da mijinta yayinda wahida ta manne wa yayanta gwauro al'amin mamy ma tana jikin angonta faruq a ranar aka kai amare wahida sunyi kukan rabuwa ita da mahida an kai amare dakunansu sai dai ban da wahida domin baba rabiu yace a barta sai bomboy ya dawo.yau watan mahida uku a gidan miji yaune kuma na kai mata ziyara muka rungume juna hadda kukan farin ciki tare muka shiga kicin muka shirya komai bayan mun gama cin abinci muna zaune muna hira muka ji takun takalmi kwas kwas alamar za,a shigo
Aka turo kofar wata budurwace tai sallama ta shigo muka amsa ya shigo daga yanayin shigarsa dressing dinsa ko ba a fada ba kasan ko waye sanye yake da kayan sojoji ya turo kofar muka zubawa juna ido wani annuri ke fita a fuskarsa yayi kyau ainun,inalillahi ji nai sam bazan iya daina kallon kyakkyawar fuskar ba.A daren ranar haka na kwana jiki babu qwarie, ko baccin kirki ban samu nayi ba, da zarar bacci ya daukeni sai in tuno da abnda idona ya gane min, dakuma abnda kunne na yajiye min. Tabbas na cuci rayuwata, na yaudari kaina, idan masoya sukaji labarina na tabbatar da zasu shekara dubu suna tsine mun. Washe garie tunda safe na shirya cikin riga da skirt na atamfa mai manyan flowers red, hijab na dauko shima red madaidaici na saka, na jawo flat shoes suma red ina qoqarin sakawa mom ta shigo dakin mu tace "Wahida wai me kike ne da har yanxu baki fito break fast ba?" Nace "mom am ok fa" "Kamarya kin qoshi? Me kika ci tunda safen nan", "Mom banci komai ba, kawai dai bana jin yunwa ne", Karki 6oye mn komai Wahida, nasan dole akwai abnda yasa kika qoshi", Neman wuri tayi ta zauna tukuna tace dani "Wahida! Ya kamata ki fada mn damuwarki, kinga dai ni mamanku ce, baki da wacce tafini idan kuma akwai sai inji", Kai kawai na gyda mata alamar "a'a", Batace komau ba ta fice daga dakin nabita a baya ina fadin "mom na tafi skul", A parlour na samesu da Dad yana braekfast yace "auta har anyi shirin skul din kenan?", "Ehh dad na fito ken...", ban gama maganar ba naji sallamah, na dago kaina ina shirin ansa sallamar, wa zan gani? Bom boy ne tafe bayanshi da wannan mummunar matar rashi mai zubin kilaki, da qyar na iya ansa sallamar, dad fuskarshi da annuri yace "aahhh mutane lagosi sannu sannu, yaushe a garin?", Bom boy yace "wlh dad yau kwanan mu uku kenan", Mom ta 6ata rai tace "au yau har kwananku uku amma sau yau zakazo mana? Munyi fushi a koma", "A'ah mim ayi mana afuwa, wlh mun dawi a gajiye ne, jiya kuma munje gidan Mahida ne daga can muka wuce gidan farouk, daman dan mu kankare laifin mu ne yasa nace mata muyi sammakin zuwa yau, sai dare mu tafi",
.
Dad yace "tou sannunku da hanya, amaryarmu an same mu lafiya?", Cikin kisisina tace "lafiya qalay dad" har qasa ta duwa tace "Gud morning ma'am", "Morning too dear, ya mutanen gida ya baqunta?", "Alhamdulillah mom", Sai a lokacin Bomboy ya kalle ni yace "sister Waheeda ina kwana?" Mom tace "yanzu ke wahida bakiji kunya ba? Ace yayanki shine zai gaishe ki?", Nace "mom banfa ganshi bane", fita nayI ko bankwana ban masu ba, zuciyata cike da qunci da nadama, a raina ina fadin "ashe sama su dad sun san Shahid zayyi aure shine suka qi su fada mun?" Dan guntun tsaki nayi nace "tou kuma ai bai zama dole su fada mn ba, tinda sun san BANA KAUNARSHI, da wanann tunanin naja mota ta na kama hanyar skul.A 'bangaren su Bomboy kuwa da fita na mom tace "Zainab ai sai kuzo ku karya, nasan dai bakuci komai ba", Bomboy yace "wlh mom mun gode Alhamdulillah saida muka karya tukuna muka fito", Mom tace "ai sai kabari "yata ta bani ansa, nasan dai bazata qi cin girkina ba", Murmushi Zee baby tayi tace "mom wlh karki damu a qoshe muke, ai anan zamu yini dole zamuci girkin ki insha Allahu", Mom tace "tou shikenan, kuma gashi Wahida da zata taya ki firar ma ta tafi makaranta ko bankwana babu, amma da yake yau friday lecture daya kawai takeyi (10-12)", Zee baby a ranta tace "aikuwa bazamu shirya da wannan yarinyar ba, dan da alama 'yar rainin hankali ce, jifa yanda take kallo na tun daga sama har qasa, ba wai dan ta fini da komai ba kuma". A zahiri kuma tace "tou mom allah ya dawo da ita lafiya".
.
Haka nayi lecture cikin rashin fahimtar abnda lecturer'n ke fad'I, har ya gama ban san ya gama ba saida Hafiza ta ta'boni tukuna na zabura nace "ya akayi ne?", "Au baki ma san menene ba kenan? Tun dazu fa aka gama lecture har kowa ya watse, na sa miki ido ne inga iyakar ki dama", Jaka ta kawai naja tana tambayata "me yake faruwa dake ne Wahida?" Ban bi ta kanta ba na qara gaba, direct inda aka yanada domin ajiye motoci (parking space) na dosa kamar mahaukaciya nake jan motar da qarfi. A hankali maganar Shahid ke dawo mn, ina tuna furucinda dad yayi, da qarfi na doki sitiyarin motar nace "ohh shetttt! Na cuci kaina ni Wahida, me yasa na za6i kin bin umurnin iyaye na? Me yasana za6o karatun boko akan sunnar manzon Allah (SAW)? Me yasa nayi ZURFIN CIKI? Daga d'ayan 6aren zuciyata kuma tace mn ai Wahida mace dole sai tana da class, mace babu aji ai bata cika mace ba, ni d'in da maza ke bi suna so ina wulaqanta su taya zan iya nunawa wani soyayya ta?. Zafafan hawaye keta ambaliya a fuskata nace "qarya kike, baki isa ki zuga niba domin kuwa girman kai rawanin tsiya ne, "A'UDHUBILLAHI MINASH SHAIDANIR RAJIM, ALLAHUMMA AJIRNI FII MUSIIBATI, WAKHLIFNII KHAIRAN MINHA" Na fada tare da parka motata a bakin titi, saida na samu natsuwa sannan naja mota ta, har na kama hanyar gida kuma na tuna da Bomboy yace sai dare zasu tafi,
.
BANA KAUNAR KA 22
.
Na fada tare da parka motata a bakin titi, saida na samu natsuwa sannan naja mota ta, har na kama hanyar gida kuma na tuna da Bomboy yace sai dare zasu tafi, corner nayi na kama hanyar gidan Mahida. Na sameta kwance bata da lafiya duk tabi ta qare cikun kwana biyu, a hankalu nake taku har na isa inda take, a kidime nace "sister me yake damunki?", Murya qasa qasa tace "wlh ciwo ne jiya jiyan nan na kamu dashi, sai fama da zazza6i nake, ga amai baya ko qaqqautaw....."
,
  bata gama fadi ba saiga wani aman, dafe bakinta tayi tare da saurin zuwa toilet, acan na sameta tana ta nishi bayan aman data gama.
Bayan samun natsuwa sosai nace "amma fa sis psychologically kina dauke da juna biyu, duk da ba likita nake karanta ba kawai sai na karanto hakan, but ya kamata ki ziyarci dr. Yayi miki awon jini". Maheeda tace "sis ai ba sai naje asibiti ba, ko kin manta da miji na likita ne?" Ta qasara maganar fuskarta dauke da annuri. "Sis nidai sai inga kamar kina cikun damuwa, ya kamata ki fada mn damuwarki idan ina da mafita wlh zanyi bakin qoqari na dan ganin na fitar dake daga cikinta, d'azu mom ta kirani tace duk yanda zanyi ince kizo gidana in bincike ki saboda bata son ganinki cikin damuwa,
.
cikin ikon Allag kuma sai gaki kinzo", A hankali na fara share hawayen daya fara bin kumatuna, tabbas nasan idan ban fadawa mahida damuwa ta ba tou babu wanda zan iya tunkara da Ita ciki kuwa harda mom.Ganin banda niyyar fada mata ne yasa tace "Wahida talk mana", A hankali na share hawaye nace "Mahida tabbas idan nace bana son Bomboy nayi qarya, tun dama can da nake ce maku BANA KAUNARSHI wlh qarya nake, kawai dan ina tsantsar son yin karatu ne, ina ga kamar idan na yarda na auri Bomboy zai hana ni karatu na, sai yanxu nake ta faman da na sani,
.
ina zagin kaina, yanzu da nasan banda mafita, saboda ya riga da yayi aurenshi"... Sosai nake kuka dan ba qaramin tausaya mn Mahida tayi ba, ta rasa abnda zata fadi sai runguma ta da tayi tana share min hawaye.
A hankali muke jin qarar taku kamar ana tafiya, ban dai daga kai na kalli masu tafiyan ba, saboda qarar tafiyar tafi karfin ta mutun daya, muryar dad mukaji yace "Assalamu Alaikum", "Wa Alaikumus salam" Mahida ta fada. Tuni na gama kidimewa dan a tunani na dad ya gama jin zancen da mukeyi.
. Ban gama kidimewa ba sai dana dago kaina naga jerin mutane sun qura mn ido cikin tausayi suna kallo na. Cikin dattako dad ya qaraso ya zauna kusa dani ya rungume ni, tsam nima na rungume shi hawaye na na sauka a jikin shi, yace "Wahida ina so ki sani qaddara ta riga fata, duk abnda kika ga ya faru to daman can Allah ya gama tsara shi. Ni nasan kina son Shahid ko dama, kawai dai rudin zamani ne yake dibarki da kuma son karatu da kikeyi. Zainab da kike gani yarinya ce mai hankali da sanin ya kamata, ina so ki sani zata dauke ki tamkar kanwarki ta jini, bazata taba yin kishi dake ba domin kuwa ni nasan halinta sosai saboda ni na hada aurensu da Shahid".
Zumbur na miqe tsaye cikin rashin fahimtar furucin dad, naji yana maganar Zainab bazata iya kishi dani ba, tunda niba matar Bomboy bace ba dama ya za'ayi tayi kishi dani? Ya akayi dad ya aurawa Ya Shahid mata ba tare da na sani ba?", Ban gama tunani ba naji dad yace "zauna duka zan baki ansar tambayoyinki", Ashe maganar zucin da nakeyi ta fito waje, zama nayi cikin son jin labarin na fuskanci Dad.
"Labari ne mai tsawo Wahida, tun kafin Shahid ya tafi Lagos ranar da yake shirin tafiyar, Small yake fada mn wai Shahid yana shirin tafiya kuma wai bazai dawo ba sai da mata, nayi baqin ciki sosai a lokacin da naje gidan har ya tafi, numbern wayarshi a kashe, sau uku ina neman wayarshi bai kunna ba, ganin haka yasa na rubuta mashi text kamar haka:
Assalamu Alaikum Son, Naji labarin tafiyarka a bakin Small, amma lokacin danazo gida har ka tafi, ina ta kiran numbernka kuma shiru, kuma kace bazaka dawo nan ba sai kayi aure, to ni kuma gaskiya kusan duk ban yarda da matan Lagos ba musamman na bariki, akwai wani abokina dake zaune Lagos da iyalinshi, yana da 'ya'ya duka 'yan mata, zan mashi magana sai ka zabi guda daya a ciki saboda yaranshI suna da tarbiyya, amma bazan mashi magana ba sai ka kirani dan in tabbatar da kaga text dina. BISSALAM.
Bayan kamar sati biyu naga kira da wata sabuwar number, na dauka nayi sallamh najI muryar Shahid, munyi magana sosai kuma ya amince da za6i na, yaje gidan amini na wato baban Zainab, ya za6i zainab saboda tafi duk sauran yaran hankali, ba'a dauki lokaci ba aka daura aure"Cikin damuwa na miqe tsaye saboda wani irin ZAFIN SO (A novel by Amrah) da naji na Ya shahid, ya kishin shi da nake ji. Dad yace "koma ki zauna mana, ai ban gama ba"
.
Komawa nayi na zauna jiki babu qwarieh na fuskanci Dad, yaci gaba da "tunda aka daura auren Shahid kullun sai munyi waya dashi, ganin ya kasa daurewa da rashinki yasa na yanke hukuncin a hada aurenku dana mahida, ba tare da kin sani ba, yanxu haka maganar da nake miki ke matar Shahid ce"
.
BANA KAUNAR KA 23
== == == karshe == == ==
.
Ido bud'e nace "what? Dady me kake fada ne? Yaushe na auri Bomboy?", Dad yace "ki kwantae da hankalinki zaki fahimci komai", Kai kawai na daga sannan yace "har mahaifiyar ki ta san da maganar auren, kuma kema inda kin kula a lokacin da ake maganar auren kusan komai sai an ambace ki, duk dangi sun sani ke dai ce baki sani ba, sannan kuma tunda aka daura aurenku na hanaki fita mara muhimmanci, ko a skul na hana ki hulda da maza baki daya sai dai mata, matan ma wanda na yarda dasu kawao".
Sai a lokacin na tuna da duk maganganun Dad, na tabbatar da ni matar shahid ce, tou ni yanzu murna zanyi ko baqin ciki?
.
  Na ma rasa abnda ya kamata nayi, gashi fai ina son Bomboy amma bazan iya zama da kishiya ba.A hankali Shahid ke taku har ya iso Inda nake, hanky din hannun shi ya fara goge min hawaye dashi, sosai naji kunya amma sai na samu kaina da kasa hana shi. Sai daya ga babu sauran hawaye tukuna ya daina gogewa, yace "Wahida ina so kiyi haquri ki dauki kaddara, ki cire duk wata damuwa dake ranki, duk abnda kike gani ya faru tou dama can rubutacce ne.
.
Zainab da kike gani wlh bazata taba yin kishi dake ba, ki dauke ta tamkar kanwarki ta jini, Wahida ina sonki, son da bazan taba iya yiwa wata mace ba".
Zainab tayi saurin zuwa inda nake tace "qwarai kuwa Wahida, tunda nake a rayuwa ta ban taba ganin soyayyar gaskiya irin wadda shahid yake miki ba, so da yawa yana yi mn maganarki, sai dai naita mashi adduah akan Allah ya karkato da hankalinki ki so shi, sai gashi yau ke da kanki kin furta kina son Shahid, nafi kowa jin dadin hakan. Dan Allah ki riqe ni tamkar yar uwarki ba kishiya ba". Tsam ta rungume ni tana mayar da numfashi, hawaye na na sauka a kafad'arta.
.
Babu wanda baiji dadi ba musamman Mahida da harda sajdatul-shukr tayi, mom ma har da hawayen murna tayi tana shi mana albarka.
Bayan shekara hudu.
Wasu yara muka hango su uku kusan duk girman su daya, sai dai daya tafi biyun girma. Biyun siffar su daya baka ita banbance su, sanye suke da kaya pink iri daya. Tun daga nesa mukaji suna fadin "Momy! Momy where you dey?", "I dey here my bebes, ba dai kuna nufin har kun dawo ba?", wadda tafi girman ce tace "Momy Afrah ce ta fara kuka wai Ita sai an dawo gida, shine momy Mahida tasa driver ya dawo damu". Wadda aka kira da Afrah tace "Momy fa Farhat ce tace wai tunda gobe Monday muyi saurI mu dawo yunda bamuyi Home work na Friday ba", Farhat tace "Laa Momy fa babu ruwa na, dan Allah Aunty Meenat ba Afrah ce tace mu dawo ba?". Tun daga cikin gida mukaji muryar Zainab tana fad'in "kai yaran nan akwai ku da rigima, ku dai dole sai kowa yasan kun dawo".
.
Da gudu Farhat ta rungume Zainab tace "My dear wlh babu ruwa na Afrah ce", nan suka hau rigima kowa na fadin babu ruwanta.
Zainab itace ta fara haihuwa bayan tarewar Wahida, ta haifu kyakkyawar yarinya aka saka mata Aminatu (Meenat). Bayan shekara daya kuma Wahida ta haifi twins duka mata aka saka masu Afrah da Farhat. Yanzu haka Wahida na dauke da juna biyu haihuwa ko yau ko gobe. Zaune suke cikin farin ciki da qaunar juna, idan ba an fadawa mutun ba bazaka taba gane kishiyoyi bane. THEY LIVES HAPPILY.
.
TAMMAT BI HAMDULILLAH. ANAN WANNAN LITTAFIN MAI SUNA "BANA KAUNAR KA" YAZO QARSHE. KURAKUREN DAKE CIKIN SHI MUNA ROQON ALLAH YA GAFARTA MANA.
MUNA FATAN AN FADAKARTU KUMA AN NISHADANTU A CIKIN WANNAN LABARIN.
.
SHAWARA GA 'YAN MATA:
mu daina cewa lallai mu sai mun gama karatun boko tukuna muyi aure. Aure baya hana karatu, haka kuma karatu baya hana aure. Sannan kuma mu daina tsananta tsanar namiji, saboda wannan muguwar tsanar otace take zama soyayya, wadda daha qarshe mu koma dana sani. Allah yasa mu amfana da abnda muka karanta.
.
KALAMAN GODIYA: Duk kan yabo da godiya sun tabbata ga Allah madaukakin sarki, tsira da aminci ka qara su ga shugaban mu annabi Muhammad (SAW) tare da alayensa. Muna godiya ga duk kan masoyan mu maza da mata aduk Inda kuke, Allah ya qara dankon zumunci Ameen.
.
SADAUKARWA: na sadaukar da wannan littafi ga kannena da yan uwana da iyayena da masoyana Allah ya bar zumunci.
.
JINJINA GA: Marubucin wannan littafi Muhammad A Gana Da Amrah
            ni kuma jabeer rabiu idris ke cewa sai mun hadu awani littafin
             for more contact me true my whatsapp no 09039016969                                                                            
adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *