Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, December 9, 2019

CIN AMANA KO FANSA COMPLETE HAUSA NOVEL

adsense here
CIN AMANA KO FANSA COMPLETE HAUSA NOVEL

CIN AMANA KO FANSA COMPLETE HAUSA NOVEL

Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
        (admin 
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
                   AND 
Cool novel, makeup and kitchen2⃣) 

      WHATSAPP NO:
   +2347039625239

📓📓📓📓📓📓📓📓
         *CIN AMANA*
                *KO*
             *FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓
  *(TRUE LIFE STORY )*


Zahra Muhammad Mahmud


 ® *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
       *PML*

*Godiya ga Allah mad'aukakin Sarki, tsira da Aminci sutabbata ga annabinmu Muhammad sallallahu ala'ihi wasallam.*

*Wannan labari ba k'agagge bane yafaru dagaske,duk abinda ke ciki anyine da gaske, suna kawai na wa'inda abun yashafa Nasauya,da d'an abinda ba'a rasaba.baya ga haka babu abinda Nasauya*

Ya Allah, yadda nafara rubuta littafinnan lfy,Allah kasa nagamashi lfy. 


*page 1*


Y'anmatane su biyu, y'an kimanin shekara goma sha shida da haihuwa,suka rugo da gudu zuwa Cikin d'akin kakarsu suna ta kiranta,  uniform ne ajikinsu, alamar daga makaranta suke,

 "Grany!!! Grany!!!  where are you? we miss you so much,mekika tanadarmana yau."
A zaune suka ganta tana Kallonsu, k'arasawa jikinta sukayi, suka rungumeta,  kowacce tamata kiss a gefen kumatunta.

"Kai ni banason iskancinnan naku, ace gird'a gird'a daku Amman har yanzu baku girmaba,wato abinnaku gaba yakeyi,yau kuma harda sumbatata ko?".

Dariya sukayi suka K'ara rungumeta,Khairat ce tace,

"Haba Grany, danma kinsamu munzo gidanki yau shine harda yimana wulak'anci,ni dama wlh banso zuwa ba,Fatima ce da shegen naci tace muzo gidanki,gashi daga zuwanmu  kinfara halinnaki."sakin Grany tayi takoma gefe tazauna,

Fatima tace, "Wayyo Sis kiyiwa Grany uzuri, bakiga se kallonmu takeyiba, alamun taji dad'in ganinmu, hala taji haushin bamuyi sallama bane, ko Grany?",tawaiga Tana kallon kakar tasu.

Grany dariya tayi sannan taruk'osu dukansu tace ,

"Haba kha'iriyya ta fushi kikeyi danine?, nicefa babbar k'awarki ranar bikinki,"dariyace takwacemusu dukansu,khairat tace, 


"Wai,dagwargwajiya kenan Grany ansha gwargwaro ranar aurena,"cigaba sukayi da dariyar. 

Ranar wuni sukayi agidan Grany,seda la'asar suka mata sallama suka wuce gida.


Khairat da Fatima sa'annin junane, dan anhaifi Fatima da Sati biyu aka haifi Khairat. 

Iyayensu mata ya da k'anwane,haka zalika, Iyayensu maza suma wa da k'anine. 


Alhaji Nasir Abubakar shine mahaifin Fatima,suna kiranshi da Abba,mahaifiyarta Mesuna Hajiya Salamatu suna kiranta da Umma.yaran Alhaji Nasir hud'u biyu maza biyu mata,Yaya Jameel shine babba, se Yaya Umar mebimasa,se Fatima, da autarsu Yasmeen.

Alhaji Mukhtar Abubakar shine mahaifin Khairat,suna kiranshi da Daddy, Wanda wa yake agurin Alhaji Nasir,uwa d'aya uba d'aya, 
Matarshi d'aya Hajiya Binta,wacce take yaya ga mahaifiyar Fatima, yaransu guda shida,hud'u mata biyu maza,Aunty Fareeda Itace babba ,se Yaya Kamal mebimata,se Aunty Khadija,se Kha'irat, se Fa'eeza,da autansu Yusuf.

Gidan Alhaji Nasir dana Alhaji Mukhtar ahad'e suke sede katanga data rabasu,
Suna zaune da iyalansu agarin Kaduna awata anguwa Mesuna Tudunwada dede layin k'osai kan katagum road, 

kansu ahad'e yake haka na iyalansu komai nasu tarene ko kasuwancin suma a tare sukeyi inda suke Saida kayan sawa kama daga na maza zuwa na mata, da yara, komai suna saidarwa a kasuwar checheniya dake Kaduna.

Zumunci ne me k'arfi a tsakaninsu inda ahalin yanzu babban d'an Alhaji Nasir yana auran Y'ar gidan Alhaji Mukhtar Khadija, harda yaransu guda biyu suna zaune a kinkinau dake Kaduna,ita kuma Farida wani ma'aikacin nepa take aure harda yaranta guda uku.

Rayuwar wannan family rayuwace mecike daso da k'aunar juna.

Grany,wacce sunanta na aynihi Hajiya Asiya amman jikokinta nace mata Grany,yayinda y'ay'anta da sirikanta kecemata Hajiya,  Itace tahaifi  Iyayensu maza,kuma a kakanninsu ita kad'aice tarage musu sauran duk sunmutu

Kha'irat da Fatima kansu ahad'e yake ko bacci tare sukeyinsa babu abinda ke rabasu suna matuk'ar k'aunar junansu ko kad'an ba'ajin kansu,ajinsu d'aya Boko da Islamiyya, suna da k'ok'ari sosai dan sotari  twins ake cemusu,dan duk jarabawa sede suyi bracket, kowa cikinsu beson b'acin ran d'an uwansa.


Maman Yusuf
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
            *CIN AMANA*
                    *KO*
                *FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*LOSING SOMEONE WHO DOESN'T RESPECT OR APPRECIATE YOU IS ACTUALLY A GAIN, NOT A LOSS.*


*pure moment of life writers*
             *p.m.l*


*page 2*


Rayuwar Fatima da Khairat rayuwace mecike da son juna.

Khairat irin matannanne masu azababen kyau don ko daga nesa ka hangota kasan me kyauce,farace me hanci ga yalwar gashi tamkar indiya, komai da akeso ajikin mace Allah yabata,wannan baiwa da Allah yay matane yasa ta d'auki dogon buri akanta tanaji da wannan kyau da Allah yay mata shiyasa ko saurayi take burin me kud'i,in talaka yazo gurinta seyasha wulak'ancin dako a hanya yaganta baze sake marmarin kulataba,
   har k'awayensu na makaranta sunsani shiyasa yanzu kirarin dasuke mata shine matar Manya,jin dad'i take insuka kirata da sunan.

Fatima nada kyau dede misali Amman bata Kama k'afar khairat ba,sede dirin halitta na y'a mace itama Allah yabata,batada da wulak'anci ga kowane ne yanuna yana sonta burinta de Allah yabata miji nagari.

Akan wannan halin na Khairat sunsha yin fad'a da Fatima sabida hakan,inkaji fad'ansu to akan wannan halin na Khairat ne Sam Fatima batason halin.


Yau ba makaranta dan haka su Fatima suka tsefe kansu sukaje Kitso,ahanyarsu ta dawowane wani me liffan yatsaresu,saurayine matashi ba laifi akwai natsuwa da kamala atattare dashi sallama yamusu, 

"yan mata barkankude," yafad'i yana kallon Khairat da alamun ita yabiyo.

Khairat bata amsaba sema wata uwar harara data watsa mishi.Fatima ce ta amsa, 

"barka kadai malam".

murmushi yayi sannan yace,


"Don Allah kuyi hak'uri da tsaidaku da nayi wlh son yar uwarkine yakamani tunda na hangota duk danaga ita ranta kamar beyi na'am daniba Don Allah kubani number d'inku da Address dannazo har gida nasameta,"yafad'i yana kallon Khairat.

"Dank'ari mune zamu baka address d'inmu harda number waya,to wlh bakaji da kyauba gwara tun wuri kanemi dede kai danmu ba sa'anninka bane dahar zaka wani ce kana sona Allah yakyauta wlh farashin gold beyi karyewar da za'ayiwa jaki mangala dashi ba,"tafad'i rai abace taja hannun Fatima da niyar suwuce subarshi, kwace hannunta Fatima tayi ta tsaya,itako Khairat gaba tayi abunta,cikin sigar tausayawa Fatima tace mishi, 

"Don Allah malam kayi hak'uri wlh banji dad'in abinda tayi maka ba, kuma in zan baka shawara ka hak'ura da ita wlh tunda tanuna bata sonka banajin akwai abinda zesa tasoka kayi hak'uri kanemi wata don katsira da mutuncinka kaji,don Allah kuma kayafemata pls,"tafad'i cikin sigar rarrashi. 


Murmushi yayi Yace, "bakomai baiwar Allah nagode dake kika saurareni, Amman kinsan sharrin so wlh jinake bazan iya hak'ura da ita ba kitaimaka kibani address d'inku da sunanku pls banak'i shawarar ki bane zuciyata ce bazata iya hak'uraba ki taimakamin pls",yafad'i kamar zeyi kuka.

Ba musu Fatima tabashi abinda ya buk'ata dan ta tausaya mishi daga k'arshe tamishi fatan alkha'iri, dazasu rabu yafad'a mata sunanshi Ahmad.

A hanya tasamu Khairat se cika take tana batsewa kotakanta bata biba sabida inda sabo tasaba da halinta, ahaka suka ci gaba da tafiya bamecewa kowa uffan. 

Suna shiga gida d'akinsu suka wuce dan ajiye hijabansu ananne Khairat tacewa Fatima,

"Wai don girman Allah sis se yaushene zaki gane darajata tafi k'arfin irin wa'innan samarin? kina zubarmin da ajina wlh ni matar manyan mutanece,yakamata kigane har yanzu ban samu kalar mijin daya dace daniba, amman ke da Kare da doki kowama address d'inmu kike basu suzo su tak'uramin dan Wlh wannan ma nasan kinbashi address d'in watak'ila ma harda rakiyar phone number mitsss,"tayi tsaki ranta ab'ace.

murmushin takaici Fatima tayi ta dubeta tace, 

"Sis kenan wani lokacin inkikayi wani abun senaga kamar ba'a family d'aya mukeba,dan de tarbiyya dede gwargwado iyayenmu suna bamu kuma sunsamu a makarantun da ake koyar damu sanin darajar d'an Adam.Haba Sis kituna fa Allah dakanshi yace yakarrama bani adam kewacece dazaki dunga wulak'anta mutane?,kituna Allahn daya baki kyaun dakike wulakanta mutane sabida shi shine yayi kuma wainda kike wulak'antawar bayan yahanemu dayin hakan, tabbas nabashi address sede inyazo shima ki koreshi kamar yadda kika saba,ni narasa mekike nema aduniyar da watarana ko labarinki baza'aji acikintaba, haba Sis yakamata ki farka daga wannan banzan mafarkin dakikeyi."

"Mafarki fa kikace Sis to wlh kece kike mafarki ni reality show nake yi, koma mezakice naji amman wlh babu yadda za'ayi nakai kaina gidan talauci sede kita fad'in abinda kika dama,kuma wlh shima wannan dakanshi ze kama kansa dan bade niba sede wata wlh."kiran da Umman Fatima tai musune yasa suka bar maganar suka tafi gurin kiran.


Maman Yusuf
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
         *CIN AMANA*
                  *KO*
              *FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*Pure moment of life writers* 
            *pml*


*Page 3*


Yau Ahmad yashirya yazo gurin Khairat hira, dakyar tayarda tafito koda tagashine me kirannata wani uban tsaki taja gami dayimasa kallon uku saura kwata,Shiko se Murmushi yake adole ze saci zuciyar ta tun kamin yay magana tarigashi, 


"Amman duk yadda akayi agidanku cikin tumaki kake kwana Shiyasa zama dasu yasa kad'auki halinsu,kai jakin inane nace ma bana sonka bana k'aunarka Amman sabida taurin kunne irin na balama yasa kabiyoni gidanmu wlh baka da zuciya sam ni matar manyan mutanece ba irinka ba ubanme kaci ubanme Kabani dan haka kaje kanemi dede kai d'an wahala kawai",ta fad'a tana tsartar da miyau.

Zuciyar Ahmad kamar zata fashe sabida bak'in ciki,tunda yake wani mahaluki betaba cimishi mutunci irin hakaba se yau,hannu yad'aga ze kifa mata Mari sekuma yafasa.

Wata shewa tayi sannan tace,"hattarade d'an samari ni ba irin wa'innan matan bace da ake duka wlh ka kuskura katab'ani sekayi danasani wawa kawai, 

Dakyar ya iya cemata,

"Ni acikin tumaki nake Kwana amman wlh bantab'a tsammanin tumaki suna haifar y'ay'an mutum ba se akanki,baki da hankali bakisan darajar mutane ba Kije duniya ce zaki had'u da dede ke komai daran dad'ewa,yana gama fad'amata haka yaja liffan d'inshi yabarta atsaye baki bud'e. Dagudu tashige cikin gida tana kuka kai tsaye d'akinsu tanufa inda ta sami Fatima na kwance tana chatting a wayarta,fad'awa kanta tayi tana kuka, afirgice Fatima ta ruk'ota sabida batasan damuwar Khairat ko kad'an in akwai abinda kesata damuwa toshine ganin hawayen Khairat,arud'e take tambayarta,

"Sis keda waye don Allah Ki sanar dani abinda aka miki zaki sani cikin damuwa pls",cikin kuka Khairat tace,
"Sis nida shegen Ahmad d'innanne yau ancimin mutuncin da tunda nake bawanda yatab'a yimin",tasake rushewa da kuka. 

"me yayi miki just tell me",
Cikin kuka takwashe duk abinda yafaru ta fad'amata bata b'oye komai ba,duk da Fatima taji zafin kiran Iyayensu tinkiyoyi dayayi amman Seta daure tace,

"Wow that's good,gaskiya gayennan yaburgeni wlh inason mutumin dayasan darajar iyayensa, ke kin kira iyayensa tinkiyoyi why not baze kira naki da sunanba ?bayan kece kike aykata abinda kowa yagani ze d'auka tinkiyoyinne iyayenmu,ni wlh banji haushinshiba ke nake jin haushi sabida kece kika ja yazagesu,"


"Sis kinada hankali kuwa?, su Abba fa yazaga amman shine bakiji haushinshiba Lalle ma Sis wlh kinbani mamaki,"

Dariya Fatima tayi tace,tana k'ok'arin fita daga d'akin cikin dariya, 

"Wayyo ga abin duka amman ba Kara Allah yataroki Sis",tak'arasa ficewa daga d'akin.


Ranar wuni Khairat tayi kuka dan takaicin zagin iyayenta da akayi,wanzami bayason jarfa dama. 


Yau ana bikin wata k'awarsu acan cikin unguwar rimi GRA,dan haka Khairat shiri take kamar zata sauya fata dan kwalliya ita ala dole zata samu saurayi me kud'i tunda bikin manyane,Fatima dariya kawai takeyi tana mata fatan shiriya.

Sun isa gidan bikin k'arfe hud'u na yamma nanfa kawayensu aka shiga koda kyan da Khairat tayi habawa tuni tafara shan k'amshi ita ga me kyau Musammam insuka kirata da sunan datake matuk'ar k'aunar wato matar Manya kanta har girma yake k'arawa.

5:30pm  suka tafi dinner zokuga Khairat yadda take tafiya kamar Bazata taka k'asaba ita adole zata jawo hankalin mutane kanta Fatima ko gaba tayi ta kyaleta.

Dayake k'awar tasu wani Reps ta aura to gurin dinner y'an majalisu ne sosai suka zo,anyi duk abinda akeyi agurin dinner inda aka bukaci Khairat da Fatima suyi jawabin godiya ga manyan bak'i ,kunsani base nafad'iba,khairat gwalli da iyayi bawanda batayiba me hoto se d'aukarta yakeyi ,har tagama Fatima ta amsa tunda Fatima tafara mgn hankalin wani d'an majalisa me wakiltar Kaduna south,yadawo kanta sosai ta burgeshi shigowarshi kenan yatarar tana mgn,beji Lokacin da Khairat tai nataba.

Koda aka tashi agurin dinner da sauri yasa wani excode d'inshi yakaiwa Fatima wayarshi yace tasa mishi number d'inta amman be fad'i kowaye yaturoshiba kawai yace wani bawan Allah, Fatima ba wulak'anci amsa tayi tasa number tayi flashing anata wayar,Khairat wacce haushin rashin kasuwar datayi yacikata Masifa tadunga yiwa Fatima akan me zata bada number d'inta ga wani banza,Fatima bata kulataba Illa janta da tayi su tafi gida,dagudu me hoton dayayi hotunan bikin yak'araso gurinsu gaishesu yayi sannan yafad'i abinda yakawo shi Wai Khairat yake so😜.ay Khairat rushewa Tay da kuka tashiga tsine mishi tunda yace yana sonta,Fatima ko inbanda dariya ba abinda takeyi dakyar tajata Suka tafi gida.


Maman Yusuf
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
            *CIN AMANA*
                    *KO*
                *FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓



Zahra Muhammad Mahmud


*pure moment of life writers* 
         *pml*


*page 4-5*



Koda suka isa gida Khairat gaban mirror taje ta tsaya tana k'arewa kanta kallo,can kuma tasake fashewa da kuka ta fad'a kan gadonsu,Fatima wacce dariya tagama kamata da k'yar ta daure tace.

"Sis lafiyarki k'alau kuwa?, wai kukan me kikeyine haka?".

Cikin kuka Khairat tafara magana.

"Haba ki dubenifa wai ace duk had'uwar nan tawa manyan mutanennan bawanda yakalleni bare yace yana sona,nibama wannan ne yake sani kukaba more than 3hours nad'auka ina Kwalliyar nan Amman wai ace me hotone kawai na burge ay dole nay kuka,"taci gaba da kukanta harda majina.

Fatima ko inbanda dariya ba abinda takeyi sabida gaba d'aya takasa magana abun yabata dariya sosai. Fita Khairat tayi a d'akin sabida dariyar da Fatima take mata.

Tunda wannan D'an majalisa ya amshi number Fatima se yau ya gwada kiranta kimanin sati guda kenan da had'uwarsu,lokacin daya kira suna zaune ita da Y'ar darunta wato Khairat suna labarin wani littafi da ake rubutawa na online writers nawata marubuciya Zahra Muhammad mahmud me suna *Allah gatan bawa*.ajiyar zuciya Khairat tayi tace.

"Ya Ubangiji nima kasa nayi irin wannan dacen da jarumar littafinnan ilham tayi,nima nasamu miji kamar Anwar Tunda nima kyakkyawace",ta fad'i harda d'aga hannu sama,dariya Fatima tayi tace.

"Allah yataro minke Sister".

k'arar wayar Fatima ce takatse musu hirar,number tagani da kamar karta d'aga cande kuma ta d'auka,tace,

 "Salamu alaikum".

"Wa'alaiki salam ya ma'abociyar natsuwa da hankali,".

Tsigar jikinta seda ta tashi sabida jin daddad'ar muryar me maganar, katseta yayi da cewa.

"Am sorry princess tunda na amshi numberki ban kiraki ba se yau please ayimin afuwa, al-amurane suka sha kaina tuba nake sarauniyar mata".

Murmushi ne ya sub'ucewa Fatima kamar yana kallonta,sabida ba k'arya muryarshi kad'ai dataji tasa taji takamu da son mamallakin wannan murya.cikin salo najan hankali tace.

"Ammaka afuwa duk da bansan dawa nake maganaba pls can you tell me more about your self?".

muryarta se yau yake k'ara jin dad'in muryar da k'yar yace.

"Am Hydar Jibrin Lamid'o, wanda yaturo kibashi number ranar bikin friend d'inki Jameela sati guda daya wuce, so inbazaki damuba inason address d'inki dannazo mugaisa kinji pls badan na isa ba sedan Allah."

Fatima tunani tashiga yi agame da sunannashi dan ita tabbas tasan d'an majalisarsu me wakiltarsu a Abuja sunanshi kenan,toko suna ne yazo d'aya?, ko shine dakanshi?,kai mezeyi dani?bashi bane.haka tadunga tunani ita kad'ai shine dayaji shurun tayi yawa yakatseta.

"haba princess wlh ba cutar dake zanyiba kidaure kibani address d'in kinji zuwa anjima da yamma zan shigo mugaisa,"ba musu Fatima tai mishi address d'in gidansu,yay mata godiya yace se yazo anjiman sukayi sallama. Tana ajiye wayar Khairat wacce tun d'azu kallonta kawai takeyi tace.

"Sister wlh tunda nake bantaba ganin budurwa me arha irinkiba, haba don Allah shikenan kowa yataya ba jan aji kike siyarwa Wlh kina badamu,nide gani nake yadda akasan address din gidanmu ta dalilinki ko gidan gomna se haka ace ayi mutum sam bajan aji wlh kigyara halinki ni nafara gajiya da hakan,"tafad'i har da tsakinta.

murmushi Fatima tayi tace.

"Sister kenan shi wannan Jan ajin dakike magana ba irinshi addininmu yakoyar damuba, sabida duk wacce takeyin irinshi ba sunanshi Jan ajiba wulak'anta halittar Allah sunanshi wanda kinsani nasani ba abune me kyau ba dan haka ni inde hakan danakeyi shine rashin aji to nayarda har atashi duniya bazanyi ajiba arayuwata".

"to Allah ko yakyauta miki wlh,yanzu kuma wanne d'an wahalar ne yakiraki?"inji Khairat.

"Wanda ya turo nabashi number na ranar dinner d'in Jameela Habib,yacema zezo anjima mu gaisa."


Dariya Khairat ta kwashe da ita tace.

"lalle Sis wato ke baki d'au ishara akainaba kina ganin duk kyannan nawa me hoto kawai na burge agurin,ayko tunda haka ko tafaru akaina Allah Sis may be megadin gurinne ya turo kibashi number,"tasake fashewa da dariya. 

Fatima itama dariyar takeyi tace,"to in megadine seme?, shiba mutum bane?,koko shi ba Allah ne yayi shiba?,kinga rabani da wannan shirmen naki koma waye ni ina maraba dashi,tunda wannan Karon gurina megadin zezo ay da sauk'i bagunki naturoshi ba bare ki tsine mishi son ranki."

Wata shewa Khairat tayi tace, "ina wlh Sis ayni nafi k'arfin irinsu sede ke, ni ay matar manyace ko kin mantane?".

"Natuna matar Donald Trump,"
Fatima tabata amsa tana dariyar tsokana ita ta d'auka Khairat zataji haushi ga mamakinta seji tayi Khairat tarungumeta tana fad'in.

"Wlh Sis kinyimin fata me kyau,ni abin yace yana sona wlh auransa zanyi baruwana da kafircinshi yayi addininshi nayi nawa,nazama First Lady a America wai ranar ina zansa kaina dan dad'i".

Tureta Fatima tayi cike da mamaki tace.

"Sis ke har son kud'in naki yakai ki auri kafiri matuk'ar yanada kud'i kuma sunanki ze fita as celebrity a duniya wato zaki iya auransa kenan?Allah yashiryaki lamarinki yafara bani tsoro wlh,"tafad'i cike da damuwa.

Khairat ko ko a jikinta mik'ewa tayi tad'auki gyalenta tace ni natafi gidan su Zainab Umar zan amso note book d'inta na chemistry na kwafa sabida banida complete note sena dawo Ummu shuhada",tafad'i tana dariya tafice a d'akin tabar Fatima baki bud'e.


5:30pm Hydar yazo gidansu Fatima,acikin wata arniyar motarshi Range Rover new model fara tasha tinted glass bak'i sosai bame ganin naciki,numbar motar sunane ansa  Hydar 1,gashi yayi shiga ta alfarma wacce duk macen data ganshi seta koka ba laifi Hydar kyakkyawane ajin farko dan yafi Fatima kyau nesa ba kusaba. 

Kiranta yayi a waya ya shaida mata gashi ya iso.


Hijabi tasa bayan tad'an k'ara gyara fuskarta tafesa turare tafito zuwa k'ofar gidan, lokacin Khairat bata dawo daga anso littafinba. 

Fatima koda tafita wata arniyar mota tagani a k'ofar gidansu wanda batai tsammanin acikinta me nemanta yazo ba, waige waige takeyi tarasa ina wanda yazo gurinnata yatsaya,shiko daga cikin motar K'are mata kallo yakeyi yana k'ara godiya ga Allah daya had'ashi da nutsatsiyar yarinya irinta,ganin tana nemanshine yasa yakirata a waya yace gashinan acikin motar dake gabanta,dasauri yaga ta kallo motar sannan tace.

"to kafito mana,"yace.

"Princess inda hali mushiga daga cikin gidanku in akwai inda zamu zauna peacefully banason intsaya awaje kowa yazo yaganni kinji pls,"amsa tabashi dacewa.

 "sekace mara gaskiya".

dariya yayi wacce tasa Fatima k'ara fad'awa kogin sonshi yace.

"watak'ila hakanne banida gaskiyar ay ba laifi bane dan na nemi mafaka daga gareki," murmushi tayi sannan tajuya cikin gidan,gurin maman Khairat tanufa tace mata tayi bakone tade fad'amata yadda sukayi dashi yanzu tanason abata key d'in sit room d'in Abban su,jamata kunne maman tayi sosai akan tade tsare mutuncinta sannan ta bata key d'in.

zuwa tayi tabud'e sannan tafita takirashi awaya tace yafito to yak'araso sushiga daga ciki, ga mamakinta me makon taga yafito setaga ya tuk'o motar har zuwa k'ofar gidan sosai sannan yay parking yafito.

Hasbunallahu wani'imal wakil itace kalmar dake fita a bakin Fatima sanda tai arba dashi,ba iya kyan shine ya ruda ta ba a'a sanin wayeshi a jihar kaduna shine ya rud'ata, shiko se murmushi yake sakar mata me kashe zuciya har yak'araso gurinta bata saniba,Ta tafi tunani hura mata fuska yayi sannan tadawo daga duniyar data tafi,kashe mata ido d'aya yayi yad'aga gira yace.

"yadai princess wannan kallo ay sekisa nafad'i ayimin dariya", kunyace takamata da k'yar tace mishi su shiga daga ciki.
         
koda suka shiga gaisheshi tayi sannan takawomishi drinks kad'an yasha sannan yace.

"Princess the way you act for the first time dakika ganni nasan kinsan koni waye so no need natsaya ina cemiki nine wane, kawai abu d'aya zan iya sanar dake shine tunda naganki Allah ya jarabceni da sonki so me tsanani,don haka nake rok'on alfarmarki kisoni koda rabin son danake miki ne pls,"yafad'i cikin sigar tausayi.

Fatima bata hana kanta abinda takeso inde be sab'ama addini da al-adar ta ba don haka bata jamishi raiba ta amshi soyayyarsa kuma dama Hydar ba irin mazan da ake cewa kaje senayi shawara bane.

yaji dad'in amsar soyayyarshi datayi batare data wulak'antashiba, abinda y'anmata suka d'auka wai Jan ajine,hirarsu ta soyayya suka shigayi duk da Fatima kunya ta isheta takasa sakin jikinta dashi shine ke mata hirar.


Khairat ta dawo daga amsar littafin lokacin datayi arba da motar Hydar a k'ofar gidansu seda tayi tuntub'e ta fad'i sabida kallon datakewa motar,Allah yasota bakowa agurin da sauri ta Mik'e tashiga cikin gidan tana waigen motar.
   tana tunanin gurinwa me motar yazo a gidansu,zata wuce cikin gidane taga takalmin Fatima a k'ofar sit room d'in Abban su da kamar ta wuce se tafasa taje tayi sallama a k'ofar d'akin,Fatima ce ta amsa gami da cewa.

 "yauwa ga Sis d'ina ta dawo danake baka labarinta Sis kishigo mana kintsaya",bud'e k'ofar tayi tashiga da sallamarta.

Ya Ilahi!!!!.

ita Khairat ta furta sanda tai arba da fitaccen d'an siyasa kuma d'an majalisa me wakiltar kaduna South a Abuja mutumin da Nigeria ansanshi sabida motion d'in daya kaiwa majalisa, uwa uba shine mutumin data dad'e tana mafarkin samunshi a matsayin mijinta na aure.

Zama takeso tayi akan kujera amman dayake arud'e take zamewa tayi tafad'i ak'asa sabida hankalinta nakanshi, dasauri Fatima tazo takamata Ta tashi itako ko ajikinta k'ok'arin gaisheshi takeyi,amsawa yayi bayabo ba fallasa danshi mutum ne miskili ba kowa ke ganin fara'arshiba.

memakon dasuka gaisa tabasu guri ay ina k'ara shishshigewa take tana kwarkwasa ita game kyau hakan beyiwa Hydar dad'i ba don haka sallama yay musu gami da cewa Fatima.

"My Princess zamuyi waya innaje gida kinji take care of your self OK".

amsa mishi tayi da Allah yakaishi gidan lfy Ta gode da ziyara.

bunch d'in one thousands yaba Khairat yace, "to k'anwarmu ga wannan kisha ice-cream,"juyawa yayi yafita bayan yabata kud'in,har gurin mota ya tilastawa Fatima tarakashi sannan sukayi sallama ya wuce. 


Maman Yusuf
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
          *CIN AMANA*
                   *KO*
               *FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓



Zahra Muhammad mahmud 


*pure moment of life writers*
          *p.m.l*


*Dedicated to My sweet Aunty,Hajiya Jameela (meelmoh)C.E.O meelmoh magazine Allah yak'ara d'aukakaki farar mace alkyabbar mata,Aljanna me masoya dayawa nagode.*


*page 6-7*


Fatima nadawowa daga rakiyar Hydar,Khairat tajata zuwa d'akinsu,ko zama bata bari sunyiba tace,

"Sis wai nufinki ke Hydar yakeso?,kuma shine wanda ya amshi numbern ki?,pls ineed more explanation."


"Why are you asking me all those questions?,ina tunanin bakya buk'atar k'arin bayani sabida tambayoyinki tafe suke da amsoshinsu,tunda idonki yagane miki,I hope you understand what I mean?".

Ajiyar zuciya tayi ta nemi guri ta zauna tayi tagumi,Fatima ce ta dafata tace,

"Sis are you ok?".

Asanyaye tace,"yes am ok, but Sis let me ask you  something".

Fatima tace ,"uhum inajinki".

"Dama ba wani abu bane tambayarki zanyi kuma kema kina sonshi?,sannan zaki iya auranshi?"Khairat tafad'i kamar me shirin yin kuka.

shewa Fatima tayi tafad'a jikin Khairat d'in tace,

"Wlh Sis har kinbani wata bazawarar dariya,to ke ko idona kika kallah ay kinsan na mato akanshi,wacce macece aduniyarnan zata samu kamar Hydar tace bata so ay wlh sede in bata samuba,ni wlh yanzu banida wani buri daya wuce naga na aureshi badan kudinshiba sedan nagartattun halayansa wanda najima ina burin miji me irinsu, ay Sis ki tayani addu'a kawai Allah yabarni tare dashi kusha biki,"tak'ara rungume Khairat cikin farin ciki mara misaltuwa. 

Khairat jitayi kamar ta watsamata wuta ajikinta,a sanyaye tace,"Allah yanuna mana lokacin natayaki murna y'ar uwa".

Ranar Khairat batayi bacciba sabida tunanin yazatayi, tanason y'ar uwarta matuk'a amman batajin son datakema Fatiman yakai wanda takema zuciyarta,tanaji zeyi wuya tabar Fatima ta haramta mata abinda ta dad'e tana nema wato Hydar.

Koda safiya tayi zasu tafi makaranta,khairat sam babu walwala atattare da ita gaba d'aya ta sauya,cike da kulawa Fatima tace.

"Sister alamu sun gwada baki da lafiya don Allah ki sanar dani meke damunki,kinsan banison damuwarki hankalina tashi yake don Allah ki sanar dani ko hankalina ze kwanta".

Azuciyarta tace,"kece damuwata Fatima,kuma kece ciwon dake damuna,neman hanyar dazan magance hakanne yasa kika ganni haka",amman afili setace mata,"Wlh da ciwon kai na kwana Sis shiyasa kika ganni haka amman ba abinda yake damuna".


Haka suka tafi makarantar Fatima se tausayawa Khairat takeyi,bata zargi komaiba game da sauyawar Khairat d'in daga jiya zuwa yau.

Son da Fatima takewa Khairat rai ne kawai bazata iya bata ba jinta take har ranta burinta ta faranta mata akullum dan farin cikin Khairat shike sata farin ciki.

Ana tasosu daga makaranta gida suka dawo ga mamakin  Fatima Hydar tasamu a k'ofar gidan yana jiranta,tun kamin Ta k'araso ya iso inda take jakar makarantarta ya amsa yace.

"Barka da dawowa me d'akina ya karatu,?ina fatan baki wahala ba?".

kunyace duk ta rufeta ganin irin kallon dayake mata murmushi kawai takeyi ta rufe fuskarta a hijab,takasa bashi amsa.

Khairat jitayi kamar ta kurma ihu dan bak'in ciki ga wani azababben kishi daya tasomata,maganama takasa. Hydar ne ya waigo ya kalleta yace, "k'anwarmu ungu jakar Auntyn ki kishigar mata da ita yanzu Zata shigo itama".yamik'a mata jakar,yata iya dole ta amsa tashige gidan,shikuma da Fatima suka shiga daga cikin gidan amman ba sit room ba.

Agurguje suka gaisa yace ze wuce Abuja ne yanzu shine yace bari yazo yaganta dan inyatafi zekai two months acan sabida zeyi wata tafiyane daga cand'in,Fatima ranta besoba hakade yay ta kwantar mata da hankali da alk'awarurruka masu yawa har tak'aitaccen tarihin rayuwarsa seda yabata,itama akunyace tabashi nata.

"Princess zamu fahimci juna kamin nadawo sabida ina dawowa zan turo zancan auranmu bawani lokaci nakeso ad'aukaba nak'osa naganki gidana wlh kuma zuwa lokacin kungama Waec d'inku dan haka don Allah ki amince muyi aure Kya ci gaba da karatun agidana".

murmushi tayi tace, "bakomai Allah ya zab'a mana abinda yafi zama alkha'iri Allah kuma yakaika Lfy yadawomin dakai lafiya",tana gama fad'a tak'ara rufe idonta tana dariya mara sauti,shima dariyar yayi yace, "Ameen my Princess".

Kayan dayayomata shopping su yadunga fito dasu almajirai suka shigar mata dasu cikin gida haka sukai sallama kowa na bak'in cikin rabuwa da d'an uwansa. 

Khairat ganin kayan da Hydar yakawowa Fatima shi yasa tak'ara kwad'aituwa da son mallakarsa,numfashinta har rik'ewa yakeyi inta tuno da irin kallon dasukewa juna d'azu tsakanin Fatima da Hydar.


*Waye Hydar*

Hydar Jeebrin Lameed'o shine cikakken sunansa,d'ane guda ga Alhaji Jeebrin Lamid'o.

Shikad'ai Iyayensa suka haifa shiyasa yataso cikin so da kulawa,hydar miskili ne na ajin farko baruwanshi dashiga sabgar dabata shafeshi ba shi mutumne meson girma,kuma yanada tsaron Allah duk abinda addininsa yahana yana k'ok'arin kiyayewa yana takatsantsan da imaninsa kud'i da mulki basu sa ya kauce hanya ba. 

Mahaifinsa babban ma'aikacin gomnati ne ajihar kaduna amman asalinsa d'an jahar Adamawa ne acikin garin michika zamane yakawosa kaduna kuma anan ya had'u da Hajiya Hadiza wato mahaifiyar Hydar kenan.

Suna zaune acikin wata anguwa me sunshine kinkinau dake garin kaduna.

Hydar cikakken d'an siyasane wanda kowa kesonshi,yayi degree har zuwa Masters duka akan fannin siyasa shiyasa yake yinta bisa tsari, yarik'e muk'amai kala-kala a ma'aikatun gwamnati har zuwa yanzu dayake wakilcin Kaduna South a Abuja.

Hydar  yayi aure da matarshi me suna Maryam Sun haifi yaro d'aya mesuna Haisam inda tasake samun wani cikin gurin haihuwa tarasu bayan ta haifi y'amace inda yariyar taci sunan mahaifiyarta wato Maryam suna kiranta da Iman.

Tunda Maryam ta rasu Hydar yarasa natsuwarsa sabida Maryam tana da kirki ga hak'uri duk abinda yakeso shi take mishi shiyasa yakasa mantawa da ita,seda iyayensa sukai ta nemar mishi taimako daga malamai sannan zuciyarshi ta natsu,amman duk sanda yakalli yaransa se yayi kuka na rashin mahaifiyarsu, yaran na hannun mamanshi ita take kulawa dasu.

Sam Hydar yacire batun aure aranshi kwatsam se yahad'u da Fatima kuma  Allah yajarabceshi da sonta wanda har yasanar da iyayensa yasamu mata in yadawo daga tafiyar nan dazeyi ze turasu aje anemar masa auranta.

cigaban labari 

kubiyoni


Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*pure moment of life writers*
            *pml*


*page 8-10*


Tundaga wannan lokacin Khairat tafara sauya yanayin alak'arsu da Fatima Sam bata zama inda Fatima take hassada muraran takemata,intaji suna wayako jitake kamar tafasa wayar dayake kullum suna mak'ale a waya.

Fatima tasha yimata kuka akan tasanar da ita metayimata amman sede taimata banza ko tabar gurin. 

A haka har suka gama Waec d'insu cike da nasara kowa se murna yake musu.


Hydar yau yadawo daga tafiyar dayayi,hutawa kawai yayi yataho gurin sanyin idaniyarsa wato Fatima kuma surprise visit yakeso yabata shiyasa be sanar da ita yadawo ba sede taganshi kawai.

Sanda ya iso lokacin sunfito daga gida zasuje kiran da Abban Khairat yake musu.

Dukansu tsayawa sukayi suna kallonshi cike da mamaki,Fatima farincikine yakamata game da ganinnashi k'arasawa tayi inda yake ta gaisheshi cike daso da k'auna Khairat ma k'arasowa tayi gurin tagaisheshi sewani gwalli take harda su fari da ido.ganinsu cikin alamar wani gurin zasu ne yasa yacema Fatima bari yatafi anjima ze dawo,yajuya yatafi sukuma suka wuce kiran da ake musu.

A falonshi suka sami Abban shida umman Khairat gaishesu sukayi cikin ladabi, yamusu umarnin su zauna,bayan Sun zauna ne yafara magana.

"Bakomai yasa nace kuzo ina nemankuba sedan lokaci yayi da kowaccenku zata gabatar mana da mijin dazata Aura karatu kwaci gaba dayi ad'akunan mazajenku danhaka ina sauraranku kunsami wanda kukesone?". 

Shuru sukayi dukansu zuwa can Khairat taimaza tace.

"Abba dama ni inada wanda nakeso mun dedeta kanmuma yace ze turo Fatima ce de har yanzu Allah be kawo mataba tukuna",tafad'i tana dokawa Fatima harara ta yadda babu wanda yagani.

"To shikenan kituro manashi cikin satinnan dan bawani lokaci zamu jiraba, Jemima Fatima ki yi hak'uri aure lokacine in lokacin yazo kamar Hab'o ne sekiga anyi,"inji Abban yafad'i cikin sigar tausayawa ga Fatiman.


"To amma naga kwanaki wani yana zuwa gurin Fatima har suna hira a sit room shiyana ina dabazaki turoshiba,"inji Momyn Khairat ta fad'i tana kallon Fatima wacce tsananin mamaki yasa takasa ko motsi.

"Lah mommy plan  ne muka had'a gurina yake zuwa dan karku ganene yasa Fatima take zuwa ansar key ko sister?".Khairat ba tsaron Allah ta ke kallon Fatima.da kyar Fatima tace.

"Eh hakane mommy gurinta yake zuwa".


"To kutashi kuje y'an nema kawai shiyasa kuke fad'a da Hajiya kuncika wasane".inji Abba.

Mik'ewa sukayi suka fita gidansu Fatima suka shiga, d'akinsu Fatima tanufa ta kwanta akan gado sabida jirin dataji yana d'aukarta kuka takeson yi Amman hawayen sunk'i fitowa,k'anwarta *YASMEEN* nazaune a d'akin lokacin.


Yarinyace y'ar kimanin shekara takwas se d'an banzan wayo shiyasa duka family kowa ke sonta   gata akwai tsokanar fad'a komai girmanka seta zageka tas inde kashiga gonarta baruwanta,miskilace tak'arshe inzaka kashe mutum agabanta inde baka takata ba ko kallo baka ishetaba,gata tanada ruk'o musammam inka b'ata mata rai tana jimawa bata yafe makaba,tun tana k'arama bata wasa da Ibaba,ga kyau kamar ita tayi kanta dan duk kyan Khairat Yasmeen tafita,uwarsu d'aya ubansu d'aya da Fatima,rashin kunyarta yasa basa shiri da Fatiman,Khairat tafi kowa sonta a family Khairat nason Yasmeen kamar ranta shiyasa bata son b'acin ranta.sunsha yin fad'a da Fatima in ta Dakar mata ita. 
Wannan kenan.

Koda Fatima tashigo d'akin ko kallonta Yasmeen batayiba,zuwa can sega Khairat tashigo ganin yasmeen ad'akin bedametaba dan tasan tanada sirri kulle k'ofar d'akin tayi sannan tak'araso bakin gadon da Fatima ke kwance tace.

"Sis inaso kid'auki abinda nayi miki amatsayin k'addara kuma ki d'auka damacan dani Hydar yadace bakeba,wlh zan iya komai wajan ganin nasameshi,umarni zanbaki yanzu kuma wlh inkika k'i bi zakisha mamakina,yazama dole kicema Hydar yaturo neman aurena gidannan bakeba, kuma dole kisa yasoni cikin gidansa inba hakaba narantse da girman Allah zanje nayo cikin shege awaje nace shine yamin nab'ata sunanshi a duniya sannan kema kin rasa dan su Abba bazasu aura miki mazinaci ba,in haka bata faruba wlh kashe kaina zanyi don nafiki son Hydar."

Agigice Fatima tamik'e takamo Khairat tana kuka tace.

"Inda bacci nakeyi danace bantab'a mafarki irin wannanba,khairat bantab'a tsammanin haka daga gurinkiba son abinda kikasan inaso kuma ni yakeso,ashe kinfi son kanki dani kenan?,ni bazan bari ki b'ata sunan masoyinaba dan nasan ke ba son tsakani da Allah kike masaba,kuma bazan bari namiji  ya shiga tsakanina dakeba, bazan bari nayi asarar rayuwarkiba Khairat ina sonki fiye da kaina inde auran Hydar shine farin cikinki kije nabar miki shi,"numfashintane yasark'e tafara tari harda aman jini yanke jiki tayi tafad'i.

Agigice Khairat tabud'e k'ofar d'akin taje takira Maman Fatima koda aka tambayi meya sameta cewa tayi itama bata saniba,Yasmeen ko kamar bata gurin ko kallo basu ishetaba,kwasar Fatima akayi arud'e zuwa asibiti. 


Maman Yusuf
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*pure moment of life writers*
     *pml*



*page 19-20*




Lokacin bikin se matsowa yakeyi,ta kowanne b'angare shiri suke bana wasaba. 

   Mahaifiyar Hydar ko kiranshi tayi awaya tana ta fad'a akan be kawo mata surukar tata sun gaisaba,hak'uri ya dunga bata akan insha Allahu gobe ze kawo mata ita.

Suna gama wayar ranshine yay mugun b'aci akan umarnin mahaifiyar tashi duk abinda ze had'ashi da Khairat gudun shi yake gashi yanzu  tace ya kawo mata ita.
    Fatima yakira  a waya  bayan sungaisa yace.

"Don Allah kisa k'anwarki ta shirya gobe da k'arfe biyar na yamma zanzo muje da ita gurin Hajiyata,ta matsamin se na kawota sun gaisa".

Dariya Fatima tayi sabida yadda Hydar yake maganar kamar zeyi kuka,da kyar tace. 

"To Hydar ay ita zaka kira ka fad'amata,ko in kunyi auranma nice y'ar sak'onku?, nide wlh bazan fad'a mata ba,ka kirata da kanka mana".


"Oh my God,Fatima bazaki ganeba wlh hakan dana keyima dauriya kawai nakeyi domin naga nasaki farin ciki,kinfi kowa sanin ko number d'inta bani dashi taya zan kirata?".


"wannan me sauk'ine Hydar nagode da irin wannan k'auna da kakemin,kaci gaba dayin dauriya wata rana se labari,zancan rashin number d'inta kuma zan turo maka yanzu seka sanar da ita".

Sallama sukayi,sannan tayi masa text d'in number Khairat.


Koda yaga text d'in number ji yayi Ranshi ya sake b'aci don gani yake  kamar Khairat d'in yake gani,be kirata ba text yatura mata kamar haka.


_"gobe da k'arfe biyar na yamma ki shirya za muje gidan hajiyata zaku gaisa,y'ar wahala Kawai"._

Sanda sak'on ya samu Khairat mamakine ya kamata tarasa waye ya turo mata wannan sak'on don bata da number,gurin Fatima taje ta nuna mata sak'on,Fatima bataji dad'in kalmar Hydar ta k'arshe ba amman yata iya, duk wanda yasai rariya dole yasan zata zub da ruwa,jiki a sanyaye ta fad'awa Khairat sak'on daga Hydar ne.

Murmushin takaici Khairat tayi sannan tace,"yanzu shine baze iya kirana ba sede yamin text sabida bayason jin muryata?".

"hak'uri zakiyi kita addu'a Allah ya tausasa zuciyarsa  ku zauna lafiya".


Haka Fatima taci gaba da tausasa Khairat har ta mance da b'acin ranta amman ji take a zuciyarta ko kullum da naman jikinta za'a dunga miya a gidanshi zata jure zama dashi tunda tana sonshi uwa uba ga hatimin nasara, itama tasha alwashin yin hak'urin da kowacce mace takeyi domin samun nasara.


Washe gari da wani farin ciki Khairat ta tashi sabida yau zata sa Hydar a idonta bama hakaba yau har anguwa zasuje tare wannan ya haifar mata da farinciki mara misaltuwa dan yanzu ne tak'ara yarda tafi Fatima agurinsa Tunda be tab'a fita da Fatima ba se ita.

More than one hours ta kwashe gurin kwalliya,shafa wancan goga wancan,har seda Umman Fatima tace ta barshi haka,haka gurin zab'ar kayan sawa ma ruwan ido ta zauna yi harde Umman Fatima ta gaji ta zab'o mata wata doguwar riga sky color and'an yimata ado da pink d'in flowers,d'inki ya zauna mata kasancewar ta kyakkyawa, takalmi da jaka da gyale duk pink ne haka d'ankwalin data d'aura akantama pink ne,b'arin turare Umman Fatima taimata.

wayyo duniyar kyau.

Kyan da Khairat tayi wlh duk k'iyayyarka da ita seta burgeka kuma dole ka fad'i tayi kyan ko baka fad'i a fili ba zaka fad'i a zuciyarka.

Fatima ma datazo taganta kirari tashiga yimata,da zuzuta irin kyan da tayi,to dama Khairat ba baya bace gurin kwalliya ta iya kwalliya kamar wata makeup artist.

Hotuna Fatima tashiga d'aukar ta a wayarta kala-kala,har zuwa sanda Hydar ya iso.

Cikin gidan kamal ya shigo dashi ya sake gaisawa da mutane,da yake y'an biki sunfara zuwa nan aka shiga tsokanarsa ana ga Ango shide Hydar yak'e kawai ya keyi dan gefen kumatunshi har sunfara yimishi ciwo, da kyar ya samu ya fice daga gidan sannan Kamal yaje yace ma Khairat ta fito su tafi,jan kunne sosai Umman Fatima tai mata akan ta tsare mutuncinta,itako Umman Khairat sanda taje yimata sallama ko kallon inda take batayiba jiki a sanyaye ta baro gurinta tazo tasa Fatima a gaba wai tarakata gurin motar,itako Fatima dariya ta keyi sosai duk da a zuciyarta wani d'acine ke tasowa na kishi amman koda wasa bata bari ya bayyana akan fuskarta ba,duk yadda Khairat taso Fatima ta rakata k'i tayi dole ta hak'ura ta tafi ita kad'ai.

Tunda ya hangota tana tahowa ya shagalta da kallonta,tabbas Khairat me kyau ce irin kyan da duk k'iyayyarka da ita inka kalleta seka k'ara.Ga ta akwai iya taku don in tana tafiya tamkar me tausayin k'asa.


 Tana k'arasowa ta bud'e gidan gaba ta shiga,wani ni'imtaccen k'amshine ya bugi hancin kowannensu,ba abinda yafi basu mamaki irin shigarsu domin shima shaddace me ruwan sky color a jikinshi har hula da takalmi agogon shine kawai silver.sosai abun yabasu mamaki amman shi Hydar haushin hakan yaji itako Khairat wani dad'i ne ya ziyarci zuciyarta. 


tana zama ko gama rufe k'ofar bata yiba yaja motar suka bar harabar gurin.



Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
 *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*pure moment of life writers*
  *pml*


*page 21-22*


Tafe suke bame cewa kowa komai,se y'ar satar kallo sukeyiwa juna.

Carab Hydar ya kamata tana kallonshi duk kunya tabi ta kamata,muryarshice ta dawo da ita seti.

"Allah de yasa baki da maita bayan kwacen masoyi",ya fad'i batare da ya kallo inda take ba.

Ranta ya b'aci dajin zancannashi amman tasan dole dama zata fuskanci irin hakan daga gurinshi,dan haka dole seta zama me hak'uri kamin taci riba murmushi tayi tace.

"Ay sede kar a kuma amman inde maita ce tonice shugaba a wannan fannin kuma duk Wanda na kama sena tabbatar dana lasheshi nake k'yaleshi",ta fad'i cikin muryarta me d'aukar hankali duk wani me sauraronta. 

Waigowa Hydar yayi yana kallonta ayko ta haskeshi da fararan idanuwanta datayi fari dasu,kan motar ne yakusa kwacewa a hannunshi da sauri yamaida kallonsa kan titi sannan yace.

"Ashe ko kin had'a kanki da wahala dan inde Hydar ne ba maita ba kukar bulukiya ma taci ubanta, sede ki ganni ki k'yale wlh,ni nafi k'arfin wannan maitar taki".

"Honey kenan ay ba'asan maci tuwo ba se miya ta k'are,kuma bakasan inda rana zata fad'i ba".

"Karki sake kirana honey d'inki sunana Hydar in baki iya fad'a ba ma kice Aliyu,Rana kuma ta gabas take fitowa ta fad'i ta yamma,kuma banajin akwai wata rana da Kare yake da ita data wuce ta haushi kamar yadda kikeyi yanzu".


maganganun sun doketa shiyasa bata sake cewa komai ba har suka k'araso gidan.

kyau da tsarin gidan shi ya k'ara rikita Khairat aranta tace, "wai wai wai dank'ari wai gidan iyayensa kenanma inaga gidanshi kuma".

k'arasawa falon gidan sukayi,Hajiyar na zaune ita dasu Haisam suna kallo,da gudu yaran suka nufi daddyn su suna kiranshi rungumesu yayi ita kuma Hajiya tasowa tayi ta rungumi Khairat tana fad'in, "sannu da zuwa y'a ta".

Khairat ko se rurrufe fuska takeyi alamar jin kunya,tsugunawa tayi ta gaida Hajiyar,yaran Hydar d'in suma suka gaisheta,nan Hajiya tasa aka cika mata gabanta da kayan lashe-lashe,kasa cin komai tayi se nonnok'ewa takeyi wai kunya.

Hydar ji yayi kamar ya doketa dan takaici,yanzufa suka taho tana mishi rashin kunya amman shine dan munafunci wai yanzu kunya takeji,k'wafa yayi yawatsa mata harara a fakaice gudun kar Hajiya ta gani amman ita wacce akayi dominta ta gani.

Y'an uwansu ne suka shigo falon da yake suma nan y'an bikin sun taru,nanfa suka shiga tsokanarta da yake yawancinsu abokan wasan Hydar d'inne,Khairat rasa inda zatasa kanta tayi, Hajiya kwab'arsu take amman ina kamar ta zugasu  kowa se son cusa kansa yakeyi a gurinta.

Hydar Hajiya tacewa.

"Wlh Hydara ka d'auke matarka a gurinnan kamin su kurmanta maka ita, irin wannan hayaniya haka ay se kunne yasamu matsala".

Da k'yar ya samu ya isa inda take d'agota yayi,ayko nanfa suka fara yimusu gud'a,khairat ko k'ank'ame Hydar d'in tayi gudun karsu ruk'ota a haka har ya fice da ita b'angaren Hajiyar,part d'inshi na gidan ya kaita suna shiga ya k'wace jikinshi anata,itako se ware ido takeyi sabida tunda take bata tab'a jin hayaniya irin ta yau ba kamar zasu cinyeta,ita abun har haushi yabata duk sun gama dak'una mata jiki.

"Jita don Allah kamar tsohuwar munafuka se wani zare ido kikeyi to wlh karki sake inji wani acikinsu yayi ciwon kai, dan yadda kike zare idanuwannan alamu ne na maitar ki tafara motsawa to wlh kul".

Hawaye ne suka zubo mata na takaici da k'yar tace.

"Don Allah kamai dani gida ay mungaisa da Hajiyar pls"


"Ba yanzu zan maidakeba sekun gaisa da Alhaji dan ya kusa dawowa,keda kika fito yawon maita menene naki nason komawa gida da wuri?".

Bata bashi amsaba illah samun guri da tayi ta zauna.shima ficewa yayi daga d'akin,part d'in Hajiya yanufa yasamu wata acikin y'an uwan nashi yace ta kwashi kayan abincin da aka kawowa Khairat takai mata part d'inshi, ayko nanda nan takwasa takaimata.

Hajiya ko bin Hydar tayi da kallo fuskarta d'auke da murmushi tace, "wlh Hydara na ka iya zab'en mata Allah yasa yadda take Da kyau na zahiri yasa har bad'ini haka take, Allah yabaku zaman Lafiya da hak'uri da juna".

murmushi kawai yayi bece mata komai ba, sema kawar da zancan da yayi da cewa,"zuwa anjima zan maida ita gida sabida muna jiran Alhaji ne yadawo su gaisa".

"Gaskiya ka kyauta, yanzu kaje kasa ta taci abincin inta gama seka dawo da ita nan tunda nasamu na kad'asu cikin gida masu hayaniyar".

"To Hajiya  bari naje",ya mik'e yafice daga falon,part d'inshi yanufa inda yasamu Khairat se share k'walla takeyi.

K'arasawa yayi inda take yaga bata ci komai ba acikin abincin,be cemata  komai ba yad'ebo abincin yanufo bakinta dashi,da sauri ta d'ago ido tana kallonshi gyad'a mata kai yayi ba musu ta amshi abincin,haka yadunga bata har taji ta k'oshi sannan ta kawar da kai.

Bakomai yasa Hydar yayi mata haka ba, illah shi mutum ne da baya son ganin mace na kuka yanzu hankalinshi ze tashi musammam ma ace shi yasata kukan, shiyasa yanzu ya rarrashi Khairat ta wannan sigar,duk da ranshi besoba amman de ya daure.

iyayensa sun had'a mata shatara ta arzik'i sannan ya d'auko ta ya dawo da ita gida.

suna zuwa tun kamin ya gama parking tasoma k'ok'arin bud'e k'ofar motar amman se taji a kulle take,har seda yayi parking Ya kashe motar ya waigo yana kallonta itama shi take kallo,yace.


"Na b'ata miki rai ko? am sorry bada son raina nai miki hakan ba, dan ba halina bane sa mutum b'acin rai laifinki ne da kika tursasa y'ar uwarki wajen ganin ta bar miki ni wanda kinsani ita nakeso itama kuma ni takeso, amman sabida biyan buk'atarki ke kad'ai kinsa mun haramta ga juna, duk abinda namiki ki kuka da kanki ba Hydar ba".


zatayi magana ya dakatar da ita ta hanyar d'aga mata hannu sannan yace.

"get out from my car I need to go".

Jiki a sanyaye ta fito daga motar bayan ya mik'a mata tsarabar da aka bata a gidansu,yaja motar yabar gurin.


Da murna Fatima ta tarbeta itama Khairat d'in haka dan b'oye abinda ya mata tayi nan suka d'unguma d'akin Maman Fatima anan aka bud'e tsarabar. 


*RANAR BIKIN*


Ko ta ina in ka duba jama'a ne birjik wa'inda suka halaccin d'aurin auran.

Y'an majalisu, sanatoci, ministoci, da tawagar shugaban k'asa kowa yazo d'aurin auran.

Inda aka d'aura aure lafiya jama'a se fatan alkaha'iri akewa angwaye da amare.


Taro yayi taro inda k'arfe hud'u aka wuce dinner amare sunyi kyau har sun gaji haka suma angwayen anci ansha anyi godiyar Allah inda k'arfe takwas na dare taro ya watse.

Tara daidai aka Kawo motocin d'aukar amarya Fatima sabida ita kad'ai za'a kai ranar,ita Khairat da yake Abuja ne se gobe da safe za'a tafi da ita.

kuka Fatima da Khairat sukeyi kamar anmusu mutuwa, kowa a y'an biki seda ya tausaya musu sanda aka kai Fatima gurin umman Khairat taimata fad'a bayan tagama yimata fad'anne Fatima ta rik'e k'afarta tana kuka take nemarwa Khairat yafiya, sosai take kuka da yake su biyu aka bari a d'akin sauran mutanen suna waje seda Fatima tajima tana rok'on Umman, tausayin Fatiman ne yasa Umman tace ta yafewa Khairat d'in,Allah ya musu albarka duka.

Da kyar aka b'anb'are Khairat a jikin Fatima,se yanzu Khairat take danasani na gasken gaske,se yanzune soyayyar Fatima ta gasken gaske ta kamata,kuka take kamar ranta ze fita tana sake neman gafarar Fatima a haka har aka wuce da Fatima gidanta dake unguwar dosa GRA dake kaduna tana kukan rabuwa da gida.


Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

Zahramuhammadmahmud.blogspot.com

*Pure moment of life writers*
         *pml*

*page 11-12*

Suna isa asibitin emergency room  aka kaita, gwajin farko aka basu sakakamakon Fatima ta kamu da ciwon zuciya me tsanani wanda single mistake za ayi tarasa rayuwarta. 

Khairat tafi kowa kuka a gurin kamar gaske sauran dangi har tausayamata suke sabida ansan sun shak'u da Fatima.

Fatima ko batasan waye akantaba ko numfashi da taimakon oxygen take yinsa lokaci guda tafita hayyacinta ,kowa yaganta seya tausaya mata.

Khairat ta k'osa fatiman ta farka dan tasa Hydar ya aureta wanda tayi imani inde ba Fatima ce tasashi ba wlh baze aureta ba,bata tsaron tonuwar asirinta gurin iyayansu dan tayi imani son da Fatima kemata baze bari ta tona mata asiriba shiyasa hankalinta yake kwance bata damuwa. 

Hydar da yamma yadawo gidansu Fatima anan yasamu labarin abinda yasameta sawa yayi arakashi asibitin lokacin daya ga halinda Fatima take ciki kusan fad'uwa yayi dan jirine yake d'aukarsa da kyar ya samu guri ya zauna yagaishe da iyayensu dake gurin Khairat se wani kwarkwasa take yi ta yadda iyayen dole zasu d'auka itace budurwar tashi.

Fatima seda tayi sati biyu tukuna ta farfad'o da sunan Khairat a bakinta.tsawon wannan lokacin kullum Hydar a asibitin yake wuni se dare yake komawa gida har mahaifansa seda yakawo suka duba Fatima a asibitin.abinda ya d'aurewa iyayen su Khairat d'in kai kenan,irin d'awainiyar dayake da Fatiman dan tunda yazo asibitin kullum shike siyan duk abinda ake buk'ata.

Khairat da sauri ta matsa kusa da Fatima tarik'e mata hannu tace.

"Sis ganinan Sannu kinji Allah yabaki Lafiya  kuma mungodewa Allah dakika farko lfy".

Tsananin mamakin makircin Khairat ne a fuskar Fatima,tunaninta yaushe Khairat tazama mara imani irin haka.kauda tunanin tayi da cewa, "naji sauk'i"cikin muryarta wacce da kyar take fitowa.
Dangi kowa murna yake da farfad'owarta se tattalinta sukeyi Khairat ce gabagaba gurin nuna tausayawa ga fatiman.

Hydar dayazo yaga fatiman shi ta farfad'o murnarshi kasa b'oyuwa tayi rasa ina zesata yayi,itako Fatima ganinshi datayi ta tuno yanzu ya haramta a gurinta wani dunk'ulallen bak'in ciki ne ya tokare mata wuya,runtse ido tayi tana hawaye.

Duk abinda ke faruwa hankalin umman Khairat nakansu kuma dama tun ranar da Khairat tace musu Hydar ita yakeso ba Fatima ba itade bata yarda ba dan ita ta haifi Khairat ita zata fad'awa kowa halinta,tasan Khairat ta wuce duk inda ake tunani,sannan kuma taga fitarsu daga gurinsu ko minti talatin ba ayiba Fatima ta kamu da wannan ciwon shiyasa take zargin akwai wani abu ak'asa wanda dole seta bincikoshi ci gaba tayi da sa musu ido.
ko abinci daza'a ba Fatima shi ya amsa yadunga bata abaki tanaci tana hawayen tausayin makomar soyayyarsu.

Seda kowa yatafi yin Sallah yarage daga ita se Khairat da Hydar ad'akin,dayake shi tun k'arfe d'aya yaje yay tashi sallar.

Fatima tace Khairat ta rufe k'ofar da yake abud'e suka barta,ba musu ba kunya taje tarufe tadawo tazauna.

Ruk'o hannun Hydar Fatima tayi tana kuka tace, "Hydar duk abinda na rok'eka zaka yimin amatsayin sadaukarwarka gareni?".

Cike da kwarin gwuiwa shima yakama nata hannun yace.
"My happiness ki tambayeni duk abinda kikeso matuk'ar inada halin yimiki kuma akwaishi a duniyarnan wlh ko inane ko menene shi zan mallaka miki shi matuk'ar shine farin cikin ki".

murmushin k'arfin hali tayi sannan tace.
"Hydar aduniya babu abinda nakeso inka cire iyayena sama da Khairat,banida wani farin ciki da yawuce nata buri na shine nasanyata farinciki shin ko kaima kanason farin cikina?".
Jiki asanyaye ya d'aga mata kai dan yafara tsorata da yanayin maganganun nata.

"To idan har da gaske kai me k'aunar farinciki nane yazama wajibi agareka ka auri Khairat domin tafini sonka".

Are you crazy!!!!!!

Hydar yafad'i hankali atashe jijiyoyin jikinshi har sun tashi idonshi yay ja jikinshi na rawa yafara magana.

"How dare you Fatima? I said how dare you? Kinsan abinda kike fad'a kuwa?kina cikin hankalinki kuwa?kinsan bakya sona tun farko meyasa kika Bari nayi nisa asonki,meyasa kika yaudareni?ni ke nakeso ba Khairat ba,khairat bata cikin jerin kalar matan da nakeso,meyasa Fatima kika zab'i farincikin Khairat akan namu farin cikin,meyasa?"!!!!!
Cikin sark'ewar murya take magana numfashinta na rik'ewa tace da kyar.

"Hydar inason Khairat fiye da kai da kuma kaina y'ar uwatace  ta jini kuma ganinta cikin farin ciki shi kad'ai ke sanyaya zuciyata wallahi idan kabari rayuwarta tasamu Matsala bazan yafe makaba, auran Khairat da zakayi shi zesa zuciyata tayi sanyi inba hakaba kamanta daka tab'a sanina arayuwarka".tana fad'in haka tari yataso mata tafara ama'i harda jini agigice sukayi kanta zasu rik'eta.

"kar wanda ya tab'ata a cikinku".

suka jiyo ance musu daga bayansu, mommyn Khairat ce atsaye idonta kamar garwashi,wanda ko ba'a fad'a musuba sun fahimci taji duk abinda suke cewa.
Khairat har kusan fad'uwa tayi sabida tsabagen razanar da tayi da ganin yanayin fuskar mahaifiyar tata.
Mommy k'arasawa tayi tarungumo Fatima jikinta hakan yay dede da shigowar likita,fad'a yashigayi akan meyasa zasu b'ata mata rai kode rayuwarta bata da amfani a gurinsune,hak'uri mommy ta dunga bashi.

Maman Yusuf
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 

Zahramuhammadmahmud.blogspot.com


*pure moment of life writers*
*pml*


*page 13-14*


Oxygen Doctor yasawa Fatima sabida tasamu sauk'in shak'ar numfashi. cewa yayi dukansu su fita  a d'akin kuma daga yau bame k'ara shiga inda take seta samu sauk'i.

Tun daga wannan lokaci ba'a barin kowa yaje inda take Umman Khairat ce take jinyarta kuma Alhamdulillahi jikin yana sauk'i sosai domin kulawa ta musamman umman Khairat ke bata ga labarai masu dad'i da take mata dan su d'ebe mata kewa. 

Hydar ko yazo dubata ba'a barinshi yaganta abun ba k'aramin d'aga mishi hankali yake yiba,da matsayinshi da koma'i Amman yana bin dokar danshi mutum ne da be nuna shi wanine,kullum yazo sede yabada abinda yakawo yatafi. 

Hydar yakoma Abuja bakin aykinshi duk da beda wata natsuwa a tattare dashi burinshi yaga halin da Fatima take ciki amman ba hali,duk weekend se yazo amman besamun ganinta yake komawa.

Khairat ko Ummanta ce tace mata duk randa ta sake tako Asibitin Allah ya isa bata yafe mata nonon data shayar da ita ba,shiyasa yanzu bata zuwa,sabida tana tsaron Umman tata matuk'a,ita de fatanta kar ace Hydar baze aureta ba.

Hydar tunda Fatima tabashi wannan umarni ji yake kamar ba shiba rayuwarshi ta sauya gashi sanadin k'in amincewar dayayi yasake jefata cikin mawuyacin hali.

Harga Allah bayason Khairat sam tsarinta be yimishi ba to amman ya zeyi da umarnin Fatima wacce kecan kwance rai a hannun Allah,tabbas yasan bayin kanta bane dole akwai wani abu ak'asa wanda shi be saniba,dan yasan Fatima  nasonshi so na hak'ik'a,shi yana zaton koma menene da akwai sa hannun Khairat aciki Allah shi yabarwa kansa sani.


Yau aka sallamo Fatima daga Asibiti bayan ta kwashe watanni biyu a Asibitin,jiki Alhamdulillahi taji sauk'i,kai tsaye daga Asibitin gidan su Khairat aka wuce da ita,d'akinUmman Khairat akamata masauki.

Dangi kowa se shigowa ake yimata barka da dawowa gida cikin k'oshin lfy, kowa in yashigo fita yakeyi ba sa zama sabida likita ya hana adunga hayaniya a inda take.

Khairat ma ba'a barta a baya ba tana shigowa Ummanta ta d'auketa da wani lafiyanyan mari wanda seda Khairat taga wuta,sannan tace,

"Amman Khairat kinyi asara duniya da lahira wlh kinbani kunya nayi zaton ko wanine kika ga zeyiwa Fatima haka se iya inda k'arfinki yak'are,ashe ba haka bane,to ki bud'e kunnenki da kyau kijini matar shige bata daraja ko ita wacece,zumuncin da kikeso ki b'ata insha allahu Allah baze baki nasaraba munafuka azzaluma kinyi amfani da son dakika san Fatima namiki gurin cutar da ita wlh Allah baze barkiba,"da kyar ta k'arasa maganar sabida kukan da yaci k'arfinta. 

Khairat agigice tanufi Umman zata bata hak'uri afusace Fatima tace.

 "Wallahi kika tab'ata sena illataki,kifice kawai daganan wlh baki tab'a b'atamin rai kamar yanzu da kikasa mahaifiyarmu kuka ba,kifita anan nace,Khairat meyasa damuwar wani bata damekiba? musamman mutanen dasuka damu dake? pls get out from here"!!!!!!!.

Khairat tsananin mamakin Fatima ne akan fuskarta jiki asanyaye tafice a gidan,gidansu Fatima tashige d'akin su tanufa ta zauna tafara tunani,ita ta yarda koma me zefaru yafaru matuk'ar zatayi nasarar auran Hydar ita Alhamdulillahi. 

Da kyar Fatima ta rarrashi Umman tai shuru,jawo Fatima Umman tayi zuwa jikinta tace cikin sigar rarrashi da neman yarda. 

"Fatima kiyi hak'uri da abinda Khairat taimiki ko baki fad'aminba nasan itace ta tilastaki akan kibar mata Hydar,ina neman alfarma a gurinki Fatima karki sake kibar mata shi tunda ke yace yana so".

"Umma banak'i bin shawarar kibane Amman wlh ko Hydar shine Kad'ai namijin da ya rage a duniya na barwa Khairat shi har abada, wlh bazan auri abinda Khairat take soba, Umma kitayani da addu'a Allah ya kawomin mesona nima amman Hydar wlh nabarwa Khairat",ta k'arasa maganar cikin kuka.

Rungumeta umman tayi tana rarrashinta,da kyar tasamu tai shuru,ja'inja suka shiga yi akan Khairat bazata auri Hydar ba Fatima naba umman hak'uri,zuwacan Umman tace,

"nayarda zata aureshi amman bisa sharad'i".

"menene sharad'in? Umma kifad'i komenene na amince dashi".


"Se idan kema kin amince a d'aura miki aure da yayanki kamal nanda sati biyu masu zuwa".

A firgice Fatima take kallon umman,tace.

"Umma na amince ki zab'amin kowa a family Amman banda yaya kamal sabida sam jininmu be had'u dashiba umma bazan iya zama dashiba kamar yadda shima nasan baze iya zama daniba",ta fad'i hawaye nabiyo fuskarta.

"Kina zaton Umman ki zata zab'a miki abinda ze cutar dake ne my sister?"

da sauri Fatima ta waiga bayanta inda tajiyo muryar Yaya Kamal. 

Maman Yusuf.
[4/23, 10:44] Maman Yusuf: 📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Please mosoyana kuyimin afuwa abisa rashin jina da kukeyi akan kari kuyimin uzuri.*

*Dedicated to all writers of pure moment of life writers group,loves you all from the bottom of my inner heart,thanks for the care and support am really appreciate.*

*pure moment of life is group*
 *pml*

*page 15-16*

Cike da matsanancin mamaki Fatima take kallon Yaya Kamal har ya samu guri yazauna.

"Nasan zakiyi mamakin jin Kalamaina,ba abin mamaki bane My Sister Umma tasanar dani duk abinda Khairat tamiki wanda kaf family bawanda yasani daga ni se ita,banji dad'in abunba sam Khairat ta b'ata wayonta amman ba komai kanta tawa,ni na rok'i alfarmar Umma tasa su Abba su aura minke a matsayin Matata ta aure,najima da sonki a zuciyata Fatima nak'i bayyana miki ne gudun kar kije ki fad'awa Khairat ku taru ku raina ni,amman wlh ni me k'aunar kine nayi alk'awarin kulawa dake zuci da fili pls ki amince da Yayanki amatsayin wanda yafi kowa sonki",ya fad'i har yana durk'usawa a gabanta.

Fatima ba baki ta sakiba harda ido da hanci sabida tsananin mamakin abinda ke faruwa yanzu a gabanta,inde ba mantawa tayi ba to zata iya k'irga maganar data tab'a shiga tsakaninta da Yaya Kamal sabida shi mutumne miskili ga son girma kamar tsiya sam baya shiga harkar da bata shafeshi ba mutumne shi me aji wanda ko kad'an baya son raini.

shiyasa abin yay matuk'ar bata mamaki ganinshi tsugunne a gabanta yana rok'on soyayyarta,jikinta na rawa ta tsuguna itama a gabanshi tace.

"Yaya inajin kamar mafarki nakeyi nagaza gasgata wannan al-amari pls in wasa Kake min don Allah kadena".

hannunta ya riko yana murmushi yace.

"Sister ya kamata kisan irin wasan da Yayanki ze iya yimiki da wanda baze iyaba,koda ace wasa zanmiki bazanyi a gaban Mahaifiyarmu ba sabida sanin darajarta, iya gaskiyata na sanar dake".

Kukane ya kubce mata tashiga yinshi me tsuma zuciya,kamal runtse idonshi yayi yanajin kukannata yana tab'a mishi zuciya,rarrashinta suka shiga yi shida Umman har seda tayi shuru sannan ta iya bashi amsa.

"Yaya nagode da wannan karramawar da kamin na Zab'ata da kayi nazamo abokiyar rayuwarka, nayi farinciki da kasancewar hakan koba komai kai jinina ne na amince da wannan soyayya Allah yasa ace gwanda da akayi,yabamu zaman lafiya da kwanciyar hankali nagode sosai".

"Alhamdulillahi nagodewa Allah da ya nunamin  wannan lokacin, ba tun yauba nake sha'awar aure a tsakaninku to Allah be kawo lokacin ba se yanzu, Allah ya baku hak'urin zama da Juna nagode muku a bisa wannan farinciki dakuka sani wanda nasan kaf dangi zasuyi irinsa,ku tashi kuje Allah yayi muku albarka",Umma  ta fad'a fuskarta na nuna tsantsar farin cikin datake ciki.

Mik'ewa sukayi suka mata sallama suka fice a d'akin har d'akinsu na nan gidan kamal ya raka Fatima sannan yace mata.

"Oya shiga ki kwanta ki huta banason kiyi tunanin kowa se nawa inkuma kikayi wuta balbal anjima da yamma zanzo muyi hira kinji Baby na",yafad'i cikin salon jan hankali da tsantar nuna kulawa.

Abin dariya yaba Fatima jin kalmar wuta balbal d'in da yace shi yafi komai bata dariya bata iya bashi amsaba domin nauyinshi takeji shigewa d'akin tayi da gudunta,murmushi Kamal yayi ya wuce shima.

Fatima tana shiga d'akin kan gado ta haye ta rushe da wani kuka me tsuma zuciya,"meyasa Khairat zaki tarwatsa farin cikina?, me nayi miki me zafi har haka dakikaga Ta hakane kawai zaki rama?,kinsan inason Hydar irin son da Uwa takewa D'anta amman lokaci guda kika wargaza wannan soyayyar why Khairat?",sune kalaman da Fatima ke furtawa cikin kuka.

Tana son Hydar amman yanzu yazamar mata dole tacire sonshi a ranta tasa na Yayanta me burin faranta zuciyarta,da wannan tunanin bacci yay awon gaba da ita.

Umma ko Abba nadawo wa taje ta sameshi da zancan auran Kamal  da Fatima,ba k'aramin farincikine ya kama Abban ba, dan haka mik'ewa yayi yanufi gidan Abban Fatima yayi masa albishir,sabida dad'in da zancan yayiwa Abban Fatima rungume yayannasa yayi yana me jin dad'i, daganan gidan Grany suka nufa itama taji dad'in faruwar hakan inda tabasu shawarar to ayiwa me neman Khairat magana ya fito ayi rana d'aya.

A wunin ranar gaba d'aya zancan auran Fatima da Kamal yagama zagaya dangi kowa se fatan alkha'iri yake musu.

Umman Fatima da taji zancan har kuka tayi na nuna farincikin ta,dan tasan tabbas Fatima tayi dace da miji nagari na nunawa mutane sabida kamal yarone me tsananin tsaron Allah,tayi imani tsoronshi ga Allah baze bari ya cutar da Fatima ba,har gida tasamu Umman Khairat tayimata Allah yasanya alkha'iri.

Khairat sanda labarin yasameta kasa zaune tayi,ranta yay matuk'ar b'aci ba taso hakanba,tasone ace seta riga Fatima aure har seta haihu sannan Fatima ta yi amman se gashi Yayantama uwa d'aya Uba d'aya zata aura.

Se k'arfe biyar na yamma Fatima ta tashi daga baccin, wanka tayi tayi sallah sannan ta zauna a gaban mirror tana kwalliya.

Kamal ne yay sallama ya shigo d'akin dan beyi zaton ganinta a haka ba, daga ita se tawul da gudu ta Mik'e ta haye kan gado ta k'udundune acikin bargo jikinta se rawa yakeyi.

murmushi yayi yace,"oh am sorry Baby bansanibane in kin shirya kisameni a falo ina jiranki".

da kyar ta bud'e baki daga cikin bargon tace, "to".

Maman Yusuf
[4/23, 10:44] Maman Yusuf: 📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*pure moment of life writers*
  *pml*

*page 17-18*

Soyayya kamal ke nunawa Fatima bata wasa ba sam baya son ganin b'acin ranta koya yaganta cikin damuwa se ya fita shiga damuwar yana tattalinta fiye da kanshi.

Maganar auransu ta kankama inda aka matsawa Khairat tacewa me nemanta inde da gaske yakeyi ya fito a had'a  da nasu Fatima.

Hankalin Khairat in yayi dubu ya tashi ta rasa meke mata dad'i rabonta da ganin Hydar d'inma harta manta ita a ina zata ganshi bare har tace  ance ya fito suyi aure bata da mafita daya wuce taje ga Fatima ta taimaketa.

A d'aki ta samu Fatiman tana waya da Kamal,guri ta samu ta zauna tana jiran ta gama wayar.

Fatima lura da tayi ita Khairat ke jira yasa taja hirar da tsayi tsakaninsu da Kamal d'in,se shagwab'a  take masa harda kukan k'arya shiko ya dage se rarrashinta yakeyi yana k'ara jaddada mata soyayyarshi gareta,da yake wayar tana da volume Khairat najin duk abinda yake fad'a ranta ne ya soma b'aci gami da kishi ganin irin kulawar da Kamal ya kewa Fatima Wanda ita ko murmushi daga Hydar d'in bata tab'a samuba.

wajan awa d'aya Fatima ta kwashe tana wayar tana gamawa ta mik'e zata bar d'akin, da sauri Khairat tace.

"Fatima gurinkifa nazo ki tsaya ki saurareni pls".

tsayawa Fatima tayi amman bata juyo ba tace,"ina jinki kiyi sauri dan inada abin yi".

"Don Allah alfarma nazo nema a gurinki ki taimakeni ki yiwa Hydar magana ya fito akan zancan auranmu don Allah ki taimakamin pls".

"Alfarma fa kikace Khairat?, ni yanzu har inada wata alfarmar dazan yi miki?, gaskiya banajin inada ita wannan alfarmar sede ki nema gurin wani".

Durk'usawa Khairat tayi ta kama k'afar Fatima tana kuka tace.

"I know Sister ban cancanta da kiyimin alfarma ba sabida na cutar dake da yawa,don Allah ki gafarta min nayi kuskure,son da na kewa Hydar ne ya makantar dani yasa  na aykata miki haka kiyi hak'uri ki gafarta min tabbas nasan na cutar dake",ta k'arasa zancan cikin matsanancin kuka wanda ya karya zuciyar Fatima itama tashiga yin kukan. 

Seda suka gaji dan kansu da kowa ya gaza rarrashin d'an uwansa, Fatima ce ta kamo Khairat ta rungumeta tace.

"Na jima da yafe miki Sis wannan ranar kawai nake jira dake da kanki zaki furta cewa abinda kika yi baki kyauta ba,na yafemiki wlh ban rik'eki ba a raina,kuma rabani da Hydar da kika yi alkha'iri ya zame min sabida dalilin hakan Allah ya sauyamin da wanda yafishi, kisa a zuciyar ki baki kwaci Hydar a gurina ba damacan nakine,zanyi mishi magana insha Allahu inde Hydar ne kinsameshi ki kwantar da hankalinki".

Kuka Khairat ta sake fashewa dashi tana yiwa Fatima godiya a bisa yafe matan da tayi.

A gabanta Fatima ta d'auki waya takira Hydar.

Hydar da abin duniya ya gama damunshi har rashin lafiya seda yayi na rashin Fatima a tattare dashi.ganin number ta na shigowa wayarshi alamun tana kiranshi ba k'aramin mamaki ya bashi ba cikin hanzari ya d'auki wayar.

dagacan b"angaren Fatima tace,"salamu alaikum"

"wa alaikumussalam ya annurin zuciyata".

Gaisheshi tayi shima yamata ya k'arfin jiki gamida addu'ar Allah ya K'ara mata lafiya.

"Hydar najika shuru game da zancan da nayi maka kwanaki akan Khairat ko baka amince bane?".

"Fatima ba amincewa ce banyi ba a'a inason kisani ko wanne namiji yana da irin kalar macen da ya keso wlh Inna b'oye miki bazan b'oyewa Allah ba Khairat bata d'aya daga cikin irin matan dana keso ya kamata ki fahimceni".

"Hydar zama na kusanci tsakanin ma'aurata yana sawa su shak'u da juna musamman in d'aya yana son d'aya, Khairat na sonka matuk'a Hydar meyasa bakason farin cikina?, bayan na shaida maka Khairat itace farin cikina".

"Fatima me nayi miki haka da yasa kika sadaukar da soyayyata da rayuwata domin farin cikin y'ar uwarki?, meyasa ni ba kya son nawa farin cikin?,meyasa kika amshi soyayyata bayan kinsan a k'arshe yaudara ta zakiyi?, meyasa Fatima?".

"Kai me bada labarine game da irin son da nake maka,wanda kasani ko da wasa bazan so na rasa ka ba ka d'auki haka a matsayin k'addara Hydar kamar yadda nima na jima da d'auka,ka amshi y'ar uwata a matsayin masoyiyar ka, faruwar hakan ba yaudara bace Hydar illah wani abu dana barma cikina,Hydar na had'aka da girman Allah kafito a d'aura muku aure da Khairat in har da gaske kake son farin cikina".

"Naji zancanki Fatima kuma na gamsu da bayananki Allah yasa haka shi yafi alkha'iri,amman ki sani wlh banason Khairat zan aure ta ne don faranta miki rai koba komai zanji a raina nayi miki abinda yasaki farinciki,auranta dazanyi baze hana nan gaba innaga wacce nakeso ko a ina bane na kasa auranta,sabida don farin cikin ki na aureta nan gaba zan auro farin cikina,na amince da auran Khairat Fatima domin farin cikinki".

"nagode Hydar Allah yasa hakan yazama silar d'orewar zumun cinmu har abada nagode  sosai".

"yaushe kike so nafito ayi auran".

"In so samu ne nanda sati biyu nakeso sabida iyayenmu sun matsa kafito d'in dan a had'a da nawa auran".

maganar jinta Hydar yayi kamar durar aradu akansa daurewa kawai yayi yace.

"To shikenan Fatima zanyi yadda kikeso Allah yabaki zaman lfy keda mijinki Allah yasa yabaki kulawar da nake mafarkin baki,se anjima yanzu ina Abuja ne gobe week-end zanzo dan mu gaisa dasu Abba nagode".

Godiya Fatima tayi mishi sosai sannan suka yi sallama. 

Khairat kuka tasa sabida duk maganar da sukayi a kunnenta domin hands-free Fatima tasa,rarrashinta Fatima tayi tace.

Ki dage da addu'a Sis k'iyayyar Namiji is not easy In sha Allahu zaki ci nasara a kanshi tunda kina sonshi zakiyi hak'urin zama dashi kibarwa Allah lamuranki. 

Godiya Khairat tayiwa Fatima sosai, maganar k'inta da Hydar yace yanayi tasan data aure shi zata koya masa sonta ita wannan be dameta ba, ita de burinta ya amince ze aureta tunda ko ya amince komai me sauk'i ne.

Haka ko akayi washe gari Hydar yazo suka gaisa da iyayen su Fatima, har gidan Grany aka kaishi ya gaishe ta,ya kuma basu tabbacin gobe wakilanshi zasuzo nema masa auran Khairat.

Fatima tafi kowa murna da Hydar ya cika mata alk'awarin da ya d'aukar mata.

Khairat ko ay baki yak'i rufuwa don murna,Hydar ko da Fatima kad'ai ya gaisa yawuce abinsa ko ta kan Khairat be biba.

washe gari iyayen Hydar suka zo neman auran Khairat, aka basu batare da b'ata lokaci ba sabida ba wani bincike da zasuyi akan Hydar,duk wani halinshi bawanda jama'a basu sani ba sabida shi ba b'oyayye bane,a take aka yanke musu sadaki dubu d'ari suka biya inda aka tsaidar ranar auran nan da sati biyu masu zuwa.

wayyo Khairat har ruwa ta zuba a k'asa tasha domin cikar burinta. 

Umman Khairat gyara Fatima takeyi da magunguna masu kyau na mata ko takan Khairat batayi,har tausayin Khairat Fatima takeji,ga me gyaran jiki da ta d'auko mata tana gyarata kullum.

Umman Fatima lura tayi ba'a yiwa Khairat gyaran se ta d'auka kara ce Umman Khairat d'in takeyi shiyasa itama ta fara gyara Khairat d'in bada wasa ba, har me gyaran jikin itama ta d'auko mata tana yi mata,hakan yama Khairat dad'i da ko har kuka takeyi.

lokacin biki se k'aratowa yakeyi kamal kamar ze lashe Fatima dan kulawa,ita ko Khairat angon na Abuja ko awaya be tab'a nemanta ba.

Ana saura sati d'aya biki aka kawo lefen Khairat kaya na gani na fad'a,akwati goma sha biyu aka yi mata babu ce kawai babu acikin kayan.

Fatima akwati shida Kamal ya mata da kansa dan ya hana iyayensu suyi masa dan ganin hidimar dake gabansu,ba laifi yana da rufin asirinsa daidai gwargwado k'aramin ma'aykaci ne a nufanari dake kaduna.

Sadakinta shima dubu d'arin ya biya iyayensu se albarka suke sa masa.

Maman yusuf.
[4/23, 10:44] Maman Yusuf: 📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Please mosoyana kuyimin afuwa abisa rashin jina da kukeyi akan kari kuyimin uzuri.*

*Dedicated to all writers of pure moment of life writers group,loves you all from the bottom of my inner heart,thanks for the care and support am really appreciate.*

*pure moment of life is group*
 *pml*

*page 15-16*

Cike da matsanancin mamaki Fatima take kallon Yaya Kamal har ya samu guri yazauna.

"Nasan zakiyi mamakin jin Kalamaina,ba abin mamaki bane My Sister Umma tasanar dani duk abinda Khairat tamiki wanda kaf family bawanda yasani daga ni se ita,banji dad'in abunba sam Khairat ta b'ata wayonta amman ba komai kanta tawa,ni na rok'i alfarmar Umma tasa su Abba su aura minke a matsayin Matata ta aure,najima da sonki a zuciyata Fatima nak'i bayyana miki ne gudun kar kije ki fad'awa Khairat ku taru ku raina ni,amman wlh ni me k'aunar kine nayi alk'awarin kulawa dake zuci da fili pls ki amince da Yayanki amatsayin wanda yafi kowa sonki",ya fad'i har yana durk'usawa a gabanta.

Fatima ba baki ta sakiba harda ido da hanci sabida tsananin mamakin abinda ke faruwa yanzu a gabanta,inde ba mantawa tayi ba to zata iya k'irga maganar data tab'a shiga tsakaninta da Yaya Kamal sabida shi mutumne miskili ga son girma kamar tsiya sam baya shiga harkar da bata shafeshi ba mutumne shi me aji wanda ko kad'an baya son raini.

shiyasa abin yay matuk'ar bata mamaki ganinshi tsugunne a gabanta yana rok'on soyayyarta,jikinta na rawa ta tsuguna itama a gabanshi tace.

"Yaya inajin kamar mafarki nakeyi nagaza gasgata wannan al-amari pls in wasa Kake min don Allah kadena".

hannunta ya riko yana murmushi yace.

"Sister ya kamata kisan irin wasan da Yayanki ze iya yimiki da wanda baze iyaba,koda ace wasa zanmiki bazanyi a gaban Mahaifiyarmu ba sabida sanin darajarta, iya gaskiyata na sanar dake".

Kukane ya kubce mata tashiga yinshi me tsuma zuciya,kamal runtse idonshi yayi yanajin kukannata yana tab'a mishi zuciya,rarrashinta suka shiga yi shida Umman har seda tayi shuru sannan ta iya bashi amsa.

"Yaya nagode da wannan karramawar da kamin na Zab'ata da kayi nazamo abokiyar rayuwarka, nayi farinciki da kasancewar hakan koba komai kai jinina ne na amince da wannan soyayya Allah yasa ace gwanda da akayi,yabamu zaman lafiya da kwanciyar hankali nagode sosai".

"Alhamdulillahi nagodewa Allah da ya nunamin  wannan lokacin, ba tun yauba nake sha'awar aure a tsakaninku to Allah be kawo lokacin ba se yanzu, Allah ya baku hak'urin zama da Juna nagode muku a bisa wannan farinciki dakuka sani wanda nasan kaf dangi zasuyi irinsa,ku tashi kuje Allah yayi muku albarka",Umma  ta fad'a fuskarta na nuna tsantsar farin cikin datake ciki.

Mik'ewa sukayi suka mata sallama suka fice a d'akin har d'akinsu na nan gidan kamal ya raka Fatima sannan yace mata.

"Oya shiga ki kwanta ki huta banason kiyi tunanin kowa se nawa inkuma kikayi wuta balbal anjima da yamma zanzo muyi hira kinji Baby na",yafad'i cikin salon jan hankali da tsantar nuna kulawa.

Abin dariya yaba Fatima jin kalmar wuta balbal d'in da yace shi yafi komai bata dariya bata iya bashi amsaba domin nauyinshi takeji shigewa d'akin tayi da gudunta,murmushi Kamal yayi ya wuce shima.

Fatima tana shiga d'akin kan gado ta haye ta rushe da wani kuka me tsuma zuciya,"meyasa Khairat zaki tarwatsa farin cikina?, me nayi miki me zafi har haka dakikaga Ta hakane kawai zaki rama?,kinsan inason Hydar irin son da Uwa takewa D'anta amman lokaci guda kika wargaza wannan soyayyar why Khairat?",sune kalaman da Fatima ke furtawa cikin kuka.

Tana son Hydar amman yanzu yazamar mata dole tacire sonshi a ranta tasa na Yayanta me burin faranta zuciyarta,da wannan tunanin bacci yay awon gaba da ita.

Umma ko Abba nadawo wa taje ta sameshi da zancan auran Kamal  da Fatima,ba k'aramin farincikine ya kama Abban ba, dan haka mik'ewa yayi yanufi gidan Abban Fatima yayi masa albishir,sabida dad'in da zancan yayiwa Abban Fatima rungume yayannasa yayi yana me jin dad'i, daganan gidan Grany suka nufa itama taji dad'in faruwar hakan inda tabasu shawarar to ayiwa me neman Khairat magana ya fito ayi rana d'aya.

A wunin ranar gaba d'aya zancan auran Fatima da Kamal yagama zagaya dangi kowa se fatan alkha'iri yake musu.

Umman Fatima da taji zancan har kuka tayi na nuna farincikin ta,dan tasan tabbas Fatima tayi dace da miji nagari na nunawa mutane sabida kamal yarone me tsananin tsaron Allah,tayi imani tsoronshi ga Allah baze bari ya cutar da Fatima ba,har gida tasamu Umman Khairat tayimata Allah yasanya alkha'iri.

Khairat sanda labarin yasameta kasa zaune tayi,ranta yay matuk'ar b'aci ba taso hakanba,tasone ace seta riga Fatima aure har seta haihu sannan Fatima ta yi amman se gashi Yayantama uwa d'aya Uba d'aya zata aura.

Se k'arfe biyar na yamma Fatima ta tashi daga baccin, wanka tayi tayi sallah sannan ta zauna a gaban mirror tana kwalliya.

Kamal ne yay sallama ya shigo d'akin dan beyi zaton ganinta a haka ba, daga ita se tawul da gudu ta Mik'e ta haye kan gado ta k'udundune acikin bargo jikinta se rawa yakeyi.

murmushi yayi yace,"oh am sorry Baby bansanibane in kin shirya kisameni a falo ina jiranki".

da kyar ta bud'e baki daga cikin bargon tace, "to".

Maman Yusuf
[4/23, 10:44] Maman Yusuf: 📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*pure moment of life writers*
  *pml*

*page 17-18*

Soyayya kamal ke nunawa Fatima bata wasa ba sam baya son ganin b'acin ranta koya yaganta cikin damuwa se ya fita shiga damuwar yana tattalinta fiye da kanshi.

Maganar auransu ta kankama inda aka matsawa Khairat tacewa me nemanta inde da gaske yakeyi ya fito a had'a  da nasu Fatima.

Hankalin Khairat in yayi dubu ya tashi ta rasa meke mata dad'i rabonta da ganin Hydar d'inma harta manta ita a ina zata ganshi bare har tace  ance ya fito suyi aure bata da mafita daya wuce taje ga Fatima ta taimaketa.

A d'aki ta samu Fatiman tana waya da Kamal,guri ta samu ta zauna tana jiran ta gama wayar.

Fatima lura da tayi ita Khairat ke jira yasa taja hirar da tsayi tsakaninsu da Kamal d'in,se shagwab'a  take masa harda kukan k'arya shiko ya dage se rarrashinta yakeyi yana k'ara jaddada mata soyayyarshi gareta,da yake wayar tana da volume Khairat najin duk abinda yake fad'a ranta ne ya soma b'aci gami da kishi ganin irin kulawar da Kamal ya kewa Fatima Wanda ita ko murmushi daga Hydar d'in bata tab'a samuba.

wajan awa d'aya Fatima ta kwashe tana wayar tana gamawa ta mik'e zata bar d'akin, da sauri Khairat tace.

"Fatima gurinkifa nazo ki tsaya ki saurareni pls".

tsayawa Fatima tayi amman bata juyo ba tace,"ina jinki kiyi sauri dan inada abin yi".

"Don Allah alfarma nazo nema a gurinki ki taimakeni ki yiwa Hydar magana ya fito akan zancan auranmu don Allah ki taimakamin pls".

"Alfarma fa kikace Khairat?, ni yanzu har inada wata alfarmar dazan yi miki?, gaskiya banajin inada ita wannan alfarmar sede ki nema gurin wani".

Durk'usawa Khairat tayi ta kama k'afar Fatima tana kuka tace.

"I know Sister ban cancanta da kiyimin alfarma ba sabida na cutar dake da yawa,don Allah ki gafarta min nayi kuskure,son da na kewa Hydar ne ya makantar dani yasa  na aykata miki haka kiyi hak'uri ki gafarta min tabbas nasan na cutar dake",ta k'arasa zancan cikin matsanancin kuka wanda ya karya zuciyar Fatima itama tashiga yin kukan. 

Seda suka gaji dan kansu da kowa ya gaza rarrashin d'an uwansa, Fatima ce ta kamo Khairat ta rungumeta tace.

"Na jima da yafe miki Sis wannan ranar kawai nake jira dake da kanki zaki furta cewa abinda kika yi baki kyauta ba,na yafemiki wlh ban rik'eki ba a raina,kuma rabani da Hydar da kika yi alkha'iri ya zame min sabida dalilin hakan Allah ya sauyamin da wanda yafishi, kisa a zuciyar ki baki kwaci Hydar a gurina ba damacan nakine,zanyi mishi magana insha Allahu inde Hydar ne kinsameshi ki kwantar da hankalinki".

Kuka Khairat ta sake fashewa dashi tana yiwa Fatima godiya a bisa yafe matan da tayi.

A gabanta Fatima ta d'auki waya takira Hydar.

Hydar da abin duniya ya gama damunshi har rashin lafiya seda yayi na rashin Fatima a tattare dashi.ganin number ta na shigowa wayarshi alamun tana kiranshi ba k'aramin mamaki ya bashi ba cikin hanzari ya d'auki wayar.

dagacan b"angaren Fatima tace,"salamu alaikum"

"wa alaikumussalam ya annurin zuciyata".

Gaisheshi tayi shima yamata ya k'arfin jiki gamida addu'ar Allah ya K'ara mata lafiya.

"Hydar najika shuru game da zancan da nayi maka kwanaki akan Khairat ko baka amince bane?".

"Fatima ba amincewa ce banyi ba a'a inason kisani ko wanne namiji yana da irin kalar macen da ya keso wlh Inna b'oye miki bazan b'oyewa Allah ba Khairat bata d'aya daga cikin irin matan dana keso ya kamata ki fahimceni".

"Hydar zama na kusanci tsakanin ma'aurata yana sawa su shak'u da juna musamman in d'aya yana son d'aya, Khairat na sonka matuk'a Hydar meyasa bakason farin cikina?, bayan na shaida maka Khairat itace farin cikina".

"Fatima me nayi miki haka da yasa kika sadaukar da soyayyata da rayuwata domin farin cikin y'ar uwarki?, meyasa ni ba kya son nawa farin cikin?,meyasa kika amshi soyayyata bayan kinsan a k'arshe yaudara ta zakiyi?, meyasa Fatima?".

"Kai me bada labarine game da irin son da nake maka,wanda kasani ko da wasa bazan so na rasa ka ba ka d'auki haka a matsayin k'addara Hydar kamar yadda nima na jima da d'auka,ka amshi y'ar uwata a matsayin masoyiyar ka, faruwar hakan ba yaudara bace Hydar illah wani abu dana barma cikina,Hydar na had'aka da girman Allah kafito a d'aura muku aure da Khairat in har da gaske kake son farin cikina".

"Naji zancanki Fatima kuma na gamsu da bayananki Allah yasa haka shi yafi alkha'iri,amman ki sani wlh banason Khairat zan aure ta ne don faranta miki rai koba komai zanji a raina nayi miki abinda yasaki farinciki,auranta dazanyi baze hana nan gaba innaga wacce nakeso ko a ina bane na kasa auranta,sabida don farin cikin ki na aureta nan gaba zan auro farin cikina,na amince da auran Khairat Fatima domin farin cikinki".

"nagode Hydar Allah yasa hakan yazama silar d'orewar zumun cinmu har abada nagode  sosai".

"yaushe kike so nafito ayi auran".

"In so samu ne nanda sati biyu nakeso sabida iyayenmu sun matsa kafito d'in dan a had'a da nawa auran".

maganar jinta Hydar yayi kamar durar aradu akansa daurewa kawai yayi yace.

"To shikenan Fatima zanyi yadda kikeso Allah yabaki zaman lfy keda mijinki Allah yasa yabaki kulawar da nake mafarkin baki,se anjima yanzu ina Abuja ne gobe week-end zanzo dan mu gaisa dasu Abba nagode".

Godiya Fatima tayi mishi sosai sannan suka yi sallama. 

Khairat kuka tasa sabida duk maganar da sukayi a kunnenta domin hands-free Fatima tasa,rarrashinta Fatima tayi tace.

Ki dage da addu'a Sis k'iyayyar Namiji is not easy In sha Allahu zaki ci nasara a kanshi tunda kina sonshi zakiyi hak'urin zama dashi kibarwa Allah lamuranki. 

Godiya Khairat tayiwa Fatima sosai, maganar k'inta da Hydar yace yanayi tasan data aure shi zata koya masa sonta ita wannan be dameta ba, ita de burinta ya amince ze aureta tunda ko ya amince komai me sauk'i ne.

Haka ko akayi washe gari Hydar yazo suka gaisa da iyayen su Fatima, har gidan Grany aka kaishi ya gaishe ta,ya kuma basu tabbacin gobe wakilanshi zasuzo nema masa auran Khairat.

Fatima tafi kowa murna da Hydar ya cika mata alk'awarin da ya d'aukar mata.

Khairat ko ay baki yak'i rufuwa don murna,Hydar ko da Fatima kad'ai ya gaisa yawuce abinsa ko ta kan Khairat be biba.

washe gari iyayen Hydar suka zo neman auran Khairat, aka basu batare da b'ata lokaci ba sabida ba wani bincike da zasuyi akan Hydar,duk wani halinshi bawanda jama'a basu sani ba sabida shi ba b'oyayye bane,a take aka yanke musu sadaki dubu d'ari suka biya inda aka tsaidar ranar auran nan da sati biyu masu zuwa.

wayyo Khairat har ruwa ta zuba a k'asa tasha domin cikar burinta. 

Umman Khairat gyara Fatima takeyi da magunguna masu kyau na mata ko takan Khairat batayi,har tausayin Khairat Fatima takeji,ga me gyaran jiki da ta d'auko mata tana gyarata kullum.

Umman Fatima lura tayi ba'a yiwa Khairat gyaran se ta d'auka kara ce Umman Khairat d'in takeyi shiyasa itama ta fara gyara Khairat d'in bada wasa ba, har me gyaran jikin itama ta d'auko mata tana yi mata,hakan yama Khairat dad'i da ko har kuka takeyi.

lokacin biki se k'aratowa yakeyi kamal kamar ze lashe Fatima dan kulawa,ita ko Khairat angon na Abuja ko awaya be tab'a nemanta ba.

Ana saura sati d'aya biki aka kawo lefen Khairat kaya na gani na fad'a,akwati goma sha biyu aka yi mata babu ce kawai babu acikin kayan.

Fatima akwati shida Kamal ya mata da kansa dan ya hana iyayensu suyi masa dan ganin hidimar dake gabansu,ba laifi yana da rufin asirinsa daidai gwargwado k'aramin ma'aykaci ne a nufanari dake kaduna.

Sadakinta shima dubu d'arin ya biya iyayensu se albarka suke sa masa.

Maman yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 



*pure moment of life writers*
   *pml*


*page 23-24*


Ankai amarya gidanta lafiya kuma y'an kai amaryar basu jimaba suka juyo,suka barta ita kad'ai se kuka takeyi abin tausayi fuska da idanunta duk sun kumbura sabida kuka.

Tawagar ango ne da abokanshi suka shigo gidan se barkwanci sukeyi.

A falo suka zauna sannan Kamal yanufi d'akinta domin kiranta su gaisa da abokansa.

A kwance ya sameta ta k'udundune jikinta acikin lafayar da aka nad'eta aciki,se sautin kukanta yake ji kad'an kad'an.
   Da saurinsa yak'arasa kan gadon ya d'agota a hankali ya rungume be cemata komai ba itama batayi k'ok'arin kwace jikinta ba,shafa bayanta yashigayi alamar rarrashi yana hura mata iska a kunne.

Tun tana kukan har wani baccine yaso kwasheta dan tuni ta manta kuka take, a hankali ya rad'a mata akunne. 


"Wake up baby is too early, kizo muje kugaisa da friends d'ina kinji,inmuka dawo sekiyi baccin pls".

Da kyar ta yarda ta sakko akan gado shida kanshi ya k'ara gyara mata lafayar sannan yaja hannunta suka nufi falon.

Kamar de yadda kuka sani,shegan taka da akeyi gurin siyan baki itace ta faru suma anasu daga bisani sukayi musu addu'ar samun dawwamamman zaman lafiya tare da zuri'a d'ayyiba.Rakiya ya musu daganan ya rufe gidan sannan ya dawo,k'ofar falonma rufewa yayi dayake gidan two bedrooms plat ne.

A d'aki ya sameta duk tayi wani tsuru tsuru abin yakusa bashi dariya amman ya maze,sata yayi tayo alwala shima yayo yajasu Jam'i, raka'a biyu domin nuna godiyarsu ga Allah daya nuna musu wannan rana.

Bayan sun idar ledar kajin dasuka shigo da ita yajawo musu gamida fresh milk me sanyi da ruwan faro,kitchen taje ta d'auko musu plate da kofuna sannan ta dawo shi ya juye kajin a plate d'in sannan ya tsiyaya musu fresh milk d'in.

Sam ta kasa sakin jikinta taci dan haka jawota yayi jikinshi yashiga bata da kanshi yana mata kalamai masu dad'i a haka har ta k'oshi sannan shima ya maida hankali yaci, d'aukar sauran yayi yakai kitchen da kanshi sannan yadawo yajata zuwa toilet sukayi brush. 
Bayan sun fito kyaleta yayi ya nufi d'akinshi domin yayi wanka ya sauya kaya.

Itama yana fita gudu gudu sauri sauri ta cire kayan jikinta ta fad'a toilet domin tayi wanka,dan tana ganin har ta fitoma be dawoba dan ta d'auka irin masu shekara a toilet d'in nanne,yariga ta fitowa dayake zafi akeyi be shafa mai ajikinshi ba kayan bacci kawai ya zura ya feshe jikinshi da turare sannan yanufo d'akinta.

Koda ya shigo be gantaba yasan tana toilet dan haka kwanciyarshi yayi akan gado  yana jiran fitowarta.

Da saurinta ta fito d'aure da tawul wanda ko cinyoyinta be gama rufewa ba, burinta tai sauri ta shirya kamin ya dawo k'ofar d'akin taje ta kulle,sam hankalinta bekai kan godon ba dan dama ance hankali ke gani ba idoba.

gaban wardrobe taje ta bud'e ta d'auko rigar bacci da fant dan ita bata iya bacci da bra,bayan ta d'aukosu gaban mirror Ta nufa tafara shafa turaren humra ajikinta har ta kwance tawul d'in ta dawo dashi daidai k'ugunta taci gaba da shafa humrar  har ak'asan dukiyar fulaninta sosai take shafesu da turaran zata kwance tawul d'in gaba d'aya kenan idonta ya sauka acikin nashi ta mudubi.
A gigice ta waigo tana kallonshi ganin ba fuskarta yake kallo bane yasa itama tabi inda yake kallon da ido ihu ta saki ganin Ashe kirjinta yake kallo da gudu ta haye kan gado ta lullub'e jikinta cikin bargo se kyarma takeyi kamar me zazzab'i.

Murmushi kamal yayi ya kashe hasken d'akin shima ya haye kan gadon,bargon ya bud'e da kyar sabida tarik'e iya k'arfinta tana kuka shima yashige cikin bargon tun kan yace mata komai tafara had'ashi da girman Allah akan yayi hak'uri.

Rungumota yayi jikinshi had'uwar kirjinsu guri d'aya seda ya haifar musu da shocking dukansu a jikinsu,da kyar ya saisaita tunaninshi murya can k'asan mak'oshi yace mata.

"relax Baby am not going to hurt you meyasa kika gigice haka tsaron mekike ji haka uhum?".

"Bbbbbbb ba tsoro nake jiba yaya kamal ba kaya ne ajikina ka ganni shiyasa don Allah kafita insa kaya".Ta fad'i bakinta na rawa kamar an jona mata shocking.

"Kin manta ni mijin kine yanzu ko tsirara kike Allah ya yarjemin inganki a haka kuma kema kinsani,kuma banason kisa kayan kibari da safe kyasa banason musu kuma".

Shuru tayi dan tasan yafita gaskiya amman a tsorace take dashi ay bata gama guntun tunanin nataba taji bakinshi acikin nata kissing d'inta yakeyi very romantic tuni ta fara enjoying abin da yake mata ta gefe guda kuma hannunshi ne ke yawo a kowanne sassa na jikinta. 

Sanda ya kwance tawul d'in dake jikinta ne hankalinta ya dawo jikinta rik'e hannunshi tayi tana magiyar don Allah ya kyaleta amman ina akan kari ake sallah in yawuce ramakone.

Kamal beji be gani bema san me yake yiba shide yajishi a duniyar da koda wasa be d'auka akwaita ba ashede geographers da gaske suke dasuka ce duniya Kala tara ce 😝shi ma yashaida dan gashi ya shiga wata wacce bemasan sunan taba.

Da kyar ya saurara mata, in banda kuka ba abinda takeyi tayi lamo ajikinshi se albarka yake sa mata,daganan d'aukarta yayi yakaita toilet ya tara ruwan zafi yasata aciki se kukan shagwab'a take masa shiko se rarrashinta yakeyi daganan wankan tsarki sukayi ya D'aukota suka dawo d'aki, zanin gadon ya sauya sannan suka kwanta se shagwab'a take zuba masa son ranta shiko se rarrashinta yakeyi kamar zeyi kuka.

*K'alubale gareku y'anmata*

(wallahi ku gujewa zubar da mutuncinku a waje babu wata soyayya da saurayi ze nuna miki ki yarda dashi da zaran yatab'a saninki awaje wlh koshine mutum na farko daya tab'a saninki bazaki tab'a daraja a idonshi ba kuma babu wata kulawa daze baki ga d'umbin zunubin dakika aykata muji tsaron Allah).

A haka har bacci yayi gaba dasu,basu farkaba se k'arfe bakwai na safe, da sauri sukayi alwala sukayi sallah Fatima se kunyar had'a ido dashi take shiko se tsokanarta yakeyi irin magiyar da ta dunga yimasa ya dunga tuno mata seda yaga zatayi kuka ya kyaleta ya koma aykin rarrashi.

wanka suka shiga tare Fatima kamar zata yimishi kuka akan yabarta tayi ita kad'ai amman ina be kula ta ba a haka  sukayi wankan yana ta sata jin kunya. 

koda suka fito da kanshi ya shiryata sannan shima yakintsa,suka fito falo sak'on Umman Khairat ne ya iso abinci lafiyayye ta dafo musu ta ayko yara suka kawo musu.


Khairat Amarya.

K'arfe goma na safe motocin d'aukar Amarya suka iso,cikin Khairat ne ya kad'a sanda labarin isowar motocin ya risketa tun kan ace ta fito ta fara kuka, haka aka d'auketa aka kaita gurin iyaye kowa ya mata fad'a,Umman ta ma se yanzu tausayin y'ar tata yakamata rungume juna sukayi Umman namata nasiha a haka aka jata zuwa mota tana rusa kuka.

Gidan iyayen Hydar aka fara kaita tukuna sannan aka kama hanyar Abuja da ita.


Maman Yusuf
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*Pure Moment Of Life Writers (P.M.L)*
       

*A fulfiling future belongs 2 those wit strong vision and resilence.It doesn't matter where U might be now.Starting well n finishing strong is what counts.Halimatu kangiwa(aunty haliloss)*

*page 29-30*


K'arasa shiga falon yayi wanda yay daidai da sakkowar Khairat daga sama d'aure da tawul alamun tafito wankane. 

Bata lura dashiba kuma abinda ya fito da ita jin ana nurking k'ofane yasa,seda ta gama shigowa falon sannan ta ganshi.

Suman tsaye tayi dan bata tab'a tsammanin ganinshi a yanzuba, da gudu ta haura saman domin suturta jikinta,don ba k'aramar kunya tasha ba da ganin da yamata a haka. 


Zama yayi akan d'aya daga cikin kujerun falon dan agajiye yake ji yakema baze iya haurawa saman ba se ya huta.

Yasmeen ce ta k'araso itama cikin takunta na k'asaita tasamu kan kujerar dake kusa dashi  tazauna ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya. 

Shide Hydar kallon ikon Allah yake  dan abin na Yasmeen sede kallo,hannu ya mik'a ze d'auko remote domin sauya tasha daga mbc3 zuwa mbc bollywood,carab ta rigashi d'auke remote d'in ta hau kai ta zauna, da sauri ya dubeta, baki ta murgud'a gami da harararsa sannan tace.

"Kai malam kabar ganin gidan kane nan, wlh bazaka canjamin channel ba sabida tunda nazo gidannan ita nake kallo ko Aunty Khairat sede taje falon sama tayi kallon kaima in ka matsu you can join her asaman but not here dan nan for mbc3 ne kawai".

Ikon Allah se kallo wato yanzu Hydar ya fahimci wannan Cutie d'in dake gabanshi bata da kunya, se d'an banzan kyau,shide inba idonshi ke mishi k'arya ba tana mishi kama da Fatima sede tafi Fatima kyau nesa ba kusaba.

Murmushi yayi yace, "to madam bari naje saman".

ihu tasa ta shiga birgima a gurin tana kuka,da sauri ya d'agata yana tambayarta dalili. 

kamin ta bashi amsa Khairat ce tafito cikin kwalliya ta d'aukar hankali,da sauri taje ta kama Yasmeen tana tambayarta me ya faru,cikin kuka tace.

"Ba wanna bane(ta nunashi) ko kunyata be jiba ya iya kallon idona yacemin wai madam sekace nid'in k'atuwace",ta k'arasa zancan cikin kuka.

Abin dariya yabashi dan haka ko kulasu be yiba ya wuce d'akinshi domin yayi wanka.

Khairat da kyar ta rarrashi Yasmeen tayi shuru zaunar da ita tayi a falon suka ci gaba da kallon cartoon d'in da ake nunawa a tv.

yayinda Khairat take tunani a zuciyarta,"shi nice yadace inje gurinshi koko shine ya dace ya fara zuwa gareni",shine tambayar data kewa kanta ganin ta rasa amsane yasa tamik'e jiki asanyaye ta nufi d'akin nashi zuciyarta na dukan uku-uku.

Sallama tayi a k'ofar d'akin da kyar ya amsa sannan yay mata izinin shigowa, tura k'ofar tayi ta shiga jiki a sanyaye, tsaye yake a gaban mirror sanye da gajeren wando yana tsane jikinshi domin fitowarshi daga wanka kenan.

Duk'awa tayi daga bakin k'ofar ,sabida ganinshi da tayi a haka yasa duk Ta rikice sabida bata tab'a ganin namiji babba kamarshi a haka ba, cikin rawar murya tace.


"Sannu da zuwa, ya hanya?"

Be juyo ya kalleta ba bare tasa ran ze amsa illah ma samun guri da yayi ya zauna a gefen gado, ya wurgo mata tawul d'in hannunshi jikinta,da sauri ta d'ago tana kallonshi ,cike da isa yace.

"K'arasa gogemin jikin kishafamin mai"

ido Khairat ta k'walo dajin zancan nashi, hannu yakai ze tsokane mata idon da sauri ta rufe idon,shiko cewa yayi. 

"Da kin tsaya ay danayi Maganin maitar taki Danna lura maitar taki a idonki take".

itade ba baka se kunne dan ita tsoro ma yake bata yanzu,ganin bata da niyyar yin abinda yasata ne yasa shi yamik'e yak'arasa inda take, d'agota yayi suna fuskantar juna, ja da baya ta dunga yi yana binta har ta had'u da bango shima ya k'araso, da sauri ta rufe fuskarta da hannunta.

Hannu yasa yacire hannun nata a fuskarta ya danne hannuwan a bango danashi hannun ya matso da jikinshi jikinta ta yadda k'irjinta yana gogar nashi,runtse ido Khairat tayi da sauri dan faruwar hakan ji tayi kamar shocking aka mata.

"Aljani kika gani kike wani rufe ido? inzaki bud'e ido kiga zab'in da kikawa kanki kibud'e banason gulma".


Kunyace ta sake kama Khairat k'ok'arin zamewa take amman ya rik'eta sosai daga k'arshema had'a bakinshi da nata yayi ya shiga kissing wanda Khairat ji tayi kamar ba'a duniya takeba.

wai me karatu Hydar be baka mamaki bane?ku biyoni

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
 *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*pure moment of life writers*
         *pml*


*page 25-26*


Da azahar suka isa Abuja,kai tsaye gidan Amarya aka saukesu.

Gidan fad'in had'uwarsa ze zama k'auyanci domin karshene gurin had'uwa.

Da yake ba kwana zasuyiba nan da nan suka gyara gidan ko ina k'amshi ke tashi kamar yadda itama Amarya ta gaji da had'uwa se wani k'amshi ke tashi a jikinta.

Suna yin sallar la'asar suka baro Abuja Khairat taci kuka har ta godewa Allah,dole ta hak'ura ta rarrashi kanta.

Tun tana sa ran ganin angonnata har ta cire ga yunwa da takeji,mik'ewa tayi tafara neman kitchen,Allah ya taimaketa ta ganshi acikin kitchen d'in store yake koda ta lek'a shak'e yake da kayan abinci, fridge  kuma ga nama nan kala-kala da kayan miya.

Bata bata lokaciba ta d'ora fried rice and chicken domin daga ita har Fatima gwanayene gurin girki kan kice me gida ya bad'e da k'amshin girkin,nan da nan ta gama.
   Juyewa tayi a cooler sannan ta d'ebi nata ta d'auki juice na chivita ta d'auko abincin ta kawo dinning ta zauna ta fara ci hannu baka hannu kwarya dan yunwa ta kamata sosai.

Tana gamawa kwashe kayan tayi takai kitchen bata fitoba seda ta tsabtace komai ta maidashi mazauninsa.

Har zuwa dare ba Hydar ba alamarsa tsoro duk yabi ya kamata inta Kira number d'inshi sede ace akashe ba k'aramin tashin hankali ta shiga ba,tayi kuka har ta gaji. 

Ta idar da sallar isha kenan taji ana nuking k'ofar falo da sauri tazo ta bud'e,wani ta gani a tsaye tun kan Tai magana ya duk'a ya gaisheta sannan yamik'a mata wata y'ar k'aramar jaka yace inji Hydar.

Amsa tayi jiki a sanyaye ta maida k'ofar Ta rufe ta dawo falo ta zauna sannan ta bud'e jakar kud'ine a ciki kimanin dubu d'ari uku se wata takarda mak'ale a jikin kud'in.
Takardar ta d'auka da sauri ta fara karantawa kamar haka.

_"hmmm Amarya kinsha k'amshi ina miki barka da zuwa gidana,naturo miki wannan sak'onne sabida hasashena ya nunamin kinfi buk'atarsu akan kulawata ni nayi tafiya bana k'asar, may be nanda wata biyu nadawo inzaki iya jira to inkuma bazaki iyaba hanya a bud'e take inkin tafi kiba megadi key ze ajiyemin,in kuma kin zab'i zama dan gama ba zuciya ce dakeba to na yarje miki ki d'auko wani acikin k'annanki yatayaki zama kan nadawo duk abinda kike buk'ata kiyimin text banason jin muryarki"._

Rushewa tayi da kuka gwanin ban tausayi fad'i take. 

"Haba Hydar meyasa zakamin haka,akawoni gidanka a matsayin amarya amman ka iya barin k'asar batare da kazo kaga lafiyata ba",cigaba tayi da kukan kamar ranta ze fita.

A gurin bacci ya d'auketa bata farkaba seda tafara jin kiran sallah,da kyar ta mik'e ta haura sama inda d'akinta yake,wanka tayi ta d'auro alwala tazo Ta tada sallah,tana idarwa ko mai bata shafaba ta jawo wayarta ta kira Fatima bugu biyu zuwa uku ta d'auka cike da murna tace.

"Sister ina kika baro angon naki?kike kirana da asubar fari idar da sallah ta kenan".

Rushe mata tayi da kuka,hankalin Fatima mugun tashi yayi ta shiga tambayarta abinda ya faru,da kyar Khairat ta bata labarin komai.

Sosai Fatima ta tausaya mata hak'uri ta dunga bata da kwantar da hankali harde ta hak'ura sukayi sallama. 


Shiko Hydar ba komai yasa shi barin k'asar ba sedan tabbacin rasa Fatima da yayi,a daren da aka kaita gidan miji kwana yayi yana kuka sabida kishi koya ya rufe idonsa ganinsu kawai yake suna rayuwar aure, a daren kawai har rama yayi shiyasa ya k'auracewa k'asar gaba d'aya Uwa uba da haushin Khairat da yakeyi sabida itace sila.


Khairat Umman Fatima Ta kira ta shaida mata Hydar yayi tafiya amman ta b'oye mata be kwana ma agidanba,sede tace mata yace ta d'auko wani acikin k'annanta daze tayata zama shine takeso abata yasmin kamin ya dawo.

fad'a Umman Ta rufeta dashi akan tayi zamanta ita kad'ai base an kawo mata kowaba Tunda akwai masu gadi.


kuka Khairat ta samata wanda ya tirsasa umman amincewa da cewa gobe za'a kawota amman yana dawowa zata dawo itama.
 Godiya Khairat tadunga yiwa Umman daga karshe suka tsaida magana akan drivern Khairat d'inne zeje ya taho da Yasmeen d'in.

Koda Umman ta shawarci Abban su Yasmeen d'in be hanaba se fatan alkha'iri da yayi,gurin Umman Khairat d'in taje ta sanar mata itama bata hanaba.

Yasmeen duk miskilancinta seda ta nuna taji dad'in zuwa Abujan da zatayi,nan da nan ta shirya kayanta.

Khairat ko k'osawa tayi gari ya waye akawo mata Yasmeen dan kad'aici ya isheta,uwa uba kuma dama tayi missing d'in Yasmeen d'in.

Da sassafe driver ya tafi d'auko yasmeen k'arfe biyar na yamma har yadawo tare da Yasmeen d'in.

Khairat da gudu taje ta rungumeta tana murna da zuwanta itama rungume Khairat d'in tayi tana murna.



Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
 *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*Pure moment of life writers*
       *pml*

*Care for the one who shares with U,Share with the one who knows U,Know the one who misses U,MISS the one who well wishes for U,Wish u a very Good Luck! AISHA ALIYU GARKUWA*


*page 27-28*


D'aki Khairat takai Yasmeen,wanka taimata sannan ta kimtsa ta suka dawo falo suka ci abinci.

Sosai Khairat take kulawa da Yasmeen,don ba k'aramin so take mata ba,cikin sati guda har Yasmeen tak'ara haske jikinta yayi kyau.

Zuwan Yasmeen yasa Khairat damuwarta ta ragu sede kullum kwanan duniya seta tura masa sa'kon gaisuwa be tab'a dawo mata da amsaba ita kuma bata fasa ba. 


Yasmeen bata da ayki daya wuce ta zauna ta Kalli cartoon domin yana d'aya daga cikin abun da yake sata nishad'i, in ko ba kallo takeyiba zaka sameta a garden d'in gidan tana wasa,ta sake da gidan sosai.

Sakin jikin Yasmeen a gidan har mamaki yake ba Khairat sabida tasan halin Yasmeen na rashin sabo da wuri,kome zaka bata dan ku saba inde ba itace taso ba to kayi kad'an ko kallon arzik'i taimaka. 

Yasmeen tun yanzu da take y'ar shekara takwas,in mutum ya kalleta yasan in ta girma ba k'aramar mace bace,domin Allah ya kyautata surarta farace amman ta sirka da ja hakan yabata damar yin shige da indiyawa,tana da yalwar gashi akanta bak'i me santsi sam tun tana k'arama batason Kitso,irin yaran nanne masu y'ar k'iba irin ta yarinta shiyasa ko kaya aka samata zakaga sun amshi jikin nata, tana da manyan idanuwa sede yawan lumshesun da takeyi kamar me jin baccine yasa basa fitowa sosai su ake kira da sexy eyes,koya ta motsa bakinta dimples d'inta se sun fito,inko tayi murmushi kyakkyawar hushiryar tace take bayyana,Yasmeen kenan yarinya me tsada.


Kud'in da Hydar yaba Khairat su ta d'auki dubu d'ari aciki taba d'aya daga masu gadin gidan yaje boutique me kyau ya siyowa Yasmeen kaya masu kyau,tare da ita ya tafi.

Basu jimaba suka dawo da kaya nik'i-nik'i masu kyau da tsada,Khairat siyayyar ta burgeta sosai sab'anin Yasmeen d'in da bakomai ne in aka mata take nuna taji dad'i ba koda kuwa taji dad'in sabida tsabar miskilanci.

Tundaga ranar kullum Khairat cikin yiwa Yasmeen kwalliya take don so take kar Hydar ya dawo ya raina mata k'anwa,sabida tana kallon hakan amatsayin gazawa shiyasa kud'in da yabata akan Yasmeen suka K'are. 

Hydar yana can Hajiyarsa ta dame shi da waya akan ya dawo gida haka kar kuma abin ya koma d'aukar alhakin y'ar mutane,sosai tayi masa fad'a akan ya dawo gida.

Lokacin watanshi d'aya da sati biyu beso hakanba amman bashida zab'in da ya wuce yabi umarnin nata.

kasuwa yashiga domin yayiwa yaransa tsaraba da iyayensa,amman shigarsa inda zeyi siyayyar ganin kayan mata masu kyau kawai se ya tsinci kansa da son Siyawa Khairat don yanzu ya fara Hak'ura da Fatima ya amshi Khairat a matsayin k'addararsa,siyayya sosai ya mata da yaransa.

Washe gari jirgi ya d'aukoshi daga k'asar Singapore zuwa gida Nigeria batare da ya sanarwa kowa zuwanshiba.

Lokacin daya iso gida masu gadin gidan kansu sunyi mamaki da ganinsa.

Kai tsaye bakin k'ofar falon gidan ya nufa koda ya murd'a a kulle yake,dan haka yashiga nurking lokacin Khairat ta shiga wanka Yasmeen ce tazo bud'e k'ofar.

 Sanye take cikin riga da siket pink color gamida ratsin fari,rigar me hannun vest ce siket d'in kuma ko cinyoyinta be rufeba k'afarta sanye cikin takalmin nan da ake yayi me kamar cambas shima pink and white ne se kanta daya sha ado da ribbon masu kyau suma pink and white farkon inda aka kama gashin pink akasa sedaga k'arshen gashin akasa white wanda aka zagayo da gashin ya sauka akan k'irjinta.

Hydar kusan suma yayi a tsaye gurin kallon wannan cute little girl dake tsaye a gabansa.

"from where are you? and then what do want?"muryar Yasmeen ta katse shi,don ita bata sanshi ba duk zuwanshi gidan su basu tab'a had'uwa ba.


Da sauri ya kalleta itako se farfar take da ido gamida murgud'a d'an k'aramin bakinta alamar rashin kunya,harda rik'e k'ugu.

Dariya ce ta k'wacewa Hydar dan in yace Babyn bata burgeshiba yayi k'arya,da kyar yace mata.

"Am Hydar  me gidan nan ko zaki min izinin shigowa?".

kallon up and down taimasa sannan ta kad'a gashinta tabashi guri ya wuce ta Maida k'ofar ta rufe ta bishi a baya.


Maman Yusuf one love with Aisha Aliyu Garkuwa.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
 *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 

 
*Pure moment of life writers (p.m.l)*

*The candle of hope is the source of light for success in life so don't loose it. Failures try to blow it out but try to guard it with both your hands.Good Luck to U.NAFISA NUHU (SADNAF)*


*page 31-32*


Ci gaba yayi da kissing d'inta yadda yaga dama, dan gaba d'aya ya gama kashe mata jiki,don ba K'arya Hydar gwanine ta fannin sarrafa mace.

Zuwa yanzu hankalin Khairat ya fara tashi,magungunan data sha na mata suka fara ayki,tafara haurawa sama takai linta a gini burinta kawai ayi decking a cigaba da gini domin asamu ayi ruffing.

Hydar seda ya fahimci takai mizanin da yakeso takai ya saketa ta fad'i k'asa dan bata da wani k'warin iya tsayawa da k'afarta,binshi take da idanuwanta wa'inda suka k'ank'ance dan sha'awar data taso mata,yi take kamar zata jawoshi jikinta shiko toilet yashige ya sakarwa kansa ruwa sannan ya fito ya sameta a inda ya barta ko motsawa batayiba cigaba tayi da kallonshi har yagama kintsawa. 


"Muje ki bani abinci naci mayya,wlh kurwata kur Maye yaci kanshi,wannan jikin sede ki ganshi ki kyale kuma wlh kika b'atamin lokaci sekin raina kanki".

Yana gama fad'a mata haka ya fice daga d'akin zuwa falo inda ya tarar da  gimbiyar gidan kwance akan center carpet tayi bacci rungume da teddy d'inta gwanin Sha'awa.

Tsugunawa yayi ya d'auketa yakaita d'akinshi,khairat se ganinshi tayi ya dawo d'auke da Yasmeen,jiki ba k'wari ta mik'e zata amsheta ko kallonta beyiba yaje ya kwantar da ita akan gadonshi yagyara mata kwanciya sannan ya juya ya fice.

Binsa Khairat tayi abaya yawuce dinning area itakuma ta shiga kitchen ta fito da abincin da dama gama girkashi kenan Hydar d'in ya dawo.

Saving d'inshi tayi jiki a sanyaye,sannan ta koma gefe ta zuba mishi ido,yunwa takeji Amman yanayin datake ciki baze barta taci abincin ba.

Lokaci zuwa lokaci sede ta share hawaye Hydar na lura da ita,kasa jurewa yayi,jan kujerar shi yayi kusa da ita ya d'ebo abincin ya nufo bakinta kauda kai tayi yayin da kukan da take b'oyewa ya kufce ya fito,rufe bakinta tayi ta mik'e da gudu tayi d'akinta ta fad'a kan gado tashiga rusa kuka cike da d'umbim danasani. 

Kasa cin abincin Hydar yayi gaba d'aya yarasa kwanciyar hankali,inda yashiga tuhumar Kansa. "Anya yayima Fatima adalci kuwa?,yanzu in ita ya Aura ze iya mata haka kenan?kai no", yaba kanshi amsa, "dole nayi wani abu".

Mik'ewa yayi ya nufi d'akin nata a kwance ya tarar da ita, hawa gadon yayi gaba d'aya ya rungumota zuwa jikinshi yashiga kissing d'inta fiye da wanda ya mata d'azu,numfashin Khairat har d'aukewa yake yana dawowa lokacin da hannunsa ya sauka akan k'irjinta.

Sosai yake wasa da ita wanda faruwar hakan dad'in da taji baze misaltuba tun tana nonnok'ewa har itama tashiga maidar mishi da martani,seda ya rabata da kayan jikinta kaf,amman be nemi ya kusancetaba wasa de yamata shi na sosai da sosai wanda duk abinda ya tasoma Khairat na Sha'awa seda ya tabbatar ta rabu dashi sannan ya saketa, ya kwanta yana maida numfashi.

Itama Khairat d'in kwanciya tayi agurin sam ko hannunta takasa d'agawa bare tayi yunk'urin mik'ewa idanunta a rufe suke,tana tuno duk abinda Hydar ya mata,lalle aure rahama ne ga wanda Allah ya azirta da yinsa yau gata acikin yanayin da ko amafarki  batayi zaton tsintar kanta acikinshi ba.

"Harija ay saki tashi kiyi wanka dan ansoma kiran sallar magrib,na shiga uku ni Hydar Fatima ta had'ani da bala'i nide wlh bazan iyawa wannan jarabar taki ba gwanda ma tun wuri ki tanaji lemon tsami dan wlh bazaki tsotse niba, dankiji da kyau ni ba jarababbe bane kamarki".

Muryar Hydar ta dawo da ita daga duniyar tunanin da ta tafi,a kunyace ta mik'e ta shige toilet ranta na mata k'una game da abinda Hydar yace mata Amman ba komai ita tajawa kanta. 

Shima fita yayi a d'akin ya nufi nashi har yanzu Yasmeen bacci takeyi,kayanshi ya rage shima yashiga wankan domin ya samu yasami jam'i a masallaci.Ina gefe nace ,"oh Hydar kenan ka rantse da Allah shi beyi releasing d'inba irin maganar daya fad'awa Khairat shi ala dole itace taji dad'in".😝

Da sauri ya fito ya shirya ya wuce masallaci,itama Khairat tana fitowa kwalliya tayi cikin wasu arnayen English wears fan dubunka tsirara dan tasha alwashin seta dawowa da Hydar memory d'inshi da yayi loosing da har yake fad'a mata magana son ranshi.

zani ta d'aura akan kayan tayi sallah,bayan ta idar da sallar, sannan tacire zanin tanufi kitchen domin d'ora musu abincin dare,tana kitchen d'in ya dawo.

 Jin motsin shigowar shine yasa ta fito daga kitchen d'in da sauri a zuwan Zata d'auko wani abun a d'aki,Hydar sanda yaganta har kusan fad'uwa yayi sabida tagama rikitashi kuma ya fahimci da biyu tayi shigar Amman dayake shid'in smart ne kawai se ya tuntsire da dariya harda tafawa yana nuna ta.

Da sauri ta waigo tana kallonshi ganin yana nuna tane yasa ta fara bin jikinnata da kallo domin ganin abinda yakewa dariyar,k'arasowa yayi inda take still yana dariyar nunata yayi da hannu bayan ya dawo serious yace.

"Ayya Khairat kin makaro Hydar ba irin mazan da ake siyansu da wannan shegiyar shigar bane,dan da kinnemi shawarata kamin kiyi da nace karkiyi, kisa kayanki na hausawa sunfi yimiki kyau amman wlh wannan dakika sa seya maida ke kamar biri ko tsari,wlh inde nine ko zakiyi yawo tsirara a gidannan bazaki ja hankalina ba dan har yanzu baki mallaki abin da nakeson Matata ta mallakaba akwai sauran ayki agabanki mayya Kawai".


Yana gama gasa mata magana ya wuce ya barta a gurin.


Dur k'ushewa tayi a gurin ta fashe da kuka Don tunda yake fad'a mata magana be tab'a gaya mata me zafin wannan ba. 

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*Pure moment of life writers(p.m.l)*


*page 33-34*


Tananan durk'ushe agurin tana ci gaba da kukanta bata da niyyar tashi.

K'aurin abincin data d'orane ya fargar da ita,da gudu tanufi kitchen d'in,koda tabud'e tukunyar abincin ya k'one kashe gas d'in kawai tayi ta koma d'akinta girkin fasa yinsa tayi.

Se k'arfe takwas Yasmeen Ta farka a baccin,kalle Kalle tashiga yi a d'akin dan tasan itade tunda tazo gidan bata tab'a shiga d'akin ba,idonta ne ya sauka kan Hydar dake zaune akan kujera yana kallonta, Da sauri ta diro akan gadon tanufeshi cikin shagwab'a tace.

"Ina Auntyna take naganka anan nide ka kaini gurinta",tafara buga k'afa a k'asa cikin sigar shagwab'a. 

Kamo hannunta kawai yayi be cemata komai ba, danshi akwai son girma kuma ya fahimci Babyn akwai rashin kunya,d'akin Khairat ya kaita be shigaba daga bakin k'ofa ya tsaya ita ta shige shikuma ya koma d'akinsa.

Yasmeen tunda  ta shiga d'akin tasawa Khairat rigima itafa yunwa takeji,ta tashi ta bata abinci. 

"My Yasmeen kije kisha complex mana tunda kin iya had'awa ni banyi abinci ba".

"Ni wlh bazan sha complex ba abinci zaki bani",ta fad'a cikin shirin son fara kuka.


"Oh my God Yasmeen bakisan abinda ke damuna ba don Allah kije kisha complex kinji, tomorrow i promise you zan miki girki me dad'i",ta fad'i cikin sigar rarrashi.

Wani uban ihu Yasmeen tasa kamar an yankata,birgima ta shiga yi a gurin tana kuka iya k'arfinta,Khairat jitayi kamar ta rufeta da duka dan bak'in ciki,ko magana ma takasa yimata, itakuma tak'i dena kukan.

Hakanne yajawo hankalin Hydar,da sauri yanufo d'akin ganin Yasmeen kwance a k'asa tana kuka Khairat kuma nakan gado a kwance ne yasa ranshi ya b'aci yafara fad'a.

"Wato Khairat na fahimci ba iya maita da kwace kika iyaba na fahimci har mugunta ma kin iya,inbanda bak'in zalinci irin naki yarinya tana kuka amman bazaki kulata kibata abinda takeso ba sabida bakyaso na huta a gidana kinfison tayi kuka nikuma hayaniya ta dameni".

Ya koma kan Yasmeen d'in yace.

"Ke! Munan  ba'a mana kuka inkika sake nasake jin kukanki a gidannan sena zaneki".yafad'i cikin zare ido wanda yasa Yasmeen jin tsoronsa matuk'a da sauri taja bakinta tayi shuru.

Seda yaga ta natsu ne ya sassauto yana tambayarta abinda yasa take kuka.

Cike da tsoro ta sanar dashi,a fusace yanufi Khairat,jawota yayi suka fice a d'akin be zame ko ina da ita ba se kitchen, suna shiga ya saketa yace.


"Ke har kin isa a gidana ak'i yin girki wlh baki isaba dole 
ki girka abinci so uku a gidannan koda kuwa ba za'a ciba sekin girka,in banda bak'in hali irin naki yarinya kamar wannan kice bazaki bata abinci ba to baki isaba, maza ki d'ora abincin dazamu ci".

Khairat yanzu ita tsoroma Hydar d'in yake bata,bata iya cewa komai ba ta shiga aykin abincin tana kuka,shiko falo ya dawo ya zauna.

Bata fitoba seda tagama tas sannan tafito ta jera a dinning, duk akan idon Hydar dan har yanzu bata cire kayan dake jikinta ba, shiko dama ko d'azu daurewa kawai yayi yamata wulak'anci, Amman iya burgewa Khairat ta burgeshi acikin kayan, dan bak'aramar Sha'awa bace ta motsa masa ba, dauriya ce kawai da k'arfin hali irin nashi. 

Juyawa tayi taje ta Kira Yasmeen d'in tazo taci abincin,seda ta kaita kan dinning sannan tazo ta durk'usa a gaban Hydar tace.

"Your highness the food is ready".

Sam bejima abinda take cewa ba,dan yakai limit d'in da baze iya jurewa ba,ganin irin mayataccen kallon da yake binta dashine yasa ta tsargu,mik'ewa tayi zata bar gurin,da sauri ya fizgota ta fad'o jikinshi yashiga ayka mata sak'wanni masu wuyar fassarawa,da kyar ta iya cemishi.

"Yasmeen na dinning fa karta ganmu don Allah kayi hak'uri katashi muje kaci abinci".

Hannunsa ya mik'a mata Alamar ta rik'e ya tashi,ba musu ta kama hannun ya Mik'e suka nufi dinning d'in,ko gurin cin abincin yakasa ci ba abinda yakeso yaji a bakinsa irin breast d'in Khairat d'in sabida rigar jikinta har kan breast d'in ana gani gasu jajir a tsaye suna kallonshi ko brezia bata saba se rigar wacce take net ce.

Da kyar suka gama cin abincin sannan kowa yanufi hanyar d'akinsa,da zasu rabu ne ya rad'a mata a kunne.

"Meet me immediately in my room".

Ko kallonshi bata yiba taja Yasmeen suka wuce,shima wucewar yayi.

Tana shiga d'aki wanka tayi tayiwa Yasmeen bayan sunyi brush,Yasmeen alwala ta d'auro tazo ta rama sallar da bata yiba,daganan Khairat ta bata kayan baccinta tasa ta kwanta,itama Khairat d'in wata arniyar rigar baccin tasa sannan Tabi bayan Yasmeen sukayi kwanciyarsu dan tasha alwashin bazata d'akin Hydar d'inba tunda besan mutunciba.

Hydar fa tafiya ma ta kusa gagararsa gashi dare seyi yake Amman ba Khairat ba alamarta,Danhaka k'ok'artawa yayi yafito yanufi d'akinnata.

Samu yayi har sunyi bacci lallab'awa yayi a hankali yad'auko Khairat cak yafice da ita daga d'akin.

Farkawa tayi a gigice jin an d'auketa,ganin Hydar ne ya d'aukota yasa ta fara zille zille tanaso Ta k'wace amman ina gogan nawa ba ruk'on wasa yay mata ba dan seda ya danganata da d'akinshi. 


Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
   *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*If you will carry on the way*
*guided by human,you will find a HOPELESS END*
*But if you will carry on the way guided by Allah, you will find an ENDLESS HOPE.*


*pure moment of life writers (p.m.l)*


*page 35-36*



Be direta a ko ina ba se kan lafiyayyan gadon shi,dawowa yayi ya kulle k'ofar sannan ya k'arasa inda take dan tuni ta sakko a gadon,ruk'ota yayi tana kwacewa dan haka k'arfi yasa ya d'auketa cak ya kashe wutar d'akin ya direta akan gado shima yabi bayanta. 

Wasa yafara yi da jikinnata wanda Khairat se tureshi takeyi,sannu a hankali yasamu nasarar kai bakinshi kan breast d'inta 🙄ay tuni Khairat ta natsu Dan dad'i,sabida dad'in da takeji har k'ara tura mishi su bakinshi takeyi tana wani irin nishi mai tada hankali, kai abinde very romantic.

Hydar tunda ya cafki breast d'inta jiyayi kamar ya samu sweet dan laushinsu ba k'aramin d'aga mishi hankali sukeba,cikin salo da kwarewa ya rabata da rigar jikinta batare da ta saniba,hankalinta be dawoba seda me afkuwa takusa afkuwa,sannan tashiga bashi hak'uri da rok'onshi akan ya kyaleta,amman ina Hydar fa ya kurmance baya jinta kwata kwata,gab da ze shigeta da kyar bakinshi ya bud'e yayi addu'ar saduwa da iyali,sannan ya cilla kwallo a raga. 

Duka,cizo,yakushi,turewa,ba irin wanda Khairat bata yimasa ba  akan ya kyaleta domin ji tayi kamar mutuwa zatayi sabida azaba,ihu tasa mishi da sauri ya d'ora bakinshi akan nata yaci gaba da gashi,tun hawaye na zuba a idonta har suka k'afe sede ware ido kawai take, Hydar ko jinshi yake a wata duniya ta dabam, tabbas yayi aure amman be tab'a shiga irin wannan yanayinba,don Khairat takai mace inde a wannan fanninne.

Be saurara Mataba sedan gamsuwar kanshi,sanda ya d'agata ko motsi bata iya yi sede ido hawaye na zubo mata,tausayintane yakamashi matuk'a,kuma yasan be kyautaba tunda Khairat she is just 17 dole ta wahala,duk da shima ya wahalan kasancewa ya jima be hau online ba dole da ya hau yadunga bud'e duk wani sak'o da aka turo masa.🤣

Toilet yashiga yayi wanka ya tsarkake kanshi sannan ya tara wani ruwan me zafi yazo ya d'auketa kamar jaririya ya kaita toilet d'in yasata a cikin ruwan,k'ank'ameshi tayi tana kuka sabida ruwan azabar shi takeji don har gumin wahalane ya shiga zubo mata. 

Seda ya sauya ruwan so uku yana gasata,ba laifi yanzu ta danji kwari a jikinta, dan fita yayi ya barta tayi wankan tsarkin da kanta,koda tagama ta d'aura tawul sekuma takasa fita sabida  kunya, ci gaba tayi da tsayuwa a toilet d'in,shine dayaji shurun tayi yawa ya shiga dan ganin ko Lafiya? a tsaye yasameta ta rufe ido alamar kunya,hannu yasa ya d'aukota cak yakai kan gado Wanda tuni ya sauya bed sheets d'in kai.

Kwantar da ita yayi sannan yaja bargo ya rufeta ba jimawa bacci ya d'auketa,shiko sam bayajin baccin sabida farincikin daya tsinci kanshi aciki a dalilin Khairat d'in,Wanda yajima rabonshi dayaji irinshi,mik'ewa yayi ya d'auro alwala yafara nafila yana neman zab'in Allah agame da Khairat d'in fad'i yake. 

"Ya Allah, kaine Allah me sauwara al-amura,kaine kayi zuciya kasa so a cikinta,kuma kaine me saukarwa bawanka k'addara me kyau da Mara kyau domin gwada k'arfin imaninsa,kaine ka jarabceni da son Fatima,a k'arshe kabani Khairat a matsayin mata,Allah kafini sanin dalilin dayasa kai hakan a gareni,ya Allah na rok'eka da sunayanka kyawawa,idan Khairat ce mafi alkha'iri agareni ya Allah ka jabceni da sonta kamar yadda naso Fatima,idan kuma akwai wata mafi alkha'iri a gareni Allah ka had'ani da ita, kakuma bani damar kwatantawa Khairat adalci". 

Seda ya d'au lokaci me tsayi yana addu'oi sannan ya shafa yaje ya kwanta a bayanta cikin farinciki shima baccin ya d'aukeshi,basu tashiba seda asuba koda sukayi sallar baccin suka koma.

Itama Yasmeen koda ta farka bata ga Khairat ba bata damuba, sabida ta Saba ko a gida insuka kwanta da Ummanta cikin dare sede ta farka bata ganta ba dan haka wannan ma bedametaba, baccinta taci gaba dayi cikin kwanciyar hankali.

Ina Fatima ne?

Fatima tunda Khairat ta shaida mata Hydar yayi tafiya ba k'aramin tausaya mata tayiba, don haka kullum seta yimata addu'ar Allah ya dawo dashi gida gareta, kuma kullum setayi addu'ar Allah yasa Hydar yaso Khairat d'in don itade yanzu ba abinda takeso sama da kamal d'inta dan yakai ta soshi sabida tsantsar kulawar da yake bata.

Yauma kwace take ajikin kamal yana wasa da gashin kanta,tayi lamo kamar mage a jikinshi.
    D'agota yayi ya rungume Yace. 

"Baby lafiya yau kuwa? naga duk kinyi sanyi meke faruwane? fad'amin".

Cike da shagwab'a Fatima ta soma magana.

"Wlh nima bansan meke damuna ba nide kawai tashi nayi naji banajin k'warin jikina kuma Allah jikina ciwo yakemin".

"Oh my God Baby meyasa baki fad'amin ba?ay ba'a b'oye ciwo maza kitashi mutafi asibiti, lafiyarki nada matuk'ar amfani agareni dan haka tashi mutafi". 

Seda yadunga rarrashi akan ta yarda suje asibitin, dan Fatima shagwab'abb'iyace tak'arshe, shi ya taimaka mata suka tafi asibitin.

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*slowly but surely*


*page 37-38*


Koda sukaje asibiti gwajin farko aka basu albishir d'in shigar ciki na wata guda,wayyo,zokuga murna gurin Kamal,itako Fatima tsugunar da kai tayi alamar kunya.

Tun a asibitin yake kiran y'an uwa yana fad'amusu,harda su Abba seda ya fad'a musu se fatan Allah ya inganta suke musu.

Koda suka dawo gida tattali da kulawa ba irin wanda kamal beyimata ji yake kamar yadawo da cikin jikinshi ita ta huta.


Rayuwa taci gaba da tafiya inda b'angarorin biyu kowa da irin yadda ta zo masa.

Khairat ce tayi zancan komawar Yasmeen gida tunda Hydar ya dawo, amman fafur Hydar yak'i sabida d'an zaman da tayi dasu yasa ya shak'u da yarinyar duk da ba wata jituwa bace tsakaninshi da ita.

Har kaduna yazo gurin su Abba akan yana so subar masa Yasmeen yaci gaba da ruk'onta duk cikinsu ba wanda ya hana fatan alkha'iri sukayi,da Khairat ta samu labari tafi kowa farinciki.

Daze koma Abuja dasu haisam yaso tafiya dan kar Yasmeen ta zauna ita kad'ai ba dad'i,hajiyarsa sam tak'i yarda yatafi dasu duka tace sede yaje da Iman yabar mata megidanta.

Haka yatafi da Iman badan yasoba sedan umarnin mahaifiyarsane.
Yasmeen tunda Iman tazo rashin jinsu yak'aru,gashi Khairat bata da ikon hanasu yanzu ze rufeta da fad'a.


A b'angaran zaman takewarsu kuma ba Laifi dede gwargwado yana kwatanta adalci agareta ranar da y'an rashin mutuncin suke yayimata son ranshi taci kukanta ta k'oshi.


Haka harkokin siyasar sa yana tafiya da Khairat duk inda buk'atar hakan ta taso,hakan ba k'aramin faranta ranta yake ba musammam idan aka nuno ta a tv tana jawabi ay jitake kanta nak'ara fashewa dan dad'i.


Akwana atashi bawuya agurin Allah

Yau Fatima ta tashi da ciwon nak'uda,wayyo Allah zokuga Kamal komawa yayi kamar wani mahaukaci dan gigita,ko da sukaje asibiti dasu Umma Kasa zama yayi burinshi yaganta, suna nan zaman jira har Allah ya sauketa Lfy inda tasamu namiji,fari tas dashi kamar Khairat ce tai kakinsa sabida kamarsa d'aya da kamal shikuma kamarsu d'aya da Khairat.

Murna da farincikin dasukayi bata misaltuwa,seda suka dawo gida sannan Fatima takira Khairat a waya ta sanar mata,wani ihu Khairat tayi don murna tanata tsalle,cewa take. 

"Wayyo Sis nasan kinsha wuya Allah ya rayamana Babyn,dawa Babyn yake kama? ke ko Yaya?".

"Wlh Sis inkikaga yaron zaki d'auka ke kika haifeshi kamarshi d'aya da babansa".

"Wow Sis Don Allah kituromin hotonsa a whatsapp yanzu kinji".

"to jeki online yanzu zanturo miki".


Koda ta tura mata hoton Khairat kamar tai tsuntsu taje kaduna tadunga ji sabida tunda tayi aure Hydar bekaitaba sede shi yaje, su Yasmeen ko makaranta Ta b'oyesu kosu be zuwa dasu.

Da gudunta ta nufi d'akin Hydar d'in don ta sanar dashi Fatima ta haihu a kwance tasameshi amman ba bacci yakeba,cike da murna tace.

"Your highness Sister Fatima ta haihu yau,tasamu Baby Boy yanzu takirani take fad'amin,kaga hoton Babyn ma"ta matsa kusa dashi tana nuna masa.

Wani bak'in ciki ne yataso masa amman yayi k'ok'arin dannewa,ba abinda yafi bashi mamaki irin kamannin da yaron yake da Khairat,abun ba k'aramin dad'i yamasa ba jiyayi wata soyayyar Khairat nashiga zuciyarsa Mara misali sanadin kamar da takeyi da yaron Fatima.


Khairat nanan zaune se ji tayi yarungumota jikinshi yarad'a mata magana a kunne.

"Gaskiya wannan ay wayone suka mana,su harsun haihu mu ba labari kuma noma iya noma inayi ninasani"ya fad'i yana shinshina wuyanta.

Maganar kunya Ta bata dan haka tafara k'ok'arin gudu da sauri yasake riketa da kyau yace.

"Ina zaki? lallema yarinyar nan,wato ke ko damuwa ma bakiyi ba to Bari kigani dagewa zanyi nima ko Allah yasa nanda wasu watanni taran nima azomin barka".

Daganan yashiga kissing d'inta ta ko ina.

 nide Surbajo cewa nayi Allah yabada masu amfani Hydar. 


Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
   *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*If you will carry on the way*
*guided by human,you will find a HOPELESS END*
*But if you will carry on the way guided by Allah, you will find an ENDLESS HOPE.*


*pure moment of life writers (p.m.l)*


*page 35-36*



Be direta a ko ina ba se kan lafiyayyan gadon shi,dawowa yayi ya kulle k'ofar sannan ya k'arasa inda take dan tuni ta sakko a gadon,ruk'ota yayi tana kwacewa dan haka k'arfi yasa ya d'auketa cak ya kashe wutar d'akin ya direta akan gado shima yabi bayanta. 

Wasa yafara yi da jikinnata wanda Khairat se tureshi takeyi,sannu a hankali yasamu nasarar kai bakinshi kan breast d'inta 🙄ay tuni Khairat ta natsu Dan dad'i,sabida dad'in da takeji har k'ara tura mishi su bakinshi takeyi tana wani irin nishi mai tada hankali, kai abinde very romantic.

Hydar tunda ya cafki breast d'inta jiyayi kamar ya samu sweet dan laushinsu ba k'aramin d'aga mishi hankali sukeba,cikin salo da kwarewa ya rabata da rigar jikinta batare da ta saniba,hankalinta be dawoba seda me afkuwa takusa afkuwa,sannan tashiga bashi hak'uri da rok'onshi akan ya kyaleta,amman ina Hydar fa ya kurmance baya jinta kwata kwata,gab da ze shigeta da kyar bakinshi ya bud'e yayi addu'ar saduwa da iyali,sannan ya cilla kwallo a raga. 

Duka,cizo,yakushi,turewa,ba irin wanda Khairat bata yimasa ba  akan ya kyaleta domin ji tayi kamar mutuwa zatayi sabida azaba,ihu tasa mishi da sauri ya d'ora bakinshi akan nata yaci gaba da gashi,tun hawaye na zuba a idonta har suka k'afe sede ware ido kawai take, Hydar ko jinshi yake a wata duniya ta dabam, tabbas yayi aure amman be tab'a shiga irin wannan yanayinba,don Khairat takai mace inde a wannan fanninne.

Be saurara Mataba sedan gamsuwar kanshi,sanda ya d'agata ko motsi bata iya yi sede ido hawaye na zubo mata,tausayintane yakamashi matuk'a,kuma yasan be kyautaba tunda Khairat she is just 17 dole ta wahala,duk da shima ya wahalan kasancewa ya jima be hau online ba dole da ya hau yadunga bud'e duk wani sak'o da aka turo masa.🤣

Toilet yashiga yayi wanka ya tsarkake kanshi sannan ya tara wani ruwan me zafi yazo ya d'auketa kamar jaririya ya kaita toilet d'in yasata a cikin ruwan,k'ank'ameshi tayi tana kuka sabida ruwan azabar shi takeji don har gumin wahalane ya shiga zubo mata. 

Seda ya sauya ruwan so uku yana gasata,ba laifi yanzu ta danji kwari a jikinta, dan fita yayi ya barta tayi wankan tsarkin da kanta,koda tagama ta d'aura tawul sekuma takasa fita sabida  kunya, ci gaba tayi da tsayuwa a toilet d'in,shine dayaji shurun tayi yawa ya shiga dan ganin ko Lafiya? a tsaye yasameta ta rufe ido alamar kunya,hannu yasa ya d'aukota cak yakai kan gado Wanda tuni ya sauya bed sheets d'in kai.

Kwantar da ita yayi sannan yaja bargo ya rufeta ba jimawa bacci ya d'auketa,shiko sam bayajin baccin sabida farincikin daya tsinci kanshi aciki a dalilin Khairat d'in,Wanda yajima rabonshi dayaji irinshi,mik'ewa yayi ya d'auro alwala yafara nafila yana neman zab'in Allah agame da Khairat d'in fad'i yake. 

"Ya Allah, kaine Allah me sauwara al-amura,kaine kayi zuciya kasa so a cikinta,kuma kaine me saukarwa bawanka k'addara me kyau da Mara kyau domin gwada k'arfin imaninsa,kaine ka jarabceni da son Fatima,a k'arshe kabani Khairat a matsayin mata,Allah kafini sanin dalilin dayasa kai hakan a gareni,ya Allah na rok'eka da sunayanka kyawawa,idan Khairat ce mafi alkha'iri agareni ya Allah ka jabceni da sonta kamar yadda naso Fatima,idan kuma akwai wata mafi alkha'iri a gareni Allah ka had'ani da ita, kakuma bani damar kwatantawa Khairat adalci". 

Seda ya d'au lokaci me tsayi yana addu'oi sannan ya shafa yaje ya kwanta a bayanta cikin farinciki shima baccin ya d'aukeshi,basu tashiba seda asuba koda sukayi sallar baccin suka koma.

Itama Yasmeen koda ta farka bata ga Khairat ba bata damuba, sabida ta Saba ko a gida insuka kwanta da Ummanta cikin dare sede ta farka bata ganta ba dan haka wannan ma bedametaba, baccinta taci gaba dayi cikin kwanciyar hankali.

Ina Fatima ne?

Fatima tunda Khairat ta shaida mata Hydar yayi tafiya ba k'aramin tausaya mata tayiba, don haka kullum seta yimata addu'ar Allah ya dawo dashi gida gareta, kuma kullum setayi addu'ar Allah yasa Hydar yaso Khairat d'in don itade yanzu ba abinda takeso sama da kamal d'inta dan yakai ta soshi sabida tsantsar kulawar da yake bata.

Yauma kwace take ajikin kamal yana wasa da gashin kanta,tayi lamo kamar mage a jikinshi.
    D'agota yayi ya rungume Yace. 

"Baby lafiya yau kuwa? naga duk kinyi sanyi meke faruwane? fad'amin".

Cike da shagwab'a Fatima ta soma magana.

"Wlh nima bansan meke damuna ba nide kawai tashi nayi naji banajin k'warin jikina kuma Allah jikina ciwo yakemin".

"Oh my God Baby meyasa baki fad'amin ba?ay ba'a b'oye ciwo maza kitashi mutafi asibiti, lafiyarki nada matuk'ar amfani agareni dan haka tashi mutafi". 

Seda yadunga rarrashi akan ta yarda suje asibitin, dan Fatima shagwab'abb'iyace tak'arshe, shi ya taimaka mata suka tafi asibitin.

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
   *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 

*Don't only be close with someone who*
*makes you happy.Be close with someone*
*who can't be happy without you.it*
*makes a lot of difference in life.*


*page 39-40*



Kullum Khairat jira take Hydar yace ta shirya sutafi suna gashi se matsowa yakeyi Amman shuru ko zancan bayayi,shiyasa ta yanke shawarar ta sameshi yau taji me yake nufine. 

Se bayan la'asar yadawo daga gurin ayki,Iman ce taje da gudu ta rungumeshi tana mishi sannu da zuwa, itako Yasmeen ko kallo be ishetaba, hankalinta nakan cartoon,Khairat tazo tarar shi itama sanye take cikin wasu had'ad'd'un riga da siket na kanti,siket d'in three quarter ne kayan sun amsheta kamar wata y'ar india.

Cikin salon d'aukar hankali tazo ta rungumeshi itama,tana mishi sannu da zuwa,shima rungumeta yayi yamata kiss a kumatu Yace. 

"Wow Baby na kinyi kyau sosai gaskiya,kuma duk ni akayiwa wannan Kwalliyar gaskiya nagode,sauranki abu d'aya".

"Menene shi wannan abu d'ayan?".

"Ki haifamin Baby Girl cute like you"ya ja hancinta. 

Dariya tayi ta b'oye fuskarta a jikinshi,a haka yana rungume da ita  suka haura sama domin ta taimakamasa ya kintsa,ruwan wanka ta had'a mishi sannan ta taimaka masa yayi wankan,ita tashiryashi da kanta sannan ta tsaidashi a gaban mirror tace.

"Haba your highness, kalli yadda Kake da kyaufa, ay badani yakamata little princess tayi kama ba,dakai yadace dan kafini kyau nesa ba kusaba"ta fad'i gami da kwantar da kanta  a kan kafad'arshi. 

Zagayo da ita yayi yana murmushi yace.

"Dake nakeso tayi kama sabida inaso na had'ata aure da Babyn da Fatima ta haifa kinga sesu ta haifomin jikoki masu kama da princess d'ita".

Wani sanyi ne ya ratsa zuciyar Khairat so da k'aunar mijinnata suka k'ara kamata,Shi kanshi ya fahimci taji dad'in kalamannasa. 

K'asa suka sakko tayi saving d'inshi,ita tadunga bashi abaki shima yana bata har suka gama cin abincin suko dama su Yasmeen sun jima dacin abincin tun k'arfe d'aya na rana ita Khairat bata cine seta jirashi yadawo suci tare. 

Falon sama suka koma don su Yasmeen ne ana k'asan suna kallo,suma kallon sukeyi yana zaune akan kujera itakuma Khairat tayi filo da cinyarshi.

Cikin shagwab'a da kissa ta fara magana kamar me shirin kuka.

"Your highness don Allah se yaushe zamuje kaduna sunan Fatima? yaufa kwana biyar kenan da haihuwar banji kasa mana ranar tafiyaba".

"Au wai dama kina lissafa kanki acikin jerin masu zuwa sunan? dank'ari to inma kinsa ranki a zuwa ki cire dan ba inda zaki".

A hargitse ta mik'e daga jikinshi tana binsa da kallon tuhuma tace.

"Bangane abinda kake K'ok'arin sanar daniba,nufinka Fatima ta haihu amman bazanje sunaba bayan kasan tunda mukayi aure ko ganin gida baka tab'a barina najeba ana neman shekara guda kenan, Allah inma wasa kake kadaina".

Murmushi yayi yace.

"Inde nine mijinki kuma na isa dake wlh bazakije Sunan ba".

"Kafito fili kawai kacemin har yanzu kanasonta shiyasa kishin ta haihu a gidan wani baze barka kabarni naje sunanba".

A fusace ya kalleta yace.

"Ya kamata kisan irin kalaman dazaki fad'amin,kibar ganin nabaki dama wlh hakan baze hana inkika b'atamin naci mutuncinki ba,naji kishinta nake laifine dankayi kishin abinda aka rabaka dashi bacin ansan shine rayuwarka?bari kiji in fad'amiki wlh har abada a zuciyata alfarmar Fatima kike ci baya ga haka bawani dalili dazesa nazauna dake dahar kika samu bakin fad'amin magana,suna nace bazakiba kiyi duk abinda kikaga dama".

Yana gama fad'ansa ya wuce d'akinshi yabarta agurin.

Kuka Khairat takeyi na bak'in ciki da d'umbin danasani, wannan wacce irin rayuwace ba dama sud'anyi rigima se yayi mata gorin ta rabashi da masoyiyarsa,ita da tana da halin goge abinda ta aykata da tayi,ya kamata yanzu ace ya yarda da k'addara Fatima ba matarsa bace itace matarshi bedace yadunga tuno abinda ya wuceba.

D'akinta ta nufa tana cigaba da kukanta ita bawai hanata zuwa sunan bane yasata kuka ba,maganganun daya fad'amata sune suke k'ona mata rai,itace ke masa girki,ta tsabtace masa gida, ta biyamasa buk'ata aduk lokacin daya nemeta ko tanaso ko bataso tana jure buk'atunshi,itace duniya tasani a mazaunin matarsa, amman har yanzu bata kai darajar Fatima a gurinshiba  lalle akwai sauran ayki a gurinta,kukanta taci gaba da rerawa gwanin ban tausayi. 


A nashi b'angaren shima ranshi a b'ace yake,meyasa Khairat zata fad'amasa bak'ar magana irin haka?,shi yadad'e da cire Fatima a ranshi amman shine dan yace bazata suna ba Ta alak'anta hakan da son da yakewa Fatima ada,tabbas yasan maganganun daya fad'amata basu daceba amman ay ita taja ya fad'amatan . 

Alwala yayi ya wuce masallaci domin yin sallar magrib.

Itama tashi tayi, taje tayi alwala tayi sallah sannan tanufi kitchen domin girka abincin dare,bata d'auki wani lokaci me tsayiba tagama girkin ta jera akan dinning,ta koma kitchen ta gyara duk abinda ta b'ata sannan ta wuce d'akinta tayi wanka tayi sallah sannan tayi kwalliya cikin wasu had'add'un kaya acikin irin tsarabar daya yomata daga k'asar Singapore.

D'akinshi ta nufa tayi sallama, yana zaune yana kallon ball,ya amsa mata sallamar,jiki a sanyaye ta shiga d'akin,numfashin Hydar ne yashiga seasing dan Khairat aljanace gurin iya tsara ado, binta kawai yayi da ido har tasamu can nesa dashi tazauna.

Hak'uri ta bashi sannan tace tagama girki inzeci yanzu ya sakko suci.

Ranshine yay sanyi yana d'aya daga cikin dabiunta wanda suke burgeshi shine saurin bada hak'uri koda kuwa ita akayiwa laifin,mik'ewa yayi ya k'arasa inda take ya rungumota jikinshi,ay kamar jira take tasamishi kuka,rarrashinta yashiga yi yana bubbuga bayanta da kyar tayi shuru, janta yayi zuwa kan gadonshi ya zauna sannan ya d'orata akan cinyarshi yace.

"Baby me yasa kike kuka ne haka?,na yafemiki amman ko nan gaba karki sake furtamin kwatankwacin wannan maganar kinji ko".

Kanta ta d'aga alamar amsawa. 

K'ara rungumota yayi yace.

 "Shine kikayi kuka kika b'atamin wannan tsadajjiyar kwalliyar ko? to bazan yardaba, gaskiya sekin sake yimin wata amman kamin kiyimin watan bari na k'arasa lalata wannan d'in".


Da gudu ta Mik'e zata bar d'akin dan ta fahimci abinda yake nufi wanda inta biye mishi yanzu cikin darema ba saurara mata zeyiba, gwanda taji dana daren dan yanzu yamaida ita kwad'uwa ko yaushe bata da ayki sena wanka.

Da gudunta Allah yabata sa'a tafice daga d'akin, shima biyota yayi da gudun,nanfa sukai ta tsere ganin inde yakamata seyayi abinda yace shiyasa ta gudu falon K'asa gurin su Yasmeen tayi zamanta acikinsu,koda yak'araso yaga wayon datayi mishi alama yay mata da hannu wato, "zamu hadene anjima",itako dariya tayi mishi.


Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Sometimes I forget 2 say hi, sometimes I forget to reply, sometimes my msg doesn reach u, but it doesn"t mean I forget u. I"m just giving u time to Miss me*

*page 41-42*

Haka Khairat tanaji tana gani akayi sunan Fatima batajeba,ranar sunan Hydar yasha daru shide toshe kunnenshi yayi.

Kamal yama Fatima bazata domin yaronde sunan Hydar ya amsa,ana kiranshi da Arif wannan kara da yamata ba k'aramin farinciki tayiba, dan tagaza b'oyewa. 

Jin sunan da aka sawa yaron Fatima Hydar ba k'aramin mamaki yayiba kuma tabbas yaji dad'i ba kad'anba haka itama Khairat ta nuna jin dad'inta. 

Seda Fatima tayi arba'in sannan Hydar yad'ebesu sukayo kaduna,murna gurin Khairat da Fatima ba'a magana haka dangi kowa murnar ganinta yake.

Sunje gidajen dangi ziyara sunraba abin arziki satinsu d'aya suka dawo Abuja cike da sa albarka iyaye.

Yau Khairat tun safe take bacci tak'i tashi Hydar yayi yayi ya tasheta amman ina baccinta take abin har tsoro ya dunga bashi dan yasan bata bacci haka,dakyar yasamu ta tashi shima kuka tasamishi akan meyasa yatasheta.

Da kyar yasamu tayi wanka abinci ko takeway yasiyo musu suka ci shida su Yasmeen dan ita fafur tak'i cin abincin sede kwanciya.

Hydar hankalinshine yatashi don zuwa yanzu harda zazzab'i ajikinta,waya ya d'auka yakira likitanshi bejimaba yazo, Hydar ne yamasa bayanin abinda ke faruwa dan ita bacci take.

Fitsarinta likitan ya buk'ata dole Hydar ya d'auketa zuwa toilet yasa tai fitsarin a wata roba da likitan yabasu,dawowa yayi ya kawowa likitan dan ita suna fitowa daga toilet d'in gado tayi hayewarta taci gaba da baccinta.

Gwajin farko da likitan yayi yamishi albishir da Khairat na d'auke da ciki, na tsawon wata biyu,murnar da Hydar yayi bata fad'uwa danshi mutumne meson haihuwa har kyautar mota yayiwa likitan sannan sukayi sallama yatafi.

Da gudu yakoma d'akin da Khairat take yana zuwa d'agata yayi gabad'aya yafara taka rawa da ita har da y'ar wak'arshi, farkawa tayi taga yana chashewa da ita yana d'ibar shoki da kyar yadireta,tambayarshi tashiga yi akan abinda ke faruwa. 

"Princess my little princess tazo nanda y'an wasu watanni zamu ganta,Baby cikine dake".

Da sauri ta kalleshi dan bata gasgata abinda kunnenta yajiba,result ya nuna mata ayko ba kunya itama tashiga murna dan Tunda taga Arif d'an gidan Fatima taji tana matuk'ar son itama ta haihu don yaron kyakkyawane bame cewa d'an Fatima ne.

Tunda ga wannan rana Hydar ya d'auko mata me ayki duk da sunsha daru kamin ta yarda,ko tsinke be amince ta d'aga ba inyana gurin ayki hankalinshi nakanta duk abinda takeso shi take samu, Fatima ma ta tayata murna data sanar da ita.

Kwanci tashi ba wuya agurin Allah.

Yau ga Khairat a gadon nak'uda kuka take sosai dan kwana tayi tana abu d'aya Hydar shima a tsorace yake yana tsaron kar itama ta mutu kamar matarshi maryam addu'a yinta yake don gaba d'aya ya rud'e, Khairat tun Tana k'ok'artawa har k'arfinta yak'are wanda hakanne ya tilastawa Hydar sa hannu a takardar yimata cs. 

Anyi aykin cikin nasara inda aka ciromata Baby girl kyakkyawa me kama da ita don yarinyar harta fi Khairat d'in kyau sosai,ana cirota tafara neman abinci hannunta a bakinta tana tsotsa.

Koda aka kawowa Hydar princess d'inshi har hawaye yayi na farinciki sabida kyautar da Allah yay masa,murnarsa gaza b'oyuwa tayi.

D'akin kwantarwa aka maida Khairat sanda ta farko Babynta tafara tambaya da sauri Hydar ya mik'a mata ita kusa da ita,wani sanyine ya ziyarci zuciyarta kissing d'in babyn take Ta koina.

Mutanan kaduna ayari guda sukazo dubata harda Fatima,satinta biyu a Asibitin sannan aka sallameta dan tun wancan satin aka sallameta Hydar ya hana su tafi dan yafiso tak'ara kwari tukuna.

Taron suna na gani na fad'a akayi inda ranar suna yarinya ta amsa sunan Fatima suna kiranta da Arfat,fad'in irin bidirin da akayi aranar b'ata lokacine, ranar naira tayi kuka dan Hydar tamkar ba'a tab'a yimasa haihuwa ba  haka ya nuna.

Anci ansha anyi danasha taro yatashi Lafiya Fatima har kukan dad'i tayi dajin sunanta akasawa Babyn sosai ta dunga yimusu godiya,da zasu koma direba Hydar yabasu yamaidasu bayan yacikasu da abin arziki.

Tsohuwa aka d'aukowa Khairat me kulawa da ita, Hydar ko bashi da ayki sena renon Princess d'inshi son dayayiwa Fatima shine ya shafi takwarar tata, bashida lokacin kowa senata Khairat har complain takeyi danko gurin bacci ajikinshi take kwana.

Watan Arfat biyar amman ta iya zama sosai kyanta se k'ara fitowa yake,sede wani ikon Allah yanzu sam bata kama da Khairat sede ta jini, gabad'aya kammaninta yanzu sun koma na Yasmeen kamar antsaga kara,anata b'angaran Yasmeen tanason Arfat dan har goyata takeyi,wannan kama da Arfat takeyi da Yasmeen shi yafara canjawa Yasmeen matsayi a zuciyar Hydar.

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 

*I don’t regret the things I have done and the things I didn’t do*
*For somewhere along the way I must have done something right coz I ended up with a friend like you my fans,love you all where ever you are, you are deep inside my heart 😍😍😍*


*page 43-44*


Tun daga wannan lokaci Hydar yakasa gane kansa,kullum bashida ayki sena tunanin Yasmeen yarasa dalili gaba d'aya yabi ya susuce yafita hayyacinshi. 

Sosai Khairat taga canji daga megidannata wanda tasan da ba haka yakeba, koda ta tambayeshi meke damunshi, murmushi kawai yamata yace shima besaniba amman ta tayashi da addu'a.

Khairat bata da zab'in daya wuce ta tayashi da addu'ar kamar yadda ya buk'ata. 


*Bayan shekara bakwai.*


Al-amura sun Faru da dama aciki harda komawar Fatima da Khairat makaranta inda a halin yanzu sungama degree d'insu Master's sukeyi yanzu.

Hydar yabiya musu makkah Fatima da Khairat d'in harda kamal sunje har sun dawo.

Rayuwa taci gaba da tafiya inda dukansu sun sake haihuwa duka mata suka haifa,inda y'ar gidan Fatima akasa mata Khairat suna kiranta meemee,itakuma Khairat sunan mahaifiyar Hydar akasa suna kiranta meema.

Yasmeen da Iman yanzu sunkai matakin ss2 a makaranta, shak'uwace me k'arfi a tsakaninsu bata wasaba. 

Hydar kuwa so da k'aunar Yasmeen yanzu sungama kamashi dan beda kwanciyar hankali ko kad'an yaso yacireta aranshi amman abun ya gagara dan yasan duk ranar da zancan ya fito akwai tashin hankali bad'an kad'anba amman ya barwa Allah zab'i


Wata budurwa na hango wacce shekarunta basu wuce  16 ba sanye cikin wasu riga da wando farare, wandon and'an yagashi daga dede gwuiwa wato crazy rigar body hug ce itama fara se wata bak'ar boy friend jacket data d'ora asaman kayan takalmin k'afarta dogone irin me igiyoyinnan shima bak'i se farin gyale data nad'a akanta ta rataya bak'ar jaka fuskarta sanye cikin wani k'aton glass irin me rufe rabin fuska,kai me karatu duk yadda zan fasaltamaka kyau da had'uwar budurwarnan bazan fad'a maka daidai ba sede abu guda zan iya cewa, k'arshece gurin had'uwa,ba kowa bace wannan budurwa face *Yasmeen.*


Sakkowa take daga step cikin tafiyarta me d'aukar hankali har ta k'araso falon gidan, jikin Khairat ta nufa ta kwanta wacce ke zaune ita da hydar suna tattaunawa game da al-amuran siyasarsa dan tenure d'inshi tak'are har yasake maimaitawa.

Tunda Yasmeen tashigo falon gaba d'aya Hydar yay loosing control, hankalinshi nakanta tsawon wannan shekaru da sonta da k'aunarta yake kwana yake tashi, ya jima da amincewa zuciyarshi tabbas son Yasmeen yakeyi,muryartace ta dawo dashi daga tunanin daya tafi.

"Aunty zamuje shan ice cream nida Iman kuma we don't have enough money so please abamu don Allah",ta fad'a cike da shagwab'a dan ita koda wa zatayi magana a shagwab'e takeyi ya zama nature d'inta. 

"Au yau kuma ni zaki tambaya? ki tambayi daddyn ku mana gashinan yana jinki danni ko sisi bazan bakuba, ko jiya about 50k kuka amsa a hannuna zakuyi  ankwan k'awarku to yaude kam bazan bayarba".

"Tunda bazaki bamuba shikenan munfasa zuwan"Yasmeen ta fad'i ranta a b'ace ta mik'e zata wuce dan ita in akwai abinda ta tsana shine ace tayiwa Hydar magana gaisuwace kawai take had'ata dashi itama bata wuce ina kwana,daga haka bata k'arawa. 

Wannan hali na Yasmeen shi yake sawa Hydar yarasa taya ze sanar da ita abinda ke damunsa aransa,yarasa gane me yay mata data tsaneshi haka dan tabbas tsanace tunda shi kad'ai takewa hakan. 

"Au Yasmeen daki tambayi daddy gwanda kifasa zuwa duk wannan wankan sikarin dakika sha?".

Ko kallonta batayiba taci gaba da tafiyarta, cikin in ina Hydar yace.

"Yasmeen!!!"

Cak ta tsaya a inda take don jin sunanta a bakin wanda be tab'a furtawa ba,kuma batajin akwai wani mahaluki daya kaishi iya furta sunan.

Shima kanshi yayi mamakin yadda ya iya kiran sunan nata kai tsaye haka, danshi har tsoronta ma yakeji, daurewa yayi yaci gaba da cewa.

"Zo muje na siyamuku ice cream d'in kar kiyi Kwalliyar a banza, kyale Auntyn ki so take takashemiki kasuwa don taga kinyi kyau, kyaleta kizo muje dama nima fita zanyi".

Ba Khairat da Yasmeen ba shi kanshi mamakin kansa yakeyi,don magana makwatanciyar wannan bata tab'a had'ashi da ita ba,itako Khairat farin ciki ne yakamata yau Hydar ya nuna kulawarsa ga k'anwarta dan sam batajin dad'in rashin kula Yasmeen dayakeyi dan haka yanzu murnarta tagaza b'oyuwa shima yagani.

Yasmeen kuwa wani killer smile tasaki,dan yau tayi imani addu'arta ta tsawon shekara takwas tafara amsuwa, seda ta dedeta natsuwarta sannan ta juyo fuska a had'e tace.

"Ni nafasa zuwa kabarshi kawai dama kuma Iman ma bata shiryaba"ta fad'i cikin salon datasan dole ta d'auki hankalinsa.

"Banason irin haka Yasmeen taya da girmansa zece kizo kuje yasaimiki amman sewani abu kikeyi kamar wani sa'anki, banason iskanci kizo kiwuce kutafi kya tahowa da Iman d'in nata,tunda bata shiryaba, haba,yarinya se shegen kafiyar tsiya"Khairat ta fad'i cikin b'acin rai.

Killer smile Yasmeen tasake yi aranta tace,"wow I love that, da kanki kika bani dama gaskiya nagode miki" Amman a fili tafiya tayi da gudu ta rungume Khairat d'in tana dariya tace.

"Wayyo my sweet three in one kiyi hak'uri banason ganin b'acin ranki".

"Bangane three in one ba, mekenan hakan ke nufi?"inji Khairat.
Murmushi Yasmeen tayi sannan tace.

"One kece marik'iyata kinga you are my mum, two ke my blood sister ce me sona, three se ranar da aka kaini gidan mijina zan fad'amiki"da gudu tamik'e ajikinta tayi waje tana dariya. 

Khairat ma dariyar tayi tace.

"Kai yaran zamani ba kunya wai Yasmeen ce ke zancan gidan mijinta Allah yakawomu zamani".

Mik'ewa Hydar Yayi yana sa hularsa yace, "madam keda wannan sister taki se Allah, bansan Wanda yafi wani son wani a cikinkuba" ya fad'i yana dariya.


"Ay gaskiya kam koni bazance ga wanda yafi son waniba a cikinmu, kaje ku tafi karta botsare kasan halinta".

Rakiya taimishi har gurin mota koda driver d'inshi yataso key kawai ya amsa, yace dakanshi zeja motar,tuni Yasmeen ta k'ace a gaban mota,duka Khairat ta kaimata tace.

"Zaki dawo ki samenine nikike cewa gidan mijinki ko?".

Dariya dukansu sukayi Hydar yaja motar suka tafi, Khairat takoma cikin gida zuciyarta cike da farincikin Hydar da Yasmeen yanzu Sun shirya dan batajin dad'in yadda sukewa juna.


Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
 *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 

*Friends are like fishes, You have to sit patiently for a long time To catch a nice one Just like I caught you*
*Better stay nice or I’ll fry you,Maman Gidado*


*page 45-46*


Tafe suke bamecewa kowa komai Yasmeen se chatting take da friends d'inta hankalinta kwance, shiko Hydar rabi hankalinshi na kanta har suka iso wani ostrich inda zasu sayi ice cream d'in.

Yasmeen da zata sakko a motar seda tayi wani juyi wanda ko waye yagani se ya koka,Hydar Kasa motsawa yayi a inda yake seda tayi gyaran murya sannan ya dawo tunaninsa.

Jerawa sukayi suka shige gurin basu jimaba suka fito me makon taga yayi hanyar gida setaga yayi hanyar millonium park da ita, bata damuba har suka k'arasa gurin ice cream dinta kawai take sha,koda suka isa gurin bece su fitaba Illa adjusting d'in seat d'inshi da yayi itama mik'a hannu yayi yamata adjusting d'in kujerar wanda hakan ya tilastawa jikinsu had'uwa da sauri ya d'auke hannunshi. 

jingina yayi da kujerar yana kallon Yasmeen wacce se shan ice cream d'inta takeyi kamar batasan Allah yay ruwanshi agunba,mik'a hannu yayi ya kwace robar ice cream d'in ya rik'e a hannunshi, da sauri ta d'ago tana kallonshi,kwab'e fuska tayi zatayi kuka,tace.

"Haba daddy yazaka kwacemin ice cream inacikin sha ko dama ba ni kasiyamawaba?".

"Naga ice cream d'in yafini muhimmancine shiyasa na amshe domin inason kibani aron hankalinki zamuyi wata magana".

Kallonshi take da idanuwanta masu k'ara sashi fad'awa kogin sonta,tace.

"Daddy I hope ba laifi de naimakaba?"ta fad'i harda wani juya ido.

"Ba laifi kikaminba".ya d'ora da cewa.

"Yasmeen inaso ki fahimceni da kyau karkimin wani kallo na dabam,tunda Allah ya kawoki gidana da zama na fad'a cikin wani yanayi wanda ni kaina tsoronsa nake, na rok'i Allah akan inba alkha'iri bane yacireminshi a raina amman ina kullum kamar k'araminshi ake a zuciyata tsawon shekaru bakwai kenan Yasmeen na kamu da ciwon sonki me tsanani don Allah ki taimakamin".

Wani farincikine ya lullub'e duk wani sassa najikin Yasmeen,harta rasa wacce irin godiya zatayiwa Allah,amman afili zabura tayi tace.

"What!!!,Daddy kana sonafa kace? kamanta yadda muke da Aunty Khairat ne?gaskiya wannan zancan bame yiwuwa bane yakamata kayi tunani ni don Allah karma kasake furta irin wannan maganar,ashe abinda ke ranka kenan yasa kace inzo kasiyamin ice cream?".

Kan Hydar ne yafara d'aukar zafi dama abinda yaguda kenan tun farko shiyasa yak'i bayyanamata,dan yasan bazata aminceba Amman ya ya iya? cigaba yayi da rarrashinta kamar wani yaro yadunga zayyana mata irin son da yake mata,dad'i kamar yakasheta Amman afili se ignoring take.


Daga k'arshe de dataga yana shirin zubda hawayene yasa ta turo baki gaba tace, "to naji kabari zanyi shawara abinda nasamu daga shawarar zansanar dakai".

"Dawa zakiyi shawara Khairat ko Iman?".

"Da zuciyata".

"Don Allah yayin shawarar ki kwatantamin adalci, dakwan soyayya tsawon shekara bakwai it not easy pls".

Bata bashi amsaba haka yagaji ya ja motar suka dawo gida. 

Khairat murna kamar anmata albishir da aljannah don murnar Hydar da Yasmeen Sun shirya.

Ranar dukansu suka had'u gurin cin abinci Yasmeen da Hydar se satar kallon juna sukeyi har aka gama cin abincin kowa ya watse.

Yasmeen d'akin Khairat taje tasameta fitowarta daga wanka kenan tana kwalliya Yasmeen tashigo d'akin, Khairat tayi mamakin zuwan nata adede wannan lokacin dan da zaran anyi magrib basa hawa sama ma bare suzo d'akinta.

Tasowa tayi daga gaban mirror ta koma kan godo ta zauna Yasmeen na k'arasawa kan cinyarta ta kwanta tace.

"Am sorry Aunty nazuwa gurinki yanzu,wlh wata friend d'inace take cikin mawuyacin hali tanemi nataimaka mata da shawara yazatayi, to nikuma kinsan bawani wayo ne daniba shine yasa nace ta Bari intambayar mata Aunty na".

Murmushi Khairat tayi tace.

"Allah sarki, shawarar me take nema? Allah yasa na iya bata".

"Wlh Aunty mijin marik'iyartane kesonta kuma ba k'aramin soba tak'i amincewa amman inkinga yadda yake mata magiya ko ke sekin tausaya masa kuma itama tanasonshi,amman ganin mijin marik'iyartane yasa tak'i amincewa wlh dukansu suna cikin wani hali abin a tausaya musu,dan cewa tayi inde tarasashi to ita da aure har abada shine take neman shawara".

Ajiyar zuciya Khairat tayi sannan ta shafo kan Yasmeen tace.

"Wannan ba abin tada hankaline ba inde akwai fahimta ita da marik'iyartata tanasonta tsakani da Allah inaga bazata damuba dan hakan takasance, duba da cewa bazataso taga yarinyar batayi aureba kamar yadda tayi ikirari,inaga ta amince kawai inde marik'iyar nasonta tsakani da Allah bazata hanaba sede zataji zafi amman ba kamar akawo mata bareba wannan shine kawai".


Murmushi Yasmeen tayi bayan ta kashe recording d'in datasa tad'au muryar Khairat sanda take bata amsa sannan tace.

"Wlh bahaushe yayi gaskiya dayace aykin me shawara baya b'aci,da saura kad'an ta guntulawa kanta,wajan hana zuciyarta abinda takeso, Kai wallahi zama da Manya masu zurfin tunani,masu sowa d'an uwansu abinda suke sowa kansu da dad'i mungode Aunty da shawara kuma insha Allahu zan fad'a mata wannan shawarar,mukwana lfy".ta mik'e da gudu tabar d'akin tana dariya.

Khairat itama dariyar tayi aranta tace,
 "kai Yasmeen wlh akwai hankali bata abu kai tsaye seta nemi shawara Allah de yay mata zab'i da miji nagari".


Yasmeen ko tunda ta koma d'akinsu inbanda dariya ba abinda takeyi, Iman har haushi taji dan ta d'auka ita takewa dariyar akan ba'a je da ita shan ice cream ba. 

WhatsApp Yasmeen tahau tana chatting da k'awayenta cike  da farinciki da annashuwa. 

muje zuwa readers 

Maman Yusuf.
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
        (admin 
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
                   AND 
Cool novel, makeup and kitchen2⃣) 

      WHATSAPP NO:
   +2347039625239

📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Some People Have Nice Eyes, Some Have a Nice Smile & Some of Them Have a Nice Face But Yoy Have All of Them Inclluding a nice Heart.INNAH IBRAHIM KIME.*

*page  47-48*

Washe gari da safe dukansu sukayi breakfast,a tare Hydar se mamakin irin wani kallo da Yasmeen take watso mishi yake, kallone dake nuna tsantsar soyayya. 

Yanason magana da ita Amman ba hali tunda yau weekend ne yana gida kuma tare da Khairat,dan haka fakar idon su yayi ya Kara hannunshi a kunne,Yasmeen na kallonshi alamar tabashi number wayarta.

Ho Yasmeen!!!halinki seke.

Tunda ta fahinceshi ay kawai setayi murmushi ta waiga gurin Khairat tace.

"Aunty don Allah d'an karantomin number na naga kamar kin rik'e, ni wlh ban rik'eba gashi wanine zanturamawa yadameni da tambaya yanzu haka gashi nan online,kuma kinsan number danake whatsApp bada ita nake receiving calls ba".

"Lalle Yasmeen yanzu number nakine baki rik'eba? sannunki da shiririta, niko ko daga bacci kika tasheni zan karantomiki numbar ki danna rik'e"daganan tafara karanto number Hydar yana rubutawa batare da Khairat ta ganeba tana gamawa Yasmeen tace.

"Yeeeeh thanks my sweet three in one,you are perfect that's why you deserve a perfect surprise when the time comes".

Duka Khairat takaimata tace. 

"Niko na k'osa naji wannan sabon sunan nawa na ukun, dannasan dole zeyi dad'i tunda my sweet two in one ce tasaminshi".

Fuska Yasmeen ta b'ata tace.

"Kai Aunty don Allah taya zaki cemin two in one? wlh nima three in one ce a gurinki,ranar dazan sanar dake d'ayan sunan naki kema seki zab'i wanda yadace kisamin, amman gaskiya niba two in one bace a gurinki ba".

Sosai Khairat taji dad'in kalaman Yasmeen,rungumeta tayi tace.

"Wlh Sis bansan irin sonda nake mikiba komai naki burgeni yakeyi wlh, Allah de yahad'aki da miji na gari daze rik'eminke amana".

"Aunty na kenan ay wlh nafi sonki,sabida kinga nide yarinyace ko?to wlh bazan tab'a yarda Inga Daddy yashigo da wata bare a matsayin kishiyar muba, dan in yamiki kishiya ni yayiwa dole mutashi mud'au mataki, shiyasa ma Nafad'i a gabansa dagamu bak'ari inde ya amince to muma mun amince".

"Wlh Sis tunda muke baki tab'a farantamin rai irinna yauba,gaskiya nayarda da soyayyarki gareni tunda har bakyason ayimin kishiya gaskiya nagode".

Hydar zan iya cewa kusan suman zaune yayi dan abinna Yasmeen yafi k'arfin tunanin shi,cikin hikima tana magana dashi amman Khairat bata ganeba,se shid'in data.keyi dashi shine yaganen,dank'ari  lalle akwai bala'i a gidanshi, sede addu'ar Allah ya yayyafa mishi ruwan sanyi. 

gyara murya yayi sannan yace.

"Lalle ma mutanennan wato abin y'ar son kaice?,ina laifinma kuce kun yarda na k'aro wata a wajen bayan ku, Amman seku rik'eni ku kad'ai gaskiya bakuyi adalciba".

Yasmeen turo baki gaba tayi sannan tace.

"wlh muddin bayanmu kana tunanin k'ara wata to wlh kadena danmu aka yika kamar yadda kaima dankai aka yimu, koya kikace Auntyna?"ta waiga tana kallon Khairat wacce ta d'auki zancan Yasmeen a matsayin irin wasan da akeyi tsakanin miji da k'anwar matarsa cike da farinciki tace.

"wannan zance naki gaskiyane my Sister".

"To inde hakane yazama wajibi kudage da nunamin so da k'auna kamar yadda nima nake nuna muku,ma'ana kurik'eni amana inde kukamin haka to Hydar nakune ku kad'ai dan lokaci, yayi da zan shida muku kune zab'ina dana jima ina nema yau gashi kun tabbatarmin da hakan, gaskiya innace banji dad'iba nayi k'arya, nagode sosai wlh Allah yabarmu tare yasa mucinye duk wani k'alubale dazamu fuskanta".

Da sauri Yasmeen tace,"Ameen Ameen".

Oh my God jama'a kuna ina sunmaida Khairat banza.

 A gabanta suna musayar magana amman bata ganeba, Dan k'arshema da gudu taje ta rungume Hydar dan ita zatonta da ita yake wannan dad'ad'an maganganu shima rungumeta yayi ya Kalli Yasmeen yace.

"Wannan shine fatana wata rana"yana nuna mata yadda Khairat ta rungumeshi.

Kunyace ta kama Yasmeen da gudu tabar gurin ita da Iman wacce tun d'azu dariya kawai takeyi.

Khairat ranar wani tattalin Hydar takeyi da bashi kulawa jin yace daga ita ba k'ari, itako dama ba abinda ta tsana irin kishiya, Tunda ko yace baze mataba itako bataga abinda bazata iya yimasa ba don ta faranta masa.

Hydar besamu damar kiran Yasmeen ba seda yafita masallaci, bayan an idar da sallah ya tsaya a garden d'in gidan yakirata a waya,bugu biyu ta d'auka cikin muryarta me kwantar da hankali tace.

"Ran hydara na yadad'e,karkayi mamaki, sanin zaka kira shiyasa na kama suna dannasan kaid'inne".

Murmushi Hydar yayi sannan yace.

"Such amazing My heart,d'azu kin rikitani wlh, wai dagaske kin amince dani to be your husband kode wasa kikemin?".

"Bana wasa da abu me muhimmanci kamarka tunda nace na amince I mean it babu wani wasa aciki".

Nande infad'amuku, suka kwashi soyayarsu me dad'in saurare, dan basu denaba seda aka kira sallar la'asar,yakashe yatafi masallaci.

koda yadawo gida Khairat tacemishi meya zaunar dashi, amsa yabata da wa'azi akeyi a masallacin shine yazauna ji se yanzu aka gama.🤣🤣

Kai Hydar, kai tun kafin kayi mata biyun kafara shirgota.

Muje zuwa readers.

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*The value of life does not depend on the length of time on this Earth but rather on the amount of love given and shared to the people we care about.am really appreciate the way you care about me Safina Sulaiman(Maman sultan)*

*page 49-50*

Soyayya fa tayi k'arfi tsakanin Hydar da Yasmeen kullum cikin nunawa juna kulawa suke koda kuwa a gaban Khairat ne,sun iya takunsu babu ta yadda zata gane.

Su Yasmeen sun gama makarantar su lafiya ita da Iman, se murna sukeyi Hydar kuwa harda party ya shirya musu,anyi taron tayasu murna lfy gami da musu fatan alkha'iri. 

Yau asabar kowa yana gida dayake weekend ne zaune, suke a falo suna kallon casset d'in party da sukayi,Hydar ne yay sallama yashigo daga training ya dawo,da sauri Yasmeen ta mik'e taje taryarsa,suka tsaya a bakin k'ofar,tace.

"Sannu da zuwa me gidan Aunty na dafatan kadawo lfy?".magana take tana juya ido.

"Nadawo lfy Amarya ta, yakike ya Auntynki? dafatan kina kulamin da ita? kinsa itace heart beat d'ina".

Murmushi tayi sannan tace.

"Ka tambayeta kaji kullum ina kulawa da ita sabida sanin muhimmancinta a gurinka dan itama nasan kullum da tunaninka take kwana take tashi, kaide karik'e ta amana kuma ka gaggauta bata mulki na sarauniyar zuciyarka shine zesa tak'ara yadda ita d'in itace heart beat d'in taka".

Khairat ce tak'araso gurinsu tana dariya tace.

"Ikon Allah, wlh shiryawarka da Yasmeen ba k'aramin rana tayimin ba tunda gashi a sanadin hakan kana fallasamin sirrin zuciyarka wanda da baka tab'a fad'aminba, yanzu ne nake sanin matsayina a zuciyarka"dafa Yasmeen tayi sannan taci gaba da cewa.

"Ay wlh kede Sis sede ince Allah ya rabaki da bak'in cikin duniya da lahira Allah ya d'aga darajarki a idon mijin dazaki Aura fiye da duk wata mace afad'in duniya yazamana yana hannunki se yadda kikayi dashi".

Wata shegiyar dariya suka kwashe da ita Hydar da Yasmeen atare suna kallonta itama dariyar takeyi,Yasmeen tace.

"Wai Aunty anya wannan addu'ar batayi tsauri da yawa ba kuwa? kide sassauta dan inason inkin tashi bani sunana na uku agurinki kibani me dad'i amman wannan zazzafar Addu'a haka Aunty, ay seki jamin zagi a idon duniya ace na mallakeshi yazama mijin tace".
Carab Hydar yace.

"Ay ni wlh da za'a kiran mijin kan tacema akan Antynki so zanyi,dan matsayine babba agurina faruwar hakan".

Rungumeshi Khairat tayi sabida jin dad'i,tana jikinshi take ba Yasmeen amsa.

"Addu'a ce me kyau namiki Sis bazaki san amfaninta ba se ranar dakikayi auran, bazakiso ki koma komabaya a gurin mijinki ba dan haka kedai kawai kice ameen".

"Ah to tunda kika ce hakan nasan abune me amfani danhaka ameen ameen Aunty na daddy kai baka tayani cewa ameen d'in ba"ta fad'i tana kallon idonshi.

Murmushi yayi yak'ara rungume Khairat sosai ajikinshi sannan yace.

"Wacce ameen zance anan nida har a Sallah ina fad'awa Allah yabaki Wanda yake sonki kema kuma kike sonshi kuzauna lfy, amman tunda Auntyn kice tayi addu'ar kuma kinsan irinsu addu'ar su na amsuwa nima nace ameen d'in".

Janshi Khairat tayi suka haura sama suka bar Yasmeen da b'acin rai dan ta tsani taga Khairat ta rungumar mata Hydar. 

Tofa kuji k'arfin hali don Allah. 

Soyayya kullum se abunda yayi gaba koda wasa Khairat bata gano bakin zaranba, ita ta d'auki alak'arsu a matsayin wasan miji da k'anwar matarsa,ko shan ice cream yanzu duk Sunday se sunfita shida Yasmeen, wani time d'in suje da Iman wani lokacin da Khairat, ko su tafi da meema da Arfat dayake sun iya takunsu bawanda yaganosu.

Hydar ne yamatsama Yasmeen akan shifa yanaso tabashi dama yatura gidansu neman auranta,hak'uri tadunga bashi akan yad'an k'ara hak'uri ba yanzuba.

To yaude ko shawartarta beyiba da asubar fari ya kama hanyar kaduna shida drivern sa,yafiso ayita tak'are yagaji da b'oyewar dayakeyi shi ba mak'aryaciba Amman duk yagama zama mak'aryaci a gurin Khairat sabida hakan, shiyasa shi yak'osa ayita ta k'are Tunda yasande d'ayan biyu ne ko nasara ko akasin hakan.
Tafe suke shide se addu'a yake akan Allah yabashi nasara.

Yasmeen yau tun safe takejin gabanta nafad'uwa tarasa dalili addu'a kawai tayi akan Allah yasa alkha'irine,a kitchen suka had'u da Khairat gaisheta tayi ta amsa fuskarta d'auke da walwala. 

Yasmeen tace, "Aunty yau ina soulmate d'in naki naga kinsakko da wuri haka?".

Murmushi Khairat tayi sannan tace.
"Wlh yau tun asuba yatafi kaduna shida driver yace ya kwana biyu beje ya gaishesu ba shine yau yatafi gobe ze dawo yace".

Hankalin Yasmeen ne yay mugun tashi tabbas tasan zuwan Hydar kaduna ayau nanufin tayi bankwana da farinciki a rayuwarta, meyasa yatafi be sanar da ita ba?.

Khairat ce ta tab'ota ganin gaba d'aya lokaci guda ta firgice tashiga damuwa,a rud'e ta waigo tana kallon Khairat,tambayarta tayi.

"Lafiya kuwa Yasmeen?meke faruwa haka?daga cewa Hydar yatafi kaduna duk kin tada hankalinki".
K'irk'iro murmushi tayi sannan tace.

"Wlh dama naso nabishine duk lokacin dazeje shine kuma naji yatafi bansaniba shiyasa kikaga nashiga damuwa amman bakomai wlh".

"To kidena damuwa in ze koma wani lokacin sekuje tare kinji my Sis".

Kai ta d'aga mata sannan tafice a kitchen d'in takoma d'akinsu,rasa me zatayi tayi addu'a kawai tashigayi dan tasan halin Ummanta in zancannan yafito zata iya nakasata da duka ita yau yazatayi,?wata zuciyarce tashiga k'arfafa mata guiwa da cewa "ay ba ke kad'aice cikin tashin Hankalin ba Khairat ma tana ciki in har da gaske kina da burin fansa a ranki dole kicire tsaron komai a ranki dan dole sekin daure zuciyarki".

shawara da zuciyarta ta bata itace ta k'ara mata kwarin gwuiwa yazamana memakwan tashiga tashin hankali sema wata natsuwace take shigarta.

Had'a kayanta tayi guri guda tayadda bame ganewa dan tasan zamanta a gidan yakusa zuwa k'arshe data fita ba shiri gwanda ta shirya.

muje zuwa. 

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Never say gud bye 2 sum1 who luvs u.Never say thanx to sum1who really needs u.Never blame a person who really trusts u.Never 4get a person who think u as LIFE,Juwairiyyatu(Anty Arfat)*

*page 51-52*

Hydar ya isa Kaduna lafiya kai tsaye gidan iyayensa yanufa.

Sunyi murna sosai da ganinsa dan ba k'aramin so suke masa ba kasancewarshi shikad'ai Allah yabasu,shiyasa suke tattalinsa, kuma koba dan hakaba Hydar mutumne dayasan daraja da girma na iyayensa dole ko zuciya taso me kyautata mata.

Part d'inshi nagidan yasauka, bayan yayi wanka ya kintsa fitowa yayi yanufi b'angaren iyayennasa, gaishesu yasake yi sannan yace.

"Alhaji dama akwai wata magana data kawoni inaso kufahinceni kunsan bazan tab'a yin abinda yasab'awa addini ba,shiyasa wannan ma inaso ku d'aukeshi a matsayin k'addarata ce tazo a haka".

Natsuwa sukayi suna sauraraonsa dan sun fahimci zancannasa me muhimmancine,cigaba yayi da cewa.

"Bakomai bane dama illah inason Yasmeen k'anwar Khairat kuma inaso kashigemin gaba gurin neman auranta".

"Innalillahi wainna ilaihirrajiun, Hydar kanka d'aya kuwa?,kasan abinda kake furtawa kuwa?,so kake kazama abokin shaid'an wajan tarwatsa zumunci?ina katab'a ganin haka?to wlh tuntuni inma bacci kake ka farka,wannan zancan bame yiwuwa bane",inji Hajiya wacce ke magana cikin fushi.


"Ah Hydar naji duk bayaninka kuma nagamsu dashi tunda nasan a addinancema ba laifi bane,sede Hydar iyayen yaran bazasu aminta subaka aurannanba dan ze tab'a zumuncinsu,kuma in akayi hakan kamar da cutarwa aciki, duba da ganin Khairat itace ta rik'e yarinyar harta girma,bawai nace bazan maka jagora bane aa kod'aya shawarace zanbaka inda hali ka hak'ura da wannan maganar kaji",Alhaji ya fad'a cikin sigar rarrashi. 

Afusace Hajiya ta amshi zancan. 
"Au lalle ma Alhaji koda yake ay duk sunanku maza,amman taya zaka goyawa yaro baya akan abinda kasan badede bane? tonide wlh ba hannuna aciki, dan bazan goyi bayan cin amana ba".tana gama magana tabar gurin tana huci.

Hawayene suka zub'o a fuskar Hydar na rashin kwarin guiwa, Mahaifiyarsa ma bata goyi bayansaba bayajin iyayen Su Yasmeen zasu amince subashi auranta,Alhaji ne ya katse masa tunani tahanyar dafashi yace.

"Haba Aliyu Hydar zakin fama namijin mazaje,karka bani kunya mana, taya akan wannan maganar zaka tada hankalinka?katunafa yak'i kad'auko bedace tundaga farko kanuna ka gazaba, dole seka nuna juriya da jarumta kuma dama su mata haka suke, sekaga abu al-adace kawai amman sesu fifitashi fiye da addini kuma kosu gidan yaran inaga ko za'a samu matsala to daga matanne,kaide kadage da addu'a yanzu katashi kaje da kanka kafara yi musu maganar in yaso yadda kukayi dasu zuwa gobe semuje tare".

Maganganun Alhaji sune suka k'ara masa kwarin guiwa, godiya yayi masa sosai sannan ya fita yanufi gidan iyayansu Khairat.

Da isarsa k'ofar Gidan Abban Khairat yasamu ya fito daga gida zashi masallaci, da sauri yafito a motor ya nufeshi, shima Abban ganin Hydar ya nufoshine yasa ya tsaya fuskarsa d'auke da fara'a.

Hydar tsugunawa  yayi har k'asa yagaisheshi,yana d'aya daga cikin halayansa dayake sawa surukannasa ke sonsa shine girmamasu dayakeyi batare da yayi la'akari da matsayinsaba,ruwan alwala Abban yasa aka kawomishi yayi alwalar suka nufi masallacin tare.

Bayan an idar da sallah kai tsaye cikin gidansa yaja Hydar d'in suka gaisa da Umman Khairat, daganan sit room suka koma suka zauna aka kawo musu abinci Abban tilastawa Hydar yayi suka ci tare, duk kunyar Abban ta gama kama Hydar bayan sungamane Hydar yace yanada maganar data kawoshi,murmushi Abban yayi yace.

"To Hydar ina sauraronka".

Rasa Ta inda ze fara yayi gaba d'aya Abban yamasa kwarjini,amman bashida zab'i dole ya furta,cikin rawar murya yafara maganar. 

"Abba don Allah ku fahimceni wlh k'addarace ta hau kaina bana nufin kawo tarnaki acikin familynku banida yadda zanyine don Allah kugafarceni".

Mamakine yakama Abban to me Hydar yamusu da yake neman gafarar su haka.

"Hydar ka natsu ka sanar dani abinda yake faruwa, ni mahaifinkane zanmaka duk abinda uba yake wa d'ansa, meyasa kake shayin sanar dani damuwarka?ni na maka alk'awari kowacce irice insha Allahu zanyi k'ok'arin taimakamaka, Danhaka kasanar dani ina sauraronka"Abba yayi maganar cikin yanayin k'arfafa guiwa agareshi. 

"Abba Yasmeen nakeso ka auramin idan har da gaske kai ubane agurina, inaso kayimin ranar da uba yakewa d'ansa yayinda d'an yashiga tashin hankali"ya k'arasa maganar yana kuka tamkar anmasa mutuwa.

Tashin hankali ba'a samaka rana.
Abba jiyayi kansa na shawagi a sararin samaniya gaba d'aya kalma ta gudu daga bakinsa gumi se karyo masa yakeyi. 

Hydar zuwa yayi yakama k'afarsa yana kuka yake fad'in.

"Abba naso hak'ura tun kan kuji maganar amman nakasa, wlh Abba inbaka auramin Yasmeen ba zan iya rasa raina, don Allah katausayamin kuma wlh bazan wulak'anta muku y'ay'aba".

Dakyar Abba yasamu abin cewa.

"Hydar ka kwantar da hankalinka bana tunanin zaka wulak'antasu,kawai zumuncinsu ake dubawa,amman ba komai gobe dama munada family meeting,zamu tattauna maganar a gurin kaje ka kwantar da hankalinka Hydar kanada uba tsayayye,idan har inada iko akan Yasmeen inkuma Allah yayi matarkace koda duka dangi basu yardaba ni zan auramaka ita,kuma inda Hali inaso taron dazamuyi gobe da azahar yazamana Khairat da Yasmeen su halarta".

"Insha Allahu zasu halarta Abba nagode Allah yasaka da alkha'iri Allah yak'ara girma",godiya Hydar yakeyi kamar zeyi sujada. 

Abba k'arfafa masa guiwa yayi sosai gamida alk'awari. 

Hydar gidan su Yasmeen yashiga suka gaisa da iyayanta sannan yamusu sallama ya wuce gidan iyayensa.

Maman Yusuf.[5/5, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 📓📓📓📓📓📓📓📓📓
  *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*Earth may stop rotating, Birds may stop flying, Candles may stop melting, Fishes may stop swimming, Heart may stop breathing,But i will never stop Missing you my friend.ESHAT MUSTAPHA insha Allahu your forever start now between you and your Husband,Happy marriage life*


*page 55-56*


Hak'uri Abban Yasmeen ya durk'usa yana ba yayannasa,sauran family ma suka sa baki sannan ya hak'ura aka ci gaba.

Yasmeen se kuka takeyi sabida ta daku a zuciyarta ko fad'i take,"wlh ko kasheni za'ayi sena aureshi". 

Khairat gaba d'aya komawa tayi kamar wata mahaukaciya se zare ido kawai take tana soshe soshe, abin gwanin ban tausayi, duk da bata gama yarda da abinda ake fad'inba. 

Abba ne yaci gaba da magana.

"Yasmeen inaso kitashi kiyimana bayani kinason Hydar ko bakya sonshi? domin shi ya tabbatarmin inbake baze iya rayuwaba shin ko kema hakan take a gurinki?".

Mik'ewa Yasmeen tayi without fear tace.

"Tabbas Abba inason Hydar kuma nima a shirye nake narasa rayuwata matuk'ar ban sameshi a matsayin mijinaba".

Wani kukan kura Khairat tayi ta shak'e Yasmeen kamar wata me aljanu idonta sunfito waje sosai bakinta har kumfa yake tace.

"K'arya kike Yasmeen wlh baki isa kihau shimfid'ata ba,bakiji kunyataba kike furta kinason mijina agabana da kuma iyayanmu?menayimiki haka dakika rasa me zaki sakamin dashi se cin amanata? me nayi miki?Yasmeen me nayimiki?".kuka take sosai tana jijjiga Yasmeen d'in, itako Yasmeen ko ajikinta illah ma kwace jikinta a hannunta datayi sannan tace.

"Ina kiranki da babbar murya dakiyi gaggawar cire kalmarki tacewa naci amanarki,ni banci amanarkiba hasalima abinda nayi ay bakaina farauba,nide abu d'aya nasani shine ni bazan hana zuciyata abinda takesoba akan farincikin wani,kamar yadda Aunty Fatima tayi a k'arshe ta b'ige da ciwon zuciya, niba haka nakeba Hydar mijinki yayimin kuma inasonshi".

jikake tass Fatima ta d'auke Yasmeen da mari tasake k'ara mata cikin kuka ta fara magana.

"How dare you Yasmeen?i said how dare you?!!,karki k'ara jingina wannan maganar da abunda yariga ya wuce,inma Danni zakiyi ni najima da yafewa,ke bama hakaba waye ya baki labarinnan da kike rik'e dashi tsawon wannan lokacin? Tell me who told you our secret"Fatima rik'e take da Yasmeen tana hawayen tausayin Khairat.


Yanke jiki Khairat tayi ta fad'i k'asa sumammiya,dagudu akayo kanta ana mata fifita kan kace me gida yakaure da hayaniya masu kuka nayi, dan basu tab'a fuskantar tashin hankali irin wannan ba, ruwa aka yayyafawa Khairat ta farfad'o ay kamar jira Yasmeen take ta farfad'on tace.

"Wlh Aunty Khairat ba suma ba ko mutuwa zakiyi sena auri mijinki,tunda kema baki tausayawa Aunty Fatima ba kika iya rabata dashi bayan kinsan shine buri da fatanta kamar yadda shima Yaya Hydar d'in Aunty Fatiman ce burin ransa kika rabasu, a sanadin hakan har ciwon zuciya ta kamu dashi kamar zata mutu Amman baki tausaya mata ba, to wlh nima kam banajin zan tausayamiki matuk'ar Yaya Hydar yana Raye kuma nima ina raye sena Aureshi dan tun shekaru bakwai dasuka wuce nake da burin karantar dake illar *cin amana*shiyasa natashi da burin *fansa*banajin akwai wani yanayi dazaki shiga dazesa na janye k'udirina,dan haka ki shirya zama dani a matsayin kishiyarki nanda wasu kwanaki".

Faskaren itace Umman Yasmeen ta d'auko ta jefeta dashi Allah yasota ta kauce,mik'ewa tayi zata bita Umman Khairat ta dakamata tsawa da cewa.

"Ya isheki haka nace,wlh kika sake kika kuma dukanta wlh sena shayar dake mamaki, meye naku na ganin laifinta bayan ga babbar algungumar can da yadace ku daka,ay dama Khairat na fad'amiki akwai ranar k'in dillanci kuma gata Allah yakawomu,wlh inde inada iko akan Yasmeen seta auri Hydar koda kuwa babu wanda ya amince acikinku".

Gaba d'aya kansune ya kulle sunrasa gane inda maganganunsu suka dosa, kamar hakan na nufin akwai sa hannun Khairat game da ciwon zuciyar Fatima kenan.

Abban Khairat ne yadakawa kowa tsawa suka natsu sannan yakai dubansa kan Fatima yace.

"Fatima ki dubi girman Allah ni mahaifinkine kidaure kisanar dani dalilin kamuwarki da ciwon zuciya kiji tsaron Allah ki sanar dani gaskiya".

Cikin kuka Fatima tafara magana dan bata da ikon b'oye mishi tunda ya d'aureta da jiniyoyin jikinta dan Allah ba abin wasa bane. 

"Tabbas Abba Hydar ni yake so kuma nima haka, akwai soyayya da shak'uwa me tsanani tsakaninmu har zuwa ranar daka kiramu akan mu fitar da mijin aure,se jinayi Khairat tace ita Hydar yakeso hankalina yatashi shine ma abinda ya hanani magana har muka baro gurinka, bayan mundawo d'aki ne tasameni tacemin yazama dole nabarmata Hydar sabida a matsayinta na kyakkyawa da ita yadace baniba, sabida ikrarinta nacewa ita matar manyace, tajamin kunne akan idan har ban barmata shiba zata kashe kanta kokuma taje tayo cikin shege tace shi yayi mata, Ta yadda dukanmu zamu rasa tunda tasan inde tayi hakan bazaku yarda ku Aura minshiba, haka dole nabar mata shi badan banasoba sedan samamata farinciki"ta k'arasa zancan cikin matsanancin kuka.

Umman Khairat ce ta amshi zancan. 

"Kuma nima shaidace dan Fatima ce Ta matsawa Hydar har ya yarda ya auri Khairat dande kawai ya faranta ran fatiman"daganan ta kwashe duk abinda tasani ta shaida musu.

"Kuma kamin na amince da auran Khairat seda mukayi yarjejeniya da Fatima akan duk sanda nasamu zab'ina ko a inane zan aureta, kuma ita kanta Khairat d'in tasan da zancan kuma tayi na'am da hakan,sede ta amincene aganinta da zaran munyi aure zata d'auki hankalina"inji Hydar wanda ke k'ok'arin k'arasa shigowa cikin tsakar gidan, dan tunda aka fara cece kucen Yasmeen tayimishi text a b'oye akan yazo kar akasheta a banza shiyasa yazo yanzu. 

Dukansu sunyi mamakin ganinsa har yasamu guri kusa da kamal ya zauna basu dena kallonshiba.

muje zuwa.

Maman Yusuf.
[5/5, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 📓📓📓📓📓📓📓📓📓
   *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 

*People Live, People Die. People Laugh, People Cry. Some Give Up and Some Will Try. Some Say Hi and Some Say Bye!. Others May Forget You! But Never Will i,Hassana Amadou.*


*page 53-54*


Hydar yana isa gidan iyayensa yakwashe yadda sukayi da Abban yafad'awa mahaifinsa,fatan alkhairi yamasa sannan yak'ara da cewa yaci gaba da addu'a Allah yatabbatar da alkha'iri. 

Part d'inshi yawuce a falo yazauna yakira Khairat a waya,bugu d'aya ta d'auka tace.

"Sanyin idaniyata yanzu nake zancan ka araina ashe kana kusane shiyasa".

"Kai ammafa naji dad'in hakan,to ya kuke I hope komai normal?".

"Lafiyarmu k'alau sede kewarka da take damunmu".

"Sorry zamu kasance tare har abada,dama ashe kunada family meeting gobe amman shine baki sanar daniba,?se d'azu da muka gaisa da Abba yake sanar dani,kuma yanemi alfarmar keda Yasmeen ku halarci taron a goben,so dan haka na turo driver yadawo tun d'azu seku shirya da wuri gobe kutaho da sassafe kinjiko? keda Yasmeen zakuzo Iman kubarta dasu meema tunda akwai masu gadi".

Dad'ine yakashe Khairat yau gashi akaron bati zata kaduna cike da murna tace.

"Ayya kayi hak'uri ban sanar dakai bane sabida nasan ba lalle ne kabarmu mujeba, amman kayi hak'uri kuma insha Allahu gobe zamu iso akan Kari".

Sallama sukayi zuciyarshi cike da tausayinta da'ace ze iya hak'ura da Yasmeen dayayi kodan farincikin Khairat to baze iyabane amman harga Allah yana tausayinta. 

Washe gari da sassafe suka shirya dan Yasmeen Khairat nasanar da ita zancan Hydar murmushi kawai tayi,dan tasan bomb ne ke shirin tashi da d'aya daga cikinsu.

Kayanta data had'a su tayi saurin kaiwa boot batare da Khairat taganiba driver yasaka mata sannan takoma ta d'auko na Khairat d'in shima akasa.

Har mota Iman tarakosu suka shiga driver yajasu zuwa kaduna.

Sun iso kaduna lokacin danginsu sungama taruwa kwansu da kwarkwatarsu, kowa se murnar ganinsu akeyi nan aka shiga hirar yaushe gamo kamin a zauna taron.

Ita ko Yasmeen gidan su Khairat takai jakarta d'akin Maman Khairat d'in ta b'oye,basu jima da zuwa ba su Abba suka kirasu aka had'u a tsakar gidan su Khairat dan yafi fad'i.

Bayan bud'e taro da addu'a se gaishe gaishe dasuka biyo baya, daganan kowa yashiga kawo matsalarsa ana warware masa,wa'inda sukayi fad'a da junansu aka shiryasu, kowa fuskarsa inbanda annuri ba abinda take fitarwa,Abban Khairat ne yace a saurara yanada magana me muhimmanci. 

Gabad'aya natsuwa sukayi suna sauraron abinda zece,gyaran murya yayi sannan yafara da cewa.

"Munada wata magana me matuk'ar muhimmanci dazamu tattauna akanta, wacce kowa cikinku nakeso yamata duba na tsanaki dan inba hakanba abin ze haifar da gaba me tsanani acikinmu, dan haka kowa yabani hankalinsa" .

K'ara natsuwa sukayi sosai suna sauraronsa.

"Ba wata magana bace illah Hydar mijin Khairat yana son yak'ara aure, kuma bakowa yakesoba illah Yasmeen k'anwarta".

A gigice Khairat ta mik'e tsaye jikinta inbanda rawa ba abinda yake da kyar tace.

"K'aryane wlh,wannan zancan k'aryane, taya Yasmeen zata iya auran mijina wannan hirace".

Tsawa Abba yadakamata yace takoma tazauna, yayinda gaba d'aya falon yakaure da hayaniya kowa nafad'in albarkacin bakinshi. 

Seda kowa yayi shuru sannan ya d'ora da cewa.

"Jiya Hydar yazo har gida yasanar dani buk'atarsa nason Auran Yasmeen,wanda kunsani nasani wannan al-amari ba haramun bane shiyasa nace yabari zamu shawarta akan zancan".

Abban Yasmeen ne yamik'e ranshi ab'ace ya damk'o Yasmeen d'in yafara duka,da kyar aka kwaceta a hannunshi cikin fushi ya fara magana.

"Kaiconki Yasmeen wlh kinyi asara,mijin y'ar uwarki zaki aura to wlh matuk'ar nina haifeki baki isa kisani jin kunyaba".

"Kai har Kana da iko da Yasmeen sama dani? da zakace in kaine mahaifinta? to inso Kake ka tabbatarmin da yanzu ka haihu bisimillah Nasiru nunamin iyakata".Abban Khairat yafad'i cikin tsananin b'acin rai dan maganar Abban Yasmeen d'in ta b'atamasa rai.


Kubiyoni taku har kullum.


Maman Yusuf.
[5/5, 1:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Long, long afterward, in an Lake I found the arrow, still unbroke,And the song, from beginning to end,I found again in the heart of a friend."The rain may be falling hard outside,But your smile makes it all alright.I"m so glad that you"re my friend.I know our friendship will never end."Hafsat Dahir*

*page 57-58*

Kowa hankali atashe suke kallon Hydar.

Abban Khairat ne yasoma magana cikin fushi wanda basu tab'a zaton yana dashiba. 

"Khairat kinyi asara wlh duniya da lahira yanzu duk yadda kuke da Fatima seda kika ci amanarta, to ke wacece da baza'a d'au fansa akankiba wlh kinyi kad'an kece silar komai kinso zumunci yab'aci to da yardar Allah zumuncinmu daga Allah yake ku baku isa ku tarwatsamana shiba".
Zasuyi magana yadakatar dasu da cewa.

"Bana buk'atar jin komai daga gurinku, Hydar inaso kamik'e ka shaidawa kowa abinda ke ranka buri da kuma fatanka".

Mik'ewa Hydar yayi cike da kwarin guiwa Khairat binshi kawai take da ido kamar mujiya  fatanta Allah yasa yafasa Auran Yasmeen.
"Salamu Alaikum jama'a ni Hydar inason Yasmeen da aure kuma banida wani buri daya wuce inga faruwar hakan shine fatana zanrik'esu duka bisa gaskiya da rik'on amana inde har kun amince kun bani".

Gaba d'aya gurin kaurewa yayi da hayaniya wasu nacewa Sun yarda wasu nacewa basu yarda ba.

Abban Khairat ne ya tsawatar musu ta hanyar cewa.
"Ba shawararku muke soba abu d'aya nasani ko duka duniya gatan Khairat ne sena aurawa Hydar Yasmeen yanzu batare da bata lokaciba, ko kunaso ko bakwaso tunda nidasu munaso ya wadatar"yana gama fad'in haka yasa hannunshi a aljihu yaciro bunch d'in d'ari biyar dubu hamsin kenan ya d'aga sama yace.

"Ni Alhaji Mukhtar Abubakar uba ga Hydar ina nemarwa d'ana Hydar auran y'arku Yasmeen abisa sadaki naira dubu hamsin,idan kun amince waliyyin Yasmeen yafito ya bani auranta".
Ihu Khairat tasa ta je ta kama k'afar Abban nata tana kuka tana fad'in.

"Abba karka tarwatsa farincikina wlh bazan iya kishi da Yasmeen ba tafini komai, Abba kishi da ita azaba kawai zansha mace irin Yasmeen aka had'ata da kishiya wlh seta kashe kishiyar da bak'in ciki don Allah karka yimin haka natuba kagafarceni don Allah".wani kyakkawan mari Abba yasakarmata wanda yatilastamata ganin wucewar wutar nefa a waya, agigice tasaki k'afarshi takama ta Abban Yasmeen tana rok'onshi,rasa yazeyi da ita  yayi kawai rungumeta yayi yana rarrashinta dan zuciyarshi tafi tata k'una kawai de anfi k'arfinsane.

Abban Khairat ne yasake nanata buk'atarsa tanemawa Hydar auran Yasmeen inda yabuk'aci waliyyin Yasmeen ya fito Amman gaba d'ayansu ba wanda ya motsa hakanne yasa yace.

"Hydar da Yasmeen kuzo muje masallaci a d'aura muku aure nan banida wata darajar daza tasa su bani auran kutaso muje" ya mik'e yana shirin ficewa.
Da gudu Abban Yasmeen yaje ya kama k'afarsa yana fad'in.
"Yaya don Allah karka tonamana asiri kayi hak'uri karkayi fushi damu inde waliyyine gani zanmata walicci don farin cikinka kawai badan suba kayafemana don Allah".
Dakyar Abban ya hak'ura yakoma yazauna nandanan aka fara karanto sharudd'an aure yana amsawa daga k'arshe yamika sadaki aka d'aura auran Hydar da Yasmeen cikin k'ank'anin lokaci. 

Khairat tana ganin angama d'aura auran ta yanke jiki ta fad'i k'asa sumammiya da gudu sukayo kanta Zasu Kawo mata agaji Abba yadaka musu tsawa yace.

"Duk Wanda yasake ya tab'ata wlh senayi Shari'a dashi,dukanku ku watse a gurinnan na sallami kowa kubarta ta mutu ma intaso, mugun iri zamu rage" ya fad'i cikin tsananin fushi wanda ke nuni da abinda yafad'a ze iya aykatawa.

Jiki a sanyaye d'aya bayan d'aya suka dunga ficewa a gidan har kowa yafice amman Hydar na tsugunne a gabanshi kallonshi yayi yace.

"kai me kake jira dabaka fitaba?".
Kukane ya kubcewa Hydar sabida yayi imani duk abinda Abba yakeyi dauriyace kawai dason k'arfafa zumunci amman ba wanda za'awa y'arsa haka komai laifin da tayi beji zafiba,cikin kuka Hydar yace.

"Abba kayimin dukkan hallacci kuma nagode kuma zan kasance me maka biyayya akowanne al-amari sede yanzu Abba zuciyata tagaza yimaka biyayya kayi hak'uri wlh bazan iya ganin Khairat cikin wannan yanayin natafi nakyaleta ba" yana gama fad'in hakan ya nufeta d'aukarta yayi kamar gawa yafice agidan motarshi yanufa da ita  ya kwantar da ita abaya yashiga yatada motar yanufi asibiti da ita. 

Abba ko zuciyarsa da tayi bak'ik'k'irin abisa abun da yafaru tabbas dauriyace kawai yakeyi Amman kulawar da Hydar yanuna ga Khairat a gabansa yasa duk wani b'acin Ransa yanemeshi ya rasa tabbas ya yarda Hydar k'addarace ta fad'a masa nason auran Yasmeen amman bawai dan ya shirya wulak'anta Khairat ba, wani farinciki yaji yana shigarsa tabbas yayi abinda yadace Allah yabasu zaman lfy.

Yasmeen ko duk inda tashiga se gulmarta akeyi ana kyararta,wasu suyi agaban idonta wasu kuma suyi abayan idonta. 
To kunsan halin mutuniyar taku ba tsaron kowa takejiba dan haka Bud'ar bakinta se cewa tayi.

"Ayyiriririy ni Amarya a Gidan Hydar tunda bak'inciki yasa kun Kasa yimin y'ar gud'ar da akewa Amarya yayinda aka d'aura mata aure toni nayiwa kaina,kuma wlh komai zakuce daga bayane tunda nariga nazama mallakinsa Wanda ku baku isa ku rababa dan haka kun dade baku zageniba"ta fad'i cikin isa ita duk zatonta iyayenta basa cikin gidan shiyasa tazage ta karkad'awa masu gulmar tata rashin kunya.

Wuf taji an damk'ota ta baya Umman tace kan tayi wani yunk'urin guduwa tariga ta rik'eta nanfa tashiga dukanta kamar zata kasheta dangin suna kallo bawanda yazo ya ceceta ita kuma takasa gudu Umman ko cigaba take da dukanta iya k'arfinta Yasmeen tun tana kuka har muryar ta dusashe da sauri Fatima tazo ta kama Umman Da kyar takaita d'akin da ba kowa tace cikin kuka.

"Haba Umma meyasa kike hakane?dukan dakike matane ze warware auran da aka riga aka d'aura? koko shine ze shafe abinda yafaru,?kidubafa kiga ko kara cikinsu bawanda yamiki kina dukanta amman bawanda ya ceceta wanda aka'ida hakan ba dede bane,Umma duk abinda kayi se anmaka, meyasa baki dauki hakan a matsayin sakayyace Allah yayimin ta wannan hanyarba? nide gaskiya kidena dukanta haka shi kanshi mijinta inyaji kindaketa wlh girmanki ze zube a idonshi tunda son da yake mata banawasa bane Amman kiyi hak'uri inna batamiki rai".
Ajiyar zuciya umman tayi sannan tace.
"Fatima rainane yab'aci badan komaiba sedan ruk'on da Khairat tayimata na tsakani da Allah amman bawai ina Jada hukuncin Allah bane, bakomai bazan kuma dukantaba,matuk'ar batazo inda nakeba".

Kamal ne yace Fatima ta fito su tafi gida Abba yace su wuce gida shiyasa da zasu wuce ta kama hannun Yasmeen suka tafi tare dan bazata barta ummansu ta Illa tata ba itama lokaci yayi dazatawa Y'ar uwarta rana, tunda tasan komai Yasmeen tayi Dan ita tayishi. 

wannan kenan

Maman Yusuf.📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Nobody is like you Nobody is like u, nobody cares 4 u, nobody misses u, nobody wants to see u good, nobody is ur best fr, nobody is happy with u.... dont cry.......my name is nobody.Rumaysa Lego's am always with you, take care*

*page 59-60*


Ko a mota kamal da Fatima se rarrashinta sukeyi da kalamai masu dad'i a haka har suka iso gidan. 

Kaitsaye ruwan wanka me zafi Fatima ta had'awa Yasmeen sabida ta gargasa jikinta abinka da farar mace ko ina shatin dukane ajikinta yayi jawur, Da kyar tasamu tayi wankan kayan Fatima tasa dan ba tazo da kayantaba.

Indomie Fatima ta dafa mata wacce tasha had'in kayan lambu da hanta da kwai,Yasmeen duk soyayyarta da indomie wannan kasa ci tayi tanajin zafin abinda mahaifiyarta tamata wanda take kallonsa amatsayin rashin k'aunane yakawo hakan, tunda ko ita Khairat uwar laifin ay nata iyayen basuyi mata hakaba,kuka tasa sabida abun na cimata rai sosai. 

Fatima ce tajiyo sautin kukanta tashigo d'akin da sauri ta dafata tace.

"Yasmeen wannan kukan ya isa haka inde baso kike kirasa hawaye gabad'ayaba, yadace kiyi shuru haka,inma akan abinda umma tayimikine namata magana kuma ta fahimci bata kyautaba Danhaka ki share hawayenki kinji k'anwata".

Share hawayen tayi tana kallon Fatima tausayinta nadad'a kamata,fatima ta fahimci hakan dan haka dariya tayi kawai tajawo kwanon abincin tashiga bata abaki harta cinye.


Hydar suna isa asibiti emergency ward aka kaita likitocine suka rufu akanta seda suka kwashe awa biyu akanta sannan ta farfad'o amman jininta yayi mugun hawa fiye da tunani, kwantar da ita sukayi awani d'aki namusamman anyimata allurar bacci dan haka bacci takeyi anason kwakwalwarta tasamu hutu.

Hydar ganin asibitin akwai kulawane yasa yabaro asibitin yadawo gidansu Khairat d'in anan yamusu bayanin abinda ke faruwa jiki na b'ari Umman Yasmeen ta d'auko mayafinta ita da wasu acikin y'an uwa tabishi zuwa asibitin lokacin dasuka je Khairat ta farka se kuka takeyi Hydar ne yashawarci likitocin akan ko zasu sake yimata allurar baccin ba musu suka sake danna mata wata takoma baccin.

Ganin dare yafarayine yasa Hydar mik'ewa ze tafi gida sabida Umman Yasmeen ce zata zauna da ita a Asibitin,sallama yamata bayan yaajiye mata kud'i koda buk'atarsu zata taso kamin yazo gobe sannan ya wuce.

Se yanzu yatuno da Yasmeen amman d'azu sam yamanta da ita sabida tashin hankalin dayake ciki gameda rashin lafiyar Khairat,waya yaciro yakira number d'inta ga mamakinsa Fatima ce ta d'auka bayan sun gaisa yace mata.

"Ina Yasmeen d'in take?".

"gatanan a gidana bata danjin dad'ine shiyasa"inji Fatima bayan sun had'a ido da Yasmeen d'in dake zaune tana jinsu.

"Oh my God gashi bansan gidanki ba Fatima turomin address Amman de jikin da sauk'i ko?".

"Eh to ba laifi da sauk'in zamuce bari na turo maka address d'in"

Amsawa yayi agaggauce dan gaba d'aya hankalinshi yatashi fiye da wanda yayi alokacin Khairat d'in,kallon wayarshi kawai yakeyi har text d'in address d'in yashigo da sauri ya Karya kan motar yanufi unguwar su fatiman besha wuya ba yagane address d'in,yana isa yakira yashaida musu gashi a k'ofar Gidan. 

Yasmeen dariya kawai take kyalkyalawa lokacin da Fatima ke zuba masa K'aryar wai bata da lafiya har zuwa yanzu da Fatiman ke koyar da ita salon siye zuciyar miji.

Kissa da kisisina Fatima tashiga koyawa Yasmeen ta yadda zata zauna Lafiya da Khairat dan tasan Khairat farin sani badaga baya bace wajen wannan fannin,wani abun in Fatima ta fad'i Yasmeen dariya take harda hawaye, itade Fatima bata bi takanta abinda ze fishsheta take koyamata.

Wani turare Fatima ta shafawa Yasmeen sannan ta dunga jaddada mata abinda zata ce in Hydar d'in yashigo dade duk abinda yakamata seda takoya mata sannan tasa ta kwanta akan gadon ita kuma taje d'ayan d'akin inda kamal keta wasa da meemee ta sanar dashi zuwan Hydar yaje yashigo dashi.

Ba musu kamal yaje yashigo dashi cikin gidan kai tsaye har d'akin da Yasmeen d'in take yakaishi sannan suka sake gaisawa da Fatima daganan suka basu guri,a rud'e ya isa kan gadon yazauna rasa me zemata yayi kawai se yamik'a hannu ya d'agota cak yad'ora akan cinyarsa, itako kamar yadda Fatima Ta koyar da ita  langabewa tayi ajikinshi tana kuka mara sauti sosai tana wani d'an zazzamewa ajikinshi.

Hankali atashe yasake rungumota yace.

"Babyna meyasameki haka? fad'amin abinda ke damunki"yatambaya cike da nuna kulawa. 

Kamar yadda Fatima ta koyamata,narkewa tayi ajikinshi dakyar tace.
"K'irjinane yake wani irin abu nima bansan komeyeba"ta fad'i cikin lafazinta med'auke da tsabagen kissa aciki. 

D'agota yayi yana kallon k'irjin yace, "dede inane yake miki ciwon?".

Ho y'ar nema,ay seta nuna masa dede saman na shanunta,da sauri yacire hijab d'in dake jikinta yanak'arewa gurin kallo,hankalinshi ne yafara tafiya ga wani asirtaccen k'amshi dake fitowa ajikinta yana k'ara tadamishi da hankali.

Dakyar ya iya kai hannunshi kan gurin 🙄jinin jikinsu duka seda yadena ayki na wani lokaci bama kamar Yasmeen da tsoro yakamata, dan ita inbanda ita ba wanda hannunshi yatab'a kaiwa wannan gurin se yau Hydar daya kai,ya lura da tsoronnata Amman seyayi kamar be luraba yaci gaba da shafa gurin duk azuwan yana ganin inda ke ciwonne da kyar ya iya d'auke hannunshi,koda yace tazo suje asibiti k'i tayi dan haka shantakewa yayi agidan se shad'aya yabar Gidan. 

washe gari da safene yasamu damar yiwa iyayensa bayanin komai murna mahaifinshi yayi masa daga bisani yatafi gurin Abban yasake yin godiyar,gida yadawo yad'auki mahaifiyar Hydar d'in sukaje asibiti gaida Khairat.

Me gyaran amare Fatima ta d'aukowa Yasmeen tashiga gyara Yasmeen gyara bana wasaba dan Fatima cewa tayi ak'ure maneji wajen gyarata, ayko me gyaran ba ha'inci nanda nan Yasmeen tafara haskawa ciki da waje.

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 

*Never cry for those who donot deserve ur tears but who deserve your tears never let you cry,AMINA SANI, MAMAN SAHIBA,MAMAN MUALLIM. am much more appreciate your care and support thanks stay nice.*


*page 61-62*


Kwanan Khairat bakwai a asibiti sannan aka sallameta bayan an kafa mata dokoki game da kula da lafiyarta. 

Kai tsaye gidan su Yasmeen Umman Yasmeen d'in ta wuce da ita,jama'a se zuwa gaisheta akeyi gamida kwantar mata da hankali, dayake sanda tana asibitin anhana kowa ganinta shiyasa yanzu aketa tururuwar zuwa ganinta. 

Fatima da Yasmeen ma ba'a barsu a bayaba  suma sunzo dubata,ko kallo basu ishetaba, da Fatima ta isheta da maganane kawai seta taso mata da masifa. 

"Kinga malama banason tsohon munafunci tunda kinsa Yasmeen ta d'aukar miki fansa kuma tayi yadda kikeso ay inaga seki fita harkata haka, kuma wlh daga ke har ita sekunyi danasanin wannan d'aukar fansar,sabida ni Khairat wlh nafi k'arfin irin wannan agurin kowa bare ku,ke kuma Yasmeen I salute you, yardar danayi dakene yasa kikayi nasara Amman wlh dana farga da wuri ke kinsan kinyi kad'an kimin haka, Amman yanzuma ban makaraba muzuba nidake".

Tsananin mamakine ya hana Fatima magana gamida takaici, hawaye ne kawai suka shiga biyo fuskarta, Allah yasani bata da masaniya akan abinda Yasmeen tayi,amman Abu d'aya tasani tunda har Yasmeen ta auri Hydar a matsayinta na y'ar uwarta da bata da kamarta bazata barta tazama bora agidan mijiba, muryar Yasmeen ce takatseta. 

"Allah yayi gaskiya dayace inbaka da kunya kayi abinda kaga Dama,yanzu har kece zaki bud'i baki kice anmiki ba dedeba? Dank'ari to kibud'e kunnenki dakyau Khairat nima Yasmeen ba tsoronki nakejiba, muzuba nidake aga wanda ze hak'ura yabarwa wani kuma albishirinki, kishirya zama dani amatsayin kishiyarki ba k'anwa ba dan najima da datse wannan dangantakar".

Da sauri Fatima taja Yasmeen suka fice a d'akin gurin ummansu sukaje suka gaisheta daganan suka shiga gidansu Khairat,a falo suka samu Abba da Umma durk'usawa sukayi suka gaishesu suka amsa cike da walwala Abba yace.

"Ke Fatima waya baki damar fita da matar mutum bada izininsa ba? wannan ay shashancine kibarta anan inzaki tafi sabida asan meza'ayi gameda tarewarta kinjiko?".
Kai Fatima ta d'aga tana murmushi.

Umman Khairat tace cikin dariya. 

"Hala koda kika tafi da ita bawani shiri dakika mata dan shashanci?".

Shuru Fatima tayi hakan yasa umman d'auka bata ba Yasmeen magungunaba. 

Haka Fatima ta tafi tabar Yasmeen agidan umman Khairat d'in.

Umma wata mata y'ar Sudan ta d'auko tace ta gyara mata Amarya,ayko Yasmeen tasha wuya dansu basu d'auka anmata agidan Fatima ba sosai suke d'irka mata magunguna har kuka take in aka bata wani Maganin ko tsarki zatayi da ruwan Magani take yinshi inde ba sallah zatayiba,ta jima da dena shan ruwa pure sede na Magani shiyasa duk abin ya isheta. 

Shiko Hydar ya koma Abuja sabida yanayin aykinshi  se ranar Friday zezo domin tafiya da Khairat kamar yadda Abba ya umarceshi. 

Ranar Friday ko se bayan an sakko masallaci ya iso kaduna gidan iyayensa yafara zuwa suka gaisa sannan ya wuce gidan su Khairat inda Abba yace yasameshi inyazo. 

A sit room Abban ya saukeshi bayan sungaisa nasiha sosai Abban yamasa akan yarik'e musu y'ay'a amana dan duka d'aya suke agurinsu ba banbanci. 

"Insha Allahu Abba zanyi iya bakin k'ok'arina wajan ganin ba'a samu matsalaba".

"To Allah yabaka ikon kamanta adalcin, yanzu katafi da Khairat Yasmeen kuma zaka d'an bamu lokaci mud'an kintsa tunda kaga ayadda abun yazo bamu shiryaba".

"Abba wannan bawani abun damuwa bane duk abinda uba yakeyiwa y'arsa yayin auranta nine dama meyiwa Yasmeen koda bani Ta auraba tunda a hannuna ta taso, dan haka bana buk'atar ko tsinke a hannunku ni zanyimata inhar kun amince nan da sati biyu se ayi bikin tarewarta, Abba Tunda budurwace ba bazawaraba be kyautu amata aure bawani biki ba".

Kalaman Hydar sunshigi Abba tabbas abinda Hydar yafad'i gaskiyane dan haka dole itama ashirya mata taron auranta kamar kowacce y'a. 

"Maganar ka Hydar gaskiyane kuma naji dad'in wannan shawarar taka insha Allahu kuma nan da sati biyu za'ayi kamar yadda ka buk'ata,maganar kayan dakace zakayi kuwa bazan hanakaba danshima kafimu gaskiya tabbas uba kake a gurinta munbaka wannan damar Allah ya had'a kanku baki d'aya ku zauna Lfy,bari inturo maka Yasmeen d'in kugaisa kamin Khairat d'in tafito ku wuce".

Godiya Hydar yay tayi kamar baze denaba har Abban yafice daga gurin,cikin gida Abban yanufa yakira Yasmeen yace taje sit room Hydar najiranta, Umman Khairat ce tasake gyarata sannan tace taje to,tafiya Yasmeen take jiki a sanyaye dan bak'aramin kunya Umman Khairat take bata ba ahaka har tak'araso k'ofar shiga sit room d'in,kasa shiga tayi ta tsaya tana tunani shiko ya hangota ta labule danhaka sejitayi an kamota anjata zuwa cikin d'akin a tsorace take kallonshi dan ita tsoronshi takeji tun abinda yamata rannan.

"Baby yanzu kuma ni kikejin tsoro har baza'a shigo gurinaba?"yafad'i yana k'ok'arin had'a bakinshi da nata,k'ank'ame jikinta tayi guri guda ta rufe idonta shi abunma dariya yabashi danhaka cakulkuli yashiga yimata ayko takasa daurewa tashiga kyalkyala dariya tana gaggantsarewa seda ya wahal da ita sannan ya kyaleta.

"Baby jikinki yak'ara laushi gawani k'amshi dakikeyi fad'amin meyene sirrin?".

Cusa kanta tayi a k'irjinshi tayi lamo tak'i bashi amsa se murmushi takeyi.

"Baby zanyi missing d'inki wlh yau zan wuce da Auntynki ke kuma senan da two weeks sabida za'ayi taron biki kamin ki tare,yanzude kije ki kawomin passport naki ko guda d'ayane da national I'd card d'inki kinji da indigen d'inki".

Akunyace tashiga cikin gidan dan kayanta duk sunyi squeeze haka ta daure ta shiga taje ta d'auko duk abinda ya buk'ata ta kawomishi.

Mik'ewa yayi suna sallama, ay mutuniyar taku yi tayi kamar zata fad'i hakan yasa Hydar ya rungumeta da sauri ita ko tai amfani da wannan damar Wajan manna bakinta a k'irjinshi jambakinta yafito ajikin shaddar jikinshi kamarde kiss, shiko bemasan tayiba,kwacewa tayi ajikinshi takoma gefe, kud'i yabata masu yawa yace tarik'e kamin yazo next week a haka sukayi sallama yafice itakuma takoma cikin gidan tana dariyar muguntar bomb d'in data had'a.

muje zuwa. 


Maman Yusuf.📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 

*Only the open heart receives LOVE Only the open mind receives WISDOM,Only the open hand receives GIFTS, and Only the CUTE 1 receive MESSAGES From ME!,MAMAN IZZUDDEEN, MAMAN ABULKHAIR,QUEEN HASSANA GWAMBE,MAMAN HANIF,am really appreciate your support thanks you all*

*page 63-64*


Mota Hydar yaje yazauna yana jiran fitowarta dan tuni ansaka kayanta a booth.

Koda tazo tana shirin shiga motar yadakatar da ita dacewa yakamata taje tawa iyayenta sallama, ko kallo be ishetaba tashige motar abinta tana doka masa harara.

Be kulataba yatada motar suka bar harabar gurin,tafe suke bame cewa kowa k'ala har suka zo unguwar mu'azu junction inda yashiga wani gidan mai domin yak'ara mai,angama zubamasa, mik'a hannun dazeyi cikin aljihu yad'auko kud'in idon Khairat yasauka akan kiss d'in jambakin Yasmeen.
Wohoho bala'i ba'a samaka rana.

Wata kururuwa tayi takaima gurin damk'a dasauri Hydar yabada kud'in yaja motar suka fice daga gidan man dan takusa tara masa jama'a.

Itako ashar data dunga zundumawa Yasmeen bazasu fad'uba kamin daga bisani tadawo kan Hydar d'in.

"Wlh kaji kunya Hydar kazama bunsuru kabi ya kabi k'anwa, wato iskancinnaku yakai hartayimaka kiss a riga dankazo kanunamin? to wlh baku isaba daga kai har itan dede nake daku,cin amanar tawa dakukayi bata ishekuba sekun bini da haka,waya sanima ko tuni kagama saninta awaje watak'ila ma Allah kad'ai yasan yawan cikin dakuka zubar dan amaryar da bata saba da mijin tun awajeba bazatayi hakaba, nide ba abinda zancemuku se Allah ya isa munafukai kawai, wlh wutarku daban take ko fira'una yafiku matsayi a jahannama".

Tass Tass Tass!!!.

Hydar yad'auketa da wasu zafafan mari har guda uku,tuni idanuwanshi suka rine gashin jikinshi suka tashi jikinshi har rawa yake yasamu gefen titi yayi parking sannan yasake kifamata wani Marin sannan yace cikin b'acin rai.

"Ke Khairat ya isheki haka!!,how dare you dazaki sani  agaba kina fad'amin magana son ranki? ni d'anki akace miki?,shasha dak'ik'iya wacce batasan abinda yadace ba,inna santa a wajen ina ruwanki? ayba jikinki bane,kuma kiss dakike fad'a akan tayishi tayi d'in ba Matata bace? koko kin isa kisa mata dokar tab'a jikinane? to Bari kiji infad'amiki ba kiss ba wataranama sucking zatamin seki mutu inkin so, wawiya kawai wlh wannanne nafarko na k'arshe dazaki kuma yimin haka"yana gama fad'an ya fisgi motar da matsiyacin gudu. 

Itako Khairat kumatunta har sun tasa sabida marin datasha, tayi danasani fad'amishi maganar dan bata tab'a ganin b'acin ranshi irin hakaba,kuka tadungayi na d'umbin tausayin kanta, waima Yasmeen d'in bata tareba kenan inaga kuma ga ta tare,haka taci gaba da kukanta har suka isa gida ficewa yayi yabarta a motar,a sanyaye tafito itama tabi bayanshi zuwa cikin gidan. 

A falo tasameshi rungume da yaransa suna masa sannu da zuwa,tana shigowa yazare jikinsa ya haura sama.


A b'angaren Yasmeen kuwa k'awayenta taita kira awaya akan zancen shagalin bikinta,suma su Fatima gayyata sukayi sosai dasu Umma.

Gyara ko Yasmeen tashashi harta godewa Allah,jikinta sewani kyalli yake yana santsi ga laushi dayayi,me k'unshi aka d'auko tayimata abin gwanin Sha'awa,Ranar alhamis sukayi bridal shower abin sewanda yagani kyau de kam Yasmeen tayishi bana wasa ba. 

Dukiyar da Hydar ya narka ma Yasmeen a b'angaranta sewanda yagani ba abinda besaba haka kayan lefenta seda yahad'amata akwati guda ishirin shak'e da kaya na alfarma.

Ranar jummaa  za'ayi dinner dan haka tun safe Hydar da aminansa suka bar garin Abuja zuwa Kaduna domin halartar taron.

Khairat ko abin duniya ya isheta dan tun ranar dasuka dawo daga kaduna Hydar bek'ara bi takantaba fushi yake da ita bana wasaba danko abincinta yadena ci,tarasa yadda zatayi gashi yau kuma yawuce kaduna ko sallama babu wanda tasan bazata sake ganinshiba se ranar Saturday kuma da Amarya zasu taho fashewa tayi da kuka na bak'inciki fad'i take, "Allah ya isa Yasmeen kincuceni bazan tab'a yafemikiba".

Dinner fa takai dinner abin sewanda yaje yagani Hydar da Yasmeen sun had'u kamar bagobe sosai dinner tak'ayatar anci ansha anyi hotuna abinde no easy.

Washegari dasafe aka kawo motocin d'aukar Amarya jama'a sunyi dafifi zasu shiga Abban Khairat yadakatar dasu sannan yace kowa yakoma gida babu me zuwa kai amarya,abun be musu dad'iba dangama kowa yasa rai zeje kuma yazo ya hana.

Hydar yakira awaya yace yasameshi a gida yanzunnan,ayko be b'ata lokaciba yazo, tare da Yasmeen  yasameshi zaune a sit room kanta aduk'e alamun kuka takeyi,yayi sallama yashiga shima yazauna. 

Abbane yafara magana da cewa.

"Hydar ga Yasmeen nan zaka tafi da ita dakanka kayi k'ok'arin tarbiyantar da ita duk dacewa dama tarbiyarkace to kad'ora zaman aure se hak'uri Allah yabaka ikon yin adalci a tsakaninsu, kayi hak'uri da shirman dazaka gani daga Khairat wata rana zezama tarihi kaji".

Godiya sosai Hydar yayimasa itako Yasmeen kuka take harda majina.

Hannun Yasmeen Abban yakamo yasa a hannun Hydar yace.

"Kutashi kuje Allah yayi mumu albarka".

Hydar ne ya amsa amma banda Yasmeen, kamata yayi suka fito tana ta kuka Fatima suka samu da Umman Khairat awaje suna jiransu, hannun Yasmeen suka ja zuwa cikin gida gurin Ummanta, kuka Yasmeen take wanda ya tilastawa Umman yin kukan itama, rungume juna sukayi Umman na fad'in "nayafemiki Yasmeen Allah yabaku zaman lfy da hak'uri da juna keda y'ar uwarki".

Gurin Abban ta suka kaita shima yasa mata albarka daganan umman Khairat zama tayi Fatima ce da sauran dangi suka raka Yasmeen gurin Hydar dake tsaye yana jiranta. 

Fatima kamo hannun Hydar tayi tasa na Yasmeen tana hawaye tace.

"Hydar kaso Fatima Allah bebakaba Ashe akwai manufarsa dayasa yay hakan, sabida da kasamu Fatima da yanzu bazaka samu Yasmeen ba,Hydar Yasmeen itace Fatimarka ta baya kayi k'ok'ari ka rik'emin ita amana, Allah yabaku zaman lfy da hak'uri da juna",tana gama fad'in haka ta juya da sauri tashige gida tana kuka.

Hydar bud'e motar yayi yasa Yasmeen sannan shima yazagaya yashiga yatada motar suka d'au hanya, dangi se d'aga musu hannu suke harsuka b'ace.

Gidansu yafara kaita Iyayensa suka musu fad'a sosai Dan yanzu Hajiyar shi tadena fushi dashi addu'o'i suka musu, sannan suka kama hanyar Abuja. 

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓 *CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Someone somewhere dreams of your smile.and while thinking of you says life is wortewhile.So whenever you"re lonely,remember its true,someone somewhere is thinking of you,Maryam Murtala Mahmud, Aisha Jumey,Fiddah,thanks you all*

*page 65-66*

Tafe suke Yasmeen nata rusa kuka shiko Hydar inbanda tsokanarta ba abinda yake danshi kukanma dariya yabashi, itako wannan dariya dayake mata ay kamar ya  zugatane k'ara k'aimi tayi gurin cigaba da kukan.

Ganin kukannata bana wasabane shine yasa yay parking agefen hanya,to dama glass d'in motar tinted ne shiya bashi damar rungumota gaba d'aya jikinshi yafara rarrashi.

"Haba Baby na meyasa kike wannan kukan kamar anmiki dole gurin aurena?ninefa Hydaranki amman kike wannan kukan dan zankaiki gidana ko yanzu kindena sonane?".da sauri ta girgiza masa kai,cigaba yayi dacewa.

"To kiyi shuru banason kukan haka dan kar kanki yayi ciwo anjima inaji ina gani ki cuceni".yak'arasa zancan yana dariya. 

Ita ko kunya zancan yabata dan haka zamewa tayi daga jikinshi takoma gurin zamanta tana murmushi,tada motar yayi suka ci gaba da tafiya yana janta da hira ba Laifi tana bashi amsa har suka iso gidan.

Ga mamakinshi k'ofar shiga gidan duka akulle yayi nucking Amman tak'i bud'ewa shikuma mantawa yayi betafi da key d'inshi ba,nurking yacigaba dayi zuwacan yaji muryar Khairat tana fad'in.

"Wlh baka isa kashigomin da wannan bak'ar kadararba sede kamaida ita inda ka d'aukota Amman wlh bazata kwana agidannanba".

Cikin fushi yace.

"Kibud'e k'ofar nan nace inba hakaba wlh sakamakon daze biyo baya baze miki dad'iba".

"To namijin hotiho wlh bazan bud'eba sakamakon kuma inyatashi fitowa Inga f-nine kaine kadamu baniba, munafukai kawai maciya amana, masu maida sharri ga alkha'iri,wlh sekunci wutar Allah".

Ran Hydar yagama b'aci kuma shi baze biyemata sunayiba har masu gadin gidan su fuskanci abinda ke faruwa,juyawa yayi yanufi gurin drivernshi ya amshi mukullin wata mota yaje yabud'e yad'auko wata envelop y'ar babba meruwan k'asa yajuya yaba drivern key d'in,jan hannun Yasmeen yayi suka koma mota yaja suka bar gidan. 

Hilton transcop hotel suka nufa suna zuwa yakama d'aki aka basu key suka wuce d'akin.

Suna shiga kan gado yaje ya kwanta dan har yanzu ranshi ab'ace yake,Yasmeen ko rab'ewa tayi daga bakin k'ofar tana kallonshi shima ita yake kallo sun kwashe mintuna ahaka, daga k'arshe hannu yamik'a mata alamar tazo,ba musu ta tafi a hankali cikin takunta na k'asaita ta iso bakin gadon a tsorace takama hannunnashi janta yayi tafad'a kanshi, mirgina yayi yazamana takoma kasanshi Rabin jikinshi na samanta.

K'ureta yayi da ido yana kallonta gaba d'aya tabashi tausayi ace Amarya amman anhanaki shiga gidan mijinki sede hotel bakomai ze d'aukar mata fansar wannan rashin adalcin. 

Hancinta yaja duk tayi wik'i wik'i sabida tsoro,murmushi yayi yace.

"Nide Babyna nasanta bata da tsoro amman yanzu naga nema take takoma matsoraciya gabad'ayanta wannan zare ido haka"ya fad'i sanda yakai bakinshi dede nata jira kawai yake tai magana, dayake ta fahimceshi setak'i yin maganar bedamuba yafara kissing d'inta a hakan da kanta da dad'i ya ratsota ta bud'e bakin suka shiga kissing d'in junansu seda yaga suna k'ok'arin fita a hayyacinsune yazame jikinshi yashige toilet, dan yasha alwashin ba a nanne yadace ya kusanceta ba ya tanaji guri na musamman, wanka yayi yad'auro alwala yamaida kayan jikinshi itama zuwa tayi tayo alwalar tabi bayanshi sukayi sallah. 

Abinci aka kawo musu suna gama ci aka kirashi awaya bayan yagama amsa wayarne yamik'e, yace ta taso su tafi ba musu tabi bayanshi suka kulle k'ofar suna zuwa reception yabada key d'in suka fice,mota suka shiga yatada suka bar harabar hotel d'in,hanyar Airport taga yanufa batamasa maganaba har suka isa wani mutumne yazo yatarbesu yana fara'a yace.

"Ranka yadad'e ay tuni boarding pass d'inku yafito to amman ban anso ba sabida passport d'inku yana hannunku yanzu passport d'in zaka bani inje in amso muku".

Envelop d'in yabude yad'auko masa passport d'in yabashi yaje, bejimaba yadawo musu dashi, ihsani Hydar yamasa mutumin se godiya yake daganan suka fita a motar Hydar ya kulle yaba mutumin key ,yace yarik'e drivernsa zezo ya amsa, waya yaciro yakira drivern yace yazo Airport zega motarsa a dede setin departure zega wani najiransa ya amshi key a hannun mutumin yamaidar masa da motar gida.

Yana gama wayar yaja hannun Yasmeen wacce tun dasuka zo gurin kanta yakulle dan mamaki,to ina zasuje? Dama passport zeyimata shiyasa yace tabashi su I'd card d'inta? lalle Hydar Aliyunne.

Dayake yanada alfarma kuma basuda kaya ko na hand bag shiyasa basu sha wahalaba suka shiga jirgi basu jimaba jirginsu yad'aga zuwa k'asa me tsarki.

Saukar dare sukayi shiyasa suna isa masauki sallah sukayi suka ci abinci suka kwanta,basu tashiba seda asuba,dan sunso su makarama, dasauri Hydar yajasu sallah suna idarwa fitowa yayi wajen hotel d'insu shagunane birjik anata hada-hada sabida su larabawa ba ruwansu ko cikin dare suna kasuwanci,wani shago yanufa inda yaga suna saida kayan sawa yasiyo musu shida Yasmeen, ita dogayen riguna yasiya mata dasu pant da brezia da takalma irin flat shoes d'innan, haka shima yasiya jallabiyoyi da kuma k'ananan kaya da takalman Dade duk abinda yasan zasu buk'ata dan akwati biyu yayi na kayan yabiya suka bashi wanda zekaimasa har masauki. 

Suna zuwa k'ofar d'akin ya sallami wanda yakawon,shi yak'arasa shiga dasu cikin d'akin lokacin Yasmeen na zaune tana lazimi, dasauri tamik'e ta tayashi shigo da kayan.

Wanka sukayi suka canja kaya sannan suka nufi masallacin Annabi,murna da farincikin Yasmeen abin baze fad'uba ,sunyi addu'o'i sosai gameda Allah yabasu zaman Lfy. 

Kwanansu biyar a madina suka wuce makkah nan ma Yasmeen harda kukanta sunyi ibada sosai,shiko dama Hydar bakomai yasa suka zo saudiyyaba sedan yama kansa alk'awarin agarin makkah ze fara kusantar Yasmeen shiyasa sukazo. 

Yau jumma'a ana rana sosai agarin makkah me zafi danma suna ta'ammali da AC da abin yafi haka, ana idar da sallah Hydar yaja Yasmeen sukayi d'awafi suna gama d'awafin sukayi sallah raka'a biyu sukasha zamzam sannan suka nufi gida, a hanya suka tsaya yase musu kaza dan masaukinnasu kana wuce bindau ne basu da nisa da harami.

Suna shiga d'akinsu yadda Yasmeen taga yadda yake rawar k'afa tasan da bayani. 

muje zuwa. 

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓📓

*yana da kyau kafahimci sakon dake cikin littafi kamin kayanke hukunci.*

Wai meyasa jamaa suke da mantuwa? 

1-Ashe har kunmanta ciwon da Fatima take dauke dashi asanadiyyar cin amanar da Khairat taimata?

2-wanne abun arziki Khairat tayi da har yadace wancan laifin data aykata yashafe a idanuwanku? 

3-wato anan kunaso kuce nakarkata akalar alkalamina daga daidai zuwa ba daidai bakenan ko? 

4-masu cewa Hydar be kyautaba,kunmancene da cewa manzon Allah yayi wa matansa yaji na tsawon wata guda?

5-wanne nafsine ko aya taba mace damar tsinewa mijinta da kiranshi da sunan dan wuta dan kawai yamata kishiya wanda ba dokar Allah ce ya Karya ba? 

6-idan har zan fifita darajar Khairat a gidan Hydar to ko tabbas dede yake da bawa yanmata da zawarawa lasisin yin snatching din duk namijin da watansu keso.

Dole ne na tsoratar da masu hali irinna Khairat dan Suguji aykata cin amana. 

mutane dubu nawane suka aykata laifin dabe kai girman na Khairat ba kuma suka tuba Amman duk da hakan seda Allah ya jarabcesu? Masu cewa Khairat ta tuba ku Adana kalamanku. 

Littafina yana nuni ne da cewa duk abinda kayi se anmaka wanda ba fada ta bace fadar Allah ce,yasmeen itace ishara ga duk wani me shaawar aykata hali irinna Khairat to inamasa adduar Allah ya hadashi da tashi Yasmeen din har cikin gida.
📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Munga shekaran jiya tare, muka ga jiya tare, kuma munga yau tare,munasan ran ganin gobe tare da ikon Allah, my sweet talatsuruwa,😝Ussaina Muhammad Lawan, Naibawa Kano,since 2005 up to now you are deep inside my heart,stay nice*

*page 67-68*

Tunkarota yakeyi ita kuma tana jada baya harsuka kai k'arshen bango,runtse idonta tayi dan batason kallon idonshi.

D'aukota yayi yad'ora agado yashiga sarrafata,ido kawai Yasmeen take kwalowa dan abin na Hydar yawuce tunaninta,shiko gogan naku be ji be gani yake romancing d'inta.

Kuka takemishi sosai akan  ya kyaleta amman ina ay kamar mayan k'arfe ya had'u da k'arfe,ay Abu daya kai abu ma shima kukan yasa(Anwar na biyu)yadda take rusa kuka shima haka yakeyi dan harseda Yasmeen ta saurara tana kallonshi dan fahimtar meyakewa kuka harda hawaye. 

Dukansu sunji jiki dan Hydar jiyake dad'in kamar ze janyeshi zuwa cikin Yasmeen, dakyar ya saurara mata,fuskarta tayi luhu luhu idonta sun kumbura gwanin ban tausayi kuka kawai takeyi,shima kwance yake yakasa motsawa yana sauraron sautin kukanta yana tab'amishi zuciya, dan se yanzu ne yatabbatar yana sonta da duk hauka yakeyi.

Dakyar yajawota jikinshi yarungume soyake ya rarrasheta amman yakasa dan abinda yaji daga gareta ba maganarsaba har ji da ganinsa seda yatafi dashi, don be tab'a jin abinda yaji ajikin wata maceba bayan ita. 

Jijjigata yake kamar yarinya yana d'an bubbuga bayanta alamar tayi shuru,zuwacan Allah yataimakeshi kalma ta dawo kan bakinshi yace.

"My soulmate kiyi hak'uri don Allah kidena kuka, Allah yamiki baiwar da mutum baze iyamiki shaf shaf ba dole se an d'au lokaci wlh bada son raina naimiki hakaba kiyi hak'uri, yau kinbani abinda kud'i da mulki basu isa su semin shiba wato virginity d'inki Allah yamiki albarka, yakaremin ke daga sharrin duk abin k'i I love you so much more my Baby".

Yana gama fad'amata yasake rungumota jikinshi yana mata kiss a goshi,

Wani sanyi Yasmeen taji aranta tabbas ta yarda budurcin mace shine mutuncinta a gurin mijinta, babu wata daraja ga budurwar data zubar da mutuncinta awaje bazata tab'a kima a idon mijinta ba har abada, koda kuwa sune Laila majnun afagen soyayya,kwantar da kanta tayi akan k'irjinshi tana godewa Allah daya bata ikon yiwa mijinta kyauta mafi girman daraja.

Toilet yashiga ya had'a musu ruwan wanka sannan yazo ya d'auketa suka shiga wankan Yasmeen se kunyarshi takeji shiko ko ajikinshi. 

Satin su uku a saudiyya suka d'aga zuwa Dubai acanne aka dagargaji soyayya harta tsawon sati biyu,daga can kuma suka sauka k'asar Masar itama anyi soyayya kamar ba gobe gaba d'aya Sun sauya Kana kallonsu kasan suna cikin kwanciyar hankali,Hydar yaso suje UK Yasmeen ce tak'i yarda itade sukoma gida haka ya isa,tsawon wannan lokutan dasuka share basa Nigeria gaba d'aya sim card d'insu ciresu sukayi suka sa sabo shiyasa ko a Nigeria annemesu baza'a samesuba. 

Waiwaye adan tafiya. 

Tunda Hydar suka fice agidan hankalin Khairat yatashi tunaninta, "to Ina zasuje",ranar wuni tayi tunani,har zuwa sanda driver yakawo mata key d'in motar Hydar daya d'auko a Airport,agigice take sauraron bayanin drivern,da gudu ta haura sama inda d'akinta yake ta fad'a kan gado tana kukan takaici fad'i take. 

"Why Yasmeen? meyasa koyaushe kece kike winning akaina?,naso k'untatamiki gashi k'arshe kaina nayiwa,nashiga uku ni Khairat Hydar ya auromin ajalina",cigaba tayi da kukanta.

Tundaga ranar dasuka tafi kullum ta Allah se Khairat tayi kuka na bak'in ciki musamman inta kira wayarshi tak'i shiga ko abinci yanzu dakyar take ci, kallo d'aya zaka mata kasan bata da kwanciyar hankali danko kwalliya Ta dena, kunsan ko tashin hankalin daze hana Khairat kwalliya ba k'arami bane,Fatima ce abokiyar shawararta to itama Sun b'ata rasa inda zatasa kanta tayi.

Watansu Hydar biyu a yawon honey moon sannan suka nufo gida niger cike daso da k'aunar juna,Yasmeen yanzu sam batajin kunyar Hydar har rawa take agabanshi ba kaya sosai take tsula tsiyarta, dan ita yanzune ma tagane meyasa mata suke damuwa in za'a musu kishiya ashe suna  da gaskiya dan ko ita yanzu yadda takejin Hydar aranta inyace zemata kishiya za'a kwashi y'an kallo.

Saukar dare sukayi dan haka hotel Hydar yakama musu me kyau d'akin daya kama babbane da falo sannan dakuma d'akuna biyu aciki ga dinning area komai ya had'u gashi kuma hotel d'in ba'a cikin mutane yakeba sabida akasari turawa ke sauka acikinshi,bakowa ze gane kana gurinba dankowa akwai hanyar fitarsa ta baya base wani yaganshiba.

Wanka sukayi suka ci abinci suka rama sallah,sannan Yasmeen tasamishi rigimar seya goyata bashida zab'i tunda shi yasaba mata da goyon, mik'ewa yayi yagoyatan yana zagaya d'akin da ita suna dariya se da taga da gaske yagaji sannan ta kyaleshi suka nufi gado, acanma seda suka sha soyayyarsu bayan komai yalafa sukayi wanka sannan suka kwanta rungume da juna.

Kwanansu goma da dawowa Hydar ya d'auki Yasmeen da tsaraba suka nufi garin kaduna,Iyayensu sunyi murna da ganinsu rasa inda zasu sasu sukayi kowa Yasmeen.

Fa'eeza k'anwar Khairat ce takira Khairat tasanar da ita zuwansu Hydar Kaduna, dan ita batama san sundawoba,ayko Khairat jikinta har rawa yake Tamik'e tashiga d'akinta Ta d'auko gyalenta da jaka da takalmi da key d'in mota ko hoda bata tsaya shafawaba tayiwa Iman sallama akan ta kula da gida sannan tafice daga Gidan acikin motar ta k'irar kamfanin Toyota mesuna venza bak'a, ta harbata kan titi zuwa garin Kaduna.

To Khairat fatan alkhairi. 

Maman Yusuf.📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


 *This page is dedicated to my sweet friend Fatima Zahra Katsina (Maman Mahmoud)in sha Allahu we are together now and forever.*

*page 69-70*


Ta iso Kaduna lafiya,tunkamin tagama parking ta tabbatar da zancan Faeexa sabida motar Hydar da tagani a k'ofar gidansu. 

Da gudu tashige cikin gidansu har ta wuce sit room sekuma ta dawo sabida jin muryar Hydar da tayi aciki shida Abban ta,da sauri ta fad'a cikin d'akin tana kuka jikin mahaifinta ta nufa ta rungumeshi.

Gaba d'ayansu sunyi mamaki da zuwanta,babu ma kamar Hydar, cikin kuka Khairat take magana da mahaifinta.

"Abba wlh Yasmeen da Hydar so suke su kasheni,Hydar bashida adalci ko kad'an rabona dana sashi a idona,ko naji muryarsa tun ranar da yataho da Yasmeen sekuma yanzu dana ganshi tare da kai, Abba kataimakeni kar na mutu don Allah".

Maganganun Khairat tabbas sunshigi mahaifinta dan ko a ido ka kalleta kasan bata da kwanciyar hankali,duba da ganin yadda tarame tayi bak'i tafita hayyacinta.

Hydar ko ji yayi kamar k'asa ta tsage yashige don kunyar da yaji,gaba d'aya rasa yadda zeyi yayi,se yanzu ya gane beyi mata adalci ba,natafiya da yayi batare da ko kud'in cefane ya bata ba,kunyar idon Abba gabad'aya ta dabaibayeshi,so yake yay magana Amman yakasa.

Abban ranshine ya b'aci game da abinda Hydar yama Khairat,ko wanne irin laifi tamasa,be dace ya kwashe sama da kwanaki saba'in batare da yaje inda take ba, sosai abun ya b'ata masa rai dan har akan fuskarsa se da fushin shi ya nuna.

Hydar zeyi magana Abban ya dakatar dashi da cewa.

"Kar kacemin komai Hydar, nagama fahimtar komai, nide abu d'aya zance maka shine kayi hak'uri idan kuma kagaza hak'urin dasu to duk wacce ta b'ata maka rai ka sallameta kawai ta dawo gida dan zama da ita  bashi da amfani a gurinka".

Wayyo Allah.

Hydar gabad'aya rikicewa yayi tabbas yasan yau yakai Abba k'arshe shiyasa ya masa wannan maganar. muryar Abba ce ta dawo dashi daidai.

"Khairat kije kici gaba da hak'uri kinji ko,sanin kankine matar shige bata daraja a idon mijinta,mijinku bakece zabinsa ba Yasmeen ce zab'insa, kinga ko matsayinku baze tab'a zuwa d'aya ba a gurinshi, dan haka kicire idonki akan komai,kuma karki ce zaki had'a kanki da ita dan ke wuya zakisha, kamar yadda kikasha a yanzu,duk sanda ya sallameki kizo gida,mu kina da muhimmanci a gurinmu,kitashi ki wuce gidan mijinki yanzu batare da kowa yagankiba".

Cikin kuka Khairat takewa Abba godiya Ta Mik'e ta fice daga sit room d'in tanufi motar ta ta tayar takama hanya tana kuka gwanin ban tausayi. 

Shiko Hydar har zufa seda tashiga Karyo masa,  Dan tabbas ya amince d'ari bisa d'ari be kyautawa Khairat ba sabida ko Abba seda ya cemishi se yayi hak'uri da shirmen daze gani daga gareta,muryar Abba ce ta katseshi dacewa.

"To Malam Hydar munji dad'in wannan ziyara da kuka kawo mana kaida Amarya, Allah yasanya alkha'iri aci gaba da hak'uri,kugaida gida nabarka lafiya" yana gama fad'amasa haka yafice daga sit room d'in yashige cikin gida. 

Hydar kamar tsohon me basir kasa zama yayi, tabbas be kyautaba dole ya wanke kansa agurin Khairat hakanne kawai ze  faranta ran mahaifinta. 

Fita shima yayi zuwa k'ofar gida gurin motarshi yanufa , waya ya d'aga yakira Yasmeen sabida ta je gidan Fatima dan acan takeso ta kwana,d'agawa tayi Ta gaisheshi ko amsawa beyiba yace.

"Baby kitaho yanzu zamu wuce Abuja yanzu inkuma ba yau zaki tafiba nide yanzu ma zan wuce".

Dariya Yasmeen takeyi harda hawaye dan gaba d'aya bata d'auki zancan nashi serious ba shiyasa cikin dariya tace.

"Tabd'ijan! inzo Kadunar yau kuma sannan inkoma yau to wlh ba inda zanje, amman kai Tunda kashirya tafiya to Allah ya tsare hanya yakaika lafiya"ta fad'i tana kyalkyala dariya dan duk zatonta wasa yake mata dan yaji bakinta.

Shiko amsawa yayi.

"Ameen Babyna next week sena turo driver yad'aukoki".

ba musu tace masa "to"

Suna gama wayar ya fad'a mota ya tada ita shima yakama hanya gudu yake bana wasaba har yazo ya wuce Khairat akan hanya duk da itama gudun take Amman seda ya wuce ta.

 Be wuce gidaba, kai tsaye masu decorations ya biya yadauko suka zo sukayi decorations d'in gidan gaba d'aya kamar a India ko ina ka kalla haske ne ke tashi an rubuta FORGIVENESS IS THE SWEETEST REVENGE MY WIFE,PLS FORGIVE ME.

Ko ina haka aka Rubuta, akan gadonta kuwa flowers aka zuba pink color akayi designing d'in heart daga tsakiya aka rubuta i miss you my princess,now am ready to be with you, please forgive me.kai in tak'aice muku gidannan ba inda ba'asa ba daga k'arshe wani had'ad'd'an cake ya ayka aka siyo mishi an rubuta am sorry my love akan cake d'in, d'akinta yakaishi aka masa decorating d'in inda ze ajiyeshi na musamman,wanka yayi ya shirya sude yaran se mamakin abinda ke faruwa suke, d'akinsu yaturasu yace karsu fito,shima guri yasamu ya Adana kansa dan yasan Ta kusa shigowa,ilai kuwa k'arar bud'e get yaji alamun ta dawo kenan.

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Innalillahi wa innailaihir rajuun, Allah yayiwa mijin daya daga cikin fans dina rasuwa asakamakon kasheshi dawasu mutane sukayi har gida,yaku daukacin alumar musulmi, kusa wannan bawa acikin adduarku Allah yamasa Rahama yaba iyalansa jure rashinshi,Allah kuma ya tona asirin wainda suka aykata haka agareshi, pls your prayers is needed*😭🙏🙏

*this page is dedicated to Amina Baffa,maman Ahmad,zinnira,thanks for the care and support*

*page 71-72*

Khairat tana parking da gudu ta shige cikin gida dan har yanzu kuka takeyi,abinda taganine ya tilasta mata tsayawa fuskarta d'auke da mamaki.

Bin rubutun take d'aya bayan d'aya tana karantawa da gudu ta haura sama inda d'akinta yake nanma ba k'aramin mamaki abun yabataba tunani take akan wayayi mata wannan abun? kode su Iman ne?bari de taje ta tambayesu, juyawar da zatayi tajita kawai ak'irjin mutum bud'e baki tayi zatayi ihu da sauri ya had'a bakinshi da nata hakanne yasa tagane waye.

Be saketaba seda ya tabbatar da ta natsu sannan ya cire bakinshi anata,tun kamin tayi magana ya zube k'asa akan gwuiwowinshi ya had'a hannayenshi guri guda 🙏alamar neman yafiya. 

Hankalin Khairat ba k'aramin tashi yayi ba yau kamarta Hydar yake durk'usawa yana neman Afuwa?,da sauri ta durk'usa itama tana kuka tana neman gafararsa,rungume juna sukayi yana share mata hawaye yace.

"Nasan banyi miki adalciba duk da de ke kika jawo amma pls kiyi hak'uri kinji hakan baze k'ara faruwaba insha Allahu"yasake rungumota jikinshi.

Wani sanyi ne yake ratsa zuciyar Khairat tabbas ta yarda Hydar adalin sarkine sede ajizanci irin na d'an Adam. 

Cake d'in daya semata suka yanka kowa yaba d'an uwansa abaki dagananfa sallah sukayi sukaci abinci, koya Khairat ta Kalli decorating d'in da akayi dominta ranta sanyi yakeyi, Amman da zaran ta tuno Yasmeen se taji duk bata cikin natsuwa. 

Adaran sun martaba soyayya tamkar darensu na amarci sosai Hydar ya wanke laifinsa agurinta wanda ko shakka babu yasan Abba ma zeji dad'in hakan. 

Yasmeen washe gari da wuri ta baro gidan Fatima zuwa gidansu,dan tanaso suje gidansu Hydar ta wuni acan,shuru shuru Hydar be kirata ba kuma bezoba shiyasa ta d'aga waya ta kirashi sede wayar akashe take,tsorone yafara kamata duk numbobinshi seda takira amman akashe hankalinta ba k'aramin tashi yayiba.

Ummanta taje tafad'awa hak'uri ta bata tace, Hala" wani abunne ya tsareshi Amman ki kwantar da hankalinki zezone".

Har zuwa azahar number shi bata shiga kuma bezoba dan haka gurin Abban Khairat taje ta sanar dashi,kwantar mata da hankali yayi yace Bari yakira Khairat ko tana da wata number tashi danshi sam be kawo aransa Hydar yatafi Abuja ba. 

Yana kiran Khairat bugu d'aya ta d'auka bayan sungaisane yace mata.

"Kinada wata number Hydar ne kibani? Wanda nake dasu duk nakira akashe suke kuma gashi najishi shuru bezoba".

"Abba ay Hydar gashinan yana bacci Tun jiya ya baro kaduna yama rigani isowa gida Amman  bari ince mishi ya kunna wayoyinshi kana nemanshi".

Da sauri Abba ya katseta da cewa,"kisashi ya kunna wayoyin Amman karkice na kiraki zannemeshi zuwa anjima".Yana gama fad'amata haka yakashe wayar,in yace Hydar be k'ara kima a idonshiba yayi k'arya,tabbas Hydar d'an mutuncine dayasan mutuncin manya, kuma ya yarda Hydar bayason b'acin ranshi dan yayi imani b'acin ran da ya nuna masane yasa yatafi Abuja a jiya Amman bawai Dan Khairat ba. 

Dubansa yakai gurin da Yasmeen take gabad'aya ta zuba mishi ido tana jiran k'arin bayani dan bata fahinci komai ba.

"Yasmeen wai Hydar d'in ya tafi Abuja jiya a gida ma yakwana Amman zuwa anjima ze kunna wayoyinshi yanzu wai yana baccine,dan haka ki kwantar da hankalinki yana cikin k'oshin lafiya".

K'irjin Yasmeen ne yamata nauyi sabida azababen kishi,sallama tayiwa Abban ta wuce gidansu d'aki tashige ta fad'a kan gado tana kuka,wato ashe jiya da gaske yake mata akan tazo su tafi Amman tak'i binshi,shine kuma dan wulak'anci ya rufe wayoyinshi sabida yana tare da matarsa,ranta ne yaci gaba da b'aci zuciyarta na ayyana mata abubuwa daga k'arshe wata shawarar ta d'auka da zuciyarta ta bata.

Mikewa tayi tashiga wanka bayan tafito tayi kwalliya Ta shirya cikin doguwar riga bak'a irin na saudiyyarnan da ake cewa umbrella,nad'e kanta tayi acikin gyalen rigar tasa farin takalmi da farar jaka tafito ta leka d'akin Ummanta tamata sallama akan zataje gidansu Hydar ne,adawo Lafiya Umman tamata sannan tasa kai tafice a gidan. 

Kai tsaye Abuja junction taje ta d'auki drop d'in mota ita kad'ai zuwa Abuja, da la'asar ta isa k'ofar gidan ta sallami driver ita kuma tashige gidan,kai tsaye falon gidan ta nufa tako yi sa'a a bud'e yake, murd'a k'ofar tayi ta shige,ba kowa a falon dan haka da sauri ta haura sama inda d'akinta yake,hamdala tayi ganin key ajikin k'ofar dan haka bud'ewa tayi a hankali tashige d'akin tamaida k'ofar ta rufe.

Alokacin Hydar da Khairat sun shiga wanka shiyasa basuji shigowarta ba,yara kuma suna makaranta Iman kuma taje gidansu friend d'inta tana birthday.

Yasmeen tana shiga toilet ta shige tayi wanka sannan ta dawo ta bud'e akwatin lefenta ta zab'o wasu riga da wando tasaka,rigar hannu d'aya gareta yayinda ko cibiyarta bata rufeba, shikuma wandon irin jeans d'innanne dake tsayawa Dede k'asan mazaune,wandon ash color rigar bak'a, tana gama saka kayan gaban mirror taje ta tsara kwalliya tasaki gashinta yasauka har gadon bayanta,k'arewa kanta kallo tayi tasaki wani killer smile sabida ganin yadda hips d'inta suke awaje abun gwanin burgewa,wani takalmi tasaka bak'i me tsini wow abun se wanda yagani turaruka kalakala tagama feshe jikinta dasu.

 Sannan tasamu gefen kujera ta zauna waya taciro takira Fatima bayan sungaisa ne  take sanar mata abinda ke faruwa.

Dariya Fatima tayi  sannan tace,

"Yasmeen baki da dama wlh yanzu shine kika gudu gidan mijinki ba sallama dan kishi nacinki? nide ba ruwana wlh kyayiwa Umma bayanin da kanki".

Magiya Yasmeen taringa mata akan tacewa Umma Hydar ne yad'auko ta dakyar Fatima Ta amince sukayi sallama.

Tananan zaune taji motsin fitowar su Hydar, ta window ta leka ilai kuwa sune rungume da juna sunnufi k'asa,sakin labulen tayi k'irjinta na bugawa da k'arfi.

Hydar da Khairat kuwa abinci sukaci suka dawo falo suna wasanninsu,khairat k'in sanarwa Hydar sak'on Abba tayi dan tagama gano Yasmeen ce take  nemannasa, hasalima itace ta kulle masa wayoyin dan kar Yasmeen ta kirashi. 

Suna tsaka da y'ar jefawa junansu fulo suka fara jiyo sautin takalmanta tana sakkowa,tsorone ya kamasu dan sunsan Bakowa a gidan sesu kad'ai,cigaba da sakkowa take tana tafe tana kad'a k'ugu hips d'inta se rawa suke tana taunar cingum a bakinta har tagama sakkowa. 

wohoho duniya.

 Khairat sanda tayi arba da Yasmeen kusan fad'uwa tayi, dan tsananin firgitar da tayi da irin had'uwar da Yasmeen tayi,cije baki tayi ta ce aranta"why always am looser?,why?".

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓


Zahra Muhammad mahmud 


*This page is dedicated to,Maman Hanifa,Nusaiba Abdulkadir Dan madaki(my daughter),Rahmatu Muhammad mahmud(my sis),Allah ya tsareku a duk inda kuke nagode*

*page 73-74*

Yasmeen cigaba da tahowa take cikin takunta me d'aukar hankali,shiko Hydar suman tsaye yayi don tunda yake da Yasmeen bata tab'a yin dressing irin wannan ba, ba ma hakaba tunani yake ta yadda akayi tazo nan bayan yasan tana Kaduna.

Yasmeen ko Hydar ta nufa tana tafiya tana kashe shi da murmushi,tana zuwa rungumeshi tayi ta manna masa kiss a kumatu,sannan tasak'ala hannayenta akan kafad'arshi bayan ta kamo nashi hannayen ta d'ora akan k'ugunta, cikin shagwab'a ta fara magana.

"Haba my love shine tunda muka dawo baka nemeniba? tun jiya bangankaba se yanzu to yakake?".ta fad'i gami da k'ara rungumeshi tana kukan shagwab'a.

Hydar tsintar bakinshi yayi da cewa, "am sorry princess baccine yad'aukeni kinsan nagaji".

Khairat da gudu ta haura sama tana kukan takaici wato dama ashe tare ma suka taho amman dan munafunci irin na namiji be sanar da ita ba,wannan wacce irin masiface Hydar ya had'ata kishi da ita?.

Yasmeen ko tana ganin Khairat ta bar gurin tasaki murmushi alamar nasara,kwace jikinta tayi ajikin Hydar d'in takoma d'akinta, da sauri Hydar yabita abaya kamar wani bindi.

Tana shiga d'akinta tasamishi kuka,gabad'aya rud'ewa yayi yarasa yadda zeyi kamota yake tana kwacewa,tana cigaba da kukannata. 

"Haba my baby meyasa kikeson d'agamin hankaline?kinsanfa banason kukanki, Amman seyi kikeyi pls ya isa haka kiyi shuru".

Nanfa yashiga rarrashinta dakyar tayi shuru sannan tace.

"Shine kataho kabarni ko?".

"Ay nace kitaho mutafi kika k'i to yazanyi dake Baby?".

"Ni nad'auka da wasa kakemin ashe da gaskene, se yau naita kiran wayarka akashe har Abba naje na fad'awa yakira Khairat shine tace wai kana bacci ka kulle wayane,niko danaji haka shine nace to bari inzo In tayaka baccin". Ta k'arasa zancan tana dariya. 

Shima dariyar  yayi sabida abunnasu Khairat da Yasmeen dariya yabashi wato Khairat ta rufe waya dan kar Yasmeen takirashi sega Yasmeen tazo da kanta itama Ta rama lalle shi d'an gatane.

"To baby yanzu komai ya wuce kinjiko? Anjima inada magana daku after dinner".

"To my love but yanzu yunwa nakeji,kuma ni ice cream nakeson sha so kazo muje ka kaini nasha".ta fad'i cike da kissa tana wani jujjuya mazaunai. 

"OK to yi sauri kishirya kifito muje bari naje nama Khairat magana ko zata je".

Ranta besoba Amman seta share tace "To".

Fita yayi yanufi d'akin Khairat kuka yasameta tanayi da sauri yakamota yana tambayarta meyasameta, cikin masifa tafara magana bayan ta kwace jikinta daga nashi.

"Wlh kayi asara Hydar,menene ribar munafuntata dakayi?ashe tare da Yasmeen kuka taho Amman ka b'oyemin? wlh kaci gaba, Allah na kallonka nasan kuma baze barkaba".

Shareta yayi dukda maganganun sunyimasa zafi amman yadaure yace mata.

"Kizo muje musha ice cream inzakije kitashi kishirya yanzu".

"Babu inda zanje tsohon munafuki kawai kaficemin a d'aki".

Ba musu yajuya yafice lokacin Yasmeen tuni ta shirya Danhaka hannunta yakama suka fice a gidan se huci yake alamar ranshi ab'ace yake. 

Yasmeen cikin kissa, takwantar da murya tace.

"Yanzu dannace ka kaini shan ice cream shine kake wannan fushin? Tunda ranka bayaso mukoma gida nafasa zuwa".ta fad'i hakane dan tanason gano meyasashi b'acin rai.

"Badake bane baby,nida Khairat ne, dan kawai kinyi wannan maganar ta d'azu shine yanzu danaje akan tazo mutafi karkiji zagin datamin".mitssu yayi tsaki. 

Killer smile ta saki alamar buk'ata tabiya, dama dantaji ne yasa tayi hakan kuma gashi tajin.
Amman afili ruk'o hannunshi tayi tana dariya tace.

"Kayi hak'uri my love komai lokacine inya wuce shikenan, pls amata Afuwa",har wani fari take da ido Wanda ya tilastawa Hydar cewa.

"Bakomai baby yawuce".

Sun isa gurin shan ice cream d'in suka siya, Amman Yasmeen cewa tayi sede su zauna acan susha ayko hakan akayi dan basu shigo gidaba se magrib.

Khairat suka samu a falo ita da Iman, tana ganinsu tare wani takaicinne yasake kamata,itako Iman da gudu taje ta rungume Yasmeen tana murnar ganinta, d'aki Yasmeen taja Iman. 

Iman naganin sun nufi d'akin Amaryar Daddynta taja burki tace.

"Ke baki da kai ne? nanfa d'akin Amaryar Daddyne".

murmushi Yasmeen tayi sannan takamo Iman suka k'arasa shigewa d'akin.

Seda suka shiga Yasmeen ta juyo tabata amsa da cewa.

"To ay nice Amaryar Daddyn,wacce ya Aura".

Ba idoba hatta hanci da baki seda Iman ta zarosu. 

muje zuwa. 

Maman Yusuf.📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*This page is dedicated to,Maman Al-ameen,Maman Imam,Jameela Abbas,Maman Faruq,thanks for the care and support I really appreciate.*

*page 75-76*

Hurewa Iman ido Yasmeen tayi wanda hakanne yadawo da ita daga tunanin data shiga.

"Yasmeen kinsan bama irin wannan wasan dake don Allah kifad'amin gaskiya".

 Yasmeen wayarta ta ciro ta nunawa Iman hotunan bikinsu da Hydar sannan tace.

"To yanzu kin yarda ba wasa nake mikiba ko?".

Rage murya Iman tayi alamar rad'a tace.

"Yasmeen keda Aunty ba Y'an'uwa bane?".

"Y'an'uwane mana".

"To meyasa kika auri daddy bayan kinsan mijin tane?".

"Saboda Daddyn ki yanuna ze iya mutuwa idan ban yarda na aureshi ba, koko laifine danna ceci rayuwar Daddyn ki?".

Da sauri Imam ta girgiza kai sannan tace.

"But Yasmeen"

"shshshsh, keep your mouth shut,just answer me, are you happy for having me as your new Mum or not? just tell me".inji Yasmeen.

"I really happy for having you as my sweet Mum,Allah yabaku zaman Lfy, dukanku".ta fad'i tana dariya. Rungume juna sukayi. 

Ranar Yasmeen da Iman guri guda suka kwana yayinda Hydar yake tare da Khairat dan tuni suka shirya dama ance tsakanin mata da miji se Allah. 

Al-amura sunci gaba da tafiya yadda yakamata, Yasmeen kissa take zubawa bata wasaba yayinda Khairat itama ba'a barta a baya ba, tabi sawun Yasmeen d'in Amman dayake ita Khairat tana da saurin fushi Yasmeen tafi cin galaba akanta dan ita Yasmeen koda taji haushin bata bari kowa yagane. 

Yau Yasmeen ce da girki,dan haka tun safe take aykace aykace a gidan,hydar yafita gurin ayki tun da sassafe.

D'akin Hydar taje ta gyara ta feshe shi da turaruka masu k'amshi,sannan tajawo k'ofar ta rufe,tanufi nata d'akin tana cikin gyaran d'akin taji amai yana taso mata da gudu ta nufi toilet tafara kwara aman kamar zata amayar da kayan cikinta, da kyar tasamu ta gyara inda ta b'ata ta dawo d'aki, kwanciya tayi a k'asa tana hutawa bata tashiba seda taji ta dawo normal, sannan ta nufi kitchen ta fara hada-hadar d'ora girki.

Bayan tagama d'ora komai ne tanufi d'akin Hydar domin ta manta bata kwaso kayan wankin shiba akan kujera ta barsu danhaka taje kwasowa,sede me tana zuwa seta tarar ankulle k'ofar d'akin ancire key kuma tayi imani Khairat ce zata rufe,alhalin ranar girkinka kai kake da iko da d'akin dan haka falon Khairat d'in tanufa.

A zaune tasameta ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya tana karkad'awa hannunta rik'e da mukullin d'akin tana jefashi tana cafewa. 

"Aunty dama key nazo kibani na d'akin Daddy dan inaso zan kwaso kayan wanki nabada a wanke".

Cike da masifa da bala'i Khairat tasoma magana,dan dama cike take da Yasmeen d'in.

"D'akin na Ubanki ne da zaki zo kitasani a gaba akan in baki key?".

Ran Yasmeen ba k'aramin b'aci yayiba, kuma dama ba wannanne Karo na farko da Khairat ta zagi Ubanta ba tasha yimata bata kulata, Amman yau de kam se abinda hali yayiwu takaita bango,dan haka tabata amsa azafafe. 

"D'akin bana Ubana bane, kamar yadda yake kema bana Ubanki bane, dan haka yazamarmiki dole kibani key d'in d'akin Mijina".

Jikake Tass Tass Khairat ta wanke Yasmeen da Mari sannan ta hankad'ata ta fad'i tabita  tafara dukanta iya k'arfinta,Yasmeen har ta d'aga hannu zata rama sekawai ta fasa ,dan koba komai taci darajar mijinsu. 

Khairat ko zagin Yasmeen take Ta Uwa ta uba tana dukanta fad'i take. 

"Yau senaci kan ubanki a gidannan, duk wata rashin kunya da rashin mutunci dakike tak'ama dashi yau zan sauke miki su,  shegiya tsinanniya me mance halacci".

Yasmeen ta daku a hannun Khairat,tayi tayi ta kwaci kanta a hannunta Amman ta Kasa, sabida Khairat tafita k'arfi nesa ba kusaba,hakan yasa Yasmeen tagaji ta saduda tabarta tana ta dukanta, wani naushi da Khairat takaimata k'asan mararta shiyasata kwalla wata razananniyar k'ara sannan ta fad'i k'asa sharab, hakan yay dai-dai da shigowar Hydar falon, jini ya hango yana zubowa daga k'asan k'afafuwan Yasmeen yayinda Khairat ke zaune akanta tana duka.

Muje zuwa readers.

Maman Yusuf.📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*This page is dedicated to,Maijidda,Esha Umar,Rahama,Ummu fa'eez,Hjy Maimuna Keffi,Maman Afnan keffi,Hameeda,thanks for the care and support.*

*page 77-78*

Da gudu Hydar yak'arasa gurinsu wani wurgi yayi da Khairat gefe guda ya sunkuya ya d'auki Yasmeen wacce zuwa lokacin ko numfashi batayi. 

Da gudu yanufi mota da ita ya kwantar da ita yaja motar zuwa Asibiti,da isarsa Asibitin Ma'aikatan Asibitin suka fito suka amsheta.

Emergency room aka kaita,likitoci suka rufu akanta,Hydar ko se safa da marwa yakeyi hankalinshi atashe yama rasa wanne hukunci zewa Khairat fatanshi Allah yatashi Yasmeen lafiya.

 
Likitane yafito yace Hydar yabiyoshi office,marawa likitan baya yayi har suka isa office d'in suka zauna,hannu likitan yamik'a masa suka gaisa sannan yafara yimasa bayani kamar haka.

"Ranka yadad'e a binciken damuka yi mungano madam tana d'auke da ciki na tsawon wata biyu,amman sanadin duka ko fad'uwa da tayi ko akamata akan cikin yasa cikin ya zube,yanzu Muna buk'atar jinin da zamu k'ara mata dan tayi asarar jini da yawa".

"Inna lillahi wainna ilaihirrajuun", itace kalmar dake yawo akan bakin Hydar,lokaci guda ya rikid'e yazama Aliyun ko likitan seda ya tsorata da ganin yanayinsa. 

Jininsa aka gwada yayi dede da nata dan haka nashi aka d'iba aka samata,ana gama d'ibar jinin afusace yanufi motarsa yajata zuwa gida. 

Khairat ko ba k'aramin tashin hankali tashigaba ganin jini nabin Yasmeen lokacin da Hydar ya d'auketa,gaba d'aya tagama firgicewa tama rasa abinyi se safa da marwa take yi a falo shigowar Hydar ce ta dawo da ita seti,tun kamin tayi wani yunk'uri ya rufeta da duka,be kyaletaba sedan kanshi dayaji ya gamsu.

Kuka Khairat take ba na wasa ba tana rok'on shi yayi hak'uri,mari ya kifa mata lafiyayye wanda har tuntsurawa tayi sannan yace.

"Tur da kishi irin naki Khairat,yanzu ko nagama yarda hundred percent cewa zaki iya kasheni ma ba Yasmeen ba, tunda har zaki iya yimata dukan da ciki ze fita ajikinta sabida tsabagen son kai irin naki, Khairat baki da imani kwata kwata dan da kina dashi da bazaki haikewa yarinyar da kikasan ba k'arfinku d'aya ba, Da kina da imani da tuni kinjima da yarda da k'addarar kasancewar Yasmeen abokiyar zamanki, nagaji Khairat dan haka ki tattara ina ki inaki kibarmin gida *na sakeki saki d'aya*,yanzu ba se anjimaba kificemin a gida"ya k'arasa zancan hawaye na zuba daga idanuwanshi. 
 
Ihu Khairat ta saki ta ruga ta Kama k'afar Hydar tana fad'in.

"Wayyo Allah na shiga uku!!!Hydar karufamin asiri kayimin kowanne kalar hukunci Amman banda na rabuwa dakai, wlh bazan iya rayuwa ba babu Kai, kuma wlh bansan Yasmeen nada cikiba kayarda dani da bazan daketaba,Hydar wlh in Abba yaji wannan batu kasheni zeyi karufamin asiri kamaidani d'akina don Allah",ta fad'i cikin matsanancin kuka tana rik'e da k'afarshi.

K'wace k'afarshi yayi sannan yace mata.

"Wlh da Abba ze kasheki senafi kowa murna, dan Allah yace "annafsi bin nafsi",kinga kema kisan kan kikayi,dan haka nagama magana idan kika bari nadawo nasameki wlh sekin raina kanki"yana gama magana yajuya yafice a gidan yanufi Asibiti zuciyarshi na tafasa. 

Kuka Khairat take kamar mahaukaciya gabad'aya ta kid'ime ta gigice tana neman agajin ubangiji, ganin tarasa mafitane yasa ta d'auki abinda zata iya d'auka ta zuba a mota gamida y'ay'anta Arfat da Meema ta kama hanyar kaduna tana kuka kamar zata mutu, Allah ne kawai yakaisu lfy.

Gidan Fatima ta nufa dan nanne kawai take tunanin samun sassauci dangane da hukuncin dazata fuskanta daga sauran dangi.

Ko a fuska bataga chanji ba daga Fatima hannu bibbiyu Ta amsheta,itako se kunyarta takeji k'arshema de rushe mata da kuka tayi,tashiga zayyana mata abinda yafaru ta k'arashe zancen dacewa.

"Wlh Fatima ke kad'aice zaki yarda dani Wlh bansan Yasmeen tana da cikiba wlh bansaniba".

Hankalin Fatima in yayi dubu yatashi jin Hydar ya saki Khairat akan Yasmeen.,sannan ga Yasmeen can a asibiti rai a hannun Allah kuka Fatima itama tasa tana fad'in.

"Why Khairat? why always you?me yasa kika lashi takobin dole se kin haifar da tashin hankali tsakanin Iyayenmu?me zumuncinsu yay miki kikeson ruguzashi?, duk abinda Yasmeen tamiki kece kika siya da kud'inki bawai kuma ina fad'amiki hakan bane dan ina bayan Yasmeen, gaskiyace dole nafad'amiki Khairat bakyawa kanki da Iyayenmu da Mijinki adalci"ta k'arasa zancan tana kuka.

"Wlh Fatima base kin maimaitaba nasani nice banida da gaskiya,duk abinda mijinka yanuna yana so nuna masa zakayi kai kafishi so da na ja Yasmeen ajikina wlh nasan haka bazata faru akainaba,Fatima nashiga uku don Allah kitaimakamin ki rufamin asiri insu Abba sukaji zancannan kasheni zasuyi kitausayamin don Allah".

True love gaskiyace.

Fatima rungume Khairat tayi tana kuka tana mata alk'awarin insha Allahu babu mejin wannan maganar ta kwantar da hankalinta.
.D'aki Fatima taba Khairat ita da yaranta sannan tashiga tunanin ta ina zata fara shawo kan wannan matsalar? Amman Bari taji daga Hydar d'in inde yakira waya ya sanar da Yasmeen tayi B'ari to ko tabbas dole asiri ya tonu amman idan be kiraba shine abin zezo da sauk'i. 

Hydar yana isa asibitin yatarar Yasmeen ta farka  se kuka take mararta na ciwo,da sauri ya isa gurinta ya rungumeta yana rarrashinta gami da kwantar mata da hankali har ciwon ya lafa.

Kwananta uku a Asibitin aka sallameta ta warke sarai kamar ba itaba sede d'an abun da ba'a rasa ba, koda suka isa gida tayi mamakin ganin Iman ce kawai a gidan,bayan tayi wanka Ta hutane taci abinci Hydar yashigo d'akin yabata maganinta sannan yatambayeta abinda ya had'ata da Khairat ba musu ta fad'amishi komai iya gaskiyarta. 

Tausayinta yaji yakamashi ashe akan tanason faranta mishine akamata asarar ciki wanda har yanzu Batasan da batun zubewar cikin ba hasalima batasan tana da cikin ba dan Hydar be fad'amata ba dan baya so ta tsani Khairat a ranta kodan zumuncinsu. 

Fatima jin shuru Hydar be fad'i Yasmeen bata da Lafiya bane ya kwantar mata da hankali,uwa uba wayar da sukayi da Yasmeen d'in itama batace mata Khairat ta doketa ba,shi yabata kwarin guiwar son dedeta tsakanin Khairat da Hydar batare da sanin Iyayensu ba, Fatanta Allah yasa ta dace da hakan.

To Fatima muma muna miki fatan kidace. 

Maman Yusuf.
📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud

*Dedicated to,Bilkisu S Ahmad Kaduna,Amina S Ahmad Kaduna,Asmau Muhammad Mahmud Kaduna,inasonku Yan uwana Allah ya albarkaceku duniya da lahira,#one love*

*page 79-80*

Fatima number Hydar ta kira.
Bayan sungaisane ta soma da cewa. 

"Hydar naji duk abinda ke faruwa tsakaninka da matanka,kuma a gaskiya hukuncin da kayiwa Khairat bedaceba ze jawo mana tashin hankali sosai adanginmu don Allah kayi hakuri kamaida ita dakinta batare da iyayenmu sunji ba dan tunda ta taho a gidana tasauka gudun bacin zumunci".

"hmm Fatima kenan,yanzu duk laifin da Khairat ta aykata min kikeso namanta naci gaba da zama da ita to wlh dasake inda kin tilastani yin abinda bansoba to yanzu ni ba yaro bane dazaki tilastani,ko wancan lokacin ma yarintace tasa naamince, dan haka inzaki iya sa ido kiyi kallo kisa kicire kanki acikin wannan maganar",yana gama fadamata haka ya kashe wayar gaba daya. 

Hankalin Fatima tashi yayi dajin kalam Hydar hakan na nufin dole se zancan yakai ga iyayensu kenan.

Yasmeen kwananta biyu da dawowa gida Amman bataga Khairat da yarantaba, koda ta tambayi Hydar cemata yayi taje Kaduna ne,be sanar da ita komai,fatan Allah yadawo dasu lafiya tayi.
Yasmeen ce zaune gaban computer tana latse latsenta,a dakin Hydar,kamar ance taba kawai seta shiga inda mutum zega abinda ke faruwa a gidan wato CT camera old videos tashiga.

Hydar tagani yana dukan Khairat,har zuwa lokacin dayace yasaketa,har batun zubewar cikinta duk seda taji.

Tashin hankali baa samishi Rana.

Ita bata cikin takeyiba sakin da akayiwa Khairat a dalilinta shi yafi daga mata hankali,da sauri taciro wayarta takira Fatima tana bata labari gami da tambayar ina Khairat din take. 

Kwashe duk abinda yafaru Fatima tayi tabata labari har yadda sukayi da Hydar,Yasmeen bataji dadin abunba sam,kamin suyi sallama seda Fatima ta roki Yasmeen akan ta roki Hydar yadawo da Khairat dakinta.

Hydar yana dawowa daga gurin ayki yaga Yasmeen atsaye tana kallonshi babu alamar walwala a fuskarta, karasawa yayi inda take ze rukota da sauri ta bige mishi hannu sannan tasa mishi kuka tana fadin.

"wanne kalan suna kakeso duniya takirani dashi,sokake zumuncin gidanmu ya rushe a tsakanin iyayenmu,mene naka na sakin Khairat dan munyi fada,kana tunanin wai dan na aureka bana son tane,cikina da ya zube daga Allah ne ba ruwan Khairat wacce nayi imani da tasan inada ciki bazata dakeniba,".tacigaba da kukanta.

Hydar ya rasa abinyi wato yanzu Yasmeen tasan abinda yafaru kenan waya fada mata,rasa amsane yasa yawuce dakinshi, da shigarshi dakin ya fahimci inda Yasmeen taji zancan ta hanyar ganin computer dinshi a bude. 
Dakinta ya nufa domin ya rarrasheta, Duk magiyar dayake mata taki sauraronshi karshema cewa tayi itama Kaduna zata tafi.
Hydar yaga daru gurin Yasmeen dan bata kyaleshi ba har seda ya furta yamaida Khairat Amman darajarta taci.
.Waya tasashi yayiwa Fatima dan ta sanar da Khairat Hydar yamaida auransu ba musu yakira Fatima ya sanar mata.

Wani dadine yakama Fatima da Khairat dan har kuka sukayi name farinciki. 
Fatimace ta maida Khairat gidanta sannan tamusu waazi sosai akan illar tarwatsa zumunci suyi hakuri su zauna Lafiya.
Bata kwanaba a ranar ta koma kaduna ranta da zuciyarta sunyimata sanyi.
Yasmeen har kasa ta tsugunna tanemi gafarar Khairat,cikin kuka itama Khairat ta tsuguna tana neman Yasmeen ta gafarta mata abinda taimata, dukansu kuka sukeyi suka rungume juna.
Hydar yaji dadin ganinsu a haka zuwa yayi ya rungumesu duka yana sa musu albarka da fatan zaman lafiya a tsakaninsu. 

Bayan wata goma.

Yasmeen naga Hydar ya dauko da tsohon ciki tana kuka Khairat na binshi da wani akwati suka shiga mota basu zame ko ina ba se asibiti,ananne naji ashe nakuda take. 

Labor room aka shigar da ita abin gwanin tausayi bata jimaba ta haihu tasamu yan biyu duka maza kamarsu daya da Hydar.

Murna da farincikin dasukayi baya misaltuwa barinma Khairat har kuka tayi na farin ciki. 

Ranar suna yara suka amsa sunan Abban Khairat da Abban Yasmeen.suna kiransu da Fadeel da Nabeel. Fadin bidirin da akayi baze yiwuba Amman fa taro yakai taro. 
Khairat da Yasmeen yanzu ba wani fada a tsakaninsu dan yanzu Khairat tagama gane albarkacin Yasmeen taci Hydar yadawo da ita,Yasmeen tana mutunta Khairat sosai itama haka.

Taron family Hydar ya kaisu Kaduna ananne Hydar yabada labarin abinda yafaru tsakaninshi da Khairat da kuma tsakanin Khairat da Yasmeen, fada dekam sun shashi bana wasaba daga karshe fatan zaman lafiya akayimusu taro yawatse kowa yatafi. 

Yasmeen ta koma makaranta inda take karanta bangaran likitanci,Iman tayi aure itama inda ta auri wani dan majalisa itama abin gwanin Shaawa. 

Bayan shekara ashirin da biyar.
Abubuwa sun faru da yawa a tsawon wannan lokaci aciki harda rasuwar Granny da Abban Khairat, da iyayen Hydar gaba daya sunyi jimami daga baya suka fauwallawa Allah. 

Taron jamaa na hango a cikin masallacin  sultan Bello dake anguwar sarki Kaduna,ko baa fadamaba taron na daurin aurene,kunne nasa dan inji auran wa akeyi ayko najidin domin ji nayi ana fadin.
An daura auran *Hydar Kamal mukhtar, Da Amaryarsa Fatima Hydar Jibreen,*ikon Allah Ashe da rabon Hydar da Fatima suyi aure.
📓📓📓📓📓📓📓📓
*CIN AMANA KO FANSA*
📓📓📓📓📓📓📓📓

Zahra Muhammad mahmud 

*Dedicated to all wainda bansamu damar yimusuba,kuyimin uzuri next time daku zanfara ngd*


*last page*.

*page 81-82*


Zumuncinsu se kara karfi yakeyi ta kowacce siga.

Yasmeen yanzu yaranta biyar hudu maza mace daya me sunan Khairat,itama Khairat ta haifi yara uku mata aciki da mesunan Yasmeen suna kiranta princess.

So da kauna tsakanin Yasmeen da Hydar sede hamdala har zuwa yanzu bashida wani farinciki se nata,kuma yana yin adalci atsakaninsu dan koda wasa baya bari yafifita wata a gaban wata, duka daya take daukarsu. 

Arzikinshi se karuwa yakeyi ba dan kadanba, haka shima kamal mijin Fatima yasamu babban matsayi a gurin aykinsu dan haka tuni ya tamfatsa gini a garin Abuja yamaida Fatima can.
 Yasmeen da Hydar one love with Khairat.


*Alhamdulillahi ala kulli hali.*

*Godiya ga Allah Subuhanahu wata ala,daya nunamin wannan rana dana gama littafin cin Amana ko fansa.*

*Tsokaci!!!!*

*Littafin cin amana ko fansa true life story ne dole a yadda yazo zan tafi dashi.*

*Yana jan kunne ga mata masu raayin snatching ga aminansu.* 

*Kuji tsaron Allah kudena dan ba dabia bace me kyau.* 

*yana koyar da mata masu kishiyoyi yadda zaki yi kissa ki kwaci miji batare da kinbi boka ko Malam ba.*

*Sannan yana fatan makaranta dasuka karanta suyi koyi da kyakkyawar zuciya irin ta Fatima dason zumuncin Allah.* 

*Mahaukacin kishi ba inda zekaiki dana sanice karshenki, kikama kissa kidena shashanci dan mahaukacin kishi shashancine.*

*Don Allah duk Wanda na batawa rai yagafarceni,nima nayafemuku,ina mana fatan Allah yasa muga Ramadan lafiya yasadamu da daran lailatun qadri,Yasa muna cikin jerin bayin da zaa y'anta,Ameen,nagode taku har kullum.*

*Zahra Muhammad mahmud (SURBAJO)*

Maman Yusuf 🙏

CIN AMANA KO FANSA COMPLETE HAUSA NOVEL

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *