Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, March 28, 2020

DR AHMADD COMPLETE HAUSA NOVEL

adsense here
DR AHMADD COMPLETE HAUSA NOVEL
COMPILED BY
ESHAAT SMILER HOM OF HAUSA NOVLS DOCUMNTS
WASAPP 08066360176
FOR MORE..




*馃挆DR. AHMAD馃挆*

             1
 
*NA MAMAN KHADIJA.*馃檱馃徎鈥嶁檧


*HASKE WRITERS ASSO.*馃挕
  (Home of expert & perfect writer's)


    Kusan a jiga ce ya shigo gidan idanun shi duk sunyi ja sabida masifar tafiyar daya shawo fatan shi kawai ya jishi yana watsama jikin shi ruwan sanyi, "Assalamu alaikum." ya furta cikin siririyar muryarshi.

"Wa'alaikumussala na Maman shi ka dawo kenan, sannu da zuwa kawo jakar in ta yaka d'auka kaji Allah yayi maka albarka insha Allahu wataran za kayi alfahari da wannan wahalar da kake sha kaji?"

Cikin jin dad'i ya mika mata jakar littatafan sannan ya d'auki bokitin ruwan dake cike wanda dama ya san nashine kullum ya kan dawo ya tadda ruwan wankan shi Mama ta zuba ta ajiye mai. Ya jima yana wankan sannan ya fito kallon d'aya zakai mishi kasan cewa yanzu ya dawo hayyacin shi ba kamar d'azu daya shigo ba.

Saida ya shiga d'akin shi ya gama shirin shi sannan ya nufi d'akin mahaifiyar tashi cikin shi nata kukan yinwa. gaida ta yayi sannan ya amshi samirar da take miko mishi ya faracin shinkafa damai da yajin dake cikinta, kamin yace

"Mama ina aminu yayine naji banji motsin shi ba?"

Tace "iko yanzu khadija tazo nemanshi wai Maman ta zata aike shi."

"Babana ya karatun naka ina fatan lafiya lau ko?"

"Alhamdulillah wallahi mun kusa shiga aji shidda ai ni sonake kawai inganni cikin jami'a Mama."

"karka damu na Maman shi insha Allah kamar yaune kai-dai kaci gaba da maida hankali domin zaka zama duk abinda kakeso a rayuwa idan har ka dage."

"Mama bari in d'an kwanta kamin la'asar saina leka wajan d'inkin."

gadon shi ya haye wanda yaci gadon shi bayan mituwar mahaifinshi babu wata katifar kirki ammafa yaji gyara domin saika rantse ba kwana akeyi kanshi ba. tabbas bacci yaso yayi idanunshi cike suke da bacci da gajiya saida yana hawo godon yajishi cikin wata irin matsananciyar bukatar mace, nan da nan ya fara juye- juye jikin shi yai wani iri cikin kasala ya tashi ya koma kan dardumar shi dake k'asa shimfid'e ya kwanta tare da dukunkune jikin shi waje d'aya. Tun yana jin wani mugun sanyi har ya samu da temakon addu'o,in da ya keyi wani barci yayi gaba dashi.


Saida ya kuma watsa ruwa sannan yafice masallaci bayan ya gayawa Maman shi cewa zai wuce wajan d'inki daga masallaci domin Ahmad ya kan yi d'in kuna awani shagon abokinshi dake cikin unguwar aduk lokacin da ya dawo makarantar boko.


********

   "Kai babana idan ka gama sharar ka bar wanke bayin nayi idan nagama abinda na keyi kajiko? kai maza kazo ka karya ka tafi kadda ka makara kasan dai tafiyar dake gabanka ko?"

"Mama ki bari na gama miki kuma ni azumi na keyi yau, kai Aminu zoka amshi kud'in tara ka wuce."

kusan da mamaki take kallonshi bayan ta isa gaban shi tace "kai babana bani son sakarci yau yaushe?"

Sadda kanshi k'asa yayi kamin yace "Mama yau laraba."
"To me yasa ka tashi da azumi yau tunda kasan alhamis da litinin kawai na amince kayi azumi iye?" kiyi hakuri Mama bawai nasab'a umarninki hakan nanba wallahi ba haka bane kawa gani nayi azumin shine mafita agareni shi yasa na tashi dashi amma kiyi hakuri bazan Kara ba."

Jinjina kanta tayi sannan tabar wajan zuciyarta cike da tausayin yaron nata ammadai ta d'auki alwashin jin damuwarshi yau idan ya dawo daga makaranta domin ba taso wata lalura ta kamashi.

Cikin biyayya ya duka ya amshi kud'in kamin yace "yayana nagode Allah yasaka maka da Alkhairi kuma jiya aunty khadija tace tana gaida ka."  cewar Aminu kanin Ahmad wanda ke sanye da kayan primary na gwamnati.

murmushi Ahmad d'in yayi kamin yace to madallah ina amsawa kai maza katafi kaji ko banda wasa me kakeso in siyo maka idan zan dawo? "Aminu ya washe gibin dake bakin shi daya ke yafara famfara kamin yace "yaya alawa me tsinke."

Dariya Ahmad d'in yayi kamin yace "to wawulo sai naga idan kayi karatu sosai sannan nikuma zanyo maka tsaraba."

"Babana baza kazo ka tafi ba ka biye ma Aminu da surutin shi ko?"   cewar Mama daga cikin d'akin ta domin tana jin duk maganar da su keyi.


*****

 Lafiya lau yaje ya dawo babu wani damuwa cikin ranshi fatanshi arayuwa be wuce yaga ya zama wani abuba kodan dangin mahaifinshi wa inda kullun burunsu be wuce ganinshi awukance ba.

Suna zaune suna tattauna halin rayuwa bayan gama cin abincin su na dare yayin da Aminu tuni ya bingire ajikin Ahmad d'in yana barcinshi sabida shi indai cikin shi ya cika to babu abinda ke biyo baya sai bacci.

cikin nutsuwa ta kalleshi kamin tace "babana ina son kabani duk nutsuwarka anan yanzu sabida bani son ka boyemin damuwarka domin duk duniya baka da kamata kanaji ko? sabida haka ka gayamin banda karatu menene damuwarka??"

marairaicewa yayi kamin ya kalleta sai kuma ya kuma sadda kanshi k'asa yana wasa da dogon hancin aminu wanda keta bacci abinshi.

"Ina jinka babana
a hankali kamar me rad'a ya furta kiyi hakuri Mama wallahi aure nake bukata wallahi nayi bakin kokarin ya kice tunanin araina kodan karatuna sannan ba wani karfine da muba amma na kasa shi yasa nake ya waita yin azumin.....


_TIRK'ASHI......_







*MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧
[5:32PM, 2/13/2018] 鈥�+234 809 155 7122鈥�: *馃挆DR.AHMAD馃挆*

           2

*NA MAMAN KHADIJA.*馃檱馃徎鈥嶁檧


Edit by *Hajja ce*馃憟


*HASKE WRITERS ASSO.*馃挕
   (Home of expert & perfect writer's)



     Wata irin zufa ce taji ta fara karyo mata lokaci guda tunanin mahaifin shine ya taso mata idanunta ta zuba mishi tana karantar duk wani yanayin daya ke ciki kamin ta sauke ajiyar zuciya tace,

"Babana tun yaushe kake son auren?"

kanshi a k'asa yace "tun shekaru biyu da suka wuce Mama na rasa yadda zanyi dan Allah Mama ki temakeni."

Lissafin shekarunshi ta fara yi inda lissafinta ya nunamata yanzu yana shekara ta cikin goma shabakwai.
   
"To tashi kaje ka kwantar dashi kaima sai ka kwanta da safe za muyi magana."

A sanyaye ya kai Aminu kan shimfid'arshi kamin ya bar d'akin yana cike da tausayin mahaifiyar tashi dan yasan ba k'aramin tashin hankali yasa ta ba.

kusan kwana yayi yana gayama Allah damuwar shi duk da cewa shi Allah masani ne abisa dukkan komai na fili dana b'oye, amma yana so ka kwantar da kanka gareshi ka kai kukanka gareshi bawai dan be san halin da kake ciki ba. yaso ya kuma tashi da azumi sai dai sam baya san damuwar Maman tashi domin ita gani ta keyi kamar cutar yunwa zata iya kamashi.

kanshi a k'asa yake gaidata bayan dawowarshi masallaci kamin yace "Mama me zan dora yanzun?" d'an murmushi tayi  kamin tace "ah'ah babana so nake zaka huta yau."

Murushi kawai yayi har lokacin be kalleta ba domin samun kanshi yayi da wata irin kunyarta, jin yayi shiru ya sata cewa "taliyar murje zaka dafa mana yau saika zabi kalar wacce kakeso ta manja kota mangyad'a kayi mana akwai komai na bukata na ajiye cikin kitchen."

Gidan ya fara gyarawa kamar yadda ya saba kamin ya d'ora  girkin yana yi yana bin sautin karatun Alqur'ani a cikin wayarshi k'aramar nokia a gidan wani Redio da akasan ya.

Yana ta zullumin zatai mishi magana sai yaga sab'anin hakan domin har yayi mata sallamar tafiya makaranta beji tace mai komai ba.


Bayan tafiyar su makarnta ne ya sata d'ora tuwon masara wanda ta juyeshi cikin kulla sannan miyar ma haka, shiri tayi cikin riga da zani na atamfa da dogon hijabinta sannan ta rufe gidan ta nufi gidan aminiyarta kuma matar aminin mahaifin su Ahmad gida hudune kawai tsakanin su.
     
Murna kamar zasu cinye junansu kai kace watanni suka d'auka basu had'u ba. Bayan sun gaisane Maman Ahmad tace "uhum Maman khadija nifa tafe nake da magana bakina Allah yasa malam yana nan yanzu?"

Maman khadija tace "aiko yana nan sabida yanzu ya dawo daga gidan gaisuwar malam iliya, wanka ya keyi yanzu Allah yasa dai lafiya?"

 Mama khadija ta tambaya cikin jimami "To bari dai malam d'in yazo kyaji yaron kun wallahi ke son d'auko min magana..!!!"

Saida malam Mamuda ya gama shirin shi cikin d'akin shi sannnan ya taddasu sunata hirarsu. Bayan sungaisa ne yake tambayarta lafiya ko Maman Ahmad?

Tace "Eh to malam dama akan babana ne."

 Malam Mamuda ya gyara tsayuwa tare da cewa "To to naji dai ina jinki ainasan Ahmad beda wata illa arayuwa kuma insha Allah bamafatan yasa meta nan gaba meya faru dashi d'in?

 Tayi shiru ita kanta maganar nauyi take mata tajima cikin yin shiru sannan tace "Tun watan nin baya naga ya dage da yin azumi kusan kullun  to shine naimishi fad'a sosai sabida ina gudun kadda cutar yunwa ta kamashi (olsa) toh kuma dai be dena ba tun yana yi alhamis da litini duk sati sai naga yanzu duk sanda yaga dama yi yake, to jiya na turke shi da tambaya shine yace min wai bukatar aure ke damunshi to nikuma naga babana duka nawa yake da zai san wannan abin shine nace bari nazo naimaka magana ko zaka ganar dashi ya bari sai nan gaba  karya ja mana surutun mutane."

Malam Mamuda ya ajiye asuwakin shi gefe kamin yace "ikon Allah to Alhamdulillahi tabbas wannan lamari dole mugode ma Allah domin Ahmad yana da nutsuwa sosai kuma tunda ya nuna yana so to insha Allah baza mu tauyeshi ba domin gashi yana da kokarin ganin ya kare kanshi daga sab'awa Allah ta hanyar yin azumi, dan haka dole mu samami shi mafita tun kamin abun yafi karfin shi a zo ana da ansa ni."

"Maganar karatu kuma wannan babu abinda zai gagara insha Allah zai kai duk matakin da ya keso ya kai."  cikin farin ciki Maman khadija tace "kin ga shike nan sai mu aura mishi kanwarshi khadija hankalin mu kwance ko malam?"

Shima cikin farin ciki yace "Nima tinanin da nayi kenan sabida haka gobe kije ki shaidama dangin mahaifin shi sabida afita hakkinsu sannan ki shaida mishi cewa yazo su gaisa da kanwar tashi Allah yayi mana jagoranci cikin lamarin."

Tsabar farin ciki yasa Maman Ahmad sakar musu kuka domin tabbas wa innan mutane sun cika mutane sannan kuma sun rike amanar zumunci da sanin hakkin makotaka.
Da kyar suka lallashe ta sannan tayi musu sallama.
sai kuma zullumin yanda dangin mijin nata zasu amsheta idan ta je musu da zancen. A hanya ta had'u da khadija tun daga nesa take karema yarinyar kallo lokaci guda ta kalli kirjinta babu komai na daga dukiyar kirjin kai daka ganta kasan yarinya ce sharaf innalillahi ta furta kamin ta kauda tunaninta akan abun tana amsa gaisuwarta tace "Mama zanzo na tayaki hira yau tun da babu islamiyya."

Cikin jin dad'i Maman tace "To d'iya ta dama gashi yau mutuminki nayi da ranarnan tuwo sai kinzo sai kici ki koshi."

"To mama sai nazo wanka da salla kawai zanyo in taho gidan ki......"









*MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧
[5:32PM, 2/13/2018] 鈥�+234 809 155 7122鈥�: *馃挆DR.AHMAD馃挆*

            3

*NA MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧

Edit by *Hajja ce*馃憟


*HASKE WRITERS ASSO.*馃挕
  (Home of expert & perfect writer's)


   Da sallama  ta shiga gidan nata sannan ta d'auki buta bayan ta rataye hijabinta akan kyauren kofarta har yanzu mamakin irin k'irkin mutanen take yi tabbas sun jima suna yi mata halacci tana fatan itama Allah ya bata ikon ganin ta kyautata musu kamar yadda suma koda yashe burunsu suga hankalin ta ya kwanta.

Ta jima cikin sujjadarta ta karshe da kyawawan adduo'i ga mijinta da iyayenta sannan ya ranta guda biyu kacal wanda Allah ya azurtata dasu. Tun kamin ta gama lazumin da ta keyi Aminu yayi sallama hankalin shi nakan kulolin abincin dake ajiye kowa dai ya san yanda ake dawowa makaranta da yunwa da kyar ya zare takalman sandal d'in dake kafafunshi ya zauna sai kallon Maman tashi yake da alama jira yake kawai yaga ta mike ko tayi mai nuni tace ya d'auka.

"Mama ki tashi ki zuba min yunwa zata kasheni." dariya tayi kamin tace "Toh rago kai kam Aminu baka wasa da cikinka ba kamar yayan kaba kaje ka wanko hannu kamin nan na zuba maka."

Yanaci tana kallon shi sosai take ganin kamar da yayi da ita bakamar Ahmad ba wanda yake kallo d'aya zakai mishi ka gane agwai ne.
   
Sai wajan biyu da rabi sannan ahmad ya shigo gidan kai tsaye d'akin shi ya shige sai da ya kwale kayan jikin shi sannan ya nufi d'akin Maman, "Mama sannu da gida na dawo."

"Yauwa babana sannu da dawowa ga ruwan wankan ka can ka farayi saika zo kaci abinci."

Saida yayo wankan ya kintsa sannan ya nufi d'akin nan ya tadda Aminu zaune yana kallon tv. Gaishe ta yayi sannan ya zauna shima yaci tuwon hankalin shi kwance lokaci zuwa lokaci yana kallon Maman tashi sabida yaga sai murmushi ta keyi.

"Mama ki gaya min mana ta samu ne naga kina tayi min murmushi?"
dariya tayi kamin tace "kawai dai ina cikin nishad'i ne sabida yarona zai ajiye iyali."

Kusan da gudu yabar d'akin yana dariya kamin ta bud'e miryarta itama tace "kaje babanku na kira idan ka huta...!!"

Saida yaji anfara kiran sallar la'asar sannan ya tashi kayan ya saka sannan ya fito waje dan d'aura alwala.
Da khadija ya fara cin karo cikin doguwar riga ta material tayi kyau sosai tayi acuci da gashinta Aminu take yan kema farcen shi sabida ta fishi wayo da dabara tana ganin shi tace.

"Lhha ya Ahmad sannu da tashi tun d'azu nazo Mama tace bacci kake yi ina yini?"

Murmushi yayi kamin ya amsa da "lafiya lau ya makaranta?" Murmushi kawai tayi wucewa yayi yana mamakin rashin maganarta wani lokacin yana k'okarin fita yace.

"kuce ma Mama na fita masallaci Aminu naga ta fara sallah."

A dawo lafiya su kayi mishi sannan ya fice.

A masallaci suka had'u da malam Mamuda ganin irin kallon da yake bin shi da shi ne ya sashi jikin shi yin mugun sanyi domin yana jin mutumin kamar mahaifinshi tabbas idan be yarda da bukatarshi ta aureba to zai hakura yaci gaba da danne abinda ke taso mishi.

Hannun Ahmad malam Mamuda ya rike a haka har sai da suka je gidan shi sannan ya tsayar dashi a zaure. Lokacin jikin shi harya fara rawa sabida be san me zai faruba.

"Ka kwantar da hankalinka Ahmad insha Allah zan tsayamaka akan duk abunda kake so matukar be sab'ama shari'aba d'azu  Mamanka tazo min da sakonka shine nace me zai hana ku dai-daita da kanwarka duk da dai tayi kan kanta da yawa ammadai nasan zata iya ragemaka wani abun sannan kuma kaga kaima kayi yarinta da yawa yanzu duk gun wanda naje nemamaka auren abin ma surutu zai zama koba haka ba?"

Cikin wani mugun jin nauyi jikin shi na rawa zuciyar shi na bugawa yace "haka ne baba." Malam Mamuda ya gyra tsayuwa kamin ya fara yi mai nasiha sosai, Ahmad ya d'ora dayi mishi godiya kamar bakin shi zai sakko k'asa.

"kadda ka damu Ahmad ni mahaifinka ne zan yi komai dan farin cikinka, yanzu zaka iya hakuri har karshen shekara kokuwa kana ganin a d'aura auren alabashi daga baya idan angama gyaran inda zaku zauna sai kawai ku tare?"

Shi dai Ahmad shiru yayi sai yatsun shi daya keta faman murza. murmushi malam Mamuda yayi kamin yace "to tashi kaje zamu yi magana da Maman ka Allah yayi maka albarka ya kuma k'ara tsareka ka jika ko? Allah yaji kan mahaifinka."

Tsabar kunya ta hana shi karasawa cikin gidan ya gaishe da Maman khadija d'in a kunya ce yabar zauren, yayin da malam Mamuda ya bishi da kallon kauna yana murmushi tare da godema Allah da samun siriki kamar Ahmad.(sai kace wani babba)


******

Dafaffar gyad'a ya gani a hanya ya tsaya ya siya sannan ya nufi gidan su yana mejin kunyar ganin khadijan.

Yajima tsaye yana kare mata kallo tun daga yatsun kafarta har zuwa gashin kanta tallabe kumatun shi yayi da hannu d'aya yana tunanin shiko me zaiji ajikin khadija wadda da alama ko kirgen dangima kila bata faraba shida ya kejin bukatar kasan cewa da mace.
 
_Abin da dariya koshi Ahmad d'in nawa yake da har yake raina wani.?_

Saida ya gaji da tsayuwa sannan yayi sallama ya shiga gidan sannun sukai mishi sannu shi kuma kai tsaye ya wuce d'akin Mama da ledar a hannunshi.

Zama yayi tare da furta "washhhhh Allah na....!"
kallon shi tayi kamin tace "sannu daga ina haka?" Yace,

"Mama wajan baba naje munyi magana dashi amma kuma yayi min maganar khadija Mama me zanji ajikin khadija dan Allah haba...?" idasa maganar yayi cike da yarinta da shagwab'a tare da nuna shifa babba yake SO. kauda kanta tayi ga barin kallon shi kamin tace "kayi hakuri da ita itama babu abinda ba zata iyaba indai ka lallab'ata kuma ka bata kulawa, gobe insha Allah zanje tsaranci in gayama dangin babanka."

Gyadar ya juye a kasa ba tare daya kula da maganar data yiba ya faraci itama faraci tayi tare da yin nazarin fuskarshi, Aminu da khadijan ta kwalama kira sai gasu sun shigo tare, Ahmad idanunshi basu tsaya ko inaba sai akan kirjin khadija aiko nan yaga abubuwan arziki sunfara futowa be san lokacin da murmushi ya kwace mishi ba cikin ranshi ya furya ikon Allah ashe ta fara (duk da yarinya ce sai dai tana da garin jiki hakan yasa kirji ya fara tasowa)

Suna cin gyadar suna hira yayin da shi kuma ya kafeta da idanun shi yana kallon duk wani motsi nata ba tare daya san da kallonshi da Maman shi keyi ba. yana d'aga idanun shi suka had'e dana Maman aiko nan da nan ya d'ibi gyadar a hunnshi ya fice yana dariya cike da kunya, shi kanshi be san yadda akai yake irin wad'and'an abubuwan ba.......








*MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧
[5:33PM, 2/13/2018] 鈥�+234 809 155 7122鈥�: *馃挆DR.AHMAD馃挆*

             4

*NA MAMAN KHADIJA.*馃檱馃徎鈥嶁檧

Edit by *Hajja ce*馃憟


*HASKE WRITERS ASSO.馃挕*
  (Home of expert & perfect writer's)


    Washe gari; juma'a kenan haka Mama ta shirya cikin zullumi gami da tunanin irin karb'ar da dangin mijin nata za suyi mata sai dai bakinta cike yake da addu'ar samun nasara.

"Kai Aminu idan Allah yasa ka dawo daga makaranta to kaje gidan su khadija ka zauna har in dawo kanaji nako?"

Ihun kuka ya saki kamin ya baje k'asa ya fara kukan shi wallahi sai ya bita.
Ahmad ya fito daga d'akin shi cikin shirin makaranta yace "Mama kije da shi dan Allah tun da yana so na san daga yau idan yaje ba zai kuma marmarin sake zuwaba."

 Tare suka bar gidan inda Ahmad ya rike mukullin gidan a hannunshi ya rakasu har inda za su hau motar Tsaranci sannan ya wuce makaranta shi kuma.


Lafiya lau suka isa gidan ainihin iyayen mijin nata ta, aiko tsohuwar ta  tarbeta da murna da farin ciki nan ta bata ruwa gamida abinci Aminu kawai yaci itako tace Alhamdulillahi.
 
"To habiba lafiya kuwa kike tafe yanzu ba zato ba tsammani?"

 Mama tace "Eh inna lafiya lau wallahi dama nazo wajansu Yaya salisu ne."

"To madalla bari a sakko masallaci duk zaki gansu sun shigo ai gabaki d'ayan su."

Aiko kamar had'in baki bayan sallar juma'a sai gasu sunata shigowa duk wanda ya ganta sai kaga fuskar shi ta canza daga walwala zuwa rashinta. su bakwai ne duk maza kuma magidanta ne gabaki d'ayan su, fulanine sosai sabida cikin suma akwai wa inda har yanzu sukan tab'a kiwo.

Bayan gaishe gaishe da aka gabatar sai ta fara magana a d'add'are "Dama zuwa nayi akan maganar babana."
Alhaji salisu wanda da alama shine babba sabida jikinshi daya nuna hakan, yace "ke mufa ba shashashai bane in zaki gayamana meke tafe dake ki gaya mana in kuma shiru za kiyi saimu watse muna da abin yi."

Wani daga gefe yace "hala kulleshi akayi a prison?" Da sauri ta kalleshi tare da girgiza kai. wani ma yace to "kila shaye-shaye ya fara ko?" zuwa yanzu har idaunta sun fara cika da kwalla sabida yanda take ji suna jifan yaronta da mugun furuci sai kace ba 'ya'yan d'an uwansu ba.
   
Cikin alamun karayar zuciya tace "dama aure yake so shine nace bari nazo nagaya muku."
gaba d'ayan su suka d'auki salati sai kace sunji wani mugun abu ko wanne hannu rike da baki. kamin babban yace "tab ai Hamisu maganarka akan hanya take da kace shaye-shaye yake yo in ba haka ba yama za ayi ace kamar me sunan baba ya san me ake nufi da aure, koda yake wata kila ya dami yaran mutane da yimusu fyade shiyasa uwarshi ta keso ta aurar dashi kamin asirin shi ya tono. To maganar gaskiya wannan magana taki ta ban zace domin ko anan ruga kamar me sunan baba besan komaiba na danga ne da aure ba balle ku da kuke cikin binni, bama wannan ba wane dan iskan uba kike ganin zai d'auki yarinyar shi ya bashi yana a haka yaro jagal sannan babu cas! babu as! to ni dai amatsayi na babba na yanke hukunci babu ruwanmu da sha'anin yaranki sabida haka ki gama hutawa ki kama gaban ki kin daiji abin da nace ko?"

Kowanen su yana tofa albarkacin bakin sa suka bar d'akin sai ya zamana daga sirikar ta sai Aminu wanda ya shige jikin mahaifiyar shi ganin tana kuka.
 
"Kiyi hakuri habiba insha Allah wata rana sai labari ban san me ibrahim yayo ma 'yan uwan shiba da suka kulla ceshi da zuri'arshi alhalin gashi be raye shiko wannan babban kawai nasan dan kinki auran shine shi yasa yake miki wani abun, kije inkina da hali kimi shi auren sabida samun kwanciyar hankalinki ni dai bani da komai habiba dana temaka miki kuma kin dai san yaran nan ba suji magana ba dana tilasta musu kiyi hakuri kinji tashi ki karasa gidan naku."

Tana rike da hannun Aminu ta shiga zauren gidansu zaune ta tadda mahaifinta yana ta jan casbaha.
 zubewa tayi gaban shi tare da sakami shi kuka domin dama habiba irin matan nan ne masu saurin kuka, "ashsha ashsha habiba daga ina haka da kuka?

Cikin kukan take magana "baba daga gidan su marigayi nake."

"To meya kai ki tunda kin san ba sonki suke yi ba shike nan ke kullun sai sun sakaki kuka Allah na gode maka da kaddarar daka jarabci d'iya ta da ita ina fatan ka share hawayenta wataran ka hanata zubar da hawayenta sai akan farin ciki Allah."

Aminu ya jawo jikin shi yana murmushi tare da cewa "kai d'an birni ina yayan ka ne yayan ka ya gujemu ko?"

 A hankali aminu ya gai dashi sannan tsohon ya ci gaba da yi mai tambayoyi cikin wasa. saida yaga ta nutsu tabar kukan sannan ya tambayeta meya faru?

"Baba dama yayan Aminu ne yake bukatar aure shine nazo nagayama iyayen shi maza amma baka ga irin tozar cin da sukai minba."

Murmushi yayi irin nasu na manya kamin yace "gara da Allah ya kawoki domin kiwon da kike yi ma duk na sai dasu sabida yanda naga amfara yi musu d'auki d'aya d'aya sannan hatta gonakin ki biyu suma duk na had'a nakai ma me gari sabida hak kamin ki tafi za muje ki amshi abinki ki ajiye wajanki kin dai san halin ladidi baza tabar miki komai ba tunda tasan nakine ba nawaba."

Cikin nishad'i tace "To baba nagode sosai to amma da kuwa sonake nasai da gonakin duka."

"Aha'ah habiba baza kiyi haka ba kud'in kiyon ki sunada yawa sosai sannan sai ki saida gona d'aya ki had'a kud'in nasan har ragowa sai kinyi ita kuma d'ayar saiki ajiye sabida gaba Allah yayi miki albarka ya kuma albarkaci yaranki wataran sai labari habibi insha Allah wataran zaki yi dariya koda bayan raina ne zaki tuna maganata kinji ko kije ki gaida ladidin sai kizo muje wajan megarin a karb'o."

Mik'ewa tayi tashiga gurin tayi sallama tayi kusan goma sannan tafito kallon banza tayi mata kamin tace "nifa ban san ina barci atasheni lafiya?" Duk'awa habibi tayi tare da gaisheta sai dai ko kallon banza bata samu ba ta gaji da durkushenta ta fita wajan babanta tana sharar kwalla.


A kalla ta baro Tsaranci da kud'i masu tarin yawa domin dama inda Allah ya rufamata asiri kenan tana da kadarori. sai da magriba ta shiga gida a gajiye take sosai. Zaune ta tadda Ahmad ya zabga tagumi cike yake da zullumin yanda Maman zata dawo. Ruwan wanka yakai mata tare da ajiye na alwala gefe hankalin shi ya kwanta ganin yanda ta dawo da walwala.

Sai da tai sallar i'sha'i sannan taci abincin da Ahmad ya dafa shinkafa da miya hadda salad ya yanka馃槄tanaci tana murmushi sabida yanda taji dad'in girkin.
a haka ya shigo ya taddata. jakar data shigo da ita ta nunamishi alamar ya d'auko, zama yayi gefenta tare da bud'e jakar, ganin kud'in dake ciki yasa shi mekewa ba tare daya shirya ba cikin tsananin tsoro......












*MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧
[5:33PM, 2/13/2018] 鈥�+234 809 155 7122鈥�: *馃挆DR.AHMAD馃挆*

            5

*NA MAMAN KHADIJA*.

Edit by *Hajja ce*馃憟

*HASKE WRITER'S ASSO.*馃挕
 (Home of expert & perfect writer's)


    Cike da tuhuma yake kallonta, wannan dalilin ya sata binshi da kallo tare da cewa "Haba babana zauna mana sabida Allah ka wani tashi tsaye kana zaro min idanuwa..!!"

Ba tare data kuma kallon shi ba tace "kafin ka fara zargina ka tunga tuna cewar ni d'in mahaifiyar kace, gona ta d'aya na sai da d'ubu dari shidda da hamsin sauran kuma na shanaye nane da tumaki da awaki da zabbi da kaji na sune baba ya sai da sabida yanda mutane keta kame su."

A jiyar zuciya ya sauke sannan yace "To mama naga wannan ma na gona ne takar dun?"

"Eh d'ayar gona tace aika san biyune ko?"

"Yanzu kaje ka karamin babanku malam Mamuda kace mai ina son magana dashi."

Maida jakar yayi ya ajiye sannan ya fice bakin shi cike da adduar fatan alkhairi ga iyayen shi musamman uwa masha gwagwar maya komai da ruwanki.


   Gaba d'aya ta kwashe kud'in kiwonta ta boye sai tabar kud'in gonar kad'ai. Tare suka shigo gidan sai dai Ahmad d'akin shi ya wuce. bayan sun gama gaisawa ne ta shai dami shi komai daya faru daga dangin baban Ahmad sannan ta mikamishi kud'in tace na gonarta ne d'aya ta saida. beyi mamakin dajin amsar dangin abokin nashi ba domin yasan su farin sani makuwa, sannan ya dora da cewa "amma dai daba kiyi saurin sai da gonaba sabida nima ina nan ina bakin kokarina, sannan na yanke hukunci ranar juma'a me zuwa za a d'aura musu auren a masallaci sabida nagaya ma liman ma d'azu, in yaso sai a tada musu gini acan wajan dakin shi aimusu d'aki ciki da falo da bayi sai kuma dan tsakar gida ko kamar babbar tabarma ne, tunda Allah yasa wannan gidan yana da girma sosai dole su zauna a gaban ki sabida dole sai da zuba musu idanu sabida yarinta na damun su duka biyun.
 
Cikin farin ciki ta Amsa da "Alhamdulillah malam hakan yayi Allah ya sanya Alkhairi acikin lamarin ya basu zaman lafiya mun gode sosa Allah ya saka da alkhari, yanzu sai ka tafi da kud'in wajan ka idan aka d'ibi na sadaki da sauran kayan aure sai a tadana damusu na ginin."

"Eh hakan yayi amma dai ki ajiye kud'in wajanki tukunna idan Allah ya kaimu gobe zanzo da awwalu magini sai yaga wajan. Tace to tana ta sanya albarka a haka suka yi sallama ya fita.


*******

 Wanka yayi cikin wando da riga na kanti duk da basu wuce dubu biyu ba amma sun yimi shi kyau sosai ya gyara sumarshi tare da fesa turare, Maman shi ya nufa yana murmushi, itama murmishin ta keyi kamin tace "sai ina da yammacin nan kuma baba na?"

"kai mama harkin manta zan je wajan d'iyar ki?" dariya tayi kamin tace "to sai ka dawo ka gaishe ta da ummansu."

Ya jima tsaye kofar gidan ganin bega yaroba ya sashi yin shahada ya shiga gidan tare da sallama abakin shi. Maman khadija ta amsa tare da cewa.

"Ah Ahmad yaka toge a nan ka shiga mana tana nan ciki."  sai da ya duk'a ya gaidata sannan ya wuce cikin d'akin kamar sabon munafiki sabida shi kanshi yasan yayi kankanta da zuwa tad'i amma ya zai yi dole ya kauda kunya ya rufawa kanshi asiri.

A jiyar zuciya ya saki lokacin daya jishi zaune akan kujerar cikin d'akin, fitowa tayi daga kuryar d'akin kallabinta a hannu tana murmushi, wata jar atamface jikinta riga da siket cif-cif da jikinta, fuskarta babu kwalliya ammafa tayi kyau a hakan domin khadija yarinya ce da Allah yayi ma baiwar da haiba.

"Ya Ahmad ina yini tun dazu baba ya hanani zuwa islamiyya wai zaka zo gidan Mu muyi hira."

Murmushi yayi kamin yace "eh gashima nazo." to ya Ahmad badai laifi nayi bako ko dai Amin yace nayi wani abun? Ta furta cikin shagwab'a,  murmushi yayi yace "babu wani laifi kanwata hira kawai zamu yi kinji."

sai lokacin ta zauna gefen shi tare da dariya tace "kaji ya ahmad nice za kai fira dani aiko dana ji dad'i wallahi." ta furta cike da farin ciki.

  A hankali yake janta da hira aiko nan da nan ta saki jiki dashi hadda shewa yau ga Ahmad yana fira da ita. yayin da farin ciki ya kama Maman ta dake tsakar gida tana aiki Allah ya gani da zuciya d'aya take kaunar Ahmad sosai dama takema d'iyarta fatan samun shi ko da ya girma sai gashi Allah ya amince da hakan tun kafin aje ko ina.

"khadija zaki iya aurena? wata irin dariya tayi kamin tace kai ya ahamd zan iya mana idan na girma." murmushi yayi tare da kwaso alewoyin dake cikin aljihunshi ya mika mata kamin yace "To shike nan na gode amshi wannan kishi sai ki ajiye ma su hafsat sauran idan sun dawo ki basu."


*****

lafiyayyen kayan gyaran ciki na mata Maman ta ke bata tare da kayan itatuwa masu saurin bin jiki sannan da kayan gyara na gar-gajiyar mu wa inda suke masu matukar amfani ba irin na yan zuba da anadai sha ne kawai. kullun cikin gyaranta take ciki da bai tamkar wata budurwa, tuni khadija ta canza jikinta har wani sulbi ya keyi sabida wankan madara da lalle ga farfesun kaji dana kayan cikin tunkiya da take ci kullun sai tacisu sau hud'u a yini khadija sarkin son dad'i itakan tayi farin ciki da wannan sauyi da aka samu agidan ko tambayar dalilima taka sayi sabida kadda dad'i ya wuceta.

"Wai kai Ahmad da gaske aure za kayi kaiko me zai jamaka?" Gashin girarsh ya sosa da yatsa sannan yace "bukatar hakan na keyi Usman ni dai nagaya maka ranar juma'a ne ababban masallaci ne sai ka gayama sauran abokanmu suma su zo."

Cikin mamaki Usman yace "ikon Allah Ahmad aurefa kace! to ya zakai da karatunka gashi bawata sana'ar kirki gareka ba domin shi d'inki wani lokacin bawani samu ake yiba kuma ma ka duba shekarunka mana duka duka nawa kake??"

"Karka damu Usman komai ba zai gagre niba da yardar Allah." cike da wani mamakin Usman yace "To kai idan sha'awace ke damun ka baga 'yan dabaru nan ba da gayu keyi, haba mana guy ya zaka kashe yarintar ka wajan yin wani aure."

"humm Usman kenan duk wata da bara da mutun zai yi domin biyan bukatar shi in dai har ba zai iya hakuri yayi azumi ba to wallahi haramun ne domin duk zina ce ni kuma da hankalina ajikina ba zan samab'ama ubangijina gaskiya, gashi kuma iyayena sun bani goyan baya da inje in kwaso musu abin kunya da ciwan zuciya."

"Kaga ni Zan wuce ka sanar dasu hydar kar suce anyi basu ji ba sai anjima."


*****

Da gudu ta shigo gidan tana kuka, kai tsaye d'akin Ahmad d'in ta fad'a ko sallama ta gaza yi.
Maman Ahmad ta bita da kallo tare da dafe kirji tana jan innalillahi a cikin zuciyar ta.

   A firgice ya lalubi jallabiyar shi ya saka kamin ya dai-dai ta nutsuwar shi ya kamota tare da zaunar da ita gefen gadon shi yana kallon ta.

"Yi shiru mana khadija gaya min menene meya faru?" Cikin sheshshekar kuka tace "wai baba ne yace jibi za adaura mana aure dakai a masallaci kuma ban girma ba."

Idanu ya tsura mata yana jin yanda zuciyar shi ta tsananta bugawa, hannun shi yasa ya goge mata hawayen kamin yace "Toh kiyi shiru muyi magana mana a'ah." shiru tayi tana sauke ajiyar zuciya yace "yauwa koke fa bakya sona ne khadija?" Sadda kanta k'asa tayi kamin tace "Ya Ahmad ba haka nake nufiba kaga dai inaso naita zuwa makaranta kuma ka ganni 'yar mitsila dani ban gama girma ba." Ta fad'a a shagwab'e tana tsuke baki,
a jiyar zuciya ya sauke jin cewa ba kin shi take yiba hannuwanta ya kama ya rike yana murzawa jin jikin ta yayi da wani irin laushi duk da cewa yasan shima nashi jikin haka yake amma sai yaji nata karshene domin har wani zufa-zufa ne ke tsatsowa daga jikin nata "ki kwantar da hankalin ki kinji ko? koda munyi auren zaki din ga zuwa makaranta nima aikin ga ina zuwa ko duk inda kike son zuwa zan rakaki tunda nan wajan Mama zaki dawo idan angama gyara miki d'akin ki ko??"

kai ta d'aga mishi tana murmushi kamin suci gaba da hira.

Gin sautin dariyar ta yasa hankalin Mama kwanciya sannan taci gaba da ayyukan ta.


******

"Yanzu sabida Allah saratu da hankalinki da komai kika yadda a yima yarinya k'arama kamar khadija aure?  Aurefa ba bawaba ne wallahi koda ake ganin Ahmad yaro ne kina tunanin ba zai illata miki yarinya ba? Sannan kuma ma me naciki yaci balle yaba na waje narasa me kuka gani ajikin su wallahi....!!!"

"Uhumm laminde ke nan kin san shi aure lokaci ne kuma be wuce lokacin shi nikam ina farin ciki da auran khadija kuma zanci gaba da mata addu'a har karshen rayuwata a gidan mijin ta."

Maman Khadija ta fad'a cikin kin yadda da maganar laminde.

*RANAR 'DAURIN AURE:*









*MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧
[5:35PM, 2/13/2018] 鈥�+234 809 155 7122鈥�: *馃挆DR.AHMAD馃挆*

            6

*NA MAMAN KHADIJA.*馃檱馃徎鈥嶁檧

Edit by *Hajja ce*馃憟


*HASKE WRITERS ASSO.*馃挕
  (Home of expert & perfect writer's)



     Ranar juma'a cikin yaddar Allah aka d'aura auren Ahmad ibrahim tare da khadija Mamuda akan sadaki naira dubu talatin lakadan ba ajalan ba. Sosai ake taya su murna tare da yi musu fatan alkhairi kasan cewar su maza a b'angaren d'aurin aure.

Amma ab'angaran gidajen biyu (jikin gida) kuwa nan ma ko ina shak'e yake da mutane sai dai da alama yawancin su gulmace kawai ta kai su, sabida yadda aketa nanata maganar khadija tayi kankanta da aure sosai duk da shima ab'angaren Ahmad d'in akwai masu cewa baza su iya bawa yaro karami kamar ahmad ba auren d'iyar su, yaron da ko sha bakwai bai idasa ba kai ko secondary school be kammala ba yana final year.

Cikin kwanciyar hankali taro ya tashi sai dai anbar amarya khadija acikin gidan iyayen ta domin ba agama gyran inda zasu zauna ba.

   Bayan kwana biyu da d'aurin aure, sabin uniform ya siya mata masu girma wa inda suka wadaci jikinta sosai sannan tare da mahaifinta suka tafi a in da yayi wa shugaban makarantar bayanin cewa yanzu tana da aure sabida haka a tayasu rikon martabar auren.

"Amma dai malam Mamuda meya jamaka da zaka yima yarinya k'arama kamar khadija aure yanzu? yarinyar dako hankalin kanta bata gama mallaka ba?   cewar shugaban makarantar.

"Malam kenan to ai wannan ba wani abin damuwa bace sabida khadija ta shiga shekara ta goma kaga kenan ta isa aure kuma karatunta ba tsayawa zai yi ba sannan nasan tunda niyyar temakon wanda ya aureta nayi to tabbas Allah ba zai tab'a barmin ita ta wulakanta ba."

"Hakane malam Mamuda to Allah ya sanya alkhairi."

Yace "Amin."


******

koda ya dawo makaranta be tadda Maman shi a gida ba sai dai Aminu dake wasa k'ofar gidan. A gajiye ya shiga gidan ruwa kawai ya watsa sannan ya haye gado ko abinci be nema ba sabida gajiyar daya kwaso.
Cikin barci yaji muryarta tana kiran shi a hankali ya bud'e idanun shi ya sauke su akan nata, tana zaune a gefen shi da littafinta a hannu fuskarta babu kwalliya dan haka sai tayi wani fayau da ita.

Gyara kwanciyar shi yayi kamin yace "Khadija mene ne?"

Cikin sanyin murya tace "Yaya Ahmad ka tashi kai min wannan aikin (home work) gobe malamin zai amsa ni kuma ban iya ba."

Sai da yaje ya wanko bakin shi da fuskar shi sannan ya dawo d'akin yana kallonta yace "baki ga Aminu a waje ba?"

Tace "Yana gidan mu tun d'azu yaje can wasa suke yi dasu hafsat."

Littafin ya amsa ya duba sai da yayi mata aikin sannan ya ajiye littafin yana kallonta, yace "kanwata kwana biyu ban ganki ba ina kika tafi?"

Turo baki tayi tare da cewa "Eh aikai ne kace in daina fita ko ina in dai ba makaranta zan jeba, yan zuma sai da na tambayi Aminu yace min kana gida shine sai na gayama Mama sai tace inzo."

kuma matsawa yayi jikinta shi kanshi be san lokacin da yayi hakan ba rungumota yayi jikin shi har wata ajiyar zuciya ya sauke jin bata kwace jikin taba. Abu yake yi tamkar wani babba yana jin wani magic yana yawo a duk ilahirin jikin shi, sunsunar wuyanta ya fara ita kuma tana zillewa sai dai ta kasa magana kuma ta kasa hanashi abin da yake yi kirjinta sai bugawa yake tamkar zai yo waje. muryar shi a shak'e yace "me yasa baki hanani tab'a jikinki ba Khadija??"

Muryarta na rawa jikinta na tsuma tace "Ai Mama tace idan ka tab'ani kadda in gayama kowa kuma kadda in hana ka sabida an yi mana aure wai."

Mamakin wayon khadija yayi kamin yayi ma Allah godiya daya sa iyayen matar tashi masu fahim tane.

Ahankali ya maida ta k'asa shi kuma yana samanta amma be sakar mata nau yin shi ba fuskarta yake kallo kamin yace "bari muyi hira ko?" ita dai shiru tayi tana kallon shi bata yi magana ba.

A hankali ya fara lasar labb'ana ta tare da saman idanun ta zuwa wuyanta da bayan kunnenta cikin kan-kanin lokaci Ahmad ya rud'e akan karamar yarinya da soyayyar shi wanda shi kanshi be san ya iya yin hakan ba sai yanzu da yake gwadawa a aika ce a kanta.

'Yan irgan dangin data fara ya fara murza yana lumshe idanunun shi yayin da ya din gaji kamar zai mutu sabida abinda ya keji a duk ilahirin jikin shi, itako zafi ta keji sosai sabida basu gama fitowa ba balle suyi girman da zasu jure jagular d'an koyo.

Sai da yaji ya sami wata irin nutsuwa wadda be tab'a tunanin ana samu ba sannan ya kyaleta sai lokacin ya lura da hawayen dake idanunta.
kwanciya yayi gefenta tare da rungumeta cikin muryar lallashi yace.

     "Mene ne?"

"Zafi suke yi min yaya."

Harshen shi yasa yana lashemata har zuwa wani lokaci sannan ya kyaleta, dakan shi ya maida mata rigarta sannan ya lullubeta da bargonshi ganin tana rufe idanun ta alamun bacci zata yi yasa shi yin murmushi.

kyamar abin dake jikin shi ta kama shi sosai ganin abinda ya fitar, wata rigar shi daya cire ya d'auka ya goge jikin shi tsab, sannan ya nufi waje domin wanka sabida Ahmad dama kyan-kyamin tsiya ne dashi sosai shi yasa yake da tsabta kamar wata mace.

Saida ya fito wankan sannan ya lura da Maman shi dake zaune tana tsintar wake da alama ta jima da dawo sabida ya dad'e a cikin bathroom yana kakale-kakale.

Wata irin kunya ce ta kama shi a haka yaje yayi mata sannu da dawowa kamin yace "ban san kin dawo ba mama."

Ita kanta kunyar shi take ji shi yasa ta kasa magana tayi mai banza. Sun jima cikin yin shiru sannan tace "ya jarabawar taku?"

"Alhamdulillah Mama komai yana zuwa da sauki sosai."

       "kaje ka nemi masu ginin can babana suzo su idasa shi dan Allah naga abin yana nema ya zama shiririta alhalin angama had'a musu komai na aiki."

Yace mata "d'azu da zan dawo makaranta nagan shi cemin yayi matar shice aka kwantar asbiti amma an sallame ta d'azu dan haka gobe suna nan zuwa."

"To madallah Allah ya kaimu yau baza kaje gurin d'in kin bane?"

Shiru yayi mata itama sai ta kyale shi ganin baya san maganar yace "me za a dafa Mama?" Tace,

     "Faten wake da doya za ayi tun da dare ne."

Tana zaune shi kuma yana aikin girkin shi ganin yamma tayi sosai yasa Maman ta fakai ci idonshi ta shige d'akin shi, kwace ta ganta tana ta bacci abinta fuskarta hadda busassun hawaye ganin akwai kaya ajikinta yasa hankalinta ya d'an kwanta ganin ba abinda take tunani bane, ita dai fatan ta Allah yasa ba kusan tarta yayi ba.


******

"Khadijat! Khadija!!, mika tayi kamin ta bud'e idanun ta tana kallon shi murmushi yayi mata kamin yace "ashe kin iya baccin yamma ko?"

Murmushi itama tayi bata ce komai ba yace matw "To tashi kiyi sallah idan munci abinci sai in rakaki gida ko.?

Tace "To Yaya Ahmad."

Tsarki kawai tayo tare da d'auro alwala sabida ita ba taji dad'in da wani abu zai fitar mata ba d'akin Maman ta nufa da hijabinta a hannu, sai da tai sallar sannan ta gaida Maman babu wata kunya tsakanin su ammafa khadija ta kosa ta koma gida ta gayama Maman ta abinda Ahmad d'in yayi mata......











*MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧
[5:35PM, 2/13/2018] 鈥�+234 809 155 7122鈥�: *馃挆DR.AHMAD馃挆*

            7

*NA MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧.

Edit by *Hajja ce*馃憟


*HASKE WRITERS ASSO.*馃挕
  (Home of expert & perfect writer's)



Mama ce ta kalle shi tare da cewa "Ahmad kazo ka rakata gida kadda suji shirun yayi yawa."

      "Tabari toh na dawo daga sallar isha'i Mama saina raka ta."

 Yana fita Mama ta d'auko wasu garikan magani kala biyu tare da madarar ruwa ta juye su cikin kofi ta mikama Khadija tare da cewa "gashi idan kin idasa cin abincin sai ki shanye wannan, ita kuma wannan zumace da damino sai kifi dasu gida ki dinga amfani dasu kinji?"

Khadija ta d'aga kai alamar toh.

Sai wajan tara na dare ya shigo gidan, tana ganin shi ta d'auki hijabin ta tare da d'aukan littafinta tayi ma Maman sai da safe. A jere suke tafiya yayin da yake rike da ledar zumar da Maman ta bata babu me cewa d'an uwanshi k'ala sabida yanda take jin kunyar shi sosai.
     Toh shima ana shi b'angaren haka take sai dai yana cike da shauk'in abinda yaji d'azu dan yanzu jin shi yake tamkar a sama.

Tare suka shiga gidan da sallama sai da ya leka d'akin ya gaida Maman su da malam Mamuda sannan yayi musu sallama ya wuce gida.


****

"kadda ka kwanta babana zo mu yi magana tukun na ni da kai."

     "To Mama in watso ruwa mana sai nazo?"
   
     "A'a ai yanzu zaka tafi maganar ba me tsayo ba."

" 'Dazu kaine ka kira Khadija ko kuwa zuwa tayi da kanta?"

      "A'a Mama ba kiranta nayi ba Maman suce ta turota wajena na koya mata Assignment."

"Toh dan Allah babana ka rik'e duk wata sha'awa taka harta tare kaji, kaga dai idan tana gidan su kome kai mata babu sirri ciki kuma nasan domin a fita hakkinka shi yasa Mamanta ta turota gurinka dan Allah ka rike zalamarka har sai ta tare kaji na gaya maka ko?"

Cikin matsananci yar kin kunya ya bar d'akin yana jin kamar kasa ta tsage ya shige domin gaskiya yau yaji kunya sosai duk da cewa akwai shakuwa me tarin yawa tsakanin su ammafa wannan b'angaren daban yake.

kwanciya yayi a gadonshi tare da lumshe idanun shi Khadijan shi kawai yake hangowa suna gudanar da romance.

******

Mama!, Mama!!" "kai innalillahi haba khadija kije ki kwanta mana wallahi duk na gaji ga jikina dake min ciwo, muje d'akin naku ganinan zuwa."

"Mene ne kike ta kirana?"

"Mama kisa min magani anan ciwo kawai su keyi ya Ahmad ne kawai daga Assignment ya kama sai matsemin su yake yi har kuka nayi amma be dena ba." Ta k'arasa maganar kamar zata saka ihu sabida har lokacin sunki komamata yanda ta saba. Saurin rufe mata baki tayi kamin ta waiga taga sauran yaran barci su keyi tace mata, "haba Khadija Ahmad fa ya zama mijinki bana ce kadda ki gayama kowaba duk abinda yayi miki???

"Mama ai ban fad'ama kowa ba saike ni dai kisha famin magani wallahi zafi na keji.." kokarin cire rigarta take yi Maman ta riketa tana kallon wauta irinta Khadija, sannan tace "ni ba sai kin bud'emin ba kibari ahankali zaki dai najin zafin idan kika saba."

Da kyar ta lallashe ta har tai barci sannan tabar d'akin.

Cikin ranta take cewa "(tab yanzu da ba'a mallaka mishi itaba k'ila ita zai fara lalatawa, Allah ya tsare ya tsare duk wasu 'ya'ya mata kanana da manya domin su masu rauni ne).

Cikin sati biyu kacal aka kammala gyaran inda su Ahmad zasu zauna anyi fenti da duk wani abu daya kamata. iyayenta suka zo sukai mata jere da duk wani abu da akema amarya, komai yaji domin mahaifinta ba k'aramin bajin ta yayi mata ba domin komai na kayan saika zata nawata babbar budurwa ce saida na Khadija kwaila ne Matar Yaya Ahmad馃槄.


*****

A b'angaren Ahmad kuwa jarabawar fita ce ta taso shi gaba d'aya bashi da wani sukuni fatan shi kawai sugama lafiya ya samu saka mako mai kyau.

A bangaren Maman Ahmad kuwa ta gama cika d'akin ajiye ajiyen su da duk wasu nau'i na kayan abinci kama daga kan shinkafa, masara, dawa, gero, wake da dai sauran kayan masarufi sannan kuma hadda kayan tea sabida zuwan amarya. Lol

Ita ta yi ma amarya d'in kuna kala bakwai tayi ma ango kala biyar gaskiya Maman Ahmad bak'ara min namijin kokari tayi ba kawai dan ta kare d'anta daga fad'awa halaka. komai daya kamata tayi domin samun kwanciyar hankalinta dana yaranta tana kokarin yin shi.

Ranar asabar malam Mamuda da matar shi suka rako d'iyar su gidan mijinta cikin mutunci da girmamawa.

har suka gama abinda za suyi suka wuce Ahmad be dawo ba hasalima be san cewa ranar za akawo taba. sai wajan tara da rabi sannan ya shigo gidan, ganin ankunna fitila d'akin amarya yasa shi mamaki dan haka d'akin mahaifiyar shi ya nufa kai tsaye.

Tana ganin sh tace "Haba babana shine sai yanzu zaka dawo har Aminu nasa ya nemo min kai yace be ganka ba....!!!"

     "Kiyi hakuri gaisuwar baban Adam naje kin san unguwar da nisa."

"Allah sarki to ga Khadija can d'azu babanka ya kawota ina fatan bazaka bani kunya ba?"

     "Babana  khadija amana ce agareka dan Allah kada kabada ni babana ka kula da yarinyar nan kodan halaccin iyayenta garemu, nasan baka da matsala babana tuni ne dai nake maka, Allah yayi muku albarka ya baku zaman lafiya ya kore sharrin shaidanu azamanku ya baku zuri'a masu albarka sannan kabi musu yarinya a hankali domin babu abinda ta sani na rayuwa ban san iyakar wayonka ba awannan b'angaren sabida haka idan kabi komai ahankali to tabbas komai zai zomaka da sauk'i duk abunda kaga ya shige maka duhu ka gaya min domin duk duniya baka da kamata kaji ko???"


Jikin shi yayi sanyi sosai a haka yayi mata addu'a tare da godiya sannan yata shi ya nufi d'akin matar shi khadija yayin da zuciyar shi ta tsantananta bugawa......








*MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧
[5:35PM, 2/13/2018] 鈥�+234 809 155 7122鈥�: *馃挆DR.AHMAD馃挆*

            8

*NA MAMAN KHADIJA.*馃檱馃徎鈥嶁檧

Edit by Dota *Hajja ce*馃憟


*HASKE WRITER'S ASSO.*馃挕
  (Home of expert & perfect writer's)

    *_Assalamu alaikum fan's, hak'ik'a Ina ganin sakwanninku ina kuma jin dad'i sannan kuma acigaba da yi min afuwa a duk yadda novel d'in ya kasance domin a yadda na tsaroshi be zamma lalla ace kuwa ra'ayin shi kenan ba tunkafin yayi nisa na fara ganin sakwanninku toh na gode sosai_*

 *_Sai kuma wanda ka bigo min waya da masu yimin magana ta prvt MAZA kuna cewa wai 馃bari dai nayi shiru amma dan Allah Ku dena domin ni Matar aure ce kuma meyin editing ma haka so kuyi min afuwa har na kammala na isar da sakwan da nake son na isar tnxs_*馃憣




_TUNA BAYA (A SALIN SU)......_

   *M*alam Ibrahim haifaffan garin tsarancine cikin jihar katsina, malam Amadu shine mahaifinshi, Ml. Amadu bafulatani ne irin na sosai d'in nan yana da mata guda biyu  Hari itace uwargidan shi sai kuma Hassatu itace amarya.

HARI irin matannan ne masu shegen kishin masifa nan, sam bata da mutunci akan kishiyarta Hassatu, da dad'i babu dad'i haka Hassatu tayi ta zaman hakuri cikin wannan gida har Allah ya fara bata haihuwa sai dai duk cikin data d'auka be wuce wata bakwai yake lalacewa ba, a haka a haka sai da tayi haihuwa sau bakwai sannan Allah ya bata Ibrahim wanda Allah ne shima yayi zai rayu a duniya.

A wannan lokaci HARI tana da yara guda biyar kuma duk maza duk yawancin su kiwo suke zuwa babu ruwansu da makaranta wadda malam Amadu yagi kokarin saka su. A haka Allah yayi ma malam Amadu rasuwa lokacin Hari nada wani cikin itako hassatu Ibrahim ne kawai gabanta.

Abubuwa da dama sun faru da yawa bayan mutuwar malam Amadu wanda daga karshe sai da Ibrahim ya kasance bashi da ko sisi daga gadon mahaifin shi domin ko allura basu bashi ba amatsa yin wai gadon shi.

Mahaifiyar shi hassatu tayi ta fad'i tashi da rayuwar shi a cikin gidan iyayen ta wanda daga karshe itama Allah yayi mata rasuwa.

Bayan mutuwar ta shine mahaifinta ya kai Ibrahim almajiranci agarin malumfashi dake cikin jahar katsina, kusan duk wata rayuwa a nan garin yayi ta daga karshe ya kama sana'ar sai da kayan masarufi cikin kasuwa tun bashi da jari me karfi har Allah yasa ya samu ya kafu sosai.

Bukatar aure ta matsami shi ya koma gida inda ya gayama kakan shi na wajan uwa aiko ya nema mishi aure a cikin gari na tsaranci in da ya nema mishi auren HABIBA. Cikin mutunci a kayi komai aka kawomi shi amaryar shi garin malumfashi inda yake harkokin shi na saye da siyarwa.

tun zuwan malam Ibrahim garin malumfashi be da aboki kamar malam Mamuda wanda daga karshe sai da suka koma kamar 'yan uwan juna sabida so da shakuwa.

Tsangwama babu kalar wacce be sha daga gurin 'yan uwanshi ba matukar yaje to da kuka zai dawo sabida yanda yake ganin kiyayyarsu a fili a gare shi.

Da wannan sana'a yayi gidan kanshi kusa dana  malam Mamuda, zama ne suke yi na amana da mutunta juna haka matan su akwai fahimtar juna me tarin yawa tsakanin su.

Habiba ta jima bata haihu ba sai daga baya Allah ya basu yaro sai malam Ibrahim ya sakama yaro sunan mahaifinshi wato Amadu sai dai sun boye sunan da kiran shi da baba. Sai da Ahmad yayi shekara goma sha uku sannan Maman shi ta kuma haihuwar namiji inda suka sakami shi suna Aminullahi.

Daga nan bata kuma haihuwa ba, zuwa wannan lokaci Ahmad ya gama fahimtar kalar dan gin uban shi domin lokaci zuwa lokaci ya kan d'auke su suje garin.

Shekarar Aminu d'aya da haihuwa wata rana da ba zata mantuba ga iyalan malam Ibrahim shine tun safe yayi shiri yace zashi ciranci, bayan ya gama shirin shi yayi musu sallama da yamma likins ya dawo sai dai sam fuskar shi babu walwala.

    "Sannu da zuwa."

 Cewar habiba tare da ajiye mishi kofin ruwa mai sanyi. sai da ya huta sannan yace mata "gaskiya habiba bantab'a ganin 'yan uwa irin nawa ba ban san me na tsare musu ba sam basu kaunata kullum da kalar masifar da suke jamin, sabida Allah kawai dan muna uba d'aya dasu ba uwa ba sai in zama abin kyama da hantara?"

     "To malam ya zamu yi sai hakuri Allah ya shirya su."

'Dan kishin gid'a kawai yayi dan ya huta sai dai kawai aka d'auki gawar shi a wajen.

Ganin ana ta kiran magriba ya sata zuwa tayi mai magana tana tunanin ko beni ba sai dai ka wai taga jini gefen bakin shi da alama tuni ya rasu.

A haka aka kwasheshi zuwa asibiti, koda suka je maganar d'aya ce shine zuciyar shi ce ta buga ya mutu......


Bayan rasuwar shi iyalan shi basu tagay yara ba sosai sabida malam Mamuda yana yin iyakar iyawar shi wajan ganin ya kyauta ta musu sannan itama Habiban sai ta kama sai da kayan kulle-kulle na miya bayan gama takabar ta.

Salisu yayan mijinta yaso ya aureta sai dai sam tace Allah ya kyauta ta rasa wanda zan aura sai wanda yayi sanadin mijina kuma d'an uwanshi domin ta tabbata sune suka yi sanadin kashe shi bakin cikin su yasa zuciyar shi bugawa kuma baza ta tab'a yafe musu ba.

Wannan ya kara jefa wutar kiyayya a zukanta su kamar sa kashe ta in suka ganta musamman da suka ga taki komawa can carancin. Ahmad yaro ne me zuciyar tausa yi da neman na kai yana matukar son ganin ya kyautatama mahaifiyarshi musamman ganin irin fad'i tashin da take yi a kansu.
yana da shekaru sha shidda da rabi sai Aminu me uku babu abinda suka nema suka rasa. Tun farkon balagar Ahmad ya gane yana da matsanan tacciyar sha'awa, wannan dalilin yasa shi yake yawai ta azumi sai dai tuni mahaifiyar shi taso takamishi birki kamar yadda kuka ji abaya ta hanyar bashi mafita cikin rayuwar shi.

AHMAD kyakykya wane na karshe farine amma ba irin tau d'in nan ba domin bafulatani ne na sosai yana da komai da cikakken namiji  da ake bukata yana da son gayu sosai, sannan akwai kwakwalwa sosai ta ko ina Allah yayi mishi baiwa idan yana yin wani abun tamkar wani babban mutum haka yake yin sa.......










*MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧
[8:51AM, 2/14/2018] 鈥�+234 903 641 1649鈥�: *馃挆DR.AHMAD馃挆*

             9

*NA MAMAN KHADIJA.*馃檱馃徎鈥嶁檧

Edit by *Hajja ce*馃憟

*HASKE WRITERS ASSO.*馃挕
 (Home of expert & perfect writer's)


    Malam Mamuda d'an cikin garin malumfashine nan dangin shi suke yanada mata d'aya da yara hud'u akwai Yusuf yana karatu a k'ankara sai mai bi shi Khadija sai hafsat da auta Aliyu. Tun zuwan malam Ibrahim garin malumfashi suka had'u da malam Mamuda jinin su ya had'u sosai domin har saida takai cikinsu kowa ya san cikin kowa.
   
Wannan dalilin ne yasa ko bayan babu malam Ibrahim sam be canza musu ba saima k'ara karfin kula da iyalan shi daya samu damar yi.

Haka kuma yawan cin karatun Ahmad d'in yakan temaka mishi da wasu abubuwan lokaci zuwa lokaci. Ya jema da 'yan uwanshi da maganar yana so ya bawa Ahmad auran khadija, sai dai gaba ki d'ayan su suka kwaye mishi baya domin babu wanda yayi na'am da wannan zan ce  sai mahafiyar shi ita kad'ai ce taba shi goyon baya, fad'in irin b'acin ran da 'yan uwanshi suka yi mishi awannan lokaci bata labarine sai dai tuni ya kai zuciyarshi nesa domin kuwa yayi niyyar aikata alkhari a rayuwar shi.

K'aninshi da yake auta shi kadai ne wanda ya bashi gudummuwar naira dubo goma, amma sauran ko d'aurin auren basu jeba balle ya saran zasu bashi koda kofin gishirine.

A b'angaren matar shima haka a kai ta samun tsegungumi daga gun mata kala-kala sai dai tuni tayi watsi dasu domin kuwa auren Ahmad da khadija rubutaccen Al'amarine.

Sosai ya zage yayima yarinyar shi kaya nagani nafad'a domin garin kano yaje ya had'o mata set naduk kayan d'akin masu kyau da tsada, sannan ya d'ora da kayan gara masu yawan gaske wani karin abin dad'i kuma shine, sai da yayi ma amarya d'inki kala biyar yayi ma ango kala uku.

_kaddafa kuce ko malam Mamuda me kud'ine, a'a ko d'aya sai dai yana da rufin asiri sosai tare da zuciyar yin abubuwan alkairi._

Labarin dana baro kuma baya kuwa na mahaifiyar Ahmad to shima kusan duk irin na malam Ibrahim d'in ne sai dai ita habiba bama ta rayu da mahaifiyar taba sai dai kishiyar uwa wanda Allah ne kawai yayi rayuwarta zata d'ore. ita ka dai mahaifiyarta ta haifa domin wajan haihuwar ta nema ta rasu, bata da kowa sai mahafinta da dagin mamanta wanda suma ba wani damuwa su kayi sosai da itaba kun dai san zumuncin wannan zamani yanda yake.

Wasu su kan yi zumunci domin Allah wasu dan ganin idonka wanda daga kamutu zasu watsar da iyalinka wasu kuma domin arzikin ka wanda daga ka talauce sai su gujeka, wanda ahalin yanzu masu zumuncin domin ALLAHU sunyi matukar yin k'aranci Alhalin munsan cewa zumunci abin tamba yane a tsakanin mu.


*********

KHADIJA:- bata da haske sosai amma kuma ba bak'a bace tana da dogon hanci da k'aramin baki sannan tana da manyan idanuwa da yalwatattan gashin gira, tana da diri me kyau duk da cewarta yarin yace, bata da tsayi sosai amma kuma ba gajera bace a kwa ta da shagwab'a wanda hakan daga jininta yake bata da hayaniya tana da matukar nutsuwa ga kunya mutane da dama sukan yi sha'awarta gashi bata da ganda ko kiwa kusan duk wasu aikace aikace na cikin gida ta iyasu ahalalin yanzu tana cikin shekara ta sha biyu amma har yanzu ba tafara Al'adar mu na mata ba ma'ana dai har yanzu girmata da sauranshi, tana aji d'aya a sakandire ta mata.

'Dan k'irgen dangin da tafara basu taka kara sun karya ba domin har yanzu ba su gama tohuwaba, gashinta har wuyanta sai dai sam batasan kitso domin har yanzu bata daina kukan kitsonba.


YANZU zamu koma mu dasa daga labarin Ahmad da khadija.


*******

     Kusan ma tsoron tunkarar d'akin yayi dan haka ya jima tsaye kamin yayi shahada yayi sallama cikin lungun tare da kuma yin wata domin shiga d'akin.
 
Da murmushi ta amsa kamin ta iso gaban shi cike da farin ciki ta riko hannuwan shi tare da cewa "ya Ahmad kalla ka gani baba yace d'aki nane nan ni da kai zo muje kaga gadon mu inda zamu dinga kwanciya wallahi katifar babba irinta amaryar murtala."

 Jan hannun shi ta yi har uwar d'akin sannan ta sake shi tare da tsalle ta fad'a gadon tana dariya. shima tsallen yayi ya fad'a gefen ta yana dariya sosai wani dad'i ya kejin yana ratsa shi, farin ciki kuwa kamar ya had'iye duniya domin gani ya keyi kamar wasa abun.

Murginawa yayi ya haye mata ciki yana tsokanarta ita kuma dariya ta keyi da nishin zai kasheta sabida nauyi, mai data yayi kan ruwan cikin shi tare da zaunar da ita yana kallon cikin idanun ta, idanunta ta sauke kasa tare da murmushi kamin tace "bari kayo aman hanjinka ta bakin ka baka san nauyine dani ba?"

Hannuwanta ya kama ya d'ora saman kirjin shi kamin ya lumshe idanun shi, jin dumin cinyoyinta ya keji kamar zasu kasheshi sabida yadda yaji tsigar jikin shi na tashi.







*MAMAN KHADIJA*馃檱馃徎鈥嶁檧
[11:41PM, 2/14/2018] ‪+234 809 155 7122‬: *💗DR.AHMAD💗*

           10

*NA MAMAN KHADIJA.*🙇🏻‍♀


*HASKE WRITERS ASSO.*
 (Home of expert & perfect writer's)



     *M*uryarshi a shake yace "d'aga ni muje inga d'akin nima." tare suka gama ganin komai na b'angaren nasu sannan suka dawo falon suka zauna kan manyan kujerun dake cikin falon. ajiyar zuciya ya sauke kamin ya kalleta "kinga sauran kayan kallo idan na samu kud'i sai na siya mana ko?"

Murmushi tayi kamin tace "Allah ya bada iko Yaya Ahmad."

A jikinshi tayi barcinta saida ya gama duba littattafanshi sannan ya d'auketa ya kaita gado sannan yaje ya rufe d'akin shima ya rab'a gefenta ya kwanta idanunshi nakan fuskarta, a haka shima barci ya d'auke shi ya nata santin sabuwar katifa.

Yana dawowa masallaci ya fara gyaran gidan kamar yadda ya saba sannan ya gyara b'angaren su ya wanke bayin tsakar gidan sannan ya shiga madafarsu. ya jima tsaye yana tunanin me zaiyi sannan ya d'ora ruwan tea ya nufi d'akin Maman shi.

Gefenta ya zauna tare da gaisheta kamin yace "Mama na d'ora ruwan zafin sai me za ayi yanzu?"
 
Saida ta karema fuskarshi kallo sannan tace "ina khadijan take ne?

"Mama tunda tai sallah inaga komawa barci tayi bankoma d'akin ba nima."

"To akwai komai cikin wancan d'akin na bukata kayi me sauki sabida kadda ku makara kaga shida ta wuce."

Saida ya gama shirya musu kayan kari sannan ya nufi d'akin su, kudundune ya taddata cikin bargo tanata barci abinta, shi dariya ma tabashi domin ko hijabin bata cireba.
"Khadija! Khadija!! tashi zaki makara makaranta."
wata doguwar mika tayi, shiko idanunshi nakan d'an k'orgen danginta cikin sanyin murya tace

"Ina kwana ya Ahmad?"

"Lafiya lau kanwata ya bakunta.?"

murmushi kawai tayi yace "ga ruwan wanka can kiyi saiki ragemin ki sauri kamin mu makara kuma."


Cikin kayan makaranta suka fito tana gaba yana biye da ita saida suka shiga d'akin Maman sannan aminu ya gaishe su ita kuma ta gaida Maman, saida suka gama karyawa sannan Aminu yace "aunty khadija ashe kin dawo gidan mu?

Dariya tayi mishi kamin tace "ga dakina can nida ya Ahmad yaro me kyau."

A kunya ce Ahmad ya kauda kanshi itako ko ajikinta domin gaskiyar ta fad'i. tare suka fita azauren gidan ya bata kud'in tara harta fara tafiya sai kuma ta dawo tace "ya Ahmad idan an tashi nan gidan zan dawo ko gidan mu zan wuce?"

Da sauri yace mata "A'a an zaki dawo mana baga d'akin kiba kuma kadda kibiya ko ina sannan banda magana da maza balle ki kallesu kinji i ko?

"Toh ai babu maza Yaya sai dai malamai kawai."

"Eh aisu nake nufi maza kitafi sai kin dawo."


shima adai-daita ya hau ya wuce makaranta.
kwanciya tayi jin gidan shiru hankalinta ya kwanta Allah take kara godemawa da yake kawomata komai cikin sauki.
barcin gajiya ta fara wanda ba ita ta tashiba sai sha biyu na rana, agaggauce ta dora girki murhu biyu tasa na miya dana shinkafa ta yanka ragowar kayan miyan masu karfi sannan ta shiga wanka, kallon gidan take kamar mutane basu rayuwa cikin gidan ko ina talai talai Ahmad ya kwalkwale duk wani datti na gidan.
 
kulla biyu ta d'akko b'an garen khadija ta zuba musu ta kaimusu sannan ta ajiye sauran Aminu ne farkon dawowa sai da ya fara lekawa b'angaren khadija yaga bata dawo ba sannan yayi wajan Maman shi.
         
kamin tafito wanka yaja kwanan abincin shi sai dai ganin nama saman abincin ya sashi rufewa ya ajiye domin be san ko bana shi bane duk da dai yaga kwanan shine. zaune ta taddashi ya zauna akasa ya tasa kwanan abincin kamar me neman gafara, "kaci mana aminu na kane fa ka tsaya kana kallo."

Bakin shi ya washe kamin "yace to Mama."

Tana sallame sallah Ahmad ya shigo, sannu da gida yayi mata kamin ya wuce b'agarensu, khadija bata kai ga dawowa ba domin biyu saura suke dawowa shi kuwa yau jarabawar d'aya kawai su kayi kuma tun d'aya suka gama. Bayin su ya shige ya watsa ruwa sannan ya canza kayan shi zuwa kananu marasa nauyi. cikin ta kunta na nutsuwa ta shigo da sallama cikin gidan kai tsaye d'akin Maman ta wuce tace mata ta dawo.

"Yauwa khadija to sannu abincin ku ya nanan na ajiye muku cikin kullah a b'angaran ku."

Da sallama ta shiga cikin d'akin, yana mata sannu itama tana mishi kamin tace "ah Yaya yau kariga ni dawowa."

Kuryar d'akin ta shige ta tube kayan ta sannan ta d'auro zani ta wuce cikin bayin dake cikin d'akin itama wankan tayo tare da d'auro alwala kamin ta dawo d'akin. Doguwar riga ta atanfa ta saka sannan ta d'aura kallabin sai da tai sallah sannan ta jawo kulan abincin saida ta zuba sannan tace "ya Ahmad kazo muci."

sunaci yana d'an janta da hira har suka gama sannan ta tattare wajan takai kulolin madafarsu sannan ta kwashi kayan makarantar zata fita ta wanke. "Aminu kawo kayan ka na wanke maka, Mama ki kawo karo kema." dariya Maman tayi kamin tace "a'a na yafe kidai wanke na aminun." tana wankin suna hira harta kammala sannan  tai alwalar la,asar tana so taje ta tambayeshi ko za taci gaba da zuwa islamiyya ta shiga ta zauna tana jiran fitowar shi.....








*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[11:41PM, 2/14/2018] ‪+234 809 155 7122‬: *💗DR.AHMAD💗*

           11

*NA MAMAN KHADIJA.*🙇🏻‍♀


*HASKE WRITERS ASSO.*
  (Home of expert & perfect writer's)


    Tajima a zaune sai gashi ya shigo, "sannu da dawowa." Yace "yauwa kanwata zonan menene na ga bakinki ya nata motsi alamar da magana cikin shi ko?"

kan cinyarshi ta zauna inda yake nunamata kamin tace "islamiyya ya ahmad."

"karki damu zan dinga koya miki komai da kike so amma babu maganar islamiyya yanzu amma idan kika k'ara girma zan sakaki ta malam abdurrah-man, kinga tashi ta matan aurece ko?"

kanta ta d'aga mishi tana murmushi shima murmushin yayi mata kamin yace "zo in fara koya miki wani kalar karatun kinji kanwata..."

Bebata damar maganaba ya shimfid'eta saman doguwar kujerar da yake kai kamin ya koma samanta yana wasa da harshanshi akan girar idonta, muryarta a tausashe tace "Yaya wannan ma karatune?

Yace a hankali "eh mana sosaima sabida Allah yana bawa mijin da mata lada me tarin yawa in dai akwai aure tsakaninsu, amma fa wannan karatun daga ni saike kawai zamu dinga yi sabida na matan aure ne."

 A hankali ya cigaba da lasar duk inda yaga dama ajikinta sai kace tsohon maye, shikanshi ba zaice ga abinda ya keyi ba sabida fita hayyacin da yayi. tana ji ya zuge zif d'in rigarta ya zareta ajikinta ita dai idanunta kawai takara tamkewa jitake kamar ta tsala ihu sabida yanda taji yana niyyar cinyeta d'anya.

irin murzar daya kema albarkatunta yasa ta sakar mishi wani marayan kuka, sai dai sam bejinta fatan shi kawai ya sami nutsuwa da ita koda beyi mata komai ba.

Wata irin damka da yayi mata ne yasa numfashinta yayi barazanar d'aukewa, A hankali yake furta "wayyo Allah wayyo Mama wayyo Mama zoki temakamin dan Allah." ya jima cikin sambatun nan sannan ya fara sassauta mata rikon da yai mata, ji yayi kamar an d'auke mishi wasu mugayan kaya masu nauyi dake kanshi.

A hankali ya fara lallashinta yana sauke ajiyar zuciya akai akai, kallon fuskarta yayi yaga duk hawaye sun jika ta, rungumeta yayi kamin yace "babyna menene?

Hannunshi ta kama ta dora saman kirjinta wanda ya isheta da zugin masifa. shafamata yayi tayi ahankali cikin sigar lallashi har Allah yasa tai barci a haka sannan ya lallab'a ya tashi a hankali yaje yai wanka lokacin har biyar na yamma ta wuce. wajan Maman ya nufa kallo d'aya taimishi kirjinta yai wani mugun bugawa domin yayi wani fess dashi fuskarshi da lafiyeyyen murmushin samun nutsuwa kirjinta yaci gaba da lugude har zuwa lokacin da taji saukar muryarshi saman kanta yana cewa "Mama da dare za a dafa wani abune? Mama tace a'a babana akwai sauran abinci kuma yana da yawa."

"To zan fita ko akwai sako?"
 
"A'a saika dawo Allah ya tsare."

yana barin gidan tanufi dakin su kwance tagan ta tanata barci abinta, tashinta tayi sabida magriba tafara kawo jiki. zama tayi gefenta tana kallonta khadija ta sadda kanta k'asa, Maman ta fara tambayarta, "khadija kin fara jinin al'ada kuwa?
kanta akasa tace "a'a Mama amma dai Maman mu tayi min bayanin shi, sannan tayi min bayanin zan dinga wankan tsarki idan ya Ahmad ya tab'ani, to inaso nafara yanzu ne."

Wani farin ciki ya kama Mama tare da godema aminiyarta da batabar d'iyarta cikin duhun kaiba.

"To khadija ki gayamin yanda zaki yi wankan idan jinin yazo ko idan ya tab'aki." cikin nutsuwa taimata bayani kamar yadda Maman ta taimata.

"yauwa d'iyata Allah yayi miki albarka, ya baki hakurin jure bukatar mijinki, yanzu ina kemiki ciwo?"

"A kunya ce ta nunamata kirjinta da sukai jajir sabida matsutsukar da suka sha, tausayinta ya kamata sai dai bata nuna mata tace, "kiyi hakuri ai kowace mace haka za taji amma data saba shike nan kema zaki saba ne kidai najin ciwon kinji?"

"Yanzu je kiyi wankan sai kizo muyi hira a tsakar gida."


******
     Bayan sati d'aya bak'ara min kokari yayi ba wajan d'aurewa ba tare daya kuma nuna yana son matsar taba amma komai tare suke yi ta sake dashi sosai yanzu ta fara sabawa da zama ajikin shi yana sakar mata fuska sosai suyi wasa da dariya.

A b'angaren karatun shi kuwa babu abinda ya gagareshi domin auren be hana shi komai ba saima kwarin guiwa daya karamishi domin a dacan kullum akwai tunanin yanda zai yi ya rage abinda ke cikin mararshi ya keyi amma yanzu fa yasan yanada wajan da zai rage sha,awarshi ba tare da fargababa ko zullumin wani zai ganshi ko tunanin sab'ama Allah.


kwance suke idanunta lumshe barci take ji yayin da shikuma ya isheta da wasaninnashi domin yau ya kasa hakuri.

"Ya Ahmad gobe ma zakaje makaranta d'in?

"A'a bani da jarabawa gobe babyna, ina gida hutawa kawai za muyi nida ke."

kuma shigewa yayi jikinta tare da lumshe idanunshi sai sunsunar wuyanta ya keyi yana jin kamar zai shid'e domin d'an mutsu mutsun da take yi jiya keyi kamar taya shi take yi.

Yauma kusan suman mata yayi lokacin da zai sami nutsuwa ga wani irin riko da yake yi mata tamkar zakin da ya cafko wata dabbar. sai da yai aikin lallashi sannan tayi barci shikuma ya tashi ya gyara jikin shi sosai ya kejin kyamar abinda ke jikinshi(sai kace bashi ya fitar ba)😃.

Su Ahmad sun gama jarabawa cikin kwanciyar hankali alokacin ne su khadija suka shiga aji biyu. tun safe ya fita yau sabida wasu d'in kunan abokashi da zaiyi. dan haka akwance ya barta shikuma ya bar gidan.
 
ganin har rana ta take khadija bata fito ba yasa Maman cema aminu "kai dubomin khadija ko lafiya yau shiru nasan koda asabar ce ai tana fitowa ayi hira. koda ya shiga kwance ya ganta agado tana ta kuka tare da birgima. da sauri yaje ya gayama maman aiko askwane sai gata cikin d'akin cikin tashin hankali.






*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[9:54PM, 2/15/2018] ‪+234 809 155 7122‬: *💗DR.AHMAD💗*

           12

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO*💡
  (Home of expert & perfect writer's)


*Assalamu alaikum Fan's hakika Ina ganin sakwanninku sannan kuma wasu na cewa page's suna kad'an, Ina son  kuyi hakuri domin a hakan ma da kyar nake yi zaman shiru da tunani yasa na fara rubutawa, masu nema daga farko wani sa'in idan kun tambaya ban gani ba sai daga baya kuma wani lokacin hawa nake kawai dan in rage zafi sai inji bana son tura komai Hajja ce kuma wayar ta ke bata Marsala hakan yasa bata barin shi take clearing a dinga mana uziri na gode all.😘*



   *A* rud'e ta Mama ta tallabota zuwa jikin ta kamin ta d'ora da tambayar ta,

"Khadija lafiyar ki kuwa? me yasa meki? ina ke miki ciwo? lahaula wala kuwata illabillahil aliyul azim sannu, sannu khadija kice girma ne yazo ko."

Cewar Mama bakinta har kunne.

"Kwanta bari na had'a miki ruwan wanka. ashe jinin al'ada ne ta fara, Maman da kanta ta sama mata duk wani abu na bukata tare da koya mata yanda za tayi, kuma cikin ikon Allah bata kuma jin ciwon marar ba ta cigaba da harkokin ta.

Sai dare Ahmad ya dawo gidan, ko abinci be nema ba sabida yanda ya kejin ba shida nuysuwa. kokarin d'orata akan cinyar shi ya keyi amma sai yaga sai zarewa ta keyi, zuba mata idanun shi yayi kamin yace

"Menene khady?

Kanta a k'asa tace "ya Ahmad ai yau rashin lafiya nayi da bakanan kuma jini yayi ta zubar min a wajan fitsari sai da Mama ta temakamin amma har yanzu yana zuba fa...."

Gabaki d'aya ya fiddo da manyan idanunshi waje kamin yace "Da gaske Khadija kawo mugani ta ina yake fitowa."

Hannun shi ta bige dake kokarin kwan cemata zani, tana turo mai baki tace "kai! lallai ma to kalle min ma za kayi ta inda nake fitsari yake fitowa kuma ni kadda ka bud'emin wando tunda na gaya maka."

A tsorace ya sauke ta daga jikin shi ya nufi wajan Maman shi sai dai yana zuwa ya kasa mata magana ya jima zaune ita kuma bata ce mishi komai ba sai abinci data tambaye shi ko zaici.
     
"Uuhm...uhmm Mama dama khadija ke gaya min wai bata da lafiya yanzu shine nace zan tambaye ki ko asibiti za kuje gobe?"

Da murmushi ta kalle shi kamin tace,

"A'a ba sai munje ba bayani tayi mishi anutse kamain ta d'ora da cewa "babu wata matsala ka gane ko?"

A kunyace ya mai da kanshi kasa tare da sauke ajiyar zuciya, sim-sim ya lallab'a ya bar d'akin. Itako Maman tabi shi da dariya k'asa-k'asa.

Zaman dirshan yayi gaban khadijan yana kallonta itama kallon shi take yi kamin ta turo mai bakinta gaba tana mishi kun-kuni.

"Lalala!....khadija zagina kike yi ko?"

Da gudu ta dawo gaban shi kamin ta marairaice fuska tace "ya Ahmad hakafa nace katasani sai kallo na kake yi amma Allah ban zage kaba ni."

Murmushi yayi dama wayau kawai yayi mata dan tazo kusa dashi amma yasan ba zata iya zagin babba ba balle shi.

     
Sosai Mama take kulawa da ita tsawon kwana uku sannan ya d'auke,  miski tabata ta goge wajan tas dashi sannan ta gwada mata yanda za tayi wankan tsarki.

_Yauwa Khadija ki fara cewa Nawaitul gusulul haidati fardun sannan ki d'ibi ruwan kiyi tsarki ki wanke hannunki sau uku, sai kiyi alwala amma sau d'aya-d'aya zaki wanke ko'ina, sannan sai ki d'ibi ruwan ki zuba a kanki kina d'an bubbugawa sai ko'ina ya jik'e sai ki wanke fuskanki kunnuwanki sannan ki raba jikinki biyu kodaga tsaye ko a gicceye ki wanke b'ari d'aya sannan ki wanke d'ayan b'arin daga nan sai ki game jikinki da ruwa gabaki d'aya._

"Kin fahimta ko Khadija?"

Tace "Eh Mama."

Sai lokacin khadija ta fara dawowa da walwalarta sabida lokacin abin jinta ta keyi kullum a takure.

Su duka suna zaune amadafar su Ahmad d'in ne ke girkin amma da Maman da khadijan na zaune suna taya shi hira gaskiya akwai tarbiyya me kyau da fahimtar juna tsakanin su. komai sukan yishi atare kuma cikin nutsuwa yayin da ita kanta Maman takan koma kamar su wani lokacin dan takan biye ma duk wata shiririta tasu da zasu yi.

"Babana yaka mata yau kuje ku gaida su babanku gaskiya."

Ihun murna khadija ta saka kamin tace "Eh wallahi mama kinga dama inba makarantaba bana zuwa ko ina kuma nayi kewar Mamana da yawa gashi su hafsat basa zuwa nan gidan sosai, amma dai kema zakije ko Mama?"

Mama tace "A'a khadija keda yayanki kawai za kuje nikuma gobe sai naje tunda asabar ce kuna gida ko?"

Tace "To Mama."

Saida akai sallar la'asar sannan suka shirya, Ahmad cikin riga da wando na farar shadda da aikin baki ajikinta sannan yasa bakar hula da bakin takalmi me rufi cikin d'inkin da malam Mamuda yayi mishi ne. Ita kuma khadija cikin wani farin material tayi shirinta mai bakaken fulawoyi ajikin shi sai dogon hijabin ta fari data saka da farin takalmi mara tudu sosai.

Sunyi kyau sai kamshi kawai su keyi a haka sukai ma Maman sallama tabisu da kallo da addu'a farin ciki fal cikin ranta.


Cikin farin cikin su malam Mamuda suka tare su cikin d'akin shi nan fa hira ta balle su hajiya khadija anga iyaye daga hijabin har dankwalinta sai da ta rabu dasu hira kawai suke abinsu Ahmad kuwa jin shi yake tamkar wani babba kanshi sai k'ara girma yake yi.
 
Sai da akai kiran magriba sannan suka tafi masallaci ita kuma Maman Khadija taja d'iyarta d'aki domin jin ya zaman nasu yake duk da dai bata ga wata damuwa atare da itaba balle yanda jikinta ya kuma murjewa tayi wani bulbul da ita.
     
"Oh khadija na kin kara girma wallahi babu wata matsala ko?"

Da dariya tace "babu wata matsala Mama komai me dad'i Mama ke bani ko kuma tace ya Ahmad ya siyo min sannan kwanakin baya nayi wannan jinin kuma duk ita ta nunamin yanda zan yi babu wata matsala Mama ni dai."

"Yauwa d'iya ta ai dama haka a keso, a zamanki da yayan naki kuma babu wata damuwa ko?"

"Mama babu komai kirjina ne dai sai yayi tamin ciwo sabida tab'amin da ya keyi kuma hadda bakin shi yake cinyemin amma dai bantab'a gayama kowaba fa, wallahi Mama kamar wani jariri sai yayi tasha min nono amma fa ba ruwa a ciki."

Dariya da kunya ta rufarwa Mama amma sai tayi mur tace "yauwa d'iyar albarka ai dama ba agayama kowa kinji idan ya tab'a kin ji suna yi miki zafi to bayi (toilet) zaki dinga zuwa kina gasasu da ruwan dumi kinji kuma ki dinga zama cikin ruwan dumin kina gasa jikinki kinji ko?"

"Eh naji mama."

"Yauwa d'iyata ba daikya yin tsarki da ruwan sanyi d'in ko?"

"Eh Mama bana yi."

kayan gyara takuma had'a mata sannan tayi mata bayanin su sannan suka je sukai sallar.

"Khadija kizo ku wuce mana har tara na dare zata wuce."

Bakinta a d'age take doka kafarta wai ita nan zata kwana, da kyar suka lallasheta tabi mijinta tana kuka.


*******

    kwance suke a gadon su suna kallon juna akoda yaushe tunanin yanda zai yi ya shigeta ya keyi sai yana jin tsoro kuma sosai tare da ganin kamar ba zai iya ba ga wata kunya da yake ji idan ya kudiri niyar yi.

kuma rungumarta yayi ya fara wasanni da jikinta itako tayi lamo ajikin shi tana sauke numfashi, lokaci guda ya gigice mata kamar yadda ya saba sai dai yau abin nasu ya canza salo ba yadda ta saba ganin yana yi mata ba yau yake mata dan haka hankalinta ya tashi tana zaro idanuwa shi kuma yana......









*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           13

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by:- *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO*💡
  (Home of expert & perfect writer's)


*ASSALAMU ALAIKUM, sorry makaranta anan zan dakata da wannan rubutun abisa wasu dalilai idan har naga yiyiwar cigaban zanyi ida hakan bata kasan ceba ina yiwa kowa fatan Alkairi sannan kuma a yafi juna nagode*❤




    *M*atseshi khadija tayi itama cikin son abin da yake mata domin zuwa yanzu ta fara d'aukar duk wani kalar darasi da yake koya mata.

Ba k'amar wahala suka shaba daga shi har ita sannan sam be iya shigarta ba domin duk iyakar laluben da yayi beji ta inda zai shige taba dan tsananin tsoro sai yaci gaba da jagulata har bukatar shi ta biya, cacumar shi tayi itama tare da sakin ihu yadda yaga jikinta yayi sanyi yasa shi barinta.

Da kyar ya samu ya banb'areta daga jikin shi zufa da hawayenta kuwa tuni sun jika mishi kirji.

Sai da ta huta sosai sannan a hankali ta furta "wallah Yaya Ahmad ban yafe ba."

Dariya yayi sosai kamin yace "toni na yafe kuma ki tashi muje muyi wanka inba hakaba karawa zanyi."

k'aramin bakinta ta juya mishi kamin ta juya da niyyar gyara kwancinyar, tana tana turo baki tasa hannu a bayanshi kukan da tasa wai yasa mata k'azanta, shima da karfi ya mike ya nufi bayi da sauri ya wanke jikin shi, sannan yayo na tsarki, abakin kofar suka kusa yin karo itama tsaye take tana jiran fitowar shi.

Cikin kunnan ta yace "kiyi wanka irin wanda Mama ta koya miki, amma shi cewa zaki yi _Nawaitul gusulul janabati farlun_ kinji ko?" Shiru tayi mai tare da shiga bayin.

kamin ta fito ya gyara gadon domin hatta zanin gadon sai da suka sauke k'asa. Bakinta a tunzure ta saka doguwar riga ta barci sannan taje ta kwanta gefen shi, gashinta da yake ajike ta turamishi saitin fuskar shi shiko yayi wani fakare  kamar zai shid'e kamin yayi kasa da ita.
 
Komawa tayi yanda take sai dai ya kyaleta sabida ya lura rigima takeji. A hankali ya furta "wallahi ki tabbar Mama ta kitsamiki gashinan gobe inba hakaba aski zan yi miki."
 
Kuma shigewa jikin shi tayi kamin tace "aiko danaji dad'i wallahi kaga shikenan na huta da jin zafin kitso dama bana so." murmishi yayi domin dama yasan kila abinda zata ce kenan domin har yanzu bawai ta daina yin kukan kitson bane.

"Ya ahmad zafi..." kuma gyara mata kwanciya yayi ajikin shi tare da d'an fara jijjigata yana lallashinta har yaji shiru alamar tayi barci. shiko duniyar tunani ya nutsa shin ta ina ake shigane kodai Mama zai tambaya ne a'a aiko da kunya idan ya tambayi Mama to ya za ayi yaga ne ta inda zai bi ne?
   
A jiyar zuciya me karfi ya fidda kamin yace "ina bukatar dogon nazari fa akan al'amarin...."


*********

Kwanakin da suka biyo baya Ahmad yayi sune cikin rashin nutsuwa domin yanata cuku-cukun samun shiga jami'a sannan kuma kullun a shagon d'inki yake yini barci ke maido shi gida shi yasa lokacin da zai dawo Khadija ta dad'e da yin barcinta, shi kuma be iya tashinta domin yasan taje makaranta sannan ga aikin gidan suke yi tunda yanzu shi be zama a gidan.

Duk kokarin shi so ya keyi ya tara abinda ya tara kamin lokacin tafiyar tashi tayi domin har waya yana so ya sayi musu sabida ya din gajin lafiyarsu idan ya tafi.

Maman shi na matukar jin tausa yinshi, kuma akwai kud'i wajanta wanda zai ishesu komai sai dai bazata iya hanashi neman na kan shiba sabida gudun mutuwar zuciya.

yau da wuri ya shigo domin ko tara na dare be kara saba, yana zaune saman kujerar d'akin Maman shi yayin da ya dora kanshi saman cinyar mahaifiyarshi yau dai da alama shagwabarce ta tashi, suman dake kanshi take shafa mishi tare da sami shi albarka, shiko sai lumshe idanu ya keyi. ledar daya shigo da ita yace Aminu ya d'auko, Aminu ya bud'e gibin shi kamin yace "dama ina tajin kamshi wallahi Yaya tunda ka shigo.

Mama ki d'auki d'aya sai mu d'auki d'ayan amma dai kadda kiba Aminu."  dariya suka yi a tare kamin ya d'auki d'ayan kun shin tsiren yayi mata saida safe domin be so yaje ya tadda matar tashi tayi barci.

Da sallama ya shiga amma yaji shiru dan haka kai tsaye kuryar d'akin ya shige nan ma bata a gadon falon ya dawo anan yaji motsin ruwa da alama wanka ta keyi. sai da yaji motsin fitowarta sannan yayi maza ya bud'e ledar tsirennan, aiko Khadija na fitowa taji wani shegen kamshi zai kashe mata hanci da sauri ta isa wajan shi tana mishi sannu kamin tace "kai Yaya ahmad shine ka zauna kanata zak'a baka iya jirana ko?"

Dariya yayi kamin yace "To aini cewa nake bacci kike yi tunda yanzu kullum sai dai na dawo na tadda kinyi barci."

Robar yajinta ta d'auko sannan ta zauna gefen shi tayi bisimillah kamin ta fara dangwala tana cin abinta. idanu ya zuba mata batare daya faraci ba yana mamakin yanda sam bata son balangu domin idan ya siyo shi befi taci yanka biyu ba sai daga baya ya gane me kuli take so. saida taci ta koshi sannan tasha ruwa sai lokacin ta kalleshi kunya ta kamata ganin yanda yake kallonta, "To kayi hakuri gashinan na ragemaka ai."
 
Dariya yayi yace "kin dai koshi."

"Wayyo Allah ya Ahmad yaji bakina yaki hucewa."

Haka ta furta har idanunta na kawo ruwa. cikin zumud'i ya lalubi bakin nata ya fara mai shan alawa itako bata san lokacin da ta rungume shiba sannan itama takan tsotsi nashi idan taji yana niyyar sakinta sabida yajin datasha.

Da kyar ta samu ya sake ta sai lokacin ta fara tuninin shafa mai ajikinta shi kuma yafara cin naman data rage mai.

Tsayawa baku labarin irin bidirin da suka sha awannan dare b'ata lokacine sai dai a haka bukatunsu ya biya ba tare dasusan ta ina zasu zama abu d'aya ba. kusan duk da zazzabi suka kwana musamman Ahmad domin ko wanka saida asuba yayi itako tun daren tayi abinta.

Bayan ta dawo daga aikin abincin karin da ta taya Maman, tsalle tayi ta fad'a kan Ahmad tare da yimi shi ihu a kunne. kuma dukun kunewa yayi yana magana a hankali "wallahi kada kibari na kamaki khadija."

"Wayyo Allah zan mutu wayyo Mama kizo ki temakeni wayyo babyna temaka min wayyo Allah rikeni Khadija, rikeni da karfi Khadija wayyo Mama haka kakeyi..!"

A zuciyar shi ya furta innalillahi idanu ya zuba mata yana kallon yanda take tononshi tana dariya wato duk abinda ya keyi tanajin shi kenan.

Cafkota yayi yana dariya "wato khadija kin rainani koh? to aikema kukan kike yi kina ya Ahmad kadda ka cinyeni kabarni hakanan ba zan kumaba wayyo Mama zai kasheni."

Dariya suka yi a tare kamin ya rungumeta a jikin shi yana jin kaunarta har cikin ranshi, A hankali tace "Ah shike nan mun zama 'yan iska ni dakai." da mamaki ya kalleta kamin yace "kamar ya?!"

Tace "yo baka ganin iskanci muke yi kullum kana tab'ani ina tab'a ka, kaifa har shamin n... kake yi."

Murmishi kawai yayi tare da zira hannunshi arigarta idanunshi alumshe yana jin yanda abubuwan nata suka yi d'an girma sabida masifar murzarsu daya keyi. sai da ya kuma jagulata sannan yabar gadon itako tuni tayi barci Allah ma yasa yau asabar ne babu makaranta.

Yana gama karyawa d'akin Maman shi yabar gidan. itako saida ta shaki barcinta sannan ta tashi jikinta ko ina ciwo ya keyi, khadija tanada hakuri sosai tare da dauriya ta yadda take jure matsar da yake mata.

******

    "To babana ya kamata ka gayama Khadija tasan da tafiyar taka kadda lokaci ya kure taji babu dad'i."

kanshi a k'asa yace "ni dai Mama ki gaya mata wallahi yanzu ta koyi rigima mara dalili rannan dana fara yi mata maganar tafiyar da kyar tabarni nai bacci."

Dariya Maman tayi sosai kamin tace "ashe babana ya farajin tsoran matarshi?toni dai babu ruwana tsakaninku yaushe ne tafiyar?!"
 
Yace "Raranr laraba,
nan da kwana hudu kenan?" "Eh mama." to wallahi kaje ka lallasheta kuma ka gaya mata, ni dai babu ruwana a ciki tsakanin kune."











*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

            14

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO...*💡
  _(Home of expert & perfect writer's)_


*ASSALAMU ALAIKUM, sakwan dubun gaisuwa adadi gareki Mamana Aunty Majidda Musa, hakika ke uwace mabada Mama ina yinki irin sosai d'innan, Allah yabar minke duniya da lahira a koda yaushe shawarwarinki suna karfafamin gwaiwa tare da sanyani nishad'i Allah ya barmu tare always for ever*❤😘


*MASHA ALLAH TO ALL MY FAN'S*😅


_BAYAN KWANA BIYU:-_

   *K*usan duk wani abu daya kamata ace yayi toh ya yi shi, matarshi bata sani ba sabida yanda yake gabatar da komai cikin nutsuwa da d'aukar hankalin ta.
 
Da sallama ya shiga cikin d'akin nasu tana zaune tana ninke kayansu daya wanke d'azu, sannu da zuwa tayi mishi. zama yayi kusa da ita tare da zuba mata idanunwa, itako aikinta kawai take yi ba tare da ta kula abin da yake kallo ba, sai da ta juyo.
 
Murmushi tayi kamin tace mai "ya Ahmad sai kallona kake yi kona canza maka ne daga Khadija zuwa Dijah?"

Murmushi kawai yayi mata ita kuma taci gaba da aikinta, saida ta gama kwashesu tas! ta sakama kowa wajan kayan shi sannan ta dawo kusa dashi ta zauna. hannuwanta ya rike tare da lumshe idanun shi ya kuma watsa su akanta, "ina sonki khadija, ina sonki tsakanina da wanda ya halicceni, na gode ma Allah daya bamu iyaye na gari masu jin tausayin mu da kaunarmu, naji dad'in bani ke da su kayi ba tare dasun biye ma surutun mutane ba, na gode ma Allah daya bani ke amatsayin matata ina kaunarki fiye da duk yanda zaki yi tunani khadija kece sirrina, ina fata da addu'ar Allah yabar mu tare ya kuma kore mu sharrin shaid'an atsaknin mu har karshen rayuwa kar nayi miki butulci, Karna gujeki aduk yanayin da zaki kasan ce."

Cikin jin dad'i ta k'arasa hayewa cinyar shi tare da dora kanta akan kafad'ar shi cikin sanyin murya tace mai "nima ina sonka sosai ya Ahmad kuma bazan gujeka bani ma gamu ga gadan Mu katifar Mu da duka kayan d'akin Mu..."

A hankali ya fara sumbatar lips d'inta tare da bayan kunnenta cikin wani irin salo na soyayya dajan hankali, wanda nan da nan ta fara mikewa ajikin shi tamkar mai junnu, sai da ya tsotseta son ranshi kamin yayi kokarin dai-daita nutsuwar shi yace mata "Babyna zan tafi karatufa na gaya miki yauma zan sake tuna miki."

"Allah ya kai mu, ina zaka je Yaya Ahmad?"

 "Zanje zaria..."

Tashi zaune tayi daga jikin shi tana mitsike idanuwa kamin tace "to tare zamu tafi ko?"

"A'a haba babyna nida zanje karatu kuma yaushe zamu tafi tare! kuma ma aikin ga zamu din ga gaisawa daku a waya tunda zan sai muku waya kafin na tafi."

Wata uwar harara ta galla mishi kamin tace mai "Toh kuma yaushe ne tafiyar taka?"

 Yace mata "jibi ne idan Allah ya kaimu."

Wani uban ihu ta saki kamin ta fara birgima ajikin shi ita wallahi bata yadda ba, lallashinta ya fara amma ina kuka take yi kamar wacce aka zanema jiki gashi tana kukan tanakai mishi duka ajikin shi.

Hankalin shi yai mummunan tashi wani mugun tausayinta ya kama shi sai dai a tunanin shi ba itace abar tausayi ba shine abin tausayi, sabida yanda ya saba da jikinta yake samun nutsuwa, ko bacci baya iyayi idan be d'an yi romance d'inta ba ya d'an lalubeta ya rage zafi da abinda ke damun shi, amma gashi zai tafi ya barta na tsawon watanni ba adadi.

Ji ya keyi kamar shima ya saka kukan, kokarin tashi ya keyi yaje sabida jin yanda Mama keta kwalamishi kira da alama kukan khadijan ne ya isheta take kiran shi.

Tana rike dashi tana kuka suka fita tsakaninta da Allah take kukan tare da cakumar shi kamar lokacin ne yace zai yi tafiyar.
   
"Tofha!!!" inji Mama lokacin da taga sun nufota a haka,

"innalillahi Babana mezan gani haka me kayi mata take wannan uban kukan haka?"
   
Muryarshi yayi a sanyaye rauni sosai cikin zuciyar shi domin ji yake kamar shima ya saka kukan, marairai cewa yayi kamin yace "Mama to kice ta sakeni mana kallifa kamar takama wani b'arawo."

Sauran kiris Maman tayi dariya lokacin da ta kuma kallon khadija d'in tayi kicin-kicin tare da turo bakinta.

"kinga khadija sakarshi saiki gayamin abinda yayi miki kinji ko zan hukuntashi yanda kike so da kaina."

Makale kafad'a tayi tanaci gaba da kukanta hadda bubbuga kafafu akasa alamar yau rigima hadda ta tsiya zata gwada musu.

"Toh kai gaya min mekai mata wai?"

"Allah Mama banyi mata komai ba waifa kawai dan nayi mata maganar tafiyar nan shine ta tada wannan darun, dan Allah ki lallasheta wallahi ban san yanda zanyi da itaba ni."

Cikin tausayawa Maman ta kamo khadijan jikinta kamin tace "jeki shirya muje gidan ku yau ammafa kiyi sauri."

Da sauri ta saki Ahmad d'in ta koma d'aki da sauri, shiko waje yayi har yana cin tun-tube.

Cikin dabara ta manya suka rinka lallashinta tare da gwada mata muhimmancin karatun da zai yi, sai gashi cikin ikon Allah ta fahimci nufinsu har ta sake suna hira. sai bayan sallar isha'i sannan suka baro gidan malam Mamuda, koda suka dawo har tayi shirin barci amma babu Ahmad babu labarinshi, ga wata irin kewarshi data dameta dan tariga ta saba da barci ajikin shi musamman wasannin da yake mata duk daren barcin su.

Yajima tsaye kofar gidansu hakanan dai yayi shahadar shigowa gidan d'akin Maman yaje sai dai tuni ta rufe kofarta, shi yasa ya nufi d'akinsu kai tsaye.

Sai da ya watsa ruwa sannan ya lallab'a ya rab'a gefenta ya kwanta tare da rungumota jikin shi, ajiyar zuciya ya sauke me k'arfi kamin ya fara shafarta domin bazai iya barciba matukar berage damuwar shiba.

Had'in kai tabashi sosai har saida ya samu nutsuwa sannan tafara yi mishi kukan zai tafi ya barta, alhalin yasan bata iya barci sai tare dashi. shi dai lallashi kawai yake yi sai dai a zuciyar shi tunanin yanda zai iya barinta ya keyi tabbas yasan yayi sabo da khadija da jikinta fiye da duk yanda zai misalta sai dai yasan karattun da zai yi shine rufin asirinsu baki d'aya.

kusan kwana yayi ajikinta ranar sam ya kasa barinta ta huta har wasu hawayen love yake mata, itama sai tafara jin tausayin shi, harta daina hana shi ko kuma yi mishi kukan duk da cewa ta gaji ga barci tana ji.

Sai da asuba sannan su kai wanka tare da sallah suka kwanta ko masallaci be fita ba ranar.

Sai goma saura na safe suka tashi shima ranace ta haske d'akin nasu ta window. da sauri ya kalli agogo innalillahi ya furta ganin goma yau babyn shi bata je makarantaba kuma ya san laifin shine.

Da kyar ya samu tatashi idanunta cike da barci yayin da shi kuma Ahmad ya bita da wani kallo na tsantsar sha'awa ji yake kamar ya cinyeta kozai sami nutsuwa. wani lokacin har mamakin kanshi ya keyi yanda yake likewa ajikinta sam be so ya daina matsarta sai dai ya san ba karamin kokari take yi da shiba.
     
Da kanshi ya amso musu abin karinsu sukaci nan d'akin su, sannan ya jata gado, bakinta ta turomishi cikin shagwab'a tace "Nagaji wallahi ko ina ciwo ya keyi kuma bangaida Mama ba gashi banje makaranta ba yau."

Shi kam tuni ya jima da fara laluban kirjinta kamin yace "na sani babyna amma kin san ina bukatarki sosai kinga gobe ne tafiyata ki daure dani yau kinji?!"

Shiru tayi mishi jin yanda yake jagulata sosai yau yasa niyyar shigarta domin dakan shi ya tsaya yayi nazarin ta inda ya dace ya shigeta ba tare daya tona musu sirrin suba. "innalillahi wa inna ilaihirraji'un." take furtawa da k'arfi jin zai bud'eta shiko tuni ya zama kurma banda tsuma babu abinda jikin shi keyi.

Jin kukanta Mama ta keyi har cikin bargonta shi yasa takasa zama cikin gidan ta d'auki mayafinta ta wuce yo musu cefane domin kota sami sukuni dama tajima da fahimtar wani abu na auratayya betab'a shiga tsakanin suba.

   
Rungume yake da ita yana jijjagata ita kuma kuka take mishi sosai domin betab'a mata irin wannan na yauba. wasu hawaye ne suka zuraro mishi najin tausayin k'ananun yaran da ake yima fyade wa'inda shekarunsu basu wuce biyar ba shin wane hali suke shiga idan hakan ta faru Allah sarki?"

Shifa karamin yaro ne tunda har yanzu be kai shekaru ashirin ba amma gashi ya kasa shigar matarshi ta dad'i shin inaga manyan maza masu shekaru 30-40-50 dake keta yaran da basu wuce shekaru 2-4-5 ba wannan wane irin rashin imani ne?
anya mutane sun san iyakar d'in bin zunubin da suke d'ibarma kansu kuwa?.... Wannan sai lahira lanar da babu wata inuwa sai ta Allah, ranar da baki bazaiyi magana ba ranar tonan silili sai kuma k'arb'ar sakamako d'an wuta ne ko d'an Aljanna allahu a'alamu.....









*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗"

             15

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
 (Home of expert & perfect writer's)



   A kai-A kai yake sauke ajiyar zuciya bayan yaji tayi shiru alamar tayi barci, lallab'awa yayi yaje yayi wanka tare da gyara jikin shi, sannan ya dawo gefenta ya zauna tare da zuba mata idanun shi.
 
Sai da yaji motsin Maman shi a tsakar gida sannan ya fita wajen.

Fuskar shi cike da annuri ya nufeta sai dai sam ya kasa had'a ido da ita.

Dakan shi yayi musu girki, har lokacin khadija bata ta shiba sai da akafara kiran sallar azahar sannan ya koma d'akin.
   
Tashin ta ya fara yi,cike da lallashi yayin da ita kuma taketa zuba mishi rigima da shagwab'a.

Dakan shi yaje ya had'a mata ruwan wanka sannan ya fito yace "jeki yi wankan kizo muci abinci ko bakijin yunwa ne?"

Zaninta a hannu ta mike ba tare data kalleshi ba, shiko bin ta yayi da wani mayen kallo kamin ya hadiye miyan bakin shi ya tura shi cikin makoshin shi.

     Yana nan zaune harta fito, ta gama shirinta sannan ta juya zata fice yayi saurin cafkota yana murmishi, "haba babyna me yasa yau baki san yimin magana ba za kizoma ki gayamin menene ba? ko wani waje yana miki ciwo ne?"

"Allah ya Ahmad babu komai yunwa kawai nakeji sosai."

"Yauwa babyna to muje idanunki sunyi ja kema rigimace dake ko?"

Harararshi kawai tayi ba tare data tankamishi ba suka fita tare.sai da sukaci suka koshi sannan ya wuce masallaci itako khadija anan d'akin Maman tayi sallar ta tare da hayewa gadonta tayi kwanciyarta.
 

Ahmad be sami sukunin dawowa ba sai bayan isha'i. kusan agajiye ya dawo.wayace guda biyu ya fiddo daga aljihunshi masu kyau ammafa ba manya bane dai-dai siyen talaka dai.

Yace "Mama kinga wa inda aka samu dana saida waccan tawan sai ku d'auki d'aya nima na d'auki d'aya."

"A'a babana idan ka d'auki d'ayar sai ka kaima khadija gudan sabida sai tafi bukatar ka fiye dani sannan kaga har yanzu hankalinta be gama kwanciya da tafiyar ba kaga dole sai kaita aikin lallashi idan ina so mu gaisa sai ince takira min kai kajiko? kadda ka damu."

"To mama."

"Yauwa Allah yayi maka albarka yak'ara shiryar dakai da diyan musulmi baki d'aya, dan Allah babana. kayi abinda ya kaika kadda kabani kunya domin kasan akwai mutane da yawa dake bukatar ganin ka lallace kadda kabawa shed'an damar da zai zauna ajikinka babana, aure ka bukata kuma nayi maka kanada matarka duk lokacin da bukatarka ta bijiro maka to ka taho gareta babu wanda zai maka iyaka da ita,domin halal d'in kace, amma ban yadda kaje ga wata ba bayan matarka, ka d'aure ma ranka babana kasama ranka cewa karatun da za kayi shine rufin asirina dana ku dan Allah kayi abinda ya kaika kaji ko?"

jikin shi yayi wani irin mugun sanyi, jikinta ya lallab'a ya shige tare da rungumeta yana sauke ajiyar zuciya yana son Maman shi fiye da komai na duniya kuma kullun yana addu'ar kada Allah ya kawo ranar da zai sab'a mata. bayan shi tayi ta bubbugawa tana lallashin shi, saida taji yana neman yi mata barci ajiki sannan ta tashe shi "kai babana tashi kaje ka kwanta tunda goben da wuri zaka wuce sai da safe."

    Zaune ya taddata ta zauna ta rafka wani uban tagumi sam bata ji shigowar shiba sai dai kawai taji zaman shi gefenta. 
fad'awa tayi jikin shi tare da kankame shi tasaki kuka, "ya Ahmad shikenan yanzu gobe da safe zaka tafi ka barni! Allah kewarka kasheni zata yi."

Rungumeta  yayi sosai yana shafar bayanta "kiyi hakuri kinji zanje inga yanayin makarantar sannan na dawo kinji, ki daina kuka inba haka ba to idan natafi bazan dawo ba, kuma kinga waya nan na siyo miki zamu dinga gaisawa kullum kinji ko??"

A hankali ya fara shafarta da lalubarta,nan da nan ta rik'e mishi hannu tare da marairaicewa kamar zata yi kuka "ya Ahmad dan Allah...."

Fuskarta ya rike da hannuwan shi duka yana kallon idanun ta shima marairai cewa yayi kamin yace "kiji tausayina mana yaune kadai fa,gobe baninan da gake sai hafsat zaku dinga kwana ki bari nayi sosai kinji kilama yau wajen ya bud'e idan nayi da yawa kinji baby Khady na."

  Shiru tayi mishi tana kallon idanun shi da suka kankan ce sabida masifar sha'awrta dake damun shi.

Kusan kwanan zaune suka yi dan tunda ya samu ta hakura ta bashi kanta sai da yayi ya gamsu sannan, ya galabaitar da ita iyaka shikanshi sai da yaji a jiki balle ita.

Khadida kuwa tasha kuka wanda daga karshe ta furta bata ya feba cin zalin ta da yayi, sai dai yayi murmishi kawai yana jin kamar ya tsaga jikin shi ya sakata. tabbas yana son khadija fiye da yanda zai misalta.
kwanciya yayi gefenta yana maida numfashi har lokacin mamakin yanda akayi ya kasa shigarta sosai yake yi anya lafiyarta lau kuwa? tambayar da yayi ma kanshi kenan sai dai beda amsa sannan be san wanda zai tambaya ba balle ya bashi amsar. kuma shigewa tayi jikin shi tana yarfe hannunta wanda shima da kyar ta iya d'aga shi.

"wayyo ya Ahmad wallahi zafi na keji sosa yaji."

"Sorry baby na zai daina wajan kinji kiyi shiru hakan nan ki daina kukan zai daina zafin kinji?"

Da kyar ya samu tayi barci bayan sunyi wanka da salla da asuba kuka kawai take wai kadda ya tafi ya barta. lallab'awa yayi ya fice ya fara shirya kayan shi duk wani abu daya san zai bukata saida ya killace shi sannan ya d'auko kudi dubu biyu ya ajiye mata inda zata gani sannan ya aje mata wayar, lokacin da bakwai na safe tayi ai tuni ya gama kintsawa, agurguje yayi breakfast sannan yayima Maman sallama ya tafi tsoro ya keji kadda khadija ta tashi barci ta tasarmai da hankali.....

****
sai goma na safe khadija ta tashi wayyo Allah ta furta da karfi kamin tace "kwana biyu kenan banje makaranta ba inda ba adaina bugunaba aida nasha dirka wallahi."

jikinta ko ina ciwo ya keyi a haka tasamu tayi wanka sannan ta gasa jikinta, cikin ta kuwa kamar anyimata yasa sabida yunwa.

"Mama ina kwana?cewar khadija data fito daga d'aki.

"lafiya lau khadija ya kika tashi, ga abin karinki can a madafa kije ki d'auka."

Sai da taci ta koshi sannan ta tambayi Maman ina ya Ahmad?

"Aiko ya tafi tun da safe sai dai muyi mishi addu'ar Allah ya tsare kuma yabada sa'a."
kuka ta sakama Maman tana watsa kafafu wai ita wallahi ba zata yadda ba. da kyar da sud'in goshi Maman ta samu ta lallasheta sannan tayi shiru.

Sai bayan sallar isha'i sannan ya samu sukunin k'iransu a waya. sai a kayi sa'a dama wayar tana hannun khadija aiko kamar me jira tana d'agawa tasaka mishi kukan shagwab'a ya tafi be tashe taba.

    Gyara kwanciyar shi yayi tare da lumshe manyan idanunshi yana murmushin jin yanda taketa zabgo mishi shagwab'a.

 "Haba babyna ni dai ki kwantar da hankalinki kinji zamu dinga yin waya koda yaushe ko bakiso inyi karatu sosai in zama babban likita adinga kirana da *DR.AHMAD* mijin khadija?"

Dariya tayi hadda fad'awa saman gado dad'i ya kasheta. sun jima suna yin hira sannan yace "to ki kaima Mama wayar sai kizo ki kwanta kinga gobe da makaranta."

Tana mikama Mama wayar tayi mata saida safe ta shige d'akinta tare da rufewa.

"Mama kunyini lafiya ko ina Aminu?"

"Lafiya lau babana ka isa lafiya babu wata matsala ko?"

"Babu komai Mama naga kud'in da kika zuba min ajakata amma dai kamar sunyi min yawa tunda ga d'awainiyar gida."

"A'a babu komai akwai kud'i hannuna kai dai kayi abinda ya kaika dan Allah karatu sai da kud'i."

"To mama."

"Yauwa Mama nace ko zaki kai khadija wajan wannan dr.Maijidda d'in nan ta dubata inaga kamar bata da lafiya....!!!"

A kunya ce ya idasa maganar.

'Dan jim tayi kamin tace "To ai sai muje amma meke damunta ne kar muje na rasa abin fad'a?"

Kashe wayar yayi yana dariya, itama dariyar tayi kamin tace "ikon Allah kai babana ko, to idan Allah ya kaimu litinin mun buga sammako ai ko Allah yasa muganta........









*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           16

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
  (Home of expert & perfect writer's)


*WASHE GARI:-*
    kusan barcin wahala khadija tayi domin kuwa tsananin kewar mijinta ya dameta har kuka tayi domin ji tayi kamar tayi tsintsuwa ta ganta jikin shi haka tayi tayi, dakyar tasamu barci ya d'auketa. cikin shirinta na makaranta ta fito jakarta a hannu.

"Mama ina kwana? kun tashi lafiya?"

"Lafiya lau khadija ya kwanan kad'ai ci? ai anjima insha Allah zanje gidan na taho miki da hafsat sai ta dinga taya ki kwana."

A b'angaren Amadudu ma hakan take domin kusan kwana yayi juyi bisa katifar shi har sai da wanda suka kama d'aki tare dashi me suna hamza ya kaiga tambayar shi,

   "Wai meke damun ka ne friend?"

Sai yayi mai murmushi kawai yace "kewar gida ce ta dame ni domin ban tab'a zuwa wani wajen na kwana ba."

Sai Suyi dariya kawai kowa da nashi tunanin.



BAYAN KWANA HUDU:

    "Mama ina zamuje da kika ce kada nayi shirin makaranta?"

"Karki damu unguwa za muje amma dai kibari har muje, su kuma hafsat da Aminu in sun dawo nace suje gidanku sai mu biya tacan idan mun dawo mu taho dasu."

shiri tayi cikin wata riga da siket na atamfa koriya da farin hijabi da farin takalmi tayi kyau sosai kwalliyar ba tayi mata yawa ba.

'Yan canjinta ta saka cikin karamar jakarta tare da wayar da Ahmad ya bata.

 Adai-daita suka hau zuwa wani prvt hosbital na  dr.Maijidda sun tadda layi sosai. Siyan kati suka yi sannan suka bi layi kamar yadda su kaga ana yi.

Sai wajan sha d'aya na safe sannan layi yazo kansu, mamaki kamar zai kashe khadija tunda taga anzo asbt.tare suka shiga cikin ofis d'in suka zauna, bayan sun gaisa dr.Maijidda ta kallesu cike da kulawa tace,

   "Hajiya yarinyar ce ba lafiya ko ke?"

A kunyace Mama tace,

    "A'a yarinyar ce bata da lafiya sai dai nima kaina ban san meke damun taba, domin mijinta ne ya kirani awaya yace na kawota wajanki ki dubata wai bata da lafiya."

Da mamaki take kallon khadijan kamin ta maida kanta wajan Maman tace,

    "Ban fahimci nufinki ba, wai wannan yarinyar ce keda aure?"

   "Eh matar aure ce likita."

   "Innalillahi wa inna ilaihirraji'un, haba baiwar Allah ku kuwa meya yaja muku aikata wannan abu? yaza a ce kamar wannan yarinyar tana da aure sabida Allah sai kace lokacin zamanin baya?"

Mama murmishi tayi sabida dama sai da tayi tunanin hakan sabida yanda ta jima da jin labarin wacece dr.Maijidda.

Labarin komai Mama tabata tun daga farko har karshe sannan ta d'ora da cewa,

    "Munyi komai ne domin ganin mun kyautata rayuwar yaran mu shiya sama nake zaune dasu ina ganin komai da suke yi sannan gudan kar ya zamto yaro b'ata gari inzo ina yin nadama bayan ya sanar dani matsalar sa."

Dr.Maijidda ta zare farin gilas d'in dake idanunta tare da furzar da iskar bakin ta gaba d'aya ta tattara hankalinta wajen Mama tana kallonta tace.

    "Gaskiya ne naji duk abinda kika ce kuma na fahim ceki sosai, domin ko sati d'aya ba ayi ba dakawo min wani case na wani matashin yaro da yaima wata yarinya k'arama fyade, tabbas inda iyaye suna yin  k'ok'ari wajan ganin sun kyauta tama yaran su to da tabbas an sami sauk'in yima yara da 'yan mata wannan mugun fyaden daya zama ruwan dare musam man ma ga k'ananun yara, k'aramin yaro me tashen balaga zai dinga nuna yana son aure kokuma ya fad'a da bakin shi sai dai kai tsaye iyaye za suce baza suyi mishi ba ko suce karatu zai yi wanda daga nan zai fara tunanin yanda zai yi yaga ya sami biyan bukatar shi kota halin yaya ne wanda wani zai yi tunanin lalata kannenshi kona 'yan uwa, yayin da wani zai yi tunanin fara biyama kanshi buk'ata da hannun shi. kun ga kenan ya kamata iyaye su dinga lura da yana yin da yaran su suke ciki ma'ana masu yawan bukatane ko kuwa akasin hakan to anan ne sai ayi tunanin wani shawara ya kamata abawa yaro ko yarinya,

Akwai yarinyar da mahaifiyarta ta kawomin ita tana bin maza kumafa duka duka bata wuce shekara sha uku ba, ashe, dana binciki yarinyar sai naga ashe tana cikin jinsi ne na masu yawan bukata sai dai tasami sakacin iyayenta.
sabida haka naji dad'in wannan lamari naku duk da muke cewa bamu san ana yima yara k'ananu aure da wuri to tabbas indai da zamu samu saukin lalata mana k'ananun yara da ake yi to tabbas da munso hakan sannan abinda dama bama so d'in shine kana da yarinya me shekara shabiyar kadauketa ka bawa babban mutun me kimanin shekaru hamsin ko arba'in aure aika ga da cutarwa, amma idan yarane zaku iya basu farin ciki tare da kula da karatunsu da zaman su."

Khadija ta kalla kamin tace "ina ga lalurar tasu sirrice muje in dubaki."

Ta idasa maganar tana murmushi suka shiga wani room.

Kan wani d'an gado dake cikin kuryar ofis d'in ta kwantar da ita, sosai ta dubata sannan tace su koma can.

kunya kamar zata kasheta sabida yanda taga dr.Maijidda ta bud'eta ko Mamanta bata yi mata haka ba,
zama tayi tare da yin rubuta akatinsu sannan ta kalli Mama tace "kadda ki damu hajiya bata da wata matsala ya kasa bud'a tane shi yasa yake tunanin ko bata da lafiya, to lafiyanta lau kawai haka yanayin halittarta yake dole sai ahankali wajen zai bude sannan kinga shima yarone akwai tausayi da imani atare dashi balle ya gwada mata karfi kinga ba kamar babban mutun ba, kila kuma idan yazo shigarta d'inne yake ganin tana kuka shine sai ya hakura, to komadai menene bata da wata matsala ajikinta, sai dai inaso ki turomin shi mijin nata."

Mama tayi murmushi kamin tace "aiko be jima da tafiya karatu ba, yana zaria sai dai idan ya dawo."

Murmushi itama dr. Maijidda tayi kamin tace "lallai aiko naji dad'in jin hakan sosai Allah ya bada sa,a itama lokacin ta k'ara girma da wayo, idan ya dawo sai ki turomin su, su taho tare yanda zan gane, itam khadijan tana karatun ko?"
"eh tana yi ai kullum tana zuwa yauma dan dai zamuzo wajan kine shi yasa bataje ba."

  "Toh yayi kyau." kallon khadijan tayi kamin tace "kidin ga cin kayan marmari kinji ko? sannan kidin ga d'aurewa idan mijinki yazo miki daga wajan ya bud'e zaki daina jin zafi kinji ko?"

Sadda kanta kasa tayi tana murmushi kunya kamar ta nutse wajan.
itakanta Maman kunya takeji.
sallamarsu aka yi suka wuce gida.


Sai da suka tsaya Maman ta sai mata kayan marmari ribd'i guda sannan suka wuce gidan su khadijan.
sam Maman bata fad'i inda suka jeba haka itama khadijan sabida ganin k'annanta yasa ta manta.


DA DARE:.......








*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           17

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
 (Home of expert & perfect writer's)


    *T*ana gama shirinta na barci ta d'auki wayarta ta rungume jira kawai ta keyi taji kiranshi domin tunda asbah da sukai waya be kuma kiraba gashi har dare yayi har tama fara bacci, can cikin bacci taji wayar nata ringing da sauri ta rarumi wayar ta latsa tana magagin barci tace.
 
"Hello..." ta furta kamar zata saka mishi kuka. gyara kwanciyar shi yayi tare da ture littattafan dake jikin shi idanun shi alumshe yake yayi shiru yana sauraron zazzakar muryarta.

"Ya Ahmad ina yini ya karatu?"

"Alhamdulillah babyna sai dai kewarki data dameni jinake kamar na zama tsuntsu kawai in ganni a k'irjinki, baby na kema kina kewata kuwa anya?"

Cikin shagwab"a tace mai

 "Ina yi mana Yaya Ahmad."
   
 "Kai anya zan yadda kuwa tunda gashinan har kinfara bacci niko ina tare da takardu a gabana gashi dana runtse idanuna ke kawai nake hangowa."

Cikin tausayawa tace,

"Ayya! yayana to kayi hakuri, amma nima ina cikin kewarka wallahi ka saba minfa da zama a jikin ka kasaba min da soyayyarka shi yasa yanzu nake wahala kwana biyu da tafiyarka ni bana iya barci sai yanzu dana d'an fara sabawa, kuma kaga Hafsat bata kwana a wajena sai wajan Mama take kwana ni kadai ke yin barci a gadon mu fa."

Yace "To ki kwantar da hankalinki kinji ko, dana samu lokaci zanzo in ganki koda kwana biyu ne kinji?"

"Uuhum."

Ta furta tare da kuma matse wayar ajikinta. Yace mata "yauwa kun ga likitan d'azu?" Khadija tace, "eh mana mun ganta wai kai shine kace akaini kuma ni lafiya ta lau gashi sai da ta bud'emin abuna ta kallarmin."

Dariya yayi kad'an kamin yace "to ai shi yasa nace kuje wajanta sabida macece me matukar k'ok'ari da jajir cewa akan aikinta, kuma kinga ita macece dole ita ya kamata ta duba kin, amma dai bata tab'amin abuna ba ko?"

Dariya itama tayi kamin tace "Kaji yayan nan wai abunka, aiko ta tab'a hadda wani abu tasaka ciki fa."
 
Wata muguwar kasalace ta sakko mishi lokacin da yaji abinda tace, kewar abun ta dabaibaye shi, ya jima yana kokawa da numfashin sa sannan yace mata,

"To me tace muku???!"

"Tace babu wata matsala wajan zai bud'e a hankali kuma innaji zafi na daina yi maka kuka wata rana zan daina jin zafin."

Murmushi yayi kamar wani babba shima kamin yace "aiko naji dad'in jin hakan bari na barki kiyi bacci sabida makaranta banda wasa baby na, saida safe I love you."
 
Kashe wayar yayi tare da zuba ma wayar idanun shi, addu'a yake Allah yaba shi juriyar zaman da zai yi sai dai yasan dole gobe ya tashi da azumi dan shi kadai ya san yanda ya keji ajikin shi. Tunanin shine ya yanke jin yanda abokin shi Hamza keta zabga numfashi a cikin toilet kamar me tarawa da mace, a tsorace ya fara kiran shi tare da komawa kusa da k'ofar band'akin dan gasgatawa nan ya fara furta kalmar,

"Innalillahi wa inna ilaihirraji'un, Hamza wai me kake yi haka da ba zaka fito ba?"

"Dallah malam Zan fito mana ka tsaya na gama mana karka samin ido fa daga had'uwar mu..!"

Yana fitowa wani kallon tuhuma Ahmad yabi Hamzan dashi, yayin da Hamzan ya kaud'a kanshi ga barin kallon shi domin a d'an zaman da sukai da Ahmad d'in ya fahimci be cikin irin matasan nan masu sakaka.

 "Hamza me kayi yanzu a bayi? me ka ai kata?!"

Shiru Hamzan yayi masa kuma ya fara murzama jikin shi hannu Ahmad ya kalle shi yana cewa,

"Hamza be kamata a ce ina maka magana amma kana shareni ba domin gani nake a yanzu mun riga mun zama abokai kuma 'yan uwa dole in baka shawara kaima dole kabani sannan dole ne mu rufama junan mu asiri kadda ka manta wannan zaman da zamu yi Allah zai tambaye mu wata rana sabida haka dole mu sami abin fad'a, Hamza kasan ko cewa zina ce kake yi da hannuwanka, hannuwanka dake d'aura alwala sannan ka d'auki alkur'ani dasu kaci abinci dasu, sannan kazo kana yin zina dasu wannan wace irin k'azan tace Hamza?!"

Kana so Allah ya jarabceka da musibu kala-kala sanadiyyar wannan abun da kake aika tawa?"

Meyasa ba zaka d'auki maganar shugabammu ANNABI MUHAMMAD, S,A,W. ba inda ya bamu shawarar yin azumi matukar bamu da halin yin aure ba, Yes! yanzu ba duka iyayen mu ke yadda da muyi aure ba da wuri musamman idan suna so muyi karatu sai dai wani lokacin wannan ba gata bane ba sabida da yawa zaka ga matashi ko auren fari beyiba kai ko secondary school be gama ba amma sai kaji ance cutar HIV gareshi me yaja mishi kuma ina yasa meta? amsar itace wajan neman mata...! wasu kuma sai dai su dinga lalata k'ananun yara sabida rashin tausayi da imani, wasu kuma saisu dinga biyama kansu bukata da hannayensu kamar yadda kake yi yanzu, wanda yawan cin matasa yanzu abinda suke yi kenan sai dai wallahi kuskure ne babba suke aikatawa ba tare da sun sani ba, idanma sun sani toh sun take shi. Ka daina Hamza dan Allah ka daina Hamza idan sha'awa ta da meka ka d'auki azumi yunwa tana danne sha'awa sannan zaka sami lada kaga riba biyu kenan,

Amma idan baka dai naba to tabbas wata rana za kayi kuka da idanunka domin zaka had'u da masifa wacce tafi karfinka. kamar yawan mantuwa ko cushewar numfashi rashin haihuwa ko raunin gabanka wanda ba zaka iya tarawa da iyalin kaba nan gaba idan kayi aure, ko kuma makanta, sannan wannan abin da kake fitarwa ba duka yake fita ba duk lokacin daka ga ya fita to akwai saura, wanda ke tsaywa ajikin ka kuma bazai koma inda yake ba da can, zuwa gaba zai iya zama tsutsa kuma ya cutar da lafiyar ka sannan kuma idan yayi sanadiyyar mutuwarka kana ganin kana da abinda zaka gaya ma Allah?

Amsa shine babu domin ALLAH da kanshi yace bamu tab'a jarabtar bawa naba face sai naga zai iya d'auka, ma'ana ba zai jarab ceka da wani abu da yafi karfin kaba, UBANGIJI kenan gagara misali sarkin da bashi da d'a bare mata shi kad'aine kuma shine me duk wani abu da ka gani a duniya. sabida haka kasan kalar matakin da zaka d'auka amma wallahi ka guji sab'ama mahaliccinka domin zai iya kamaka ta lokacin da baka zata ba kuma bakai tunanina ba lokacin ne zaka yi nadama wacce bata da amfani...."

Hamza wanda jikin shi ya gama yin sanyi likis sannan ga kwalla da ta gama cika mishi ido, ya koma jikin Ahmad tare da rungume shi cikin jin dad'in yanda ya fahimtar dashi domin shi kam be tab'a tunanin haka ba, shi yasa ilmin addini ya keda dad'i.
 
"Na gode Ahmad na gode sosai tabbas ka cika aboki nagari na gode maka Allah ya barmu tare, sai yanzu na lura da abin da ke yawan saka ka azumi duk da bamu dad'e tare ba, insha Allah daga yau ba zan kuma ba Ahmad domin dama komai sai kasa kanka sannan zai tsaya maka a zuciya na gode sosai.."

Murmushin jin dad'i Ahmad yayi yana addu'ar Allah yasa ya dena sannan ya zame jikin shi daga na Hamza yana mai murmushi........









*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

             18

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)


_Wanan shafin nakune 'yan kungiyarmu ta *HASKE WRITER'S*, Allah ya k'ara basira da fasaha ya baku ikon Isar da sakwanni masu amfani_

Special thanks goas to,
Phatymah Zara
Miss Xoxo
Billy galadanci
Dota Hajja ce👈
*A dinga sassautawa Ahmad ahee!! kubarshi da Matar shi babu ruwanku*☺


*BAYAN WATA BIYU*

   *A* bubuwa da dama sun faru cikin watannin nan ciki kuwa harda k'ara girman da khadija tayi da sauran abubuwa masu muhimmanci da Maman keta k'ok'arin ganin khadija ta kware akai musamman ta b'arangaran ibada da kuma muhimman cin mijinta a gareta.

Ahmad kuwa karatu ya keyi cikin nutsuwa domin samun cikar burin shi amatsayin shi na d'an talaka, kullum cikin kewar matarshi yake sai dai a wannan satin yake da k'udirin zuwa gareta domin shima ya fara gajiya da kukan da take mishi kukan yaki dawowa gare ta.

Yana jin tausayinta sai dai yana jin tausayin kanshi fiye da ita shi kadai ya san halin da yake ciki, sai yanzu ya tabbatar ma wa kanshi cewa daga gani jarabar yawan bukata zai yi tunda gashi yanzu ya fara kasa barci tunkafin ma shekarun shi su kuma ja.

Shirya kayan shi ya keyi a hankali tare da kallon Hamza wanda ke kwance ya nata kallon shi Ahmad d'in yace,

"Wato Hamza gaskiya idan naje gida sai nayi sati zan dawo sabida haka kai dai kawai ka adana min komai yanda zan fahimta idan na dawo."

Dariya Hamzan yayi kamin yace "nimafa ina ga binka zanyi wallahi in wuce gida domin ba zan iya zama a d'akin nan ba alhalin baka nan."

Duk suka yi dariya yana gama shiryawa suka fita, Sai da ya raka shi har tasha ya hau mota sannan sukai sallama ranshi cike da farin cikin yau zai kwana jikin babyn shi 'yar khadyn shi Matar shi abar alfaharin shi.


*****

    "Khadija kifito kizo ki d'ora girkin mana rana tana kumayi nace zanyi kince a'a kuma kin shige d'aki kinyi shiru bake ba labari ki."

"Mama ganinan kaya nake can zawa."

Cikin riga da wando ta fito na kanti da Mama ta siyo mata wani zuwa da tayi caranci, zama tayi tare da fara kwabin d'anwake bayan ta d'ora ruwan tana yi suna fira, a inda Maman kebata labarukan ban dariya ita kuma sai kyakyatawa take yi.

Tana sakin d'anwaken tana aiken Aminu yaje ya kara siyo mata kanwa gidan malam ilu ta kara da cewa,

"Saura kuma ka kwance irin na rannan wallahi ba zan baka ba yau."

Da gudu ya bar gidan yana dariya Mama ma dariyar take yi musu.


A kwano d'aya suke cin abincin suna yi suna hira, Mama tace,

"Oh ni Habiba shike nan dai hafsat ta gujemu?"

"Uhunm Mama aini da haushima yayi min yawa ko maganar ta ban kuma yi ba."

Dariya suka kuma yi. sallama ya kuma yi a karo na biyu, da gudu Aminu ya tashi yai waje, aiko ihun murna ya saki tare da kankame yayan shi yana "ga ya Ahmad ga Ahmad sannu da zuwa."

Cikin farin ciki ya idasa cikin d'akin Maman zaune ya tadda su mamaki ya hanasu ko motsi musamman khadija wadda ta keji kamar tayi tsalle ta ganta ajikin shi domin tabbatar da cewa a gaskene ba mafarki ba.

Cikin mamaki Maman tace "ah wannan wace irin tafiya ce ta ba zata?" dariya yayi tare da shafa sumar kanshi wadda ta taru mai tsananin laushi yace "gani dai Mama kewar ku ce naji tana neman halakani shi yasa na gudo."

Dariya tayi kamin tace "Ai kuwa muma munyi kewarka babana ya karatun?"

"Alhamdulillah Mama komai lafiya lau wallahi."

"To madallah Khadija had'a mishi ruwan wanka yayi sai yaci abinci."

   "To Mama."

Tsam ta mike tayi room d'insu ya bita da kallo jakar kayan shi ya bata, ledar kuma ya bawa Maman yace ga tsaraba.

Da kallo yabi d'akin yanda yaga ko ina kal-kal ta gyara ko ina sai kamshi ya keyi sai ta kuma birgeshi tare da k'ara shiga zuciyar shi sabida tsabtar ta.

Cikin jin dad'i yayi wankan koda ya fito har ta aje mishi abinci da ruwa. Yana cin d'anwaken yana kuma binta da wani mayen kallo yayin da ita kuma kunyarshi ta kamata dan haka sai tayi ta sunne kai daga karshe ma sai ta koma d'akin Mama, sai dai tana komawa Maman ta korota wai ya za'a yi ya dawo kuma shine zaki fito kibar shi. kunya ta hana ta magana ta fito ta koma d'akin ta tana ta sunne kai.

Hannu wanta ya kama tare da d'orata saman cinyar shi yana sunsunar wuyanta jiya keyi kamar ya lasheta sabida so yace,

"Babyna naga kamar baki yi murna da ganina ba ko na koma ne?"

kanta a k'asa tace,

"Nayi mana." bakin ta ya cafka ya fara tsotsa yana lumshe idanun shi lokaci guda jikin shi ya fara rawa da sauri yake lalubar jikinta sai dai rigar ta kamata sosai, d'an tsaki yaja kamin yace,

"Khadija ki cire rigar nan  baki jin tayi miki kad'an ne?"

Cikin shagwab'a tace "a'a ni dai batayi min kad'an ba ya Ahmad."

'Daukarta yayi suka shige kuryar d'akin su kan gado ya ajiye ta sannan ya kwabemata rigar da kanshi gami da cire tashi shima yana yi yana romance d'inta kamar wani tsohon maye. Jin kamar zai cinyeta d'an yane ya sata tsorata tare da fara tureshi. muryarshi a shak'e yake furta,

"pleased khadija kadda muyi haka dake kiji tausayina mana please let me in.....!"

Shiru tayi mishi lokacin da take jin irin jagulatan da yake yi, lokaci guda tafara jin wani iri ajikinta domin Mama ba k'aramin gyara take yi mataba dan jin dad'in yaronta kawai.

Sai da yayi biji-biji da ita sannan ya sami nutsuwa, ita ko tayi lamo a jikin shi tana maida numfa shi, kirjinta ya zubama ido ganin yanda suka fara cikowa cikin kasala yace,

"Khadija kin fara girma inyeee."

Shiru tayi mishi tana lumshe ido, kuma gyara mata kwanciya yayi ajikin shi yana d'an bubbuga bayan ta kamin wani lokacin tayi bacci, sai da yaji numfashin ta ya fara sauka dai-dai sannan ya lallab'a ya kwantar da ita.
sai da yayi wanka sannan ya fita daga d'akin kasa had'a ido da Maman yayi shi yasa itama saita share shi.

"Mama zanje na rago sumata yanzu."

Tace "To a dawo lafiya babana."

Yana fita ta bishi da kallo tare da yin d'an murmushi tana girgiza kai.....









*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗💗DR AHMAD*💗💗
     
           19-20


*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈


*HASKE WRITER'S ASSO.....*💡
(Home of expert & perfect writer's)


     *A*hmad kam be samu damar dawowa da wuri ba dan saida ya biya shagwan d'inkinsu na da, duk abokananshi suna nan harda oganshi nan shima ya zauna aka ci gaba dayin hirar dashi harda masu yi mishi tsiya wai ina Matar shi ko tayi nauyi ne yayi banza dasu dan baya tunanin zai iya fallasa sirrinsu.

Sai wajan k'arfe goma ya dawo lokacin Khadija da Mama na zaune a tsakar gida suna hira ya shiga, kusa da Mama ya zauna yana furta,

"Washhh am tried Mamana."

"Babana kenan toh shi abinda ka fad'a a k'arshe mekake nufi?!"

Dariya suka yi shida Khadija ya kalleta itama ta kalleshi sai yaji tace,

"Kai Mama cewa fa yayi ya gaji."

"Au tohh! Uhmm kaji turawa toh Allah dai ya k'ara muku basira Mu ai karatun allo mukayi shima dakyar Matar babana take bari naje."

Duk sun tausaya mata daga nan ta dinga basu labarai har wajan goma da rabi sannan ta kallesu,

"Babana dare yayi Ku tashi ku shiga d'aki nima tafiya zanyi."

Shine ya fara tashi sannan Khadija ma tayi mata sallama suka wuce Mama ta bisu da kallo tana musu fatan alkairi cikin rayuwarsu.

Kwanan Ahmad uku yayi musu sallama ya koma makaranta cike da kewarsu gabaki d'aya yana sonsu yana jinsu a cikin jikinshi dan haka ya Kara d'aura anyar yin karatu mai d'orewa yadda zai ciki burinshi.

*****

Ahmad kam ta b'angaran karatu sai dai ace sambarka domin kuwa ya samu abinda yake so yana da kokari sosai kullum fatan shi ya cika burin shi na zama cikaken likita wannan shine mafarkin shi tun yana da shekaru shida a duniya.


Kullum baya iyayin bacci indai baiji muryar masoyiyar shiba kuma abar kaunar shi farin cikin shi mai kawar da duk wani buk'atunshi, yana son Khadija so mai tsanani so na hak'ik'a wanda babu algus domin tayi mai hallacci musamman iyayanta fatan shi kar Allah ya kawo lokacin da zai juya musu baya ko yayi musu wulakanci ta kowace hanya.


Ahmad kyakyawan mutum ne dogone yana da faffad'an kirji wankan tarwad'a ne yana da doguwar fuska mai d'auke da dogwan hanci gashin girar shi mai d'inbin yawa wadda ta k'arawa fuskar shi kyau da cikar zati, yana da d'an k'aramin baki zagayayye da idanuwa madaidaita sai kwantaccen gashin baki wanda ya fara fito mai hakan kuma ya k'ara kawata fuskar tashi.


Yana son karatu sannan yana da yawan ibada baya son yaga yau yayi abinda zai sab'awa ubangijinsa sai dai abisa rashin sani amma yakan yi iya bakin kokarin shi wajan ganin ya tsira da mutuncinshi da zuciyar shi. Ahmad ko a wajan d'aukar karatu baya zama kusa da mata duk yadda suke nanik'e mai baya yadda yw rab'u dasu domin sanin yadda zuciyar shi da gangarjikin shi take na yawan buk'atuwa hakan yasa sam baya basu fuska sukuma suna ganin shi as d'an girman kai.


Kwance yake bayan ya dawo daga practical daga shi sai gajeran wando da vest a jikinshi kewar matar shi Khadija duk ta addabe shi gashi basu da wani interval kullum sai sun shiga lap yana kokarin ganin yayi azumi sai dai wani sa'in daya sha ruwa zai ji yana da buk'atarta amma ba yadda zai yi sai dai kullum shine shan jikakiyar kanwa ko lemon tsami, gyara kwanciyar shi yayi tare da d'akko wayan shi ya fara laluben Khadija fatan shi kawai Allah yasa itane zata fara d'auka domin yana cikin wani hali, tana fara ringing ya fara murna cikin rashin sa'a yaji muryar Maman shi.


"Hello Ahmad ya karatun kai ma ya kake?!"


Da kyar ya samu ya tsaida ranshi guri guda sabida karta gane halin da yake ciki, cikin basarwa yace,


"Lafiya lau Mama yasu Aminu?!"


Shiru yayi dan bazai iya hira mai tsawo da ita ba kasan cewar dayayi zata gano halin da yake ciki, jin yayi shiru ne yasa Mama mik'ewa tsaye tana cewa,


"Babana bari na kaiwa Khadijan tana d'akin ta."


"Toh Mama na gode Allah ya bar min ke."


"Amin babana."


A kofar d'akin ta tsaya tana kwalawa Khadija kira wanda ke kwance kan kujera tana home work d'in da aka basu, da gudu ta fito jin Mama na kiranta tana zuwa ta mik'a mata wayar tare da cewa,


"K'arb'i nan mijin ki ne ya bugo."


Karb'a tayi sannan ta juya cikin d'akin bayan ta kara wayar a kunnanta, cikin zumu d'i ta fara magana.


"Yaya Ahmad ya karatu?!"


"My Khadija bana yi."


Khadija ta zaro ido cikin mamaki da al'ajabin maganar shi, hab'a ta rik'e tamkar yana ganinta kafin tace,


"Baka yi harma kuma kake fad'a Yaya Ahmad?!"


"Eh my Khady ai dole na gaya miki gaskiya sabida ke sirrina ce..."


"Toh Yaya Ahmad baka da lafiya ne kake kinyin karatu?!"


Kara marairaicewa yayi murya k'asa-k'asa yace,


"Eh..."


Zaro idanuwa Khadija tayi tare da dafe kirji tana salati, yanajin haka ya fara murmushi dan yasa ta damu da jin cewar bashi da lafiya cikin rawar murya tace,


"Yaya Ahmad ka dawo gida kaga can babu wanda zai kula da kai nan kuma kaga akwai Mama sannan nima zanyi jinyar ka dan Allah ka dawo kaji."


"No Khadija ciwon nawa ai be kai nan ba kin san me yake damuna?!"


"A'a Yaya Ahmad sai ka fad'a."


"Khadija ke nake b'uk'ata ina tsananin bukatarki a kusa dani na rasa yadda zanyi sha'warki ta kusa halakani yanzu ma bakiji yadda nake ji ba..."


Kirji ta dafe jin abinda ya fad'a cikin ranta kuwa cewa take yi,


"Ashe rashin lafiyar ta bani wahala ce, yo ni yanzu me Zan yi maka hakuri zakayi."


"Khadija naji kinyi shiru please kiyi wani abun mana."


"Yaya Ahmad yoni me zance maka?!"


"Khadija kin k'ara girma?!"


Ya fad'a cikin wata irin murya, dariya tayi mai sauti har tasa shima ya dara cikin dariyarta take kallon jikinta kamar yana ganinta tayi saurin rufe idanuwa da hannu, jin tayi shiru yasa shi kuma cewa,


"Uhmm meye ya k'aru a jikinki Khady na kinsan ina son naga kin k'ara girma I know zan samu abunda nake so a wajanki uhmmm.?!"

"Kai Yaya ka dena yi min wannan maganar ni wallahi sai sani jin kunya kakeyi."

"Toh naji yi min kiss wanda zai sa naji dad'in yin bacci..."

Dariya tayi sai da ta rufe fuska sannan takai wayar setin bakinta ta sakar mishi mai k'arar gaske kuwa sannan tayi saurin kashewa tana dariya, shima dariyar yayi sannan ya damke wayar a hannunshi yana tunaninta tare da jin kaunarta har cikin ranshi.









*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           21-22

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*©HASKE WRITER'S ASSO...*
(Home of expert & perfect writer's)

     *R*ayuwa tayi musu dad'i babu abinda ke damun su Khadija domin hankalinsu a kwance yake babu wani matsala ko kunci sab'anin Ahmad dake cikin damuwa da tsananin wahalar karatu dana bukatuwa, kullum ka ganshi yana cikin azumi baya shiga cikin mata duk kuwa da yadda suke manne mai amma baya basu fuska hakan yasa suke ce mai d'an wulakanci har sunanshi Ahmad yana sun b'acewa sabida yadda d'an wulakanci ya bazu a bakin matan school d'in.

Wajan 3months sannan ya samu ya dawo gida dan ya kasa jurewa kasan cewar yana jin zujiyarshi na neman fazawa akan hakurin da yake yi hakan yasa ya dawo gida.

Da murna suka tare shi musamman ma Khadija da take jin tamkar ta had'iye shi sabida tsananin kyau da wayeqa da taga mijin nata ya kara, yayin da shima d'in ya bita da wani shu'umin kallo akan idon Mama amma shi sam ya manta tana gurin sai da tace,

"Babana shiga d'aki kayi wanka ka huta sai Ku fito muyi hira."

Sosa keya yayi yana murmushi yayin da Khadija ta shiga cikin d'akin tana mai dariya shima yabi bayanta cike da kunya dan yasan Mama tasan inda ya nufa gara ma yayi dan ko beyiba yasan zata d'auka yayin.

Da zazzab'i me zafin gaske ta tashi, sosai take rawar sanyi, shi ko duk ya rasa inda zai sakata domin taji dad'in jikinta, jiya keyi kamar ya maido da abinda takeji gaba d'aya ajikin shi.
 
Sai da yayi kwanaki biyar a gida yana murewa da jin dad'a, shi kanshi yasan Khadija tana da hakuri da dauriya gashi bata mai korafi ko sau nawa zai nemeta kuwa, ana ya gobe zai tafi kwana na shida kenan da dare sai da ya wahalar da ita dan ji yake idan ya koma sai yafi wahala akan na baya kasan cewar ya kara girma sanartakarshi karuwa take hakan yasa be saurara Mata ba sai da ya tabbatar da baya tare da damuwa.

Da kyar ta samu tayi sallah da asuba sannan ta koma ta kwanta, saida yaga ta fara bacci sannan shima yayi sallar, ya gama kintsa kayan shi sannan ya rab'a gefenta ya kwanta tare da rumgumeta ajikin shi.
     
Sai wajan bakwai na safe sannan ya farka a hankali ya lallab'a ya kwantar da ita sannan ya shige toilet be wani tsaya jona ruwaba gyara jikin shi kawai yayi ba tare da ya tsaya wanka ba sabida beso lokaci ya kure mishi.
 
Fita yayi sai wani k'amshin amarci ya keyi, kallo d'aya Maman tayi mishi ta kauda kanta, duk'awa yayi ya gaisheta ta amsa mishi a sake sannan ya nemi waje ya zauna tare dajan abin karinshi.

kallonshi tayi kamin tace "khadija fa?"

Sumar kanshi ya shafa kamin yace "bata da lafiya Mama bata ta shi ba."

K'arfe takwas na safe ya fito daga d'akin su rataye da jakarshi, kuma komawa yayi ya sumbaci goshinta sannan ya koma yayi wa Maman sallama ya tafi cike da kewar matar shi ga zullumin halin daya barta a ciki.

Sai wajan tara na safe sannan Mama ta nufi d'akin khadijan domin ganin halin da yaron nata ya barta. ganin zanin gado shanye akan kujeru yasa kirjinta yayi wani irin bugawa, cikin sanyin jiki ta k'arasa kuryar d'akin kwance taga khadijan cikin bargo tana ta barci sai dai daga ganin barcin kasan ba wani dad'in shi take jiba.
   
Cike da tausayawa ta fara tashin ta a hankali khadija ta bud'e idanunta tare da kallon Maman suna had'a ido ta fasa kuka tare da furta "Mama ni wallahi ban son ya Ahmad kirabani dashi kinji wallahi kasheni zai yi kin gani ya yagamin abuna."

Ta k'arasa maganar cikin matsanancin kuka tare da kokarin bud'e rufar dake jikinta domin Maman ta gani.

kamar zata saka mata kuka sabida tausayi haka Maman take lallashin ta domin ta tabbatar da cewa Ahmad ya maidata babbar mace ta sosai addu'a me tarin yawa tayi musu tare da fatan alkhairi sannan take ta jona ruwa a heater domin yayi zafi.
     
Mama da kanta ta temaka mata ta gashe jiknta tsaf sannan ta canza kaya tare da komawa d'akin Maman domin karyawa. itako Mama tsayawa tayi ta gyare mata d'akin tsaf sannan tabi ta can d'akin nata.

********

    "Kai mutumi na wannan walwali da kake yi duk na menene ga wani munafikin murmishi da yak'i barin fuskarka ya kamata ka gayamin meye sirrin?

Cewar Hamza cike da mamakin sauyawar abokin nashi domin tun da ya sauka garin shike nan ya keta murmushi.
       
Cikin sautin dariya Ahmad yace "kai dai bari kawai wannan sirrina ne ni kad'ai." Suna hira har suka zauna domin cin abinci fitowar su kenan.

Saida ya gama duk abinda ya keyi sannan ya kwanta gami da d'auko wayar shi so yake yi yaji ya jikin khadijan.

"Mama kunyini lafiya?"

"Lafiya lau babana ka sauka lafiya ko ya makarantar?

"Lafiya lau Mama."

'Dan jim yayi sannan a kunya ce Ahmad d'in yace,

"Mama ya jikin khadija?"

Murmushi tayi kamin tace "gata nan zaune kusa dani ina ga fushi take da kai shi ya sam taki d'aukar wayar sai dai ni na d'aka."

Da kyar Maman ta samu khadijan ta amshi wayar, sai kuma tayi shiru murmushi yayi kamin yace babyna kaddai fishi kike yi da mijinki kuma yayan ki?"

Hamza dake zaune gefen Ahmad yayi saurin dawowa kusa dashi tare da zuba mishi idanu hadda wani tallabe kumatu ya kosa ya gama wayar ya bashi bayani.

A b'angaren khadija kuwa cikin shagwab'a da haushi tace "kai Yaya nifa Allah munb'ata tunda kai mugune."

Cike da nishad'i yayi mata dariya kamin ya fara bata hakurin lallashi gamida kalaman kauna sai gashi kamin ta ajiye wayar suna dariya.

Ita kanta Maman farin cikin kasan cewar su take, shi yasa yau ta yini tattalin khadijan.

Koda khadijan ta ajiye wayar Maman kallonta tayi tace,

"Tashi kije ki shiga ruwan dumi irin na d'azu sai ki kwanta ki huta kinji."

Ta fita tana jin kunya sosai.

*****

RAYUWA ta ciga gaba da juyawa wasu na cikin farin ciki yayin da wasu ke bakin ciki wasu na murnar samun karuwar su wasu kuma na kukan rashin da suka yi, yayin da wasu suka yi kud'i wasu kuma suka talauce. Toh da ma dai ita rayuwar kullum da kalar yanda zata zo maka wataran ka koka wataran kuma ka dara kamin dai me gaba d'aya ta riskeka.

KHADIJA taci gaba da karatunta cikin kwanciyar hankali babu abinda ta rasa domin Mama tana bata kulawa sosai, sannan sukan yi waya da mijinta kullun wanda gashi yanzu harta saba da rashin sa.

AHMAD shima ana shi b'angaren komai yana zuwa mishi cikin kwanciyar hakali, kuma yanda ya keso babu ruwan shi da harkar da babu ruwanshi balle ayi maganar kula 'yan mata, idan buk'atar shi ta tashi sai ya tashi da azumi domin wannan karan ya sama ranshi bazai zo gida da wuriba, babu kalar shakiyan cin da abokinshi Hamza be mishi sai dai yayi mishi dariya kawai gashi yanzu ya daina kiran sunan shi sai dai yace mishi ME MATA.....

*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

            23

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈


*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)


*B*ayan wata takwas:-

   Cikin ikon Allah komai na tafiya musu kamar yadda suke addu'ar samu daga ubangiji.
khadija ta canza sosai tak'ara girma da wayau jikinta ya fara bud'awa sosai musamman k'ugunta. _Domin kuwa duk yarintar yarinya tayi wannan bud'ewar matukar ba namiji ta sani ba sabida haka iyaye ya kamata mu lura da irin girman yaran mu yana yin da jikin su yake matukar uwa me kulace to kuwa zatayi gaggawar sanin halin da yaranta suke ciki. Dan mace tana girma kamar yadda muka sani sai dai akwai wanda take yi na musamman matukar namiji ya fara shiga jikinta._

Khadija ta k'ara wayewa sosai musam man akan harkar aurenta domin tasami uwar miji tagari kullum k'ara nusar da ita take yi akan abinda ya shige mata duhu. Ta iya kwalliyar d'aukar hankalin mijinta sosai shi yasa taci burin ganin ranar zuwan shi gareta, tana cikin matsananciyar kewarshi kusan kullum yanzu sai tamishi kukan yaki dawowa ya ganta ita ta gaji da rashin ya dawo haka. sai dai shima ya lallasheta domin shi kadai yasan halin da yake ciki na rashinta kusa dashi.


 A gaggauce yake danna kayan shi cikin jaka ba tare daya tsaya ninke wasuba. hamza yayi dariya tare da dafa kafad'ar Ahmad d'in yace "lallai naga alamar yau dai khadija ta murza kambunta nasan yau inbaka gantaba har rasuwa zaka iya yi."

Dariya Ahmad d'in yayi kamin yace "kome zaka fad'i ka fad'a wallahi amma yau a bayan matata zan kwana tunda mungama exam din nan mezanjira toh...!"

Cike da shakuwa suka rabu lokacin misalin sha biyu na rana. Da yaji ya zauna cikin mota daram sannan ya lalubi wayarshi yakira gida, lokacin wayar na hannun Mama ita kuma khadija ta tafi kitso wajan Mamanta. Bayan sun gaisa yake shaida mata gashinan tafe insha Allah kuma d'an wake ya keso aiyi mishi na fulawa.
 
Cikin murna Maman ta bishi da addu'ar sauka lafiya domin sunyi masifar kewar shi.

    "Aminu! Aminu!!  kai fito mana."

Cewar Mama bakinta har kunne, sabida tsabar murna.

     "Yauwa Aminu na ruga wajan aunty khadija kace ta taho gida idan angama kitson ga mijinta nan bisa hanya ya taho."

Yana fita ita kuma taci gaba da gyare gyaren gidan domin Ahmad sam beson kazanta duk da itama Maman irin matan nanne masu tsafta to amma ahaka sai yaga kamar bemishi ba shi yasa lokacin da yana gidan ya gwammace yayi share-sharen shi da kanshi.


   "Mama ki daina d'ura min wannan tsumin wallahi wani lokacin marata har murd'awa take yi kuma nasan zumar ciki kesani jin hakan."

Maman khadija tayi dariya kamin tace "a'a khadija kadda kiyima zuma sharri domin zuma bata da wata illa ajikin mutum saima gyarashi da take yi kedai kawai wani abun ke damun ki, kumafa gata nake miki domin nasan duk ranar da mijinki yadawo to zaki gayama garin ku, shiyasa nake miki tallafi amatsayina na mahaifiyarki."

Duk saida suka mike ganin yanda Aminu ya shigo da gudu yana haki Mama tace,

    "kai amma dai Aminu Allah ya shiryeka walahi kamar wanda aka jeho daga sama?"

Cewar Maman khadijan daketa zare idanu domin bak'a ramin tsoro tajiba. saida yayi dariya sannan yace "aunty Mama tace idan angama kitson kiyi sauri kitaho ga mijinki nan bisa hanya ya taho."

Tsalle d'aya tayi ta isa wajan hijabin ta kamin tafara dariyar murna "wayyo Allah na ya Ahmad zai dawo." Maman ta kalleta da murmushi kamin tace "ah lallai khadija ko irin kunyar nan ma babu?"

Dariya tayi kamin tayi mata sallama.

Da zumud'i tayi sallama kamin tace "Mama sanu da gida ashe ya ahmad yau zai dawo?" "eh yanzu ba dad'ewa ya kirani yake gaya min shine nace bari na aika miki koda abinda zaki yi kisanshi da kakale kakalen tsiya, "babu wani datti dakina mama amma dai bari ingani sainazo na tayaki aikin.

Cikin kankanin loaci takalkale ko ina sannan tasaka turaren wuta me dad'in kamshi,.

Koda da ta fita tuni har Maman tagama komai saura dakan yaji dan haka tana dakawa itama tashige d'aki domin yin sallar azahar domin tuni biyuna rana ta wuce.


Saida tai wanka sannan ta d'auro alwala bayan tagama sallarta ta zauna ta tsara kwalliyarta duk da cewa bata yi wata me yawa ba amma tayi kyau sosai cikin riga da siket na atanfa kamshi kawai jikinta keyi gashi anyi asa'a domin kanta yasha kitso.


Suna zaune suna cin abinci yayi sallama cikin gidan. Aminu ya han kad'e kwanon d'an waken shi ya cacumi yayan shi yana ihun murna. D'agashi samayayi yana dariya kamin yace "wai gaskiya kayi nauyi Aminu."
 
Zama yayi sannan suka gaisa da Maman kamin khadijan ta gashe shi, binta yayi da wani mayen kallo domin gaba d'aya gani yayi kamar sauya mishi ita aka yi.

Bejima ba ya basu tsarabarsu kamin yayi alwala ya fice masallaci domin tuni anfara kiran la'asar.

   "Khadija ga abincin shi ki wuce mishi dashi d'aki sannan ki aje mishi ruwan wanka, kinga idan yayi wankan yaci ya koshi sai ya kwanta ya huta ni sai managa duk ya rame."

khadija tace "eh gasiya ya rame Mama kuma saiya kara haske.

Saida ta gama shirya mishi abincin sanan ta had'a ruwan wankan sannanta d'aura alwalarta ta la'asar.

Tun kamin ta idasa sallar ya shigo kai tsaye bakin gadon su ya zauna tare da zuba mata ido.










*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[9:09PM, 2/21/2018] ‪+234 809 155 7122‬: *💗DR.AHMAD💗*

               24

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)



    *T*are suka shafa addu'ar sannan ta kalleshi tace, "sannu da zuwa ya Ahmad ya karatu ya hanya?"

Hannuwan shi ya mik'a mata tare da langab'ar da kanshi gefe guda. a hankali ta shige cikin jikin shi, tare suka sauke ajiyan zuciya kamin ya kuma matseta ajikin shi yana sauke numfa shi, jiyake yi kamar bashiba sabida yanda yayi kewarta.

Cikin sanyin murya yake furta "nayi kewarki khadija wallahi kullum  sai nayi mafarkinki ashe kin kara girma ko ina na jikinki ya kuma bud'ewa da fatan kinyi murna da ganina?"

Murmushi kawai tayi mashi domin zuciyarta cike take da tsoran abinda yake nufi. Sunsunar wuyanta ya fara yana lumshe idanu yayin da yake kai hannun shi ko ina  na jikinta, tanajin jikin shi ya fara kyarma tayi kokarin zame jikinta tare da ce mishi,

     "Muje kaci abinci kadda ya sandare."

Tuni idanunshi sun kankance, a hankali yabi bayanta suka koma falon a baki tabashi sabida tsabar sangarta jinshi ya keyi kamar sabon haihuwa duk ci d'aya saiya sude mata yatsu tas sannan ta kuma debowa gaba d'aya ya gama shagala tun wajan cin abincin da kyar tasamu yayi wankan, ko mai be shafa ba yajata gado jikin shi har rawa yake wajan cire mata riga, masha Allah ya furta ganin yanda kirjinta ya bashi sha'awa tuni ya liketa a jikinshi kamar an lik'a mata cingum, murzarta yayi sosai ba tare daya nemi hakkin shiba, wannan tana jin dare akayi mata.


Sai kusan magriba sannan ya kyaleta tasamu sukunin fitowa waje lokacin tuni Mama tanata kwasar tuwonta.

     "khadija! khadija!"

Turo bakinta ta yi tana yin kunkuni, Maman ta kalleta kamin tace "khadija me yasa hakane mijinki nata kiranki amma kinyi shiru wallahi babu ruwana."

Xikin shagwab'a tace "To Mama yanzu mafa da kyar ya bari nayi sallar isha'i ni wallahi nagaji kirjina ma ciwo ya keyi min."

Cikin lallashi Maman tace "haba khadija kidin ga hakuri mana kibashi lokacinki sabida Allah yaushe rabon shi da gida? kuma ya dawo amma harkin fara maganar kin gaji to wallahi kisama ranki hakuri da juriya domin mijinki ba hakuri gareshi ba, kuma dai dole gunki kadai zai iya bankad'e sirrin shi garama kiyi hakuri kita shi niban masan zaman me kike minba nan tunda kinci kin koshi."

Bakinta a dane ta tashi tafice, tana fita taji yayi sama da ita, ashe dama yana tsaye kunyar Maman ta hanashi shiga cikin d'akin. Kai tsaye gado ya direta yana murmushi, itako tsabar tsoro jitake kamar ta tsala ihu.

Rungumarta yayi yana shafarta aiko jikinta ya kama kyarma cikin muryar kuka tace "dan Allah kadda ka kasheni." cikin jin tausayin ta yace "bazan yi miki irin na watannin baya ba amma idan kinsaki jikinki dani fa."

********

Karad'in Aminu ya tashe shi daga daddad'an barcin da ya keyi, mika yayi a hankali tare da cire khadijan daga jikin shi, fuskarta ya kalla duk busassun hawaye murmushi yayi kamin yace "rigimam miya kawai."

Shiryawa yayi cikin  farar jallabiya ya nufi d'akin Maman, saida suka gaisa sannan ya fara karyawa kunun tsamiya yau tayi da alala. yana ci suna hira inda take cewa "babana bawata matsalako sai naga dukka rame?"

    "Babu wata matsala wallahi kewarku kawai kedamuna kuma kinga ga karatun ya fara mikawa."

     "Toh Allah ya temaka suma su khadija ina ga daga wannnn hutun zasu shiga aji biyu.."

     "Eh haka ne kam, Aminu yana karatun sosai ko Mama?!"

    "Yana yi sosai kam aika san beda wasa."

khadija ce tayi sallama ta shiga cikin shirinta cikin doguwar riga ta kanti, babanta ya siyo matasu da yawa daya je kano.
Maman kawai ta gaida ta jawo abin karinta domin wata almirar yunwa takeji sosai. Tunda tashigo d'akin ya fita nutsuwar shi musamman kamshin dake tashi ajikinta, Maman tana kallan shi ita mamakin Ahmad d'i yake bata, oh zamani sai kaga yaro kamar besan komaiba amma sai kaga ba hakaba.
 
Tana d'ago kanta suka had'a ido harara ta wurga mishi hadda murgud'a baki. dariya yayi kamin yace "Mama d'iyar ki na hararata fa."

Tashi tayi ma tabar musu d'akin tana dariya, dawowa yayi kusa da ita tare da yimata rad'a akunne "kisauri kici ki koshi muje ki sallameni."

Ya idasa maganar yana murzar gashin kanshi tare da yin wani makirin murmush.










*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[9:10PM, 2/21/2018] ‪+234 809 155 7122‬: *💗DR.AHMAD💗*

            25

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO.....*💡
(Home of expert & perfect writer's)



     *S*hiru tayi mishi tare da cigaba dacin abincinta sai da taji ta koshi sannan ta kalle shi. murmushi ya sakar mata kamin yace

    "khadija tawa ni kadai."

Tashi tayi tayi waje yayin da shima yabita yana dariya, koda ya koma d'aki kiranta yayi tayi har saida Maman tagaji tace wa Khadija,

     "Tashi kije khadija inba haka ba bazai bari mu huta ba kita hakuri kinji.?!"
   
Cikin sanyin jiki ta nufi d'akin, Ahmad d'in ya fara gundurarta sam be son zaman lafiya. Rungume ta yayi ajikin shi zuwa gado, fuskarta atamke sabida tasan sauran zancen.

Ahmad yana cikin jerin maza masu matukar son kasan cewa da mace koda yaushe, shi yasa yanzu daya dawo dinnan ya kejin kamar ya cinyeta domin har yanzu bejishi ya dawo dai-dai ba sabida yanda ya tara bukatar da matukar yawa, duk da cewa ya san yana matukar takurata sai dai bashi da yanda zai yi.


Yinin ranar cikin d'aki sukayi shi sai dai inza shi masallaci yake fitowa itako khadija sam babu lokacin fitowama wajanta, jitake kamar tagudu tabar gidan sabida wahalar da takesha a hannun shi.

Bayan sallar isha'i dasu kaje d'akin Maman cin abinci ko zaman kirki bata iyawa, tsoro ya kama Maman kadda ya lahanta musu yarinya tabani. sosai taci abinci kamin ta haye kijerar Maman tayi kwanciyarta kamin wani lokaci kuwa tayi bacci.

Kallonshi tayi tare da kankance idanu kamin tace,

    "Babana naga alamar baka da hankali ko?
baka tunanin kaje kaji mata ciwo, sabida Allah duk irin hakurin yarinyar nan soka keyi dole saika kureta kallifa yau ko zaman kirki bata iyawa to wallahi ka kiyaye ni, na gaya maka tunda kai baka san zuruba, tashi kabani waje."

Cikin jin nauyi ya bar d'akin shi kanshi yasan be kyauta ba domin d'azu da kyar ya samu tayi tsarki sabida zafin da wajan kemata.
gaba d'aya ficewa yayi daga gidan.


Lokacin daya dawo gidan sai yayi sa'a Maman na bayi dan haka kai tsaye d'akin ta ya wuce tare da rungumar khadija wadda keta baccinta cak ya kokarta ya sab'eta.

A gado ya shinfid'eta sannan ya koma ya rufe d'akin, jallabiya kawai ya saka yarab'a gefenta ya kwanta tare da rungumuta cikin shi.


Duk wani hutu da ahmad yazo kusan akan khdijan ya kare domin tuni ta fita hayyacinta duk irin fad'an da Maman keyi da nasiha harta gaji tasa ka mishi ido saida yayi sati uku sannan ya koma school.

Khadija kam har rawar murna tayi ita kanta Maman ba k'aramar murna tayi ba daya tafi. su khadija sun shiga aji biyu yayin da komai yaci gaba da tafiya yanda ake bukata tana samun kulawa sosai wajan Mama haka iyayenta nan da nan ta dawo hayyacinta ta murmure.


Ahmad kuwa ba k'aramin yaki da zuciyar shi yayi ba kamin ya saba da rashin khadijan sai dai kullun suna waya karatu ya keyi sosai da sosai domin burin shi kenan kuma yana son ganin ya tallafama mahaifiyar shi ganin yanda tajajir ce mishi a rayuwa.










*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

             26

*NA MANAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO...*💡
(Home of expert & perfect writer's)


*BAYAN SHEKARA UKU*

Tafiya sannu sannu kwana nesa, haka dai hausawa suka ce, wannan batu haka yake.

Cikin sa'a bayan sun kammala karatu da sati d'aya federal government ta biyawa mutum biyar karatu zuwa k'asar waje Allah yayi kuma harda Ahmad a cikin su, farin ciki da murna kuwa ba'a cewa komai domin yaji dad'i yasan zai k'ara samun ingantaccen sani akan aikin shi da kuma san cika burinshi na zama cikakken likita ya dinga jin ana kiran shi da *DR AHMAD* mijin Nana Khadija.

Cikin tsananin murna da jin dad'i ya shirya kayanshi suka yi sallama da abokinshi kuma aminin shi Hamza ya wuce tasha ya hau mota sai gida, yasan tabbas zasu ji dad'i gabaki d'ayan su ta yadda suke matukar son ganin ci gaban shi.

Bayan ya sauka yaje gida ba k'aramin murna sukayi ba, Khadija kam murnarta harda d'ar-d'ar dan tasan Yaya Ahmad d'inta babu kawaici bare tausayi ita kullum addu'arta Allah ya yaye mai wannan yawan bukatar yasa idan yana karatu ya gano abinda zai sha ya rage wannan sha'anin dan kam ita tana wahala dan ma Allah yayi mata lud'ufi bata bushewa da saitafi shan wahala.

Saida yayi kwana biyu sannan ya shirya ya tafi gurin Mama akan bayanin tafiyar shi dan dama cewa yayi sai ya huta zai fad'a musu. Sai da ya gama kwarara bayani yaji Mama tace,
   
"Babana katashi kabani wuri wallahi zan sab'a maka yanda baka tab'a tunaniba akan maganar nan, nadai gaya maka." cikin sanyin jiki ya tashi ya bar d'akin kai tsaye gidan malam Mamuda ya wuce, aiko yayi sa'a domin azauren gidan ya gamu dashi yana niyyar barin gidan.
 
"To toh malam Amadu ne tafe yanzu shigo to ai da fita zanyi d'azu Aminu kece min ka dawo ina fatan lafiya?"

Cewar malam Mamuda dake ta washe baki cikin jin dad'in ganin Ahmad d'in.
   
Bayan sun gaisa ne, malam Mamuda ya d'ora da cewa "ya na ganka duk a hargitse ne lafiya dai ko?"
 
Cikin raunin murya Ahmad ya fara magana, "baba dama kasan tun kwanaki da muka gama jarabawa mun samu munyi piratical to yanzu na samu sa'a ina cikin wa inda gwamnati da d'auki nauyin karatunsu zuwa k'asar waje inda zan samu in fito a cikin manyan kwararrun likitoci shine mama taki tun awaya nayi mata bayani amma taki yauna dawo d'in befi saura sati ayi tafiyar ba amma taki nikuma inaso tunda dai cigaba ne."

   "Ashsha ashsha gaskiya abu beyi dad'i ba ita habiba me zaisa tayi haka tashi muje gidan kaji insha Allah zaka yo wannan karatun ai cigaba ne abunda wasu ke nema..."

fuska ta kuma had'ewa ganin sun shigo tare tasan maganar kenan. malam Mamuda yayi dariya kamin yace "kima saki fuskarki wallahi domin kin san baki da gaskiya."

Zama yayi kamin itama ta zauna Ahmad ya rab'a gefen malam Mamuda d'in ya zauna.

   "Yanzu sabida Allah habiba kin kyauta kenan yaro ya samu cigaba amma kina nema kimishi bakin ciki?yo bakin ciki mana in ba haka ba mutane nawa ke neman tafiya inda yake so sabida Allah shine shi Allah ya temake shi ya dubi maraicin shi yaba shi zaki hana shi tafiya?"

Cikin damuwa tace "A'a malam nifa ba haka nake nufiba, nigani nayi ya zauna nan yayi karatunshi yafi kwanciyar hankali kasan dai yanda tarbiyya tayi wuya kana ta yaroma ya ya aka kare balle yatafi wata uwa duniya."

    "Toh ke habiba banda abinki ai ko ina Allah ne ke tsarewa bawai dabarar muba, kedai kawai kibishi da addu'a sannan ki kyautata mishi zato insha Allah babu wata matsala da kike tunani. kai kuma sai ka kiyaye kayi abinda ya kaika kawai ka dawo kadai gani mahaifiyarka bawani so take ba dan haka dan Allah kadda ka dawo mana da wani sabon abun."

Cikin jin dad'i Ahmad yace "insha Allahu zan ki yaye baba."

*****

    "Mama sannu da gida na dawo."

    "Yauwa khadija sannu da dawo wa ya makarantar?"

   "lafiya lau Mama."

'Daki ta nufa tuni ta yaki ce hijabin sabida zafi. Da gudu ta yadda jakar tare dayin tsalle ta makalkale Ahmad dake tsaye yana neman kayan da zai saka. juyowa yayi tare da yin dariya cikin jin dad'i tace

     "Yaushe ka dawo ya ahmad kuma fa sam baka gaya minba gashi da safe munyi waya da kai."

K'arasawa yayi da ita gado yana karemata kallo gaba d'aya ta canza domin tafara zama budurwa kyakykyawar surar jikinta ta fito. zama yayi a gado kamin ya d'orata saman cinyar shi yana warware tufkar data yima gashinta.
 
Tashi tayi ta shige toilet domin watsama jikinta ruwa sannan ta fito d'aure da alwalar sallar azahar. kwance ta ganshi yanda ta barshi murmushi kawai tayi tare da canza kaya ta kabbara sallah. kamin ta gama Mama ta aiko mata da abincin ta dan haka yana kwancen nan taci ta koshi sai dai kusan hakalinta nakan shi mamakin girman shi take yi domin gani take yi kamar sauya shi akayi.

Kamar yadda shima ana shi b'angaren ya keta mamakin yanda ta koma saidai yana cikin godiya ga Allah daya bashi ita amatsayin mata.

     "Babyna zomu gaisa mana baki ga ko kaya na kasa sawaba tunda kika shigo?"

Dariya tayi tare da hayewa jikin shi saida numfashin shi ya kusa d'aukewa lokacin da yacire rigar jikinta nan da nan ya rud'e ya fara mata sambatu "oh baby na kin girma da yawa yaushe kika koma haka?! i missing you baby."

Kamin wani lokaci Ahmad ya koma sambatun kauna😃. babu wanda ya kumajin duriyar su sai wayewar gari da khadijan tafito cikin shirin makarnta a tsitsaye suga gaisa tare da karyawa domin takusa makara.

Cikin satin ya gama duk wani shirin shi dan haka lokacin da tafiyar ta tashi tayi sai ya tafi bayan jan kunne da nasiha kala-kala daya sha daga bakin iyayen shi musamman Mama wadda kasashen waje bawani yi mata suka yiba. Daga haka ta wuce ya tafi suna tayi mai fatan alkairi..








*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

            27

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈


*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)





    *R*ayuwa takan juya a hankali-a hankali komai ke tafiya wataran da dad'i wataran babu dad'i sai dai dole mu amsheta duk yadda tazo mana.

*BAYAN SHEKARA HUDU*:- Matashin saurayi ne zaune cikin turawa yana duba wayar shi kyakykyawa ne sosai domin kuwa farar fata kawai turawan dake tare dashi zasu nunamai amma fa badai zallar kyawu ba. sallama yayi musu tare da shigewa cikin d'akin da yake mallakin shi tun zuwan shi kasar amatsayin sa ns d'alibi.
   
Alwalar sallar magriba ya d'aura, saida ya gabatar da sallar, yana zaune har lokacin isha'i ya shiga ya d'orata sannan ya haye gado kewar gida ce ta ishe shi ya gaji da zaman fatan shi guda d'aya ne su idasa gama jarabawar nan ya koma k'asarshi ta haihuwa.

Wayar shice tayi ring kamar bazai d'au kaba sannan ya d'aga ba tare daya ce komai ba. Saida ta sauke a jiyar zuciya kamin tace "haba Ahmad me yasa baka jin tausayina kullum kokarin ka ganin kasani cikin tashin hankali kake wallahi ina sonka bazan iya rayuwa babu kaiba a cikinta ba dan Allah kayar da ka aureni koda baka sona wallahi zan iya zama da kai...."

Saida ya wani tab'e bakin shi kamin yace "zainab nifa bawai son kine bana yiba na gaya miki inada mata ko?"

Cikin sanyin jiki tace "eh ka gaya min."

Yace "to kinga bazan b'oye miki ba sannan ni maraya ne bani da mahaifi dagani sai mahaifiyata da  kanina sai kuma matata, muba wasu masu kud'i bane hasalima bamu da komai sai rufin asiri kekuma d'iyar me kud'i ce amma in kinga zaki iya to babu matsala....!!"

Wani miyau ta had'iye kamin tace "ina sonka sosai Ahmad zan iya hakura da komai in dai zan sameka." Murmushi yayi kamin yace "ina cikin jinsin maza masu tsananin bukatuwa Zainab shima kin amince zaki aureni a haka?"

Jimmm tayi kamin tace "karka damu na amince in dai zaka aure ni zan jure maka."

     "Kin yarda babu wani shagalin biki da za ayi idan mun tashi aure? domin bani da kud'in da zanyi su...."
 
    "Na amince ahmad."

    "Toho shikenan ki kwanta kiyi baccin ki gobe zamu had'u a school."

Sallama suka yi kowa ya kashe Ahmad na tunanin yadda Khadija zata ji idan taji cewar zai k'ara aure..

Cike da farin ciki ta kwanta yayin da shi kuma ya fad'a duniyar tunani, yasan kam zainab babbar yarinya ce domin iyayenta masu kud'i ne sosai a cikin garin funtuwa, itama karatu ne ya kawota k'asar kamar yadda yazo, Ahmad yana son babbar mace daga baya-bayan nan musamman yanda yake ganin surar ita zainab d'in tana da komai na cikakakkiyar budurwa tafi khadijan shi girma nesa ba kusa ba duk da cewa shekaru biyu da suka shige yaje gida kuma yaga yanda khadijan nashi tayi girma sai dai yana da burin ya kuma yin wani auren da gumin shi idan ya sami dama ya auri 'yar boko wayayya mai ji da kanta, sai gashi zainab ta shigo cikin rayuwar shi, kusan babu kalar hantara da kyarar da bai nuna mata ba amma ta nace mishi, sai gashi daga baya har yana kulata kuma bugu da kari shine yana matukar son ganin yaranshi shima, yayi mamakin da khadijan shi sam bata sami ciki ba har yanzu domin ko al'ada ta keyi to ranar data gama a ranar yake kusantarta dan kawai yaji ta samu ciki sai dai shiru kakeji wannan dalilin ya sanya tsoro ya d'arsu a cikin zuciyar shi na kodai beda lafiyane sai dai zuwan shi k'asar nan yasashi ganin wani likita ya gaya mishi lafiyan shi kalau sai dai in matar ta shice bata da lafiya, daga lokacin Ahmad ya fara d'aura d'amarar k'aro aure koda Allah zaisa yaga yaran shi.

Juyawa yayi ya kuma juyawa tare da gyara kwanciyar shi, wayar shi ya laluba tare da kiran number khadija, sai dai harta gama ringing amma bata d'auka ba dole ya hakura yayi barcin shi.

******

A bangaren khadija kuwa ta girma sosai domin a yanzu tanada kusan shekaru goma sha shidda, duk wani kyawunta da dirin jikinta ya gama fitowa bata da wata matsala ta iya komai na kula da miji gamida zaman gidan auren kusan ta haddace komai daya kamata ace tasani, domin Mamanta da Maman mijinta suna matukar kula da duk wani motsinta, tana zuwa islamiyya ta matan aure da ahmad d'in yasa mahaifinta yasa kata, sannan tana zuwa ta bokonta tunda gashi har sun shiga ss3 an zama 'yan mata. tana son mijinta fiye da yanda zan yi muku bayani domin Ahmad abin sone yana da kula sosai musamman akan abinda ya keso, kusan duk dare suna tare dashi a waya, kullun burinta taganta jikin mijinta tayi kewarshi sosai da sosai a b'angare guda kuma ga mugun kishin shi da take yi fatanta kawai kada Allah yasa ko magana da mata ya din gayi.
kullum lissafin ranar dawor shi take yi, kaika ce bitar karatu take yi..









*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[9:42AM, 2/27/2018] ‪+234 706 124 2732‬: *💗DR.AHMAD💗*

            28

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
       (MK)

Edit by *Hajja ce*👈


*HASKE WRITER'S ASSO...*💡
(Home of expert & perfect writer's)


     *K*hadijat ce sanye cikin riga da siket na shadda me ruwan hoda tayi kyau sosai duk da babu kwalliya afuskarta, wani sassanyan kamshi jikinta keyi, kirjinnan nata cike yake da dukiyar fulani haka kugunta abud'e yake sannan taf da mazaunai cikinta ashafe yake irinsune matan da ake kira masu kirar coka-cola, gashinta har kafad'unta kuma baki sud'il dashi, shikanshi da kalar kamshin da ya keyi inbata mantaba yanzu shekara biyu kenan hadda wata d'aya rabonta da mijinta tayi kewarshi sosai da sosai.
 
Ddla murmushi ta k'arasa kusa da Maman daketa gyaran busasshen zogale, zama tayi kusa da ita kamin tace,

  "sannu da aiki mama."

   "Yauwa d'iyata sannunki jiya da dare babana ya k'ira lokacin ina shafai'da wutiri, kekuma kin yi barci sabida haka ki d'auko ki kirashi yanzu tunda naga be kira da safennan ba."

Kusan kamar jira ya keyi domin ringing d'aya ya d'auka tare da cewa "kashe na kira ki baby."

Tana kashewa kiran shi ya shigo saida ya sauke ajiyar zuciya kamin yace "babyna nayi kewarki da yawa ina cikin wani hali wallahi bukatarki zata kasheni ko tayi min illah..."

Cikin marairai cewa ta furta "ayya sorry yayana insha Allah babu abinda zai sameka muna tayi maka addu'a munfiso ka dawo garemu amatsayin na *DR.AHMAD* zamufi kowa murna idan hakan ta kasance...."

Kuma matse wayar yayi a kunnan shi kamin yace.

    "Baby...!"

   "Uhummm!" ta furta kawai tana sauraren shi domin wata sangarta yake mata ta musamman, "babyna abubuwana sun k'ara girma ko?"

kallon Mama tayi sannan ta nufi d'akinta tana murmushi, "ai yayana nikai nama girman nayi balle wani abu ajikina kai dai kawai ka gaya min yaushe zaka dawo nikuma inyi kokarin ganin kasameni yanda kake buk'ata da buri...."

wani mugun juyi yayi agodon shi, jiyake kamar daya bud'e idanun shi ya ganshi ajikinta kawai domin wadan nan shekaru hud'un da yayi Allah ne kawai ya tsareshi a daddafe yayi shekara biyu zuwan farko dole ya koma gida yayi sati biyu sannan ya dawo shinefa har yanzu bekomaba gawasu shekarun biyun sun wuce hadda watanni. A jiyar zuciya ya sauke kamin yace "ki tsumayeni nan da sati biyu insha Allah zan dawo gareku, zan kasance tare dake a koda yaushe domin nagama da kasar nan sai dai kuma da na dawo in da rabo."

Sunjima suna hira domin saida ta d'an kwantarmishi da hankali sannan ya kashe wayar itako da ihun murna ta nufi Mama ta rungumeta kamin tace "Mama nan da sati biyu zamu ganshi insha Allah saura kiris su idasa jarabawar su Mama.."

    "TO Alhamdulillah mun gode Allah, Allah ya kawoshi lafiya.."

Tun daga wannan rana Maman tafara tsuma khadijan domin tasan dan nata da zafin shi zai dawo domin wan can zuwan da yayi har jinya saida khadijan tayi sabida tsabar fitinar shi.
       
Kusan kullun cikin gyare gyaren gidan suke d'akin khadija kuwa k'annanta tasa suka juyashi, kuma suka gyara komai tare da tayawar Maman.
kayan shi saida takuma wankesu ta gogesu sannan tafeshe su da turare ta adana haka nata.
a haka har ranar da zai dawo kasan cewar tasan ba dawuri zai dawo ba shi yasa taje makaranta inda daga nan tasanar da cewa za tayi tafiya tsawon sati d'aya sabida kadda ajita shiru dan tasan kobata fad'iba tofa bazai barta akwanakin taje ba.

********

    "Dan Allah Ahmad kadda ka gujeni ka ziyarce ni koda sau d'aya ne wallahi iyaye na aure za sumin dana koma gida kuma ni kai nake so."

Murmushi yayi kamin yace "zainab kenan na cemiki babu komai insha Allah zanzo tunda ga waya, kinga yanzu dole sai naje nasanar da iyayena da matata sannan nasan ta yanda zan fuskanci naki iyayen ko?"

Kai ta d'aga mishi idanunta cike da kwallah sun jima suna sallama sannan suka rabu domin ita sai nan da sati biyu zata dawo Nigeria.

Zabi guda biyu Maman ta siyo akayi farfesunshi sannan akai mishi shinkafa da miya da wake, sai zob'o me dad'i da khadijan ta had'a mishi. sai yamma likis ya shigo gidan lokacin suna zaune khadijan tana yima Aminu k'arin karatun shi na islamiyya domin yau alhamis babu islamiyyar.
   
Tsalle d'aya Aminu yayi ya d'afe yayan shi, yayin da Maman da Khadijat murmishi ya cika fuskar su sannu suke jera mishi akai-akai har ya samu ya zauna kan tabarmar kuma kusa da Maman shi. bakinta har kunne take amsa gaisuwar shi, khadija ko sannu da zuwa tayi mishi kamin ta nufi bayin su domin had'a mishi ruwan wanka, da mamaki yabi khadijan da kallo kamin yace "Mama khadija ta girma sosai wallahi."

Murmishi Maman tayi kamin tace "to babana da haka kakeso tauyi ta zama? kaima baka ga irin girman daka yiba kamar ba babana ba, kakoma magidanci guda, kaje kai wanka sai kaci abinci ka huta likita bokan turai..."

A kunyace yabi bayan khadijan cikin  d'akin wata nutsuwa yaji tana saukar mishi jiyake kamar an fiddoshi daga gidan yari musamman daya shaki kamshin d'akin matar shi. zama yayi gefen gadon su yana bin d'akin da kallo tare da tunano irin guruzun da suka sha shida khadijan shi, ai nan da nan tsigar jikin shi ta wani mimmik'e ya kama zare idanuwa.......











*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[9:42AM, 2/27/2018] ‪+234 706 124 2732‬: *💗DR.AHMAD💗*

          29

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈


*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)



    Leb'unan shi ya lashe tare dabin khadijan da lumsassun idanun shi wadda ke tsaye tana ciro mishi kayan da zai saka idan yayi wankan cikin sanyin murya tace,

   "Ya Ahmad ga ruwan can na had'a maka."

Mikewa yayi ya isa jikinta tare da rungumeta ya fara sunsunar gashin kanta da wuyanta hannu wanshi kuwa tuni sun jima da fara yawo ajikin ta muryar shi a shak'e yake furta "babyna kin girma da yawa kin zama babbar yarinya ki gaya min meye sirrin?"

Dariya tayi tare da zame jikinta daga nashi tace "kai mafa kayi girma tunda harka fini kalli furkarka ga saje ga gemo, sannan kakusa ninkani tsawo ma, kuma ji kirjinka kamar me koyon karfi komai na jikinka ya kara girma da yawa..."

Dariya kawai yayi tare da kwab'e kayan shi ya shige bayin ita kuma ta kwashe kayan tare da gyara wajan.

koda ya fito tuni harta gama shirya mishi abinci acikin falonsu, tana zaune ya kirata tare da cewa "ina kika ajiye k'aramar jakar nan?" Khadija ta shiga cikin kunyar d'aki ya biyota ta bashi jakar a gadon su ya zazzageta maya-mayai ne da turaruka kala-kala tana zaune gefen shi harya gama shiryawa, sannan ya kama hannun ta.
   
kusan duk ita ta ciyar dashi sabida wata sangarta ya kemata ta musamman. tunda ya gama cin abincin ya like a jikinta kamar wani babyn da aka yaye, ya hanata sakat har sai da aka fara kiran sallar magriba sannan ya bar gidan itako wajan mama ta koma bayan ta gama gyara d'akin.


********

kun sani dai basaina baku labarin yanda daren nasu ya kasance bs domin kun fahimci waye Ahmad tun farkon labarin nan, khadija jitayi kamar ranar ya fara saninta domin tasha kuka kamar kamar me sai dai sam be d'aga mata kafafa ba balle da yake ganinta ta girma jikinta ya bud'e yanda yake bukatar ta.
   
koda ya dawo masallaci da asuba kasa barinta yayi dan haka tana gyara jikinta ta lallab'a tayi tafiyar ta d'akin Mama ta haye bayan Aminu tayi kwaciyar ta kamin wani lokaci tayi barcin mai nauyin gaske. sam Mama bata hanataba domin tasan Ahmad d'in bawani hakurin kirk'i ne da shi ba.

Ya jima yana jiranta yaji shiru dole barci ya d'auke shi ba tare da yaso hakan ba.

Maman da kanta ta shirya musu komai na kayan karin kumallo, tare suka karya gaba d'ayan su Ahmad yanata hararar khadijan sai dai ita sam tamaki yadda su had'a idanunsu waje d'aya.

Hira suka dasa a cikin d'akin Maman yawanci shi ke basu labarin makaranta da sauransu har kusan sha biyu sannan yace zai fita yaje gidan su khadijan sannan zaije banki.

kira wajan tara ya tadda awayar shi duk na zainab shaf ya mata da ita ma sai a lokacin, wayar kawai ya d'auka ya bar gidan.

Yana fita gidan ta kuma kiran shi, kuka tasaka mishi lokacin da taji ya d'auki wayar, saida tayi ta gaji sannan yace "ke dai zainab sam kuka be miki wahala sabida Allah yanzu kuma menai miki da zaki sakamin kuka?"

Jitayi kamar ta kashe wayarta sabida haushi sai dai ba zata iyaba tana son Ahmad d'in kamar ranta cikin muryar kuka tace "yanzu sabida Allah Ahmad hakama zaka ce tun jiya da muka rabu baka neminiba sannan kuma nayi ta kiranka amma baka d'auka ba kuma yanzu har kace wai mekayi min dandai kawai kaga Allah ya jarabeni da sonka ko Ahmad?"

Murmushi yayi me sauti kamin yace "naji to kiyi hakuri amma dai aikema kin san na gaya miki inada wasu iyalin ko? kokuwa so kike yi in barta alhalin shekara fin biyu bamu tare sai jiya dana dawo kuma sai na Kama wani abun?"

Jin tayi shiru, yasa shi cewa "to shi kenan yanzu dai kiyi hakuri zan kiraki da yamma yanzu ina hanya zanje wajen babana shikenan ko?"

Cikin shagwab'a ta furta "to kaddafa injika shiru kaji?" dariya yayi sannan ya kashe wayar, ba laifi itama ya fara son zainab d'in domin yana jin dad'in kulawar da take bashi.

Ahmad gari ya shige domin be wai-wayi gida ba sai wajan tara na dare, shima kusan san yine ya maida shi gidan. koda yaje gidan gaba d'aya kowacce ta sakayo kofarta dan haka yana rufe gidan dakin su ya shige, kudundune ya hangi khadijan cikin bargo, murmushi kawai yayi ya shige toilet sai da yayi wanka ya gyara jikin shi sannan ya labab'o ta bayanta ya kwanta benemi abinci ba domin ya ciko cikin shi wajan yawon shi.
   
Cikin barci takejin yana lalubarta tare da kiran sunanta, A hankali ta bud'e idanunta tana kallon shi arrnta sam bata son ya kusance ta sabida sanyi takeji kuma bata son wanka, sai dai tasan bata da yanda zata yi idan ya nema dole ta bashi.

Tashi tayi taje ta wanko bakinta sannan tace mai "ga abincin ka fa ya Ahmad."

Jawota yayi jikin shi kamin yace "A'a naci tuwo da baba d'azu banajin yinwa sai dai taki kawai....."

Marairaicewa tayi kamin tace "Allah ciwo wajan keyi kabari har gobe nad'an k'ara warwarewa. Rungumeta yayi jikin shi kamin shima yace "kiyi hakuri amma bazan iya barinkiba nima nayi mamakin yanda na shige da kyar jiya kila sabida munjima bamu had'uba ne kiyi hakuri idan ina yi akai akai wajan zai saki kinji ko....?!"

Da zafi-zafi yake nemanta kaikace cinyeta zai yi da kyar ta samu ta temaka mishi yasami nutsuwa sannan ya barta tayi barci yana nanike da ita, tunanin yanda zai kawo zainab gidan ya fara baya jin zai sami matsala ta ko ina saita wajan mamanshi zai iya hakuri da khadija ita kadai amatsayin matarshi sai dai ba zai iya hakurin rashin haihuwar taba yana bukatar son yaga jinin shi zai jure komai matukar za,a barshi ya auri zainab sabida dalilin haihuwa kawai bawai dan khadija bata isarshi ba a'a yana samin nutsuwa fiye da duk yanda zai misalta, a haka har barci ya kwasheshi cike da tunanika kala kala.

Da asuba fitinar shice ta tasheta saida ya kuma samun nutsuwa sannan sukai wanka ya tafi masallaci, kokari tayi tafita domin shirya abin kari gabb'anta duk ciwo suke yi sai dai tasan dole ta d'auki juriya da hakuri tunda har ya riga ya dawo.

Sai da taci ta koshi sannan ta koma d'akinta har lokacin Ahmad be fitoba, dan haka wanka tayi ta shirya sannan ta haye kujera tayi kwanciyarta dan tasan tana shiga kai kanta gado to ya gama barcin kanta zai koma, kamin wani lokaci tayi barci itama.

Sai wajan sha d'aya na safe Ahmad ya tashi,murmushi kawai yayi daya ganta tana barci, sai da ya gama shirinshi sannan ya nufi d'akin Maman shi. bayan sun gaisa yayi breakfast d'in shi sannan ya fuskance ta duk da irin bugawar da zuciyar shi keyi mishi akan maganar da zai gaya mata.
 
"Ammh Mama dama akwai wata yarinya sunan ta zainab damu kayi karatu tare da ita 'yar funtuwace to mun dai-daita da ita zamu yi aure shine nace zan gaya miki..."

Zubami shi idanunta tayi tana yi mishi wani kallon kurilla amma sam takasa tankawa ma sabida tsananin mamaki da al'ajabi....!









*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[9:42AM, 2/27/2018] ‪+234 706 124 2732‬: *💗DR.AHMAD💗*

            30

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)


    *T*ajima tana kallon shi tare da mamakin furucin Ahmad d'in, can dai ta numfasa tare da cewa,

    "Toh babana aini sam bamma fahimci inda ka dosaba balle in fahimci abinda kake nufi, ai saika fahimtar dani sosai ko ta yadda zan gane."

Cikin jin nauyi yace,

   "Mama wata yarinya ce da muka yi karatu tare da ita shine..shine dama muka kulla soyayya yanzu so take yi in aureta Mama."

Wani mugun kallo tayi mishi wanda yasa shi gaggawar saukar da kanshi k'asa, kamin ta d'ora da cewa,

  "Toh naji amma bada yawuna ba, kuma na gaya maka, yo ban dama kai d'in butulu ne babana me yayi maka zafi da har zaka k'ara aure haka? sabida Allah duk irin k'ok'arin da yarinyar take yi akanka baka gani yanzu da abinda zaka saka mata kenan wai kishiya?
To ba dai da amince wata ba domin nid'in ba butulu bace irinka domin ban mance da irin halaccin da iyayenta sukai mana ba kuma bana fatan  na mance shi har abada, tashi kabani wuri tun kamin ranka ya b'aci ma."

Cikin sanyin jiki yabar gidan gaba d'aya, nan da nan ya shiga damuwa domin ba k'aramar takura yake shaba wajan ita zainab d'in akan yaje gidansu domin tuni itama ta dawo gida.

Abangaren maman kuwa kullun korar shi take yi domin yanzu ko zaman hirama ta daina yi dashi, itako khadija bata san me ake ciki bama domin ko afuska babu wanda ya nuna mata akwai wani abu.

Ganin fin sati biyu yana ta fama da Mama kuma ya kasa shawo kanta dan haka kai tsaye ya yanke shawarar tunkarar malam Mamuda da maganar domin bashi da wani uba bayan shi duk da yana tunanin be kyauta ba idan yaje mishi da maganar a matsayin shi na sirikin shi sai dai bashi da yanda zai yi dole shine zai iya shawo kan Maman shi d'in.

  "Babyna kizo muje nayi miki wankan naga kamar kin gaji da yawa ko?"

Yak'en dole tayi mishi kamin tace,

   "Eh ai kam na gaji amma dai kaje kayo wankan ka tunda kace fita zaka yi, ka gani banjima da dawowa daga makaranta ba kai kuma ina shigowa ka taramin wata gajiyar, yanzu barci na keji amma idan na tashi to zan kintsa kamin ayi la'asar sai ka dawo."

Cike da kauna ya sunbaci kuncinanta sannan yabar d'akin.

******

Daga masallaci suka dawo tare shida malam Mamuda suna tafe suna hira har suka iso gidan, azauren gidan suka zauna kamar yadda Ahmad d'in ya bukata.
   
Sunjima zaune shiru babu wanda ya tanka domin sai yanzu Ahmad d'in yake jin wani irin nauyi daya dabaibaye shi.

   "Ahmad nifa babanka ne idan baka gayamin abunda ke tafe dakai ba wa zaka gaya mawa? karka damu zan fahim ceka insha Allah fad'i ina jinka."

Cikin nutsuwa Ahmad d'in yayi mishi bayanin komai, sunjima babu wanda ya kuma tankawa domin shikan shi malam Mamuda saida yaji babu dad'i domin har saida ya gaza hakuri ya tambaye shi, kodai akwai abinda khadijan kemishi amma yace babu komai kawai dai yanaso ya k'ara auren ne idan sunyi mishi izini.

Ajiyar zuciya malam Mamuda ya sauke kamin yace,

   "Toh ai be kamata ai ita Maman taku ta hanaka yiba tunda har kana so, amma dai sai inga kamar daka bari aikin naka ya kankama kadda ka takura kanka kaji?"

Cikin jin nauyi da kunya Ahmad d'in yace,

   "Baba dama ba yanzu ba ina so Maman ta amince ne tukunna, itakuma yarinyar agana da iyayenta sabida kadda tayi tunanin ko yaudarar ta zanyi, kuma ranar litinin zanfara zuwa aiki a babban asbt har ofis d'ina naje nagani kuma akwai albashi me tsoka sannan kuma ko yanzu akwai kud'i awajena Mama ce dama dai abin jin."

   "Toh shike nan karka damu insha Allah da anyi sallar isha'i' zanzo gidan kaji ko?"

Cewar malam Mamuda.

****

kamar yadda ya gaya mishi kuwa haka aka yi domin daga masallacin ma kai tsaye gidan su Ahmad d'in ya nufa.

Khadija da murna ta d'a ne mahaifinta, shiko dariya kawai yake tare da furta

     "zaki kayar da nifa khadija ke har yanzu baki san kin girma ba ne..?!"

kallonta yayi yana jin tausayinta kamin yace,

   "Ina Maman taku take ne wajanta nazo."

   "To baba kashiga tana ciki."

   "Yauwa toh kiramin mijinki idan yana nan ya taddani wajan Maman taku."

Sam babu sakin fuska haka suka gaisa domin tasan dalilin zuwan shi wajanta. shi kanshi Ahmad d'in saida yasha jinin jikin shi balle da yaga sam babu walwala atare da ita hasalima ko kallon inda yake bata yi..
     
Hakuri sosai malam Mamuda yayi ma Maman tare da nasiha san nan ya d'ora da fad'in ta amince da auren domin babu wanda yasan me gobe zata yi.

  "Haba malam yaushe ne zaka daina biyema shirman yaron nan?
toh nidai gaskiya ban amince ba sabida Allah duk irin kokarin da yarinyar nan take yi dashi shi begani shinema zai saka mata da kishiya? kishiyarma gogagga 'yar duniya tunda har waje tatafi karatu wama yasani ko iskancin su sukai tayi shida ita shine abin be ishe shiba zai aurenta, toni ban yadda ba in kuma yace dole sai yayi to sai dai ya saki khadijan domin bazan yadda ya tozar ta taba wallahi."

Cikin tashin hankali Ahmad d'in ya fara bata hakuri tare da gayamata cewar bazai iya rabuwa da khadijan ba kuma yana sonta.

Wata uwar tsawa ta daka mishi wadda ta tsoratashi da malam Mamuda kamin tace,

     "Maza ka tashi ka ficemin a d'aki na kamin na illataka wallahi sakarai kawai shasha sha."

Jiyayi kamar yayi ta kurma ihu lokacin daya fita kuma sai yayi karo da khadija bakin kofa tanata zubar hawaye domin tajima da jin duk wata magana da suka yi.

Da sauri ya nufeta sai dai kamin ya k'arasa jikinta tayi waje sabida wani mugun takaicin shi takeji, tunaninta shine duk irin yanda take kyautata mishi amma shi tunanin shi naga wata kenan, kuka take yi sosai yana lallashinta, bayan shigarsu cikin d'akinsu sai dai ko sauraran shi ta kasa yi balle ta fahimci me yake cewa ma.

A bangaren Maman kuwa ba k'aramin aikin lallashi da nasiha malam Mamuda yayi ba kamin ya shawo kanta wanda har kuka sai da tayi sabida tsabar takaici, bata tab'a tunanin Ahmad d'in zai iya haka ba ta kunya ba, domin wannan abun kunya ne sosai sannan tasan yaja mata zagi wajan mutane kai ba itabama harta iyayen khadijan sai abin ya shafesu. koda ta amince sam kin yadda tayi ayi maganar yanda za agyra komai sai dai daga karshema cewa tayi sam babu ruwanta da hidimarshi yayi duk abinda yaga dama aishi ne ya d'aure mishi k'ugun yin auren.

Daga karshe dai dole malam Mamuda yabar gidan tare da tunanin yanda zai fara tsara hidimar fatan shi Allah ya bawa khadijan shi hakuri da juriya kodan tallafama maraya da yayi shima....







*MANAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           31

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO...*💡



    *S*am k'in yarda tayi ya rabi jikinta, dole ya koma gefenta ya kwanta batare da tunanin bacci zai d'auke shiba. sosai ya kejin tausayinta musamman yanzu da baccin wahala ya d'auketa amma ajiyar zuciya kawai take saukewa, gawani zazzabi-zazzabi daya keji kamar zai rufeta.

Tun asuba yaso ko magana ta hadasu amma ina kalma daya ce ta iya d'aurewa ta furta mishi, itace ina kwana daga ita bata k'ara ba.

kayan jikinta kawai ta canza tabar mishi d'akin gaba d'aya, wajan Mama taje suka gaisa sannan tace,

    "Me za a d'ora Mama?"

Wani tausayin tane  ya kama Maman dan haka ta rungumota jikinta kamin tace,

    "kiyi hakuri kinji, insha Allah babu komai kibarshi yayi auren tunda ya nace muzuba mishi ido kawai, dama saida nace ban yadda da karatun sa a k'asar wajeba amma malam yazo ya matsa gashinan tun kamin aje ko ina ya fara zuwa mana da sabbin abubuwa kiyi hakuri dan Allah kidaina damun kanki kinji d'iyata..."

Hawaye tashare kamin tafara magana cikin kuka-kuka,

    "Mama ya Ahmad be kyauta minba duk irin abinda nake mishi amma shine zaimin kishiya Mama kofa haihuwa banyiba?"

    "Nace kiyi hakuri kirabu dashi tunda yanzu babu yanda zanyi mahaifinki yazo ya kasa ya tsare bani da wani abun yi domin ina jin nauyin mahafinki kiyi hakuri kawai."

Lallashinta taci gaba dayi har garin Allah ya waye kamin su shiga kitchen tare suka yi kunun tsayima da alalen leda.


Babu wanda ya kulashi ko wajan yin breakfast d'in dan haka sai yaji duk ya kasa sakewa ballema ya karya din dole ya tashi yabar gidan batare da sanin inda za shiba.

Dariya Maman tayi tare da mik'ama khadijan hannu suka kashe kamar wasu kawaye, ko abokanan wasa.

   "Mama bari naje nayi shirin makaranta kinsan munata shirye-shiryen jarabawar fita."

    "Toh madallah a dawo lafiya."

****

Cikin sati d'aya Ahmad ya fara fita hayyacin shi domin sam cikin gidan yadaina mishi dad'i sannan ga aiki daya fara zuwa duk zuciyar shi babu dad'i ga kuma shirye-shiryen biki domin tuni malam Mamuda yayi jagora zuwa funtuwa sungana da iyayen zainab kuma komai ya dai-daita ansa biki nan da wata biyu masu zuwa.

Tsakanin shi da khadija kuwa sai gaisuwa babu ruwanta da fitinar shi yanzu shi yasa harwani kumari tayi jikinta ya murje, sai dai tayi wanka ta shirya ta fice wajan Mama. to shima da yake yanzu be zaman gidan idan yafita takwas na safe sai biyar da rabi na yamma yake dawowa, burinshi yanzu ya sai mota kozai huta da wannan zirga-zirgar da yake fama da ita.

*****

A b'agaren amarya zainab kuwa burinta ya cika zata auri gwarzon namiji kamar Ahmad sam bata da damuwa, duk da cewa iyayenta sun raina arzikin shi Ahmad d'in da kuma kankantar shekarunsa da nata amma da yake diyar gatace shi yasa suka amince dashi domin suna sonta shi yasa suka amsa kuma suka bashi.
shirye-shirye suke yi sosai na bikin.


*****

Cikin ikon Allah su khadija suka fara jarabawa tafi daga secondary sosai tamanta da duk wata damuwa da take ciki, kuma dama shima Ahmad d'in ya samusu ido ita da Maman ta hidimar ginin shi kawai ya keyi domin gefen d'akin khadijan yasa ginin wani d'akin ciki da falo da toilet kamar dai na khadijan. Ana saura sati biyu biki suka gama jarabawan dan haka ana saura sati d'aya bikin Maman tace khadijan ta shirya zasu unguwa kuma ta d'ibi kaya, haka shima Aminu.

Charanci suka nufa batare da sanin shi Ahmad din ba sai dai kawai ya dawo gidan ya tadda babu kowa ga key din dakin khadija nan amma babu na kitchen balle na d'akin Maman.
   
Jiyai ranshi yayi mummunan b'aci musamman daya duba kayan khadijan yaga an d'iba da yawa, dama yana takaicin hanashi hakkinshi da take yi tun lokacin da taji batun auran shi wai yajira na amarya shine yanzu kuma zata fice bada saninshi ba.


*****

Komai da ake bukata na dangin amarya iyayen khadijane suka yishi duk da cewa ita mahaifiyar khadijan ba akan son ranta takeyin komaiba kawai dai tanabin umarnin shi mahaifin khadijan ne.
 

Ranar da aka d'aura auren, khadija kwana tayi kuka wanda daga karshe haddasu zazzabi da amaye-amaye ta dinga yi.

A bangaren  amarya da ango kuwa burinsu ya cika dankuwa an d'aure aure lafiya kuma amarya ta tare a cikin d'akinta sai dai kamin danginta subar gidan saida rayukan su Ahmad din yayi mummunan b'aci dankuwa habaici da korafe korafe babu kalar wanda basu zubarba, atunanin su zainab ta wuce da ajin wannan gidan balle mutanen ciki.....










*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           32

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO...*💡
(Home of expert & perfect writer's)


*🤔Toh Ahmad ya bani gurin jama'@, Ashe haka ake bin novel din? To Maman Khady na gaishe da duk wani mai karanta DR AHMAD Allah yasa mu amfana da abinda ke cikin shi ya yafe mana kura-kuran cikin Amin*👏

INA 'YAN

HASKE FAN'S
HIKIMA WRITER'S
HUGUMA NOVEL
MUSHA KARATU na ybk2
HOME OF NOVEL na Xoxo
FEEDOHM Novell's
HAJJA CE novels grp?

*Duk ina mik'a gaisuwa a gareku naji comments d'inku Ahmad yace sai fa ya k'ara ahhee*😅



   *D*a kyar ya samu ya taushi zuciyar shi har ya samu nutsuwa, sannan ya shiga gidan bayan sawu ya d'auke.

Babu ko irin kunyar nan zainab ta rungumi mijinta tanajin farin cikin da bata tab'ajin irin shiba, sosai take kaunar Ahmad shiya sama ta yarda da auran shi a yanda yake duk da cewa tasan kwanannan shima zaiyi kud'in tunda ga aikinshi ya samu sannan da albashi me tsoka yana samu.

Rik'e k'ugunta yayi yana murmushi kamin yace,

   "Amarya bakya laifi koda kin kashe angonki."

Bakinta ta hangame tare da fiddo da manyan idanunta tana dariya kamin tace,

    "A'a bari fad'in hakan domin hakan ma bazai faruba."

Tana jikinshi ya zauna bakin gadon da ita kamin yabi d'akin da kallo gaskiya iyayenta sun narkamata dukiya domin ko kayan cikin falon abin kallone balle kuma na nan cikin bedroom d'in.

Kayan jikin shi ya rage itama haka sannan sukai alwala, kusan adaddafe ya samu sukai nafilar sabida yanda yake amatukar matse lallai bak'ara min hakuri yayi ba khadija ta azabtar dashi sai dai yasan ba laifinta bane laifin shine daya yimata kishiya alokacin da take tunanin zataji dad'in shi.

Bak'aramar wahala yaba zainab ba duk da cewa sam jikinta bekai rabin tsukewar na khadija ba amma yasan shine na farko daya fara saninta musamman yanda yaga tai gwale-gwale da ita har Allah ya isa tayi mishi kuka kam ai hadda majina lallai abin babbane, bata tashi k'ara gane kuren taba saida asuba dayakuma nemanta kusan da karfi yayi mata sabida gaddamar da tayi mishi shi kam ko ajikin shi domin har yanzu beji abin yakayi mishi yanda yake soba, ai saima ta godema Allah dayayi mata budaddan gaba domin sam ba irin na khadija bane khadija ta dabance duk lokacin da zai kusanceta sai sunsha wuya sannan zai sami hanya musamman idan sunjima basu had'u ba, itako zainab abud'e take domin inda zata hadu da jahilima zai iya cewa tasan wani namijin awaje to menene na damuwa? acewar Ahmad wanda ya fara gajiya da aikin lallashin zainab daya keyi, domin aranshima inda zata yarda toh kuwa da ya kuma.

*****

Da zazzabi ta tashi me zafin gaske Maman duk ta rud'e tunaninta ko duk dan auran da Ahmad d'in yayi ne.

   "Sannu-sannu khadija muje ki gyara jikinki sai muje kiga likita kinji sannu nace ki daina sama kanki damuwa insha Allah komai zai wuce kinji?!"

Sai kusan Azahar sannan suka sami ganin likitan inda yayi ma khadijan tambayoyina gami da gwaje-gwaje inda daga karshe cikin ikon Allah saiga shi an tabbatar musu da cewar ciki na wata uku.

Mama tayi tsallen murna ta rungumi khadija ajikinta hadda hawayen farin ciki ashe da rabon taga jika itama,. Magunguna aka basu sannan suka yi gida cike da farin ciki da murna, Ammafa ab'angaren maman kawai, itakam khadija tsabar jin haushin Ahmad din data keyi yasa har cikin taji bata so.

Sosai Maman ta cigaba da kulawa da ita hakama tsoffin gidan abinda takeso shi suke mata, aiko nan da nan khadija tayi wani bul-bul da ita jikinta yayi laushi na musamman ga wani haske da tayi.

*****

Cikin kwanaki tara kadai zainab tafige ta lalace sabida tsabar jarabar Ahmad sam be barinta ta huta in dai yana gidan damma Allah yate maketa kullun yana zuwa aiki aida tuni tagama kad'ewa, abinda ke kuma bata ranta shine wani lokacin ko babu yaddarta da amincewarta yin abinshi ya keyi iyakaci dai taci wahala. sabida zullumi yasa duk ta rame gawani masifar tsoranshi da takeji kuma sai akayi rashin sa'a itasam bata da karfin sha'awa balle d'auriyar abin ita tunaninta tsabar zuba love kawai shine dan lashe lashe da tsotse-tsotse (romance) kawai na zamanin nan sai dagabaya tagane shirme ne kenan.


kwace yake saman gado amma ba barci yake yiba, ta shigo d'akin da sallama sai zuba kamshi ta keyi, wani mayataccen kallo yabita dashi, yayin da cikin zuciyar shi yake furta mace har mace amma babu dauriya, yanzu yanda taci gayun nan daya nuna yanaso zata fara kuka tare dajami shi Allah ya isa. idanun shi ya lumshe nan da nan wata kewar khadija ta lullubeshi jiya keyi kamar daya bud'e idanun shi kawai yaganta ajikin shi.

    "Ahmad..!"

Zainab ta kirashi gyara kwamciyar shi yayi kamin yace mata,

   "Uhumm ina jinki my zee."

Saida tayi d'an jim sannan tace,

    "Cewa nayi dama ko wajan baban zakaje ko Allah zaisa asami su Maman su dawo hakanan gidan babu dad'i idan katafi aiki kuma kaga aikin ma yana min yawa dan Allah kace su dawo hakanan har yanzu bantab'a ganin Mama ba."

Murmushi yayi kamin yace,

    "Zainabu abu me tagwayen suna kedai kawai kice kingaji dani ko?"

Sadda kanta k'asa kawai tayi amma aranta addu'a take yi Allah yasa ya amince inko ba hakaba gaskiya takusa tafiya gida domin jinsinta dana Ahmad dai baizo d'aya ba tabbas zai iya lahantata wataran.

Hannuwanta ya kamo ya rike yana kallon idanunta kamin yace,

   "Nasan ina damunki zainab amma gaskiya sai dai kiyi hakuri domin tunkamin ki aureni saida na gaya miki wannan matsalar kuma kika amince daga khadija saike kune halal d'ina, ita khadijan ta gujeni kekuma kullum kuka da korafi ya kuke so inyi ne?
inje inbi na waje ko kuwa ya kikeso inyi? kusanfa daurewa na keyi zainab amma wallahi lokacin da kike bani naki sam be isata hasalima wani lokacin korafinki kesawa inji abin ya isheni alhalin bahaka bane, kid'an kara hakuri har khadija ta dawo nasan zaki sami sauki matsalata."

Wayar shi ya lalubo yauma kamar kullun number d'in arufe take besan meyasa khadija ta zabi ta azabtar dashi haka ba koda yake laifin Maman shine data d'orata akan hakan.


BAYAN WATA 'DAYA. khadija na zaune da Mama cikin kwanciyar hankali tasami nutswa sosai duk da cewa wani lokacin tana kewar mijinta amma tsabar kishi ke danne kewarta sabida tasan yana can yana cin soyayyar shi da amarya kilama yanzu yayi mata ciki dan tasan jarabar shi, tsaki taja afili kamin tace,

     "Toh ma ina ruwana...!"

Mama dake gyangyad'i kusa da ita tace,

   "Lafiyarki khadija?"

 "Lafiya lau mama."

  "To ai naji kina tsaki ne ke kadai yaka mata ki bud'e wayar nan yau domin mun kusa tafiya kinga makarantar su aminu ta tsaya sannan d'azu baba yayi min fad'a akan yaka mata in maidaki gidan ki."

Tun zuro bakinta tayi kamin tawuce dan lalubo wayar.

****

  "kin san Allah zainab garama ki tsaya amma yau kota tsiya saina amshi hakkina kwana uku dai ai ya isheki hutu ina laifinama danaji tausayin ki."

  "Dan Allah Ahmad kayi hakuri wallahi bana so bana son wannan abun haba kullum sai kace kaza."

Cewar zainab wadda ke kuka kamar wadda aka zane. tsaki yaja kamin ya cafkota jikin shi kusan da kokawa da komai yasami biyan bukata kuma saida ya kara sannan ya kyaleta, ya tashi ya bar d'akin, dakin khadijan ya nufa yana mamakin zainab anya batarasa aljanun dake sata kinshi kuwa ace abu kullun saida dambe duk irin son da take mishi?
   
Wayar khadijan ya fara nema kamar yadda ya saba kullun, aiko kawai yaji yau ta shiga jikin shi har wata rawa ya fara lokacin da yaji tana ringing, dauka khadijan tayi tare da sallama sam be tsaya amsawaba fatanshi  kawai ta amshi sakon shi kamin taka she wayar cikin kakkausar murya yace,

    "Kina jinako? Wallahi komai dare yau kidawo gida idan kika kuma k'ara kwana koda d'aya ne ban yafe mikiba khadija zaki kwana cikin tsinuwar Allah data mala'iku, kuma bazan taba yafe mikiba wallahi shawara tarage gareki ki dawo ko ki ci gaba da zama a inda kike....
*💗DR.AHMAD💗*

            33

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO...*💡
(Home of expert & perfect writer's)


   *K*allon-kallo sukai tsakanin Mama da ita khadijan domin dukan su sunji abunda Ahmad d'in yace, tsora ya kama khadija sosai dan haka nan da nan tafara hawaye.
 
   "To maye nayin kuka kuma? kitashi ki shirya mutafi yau zai hadu da fishina wallahi tunda shi mugune tashi ki kintsa bari nima in gyara jikina idan munje gidan lafiya nayi wanka, bari ingayama baba maganar tafiyar tamu."

Sai wajan bayan la'asar sannan suka sami motar da zata yi malumfashi, Aminu sai murna ya keyi da tsallen yau za akoma gida domin dama ya gaji da tuwon da akeci kullum agidan sai dai idan khadija na sha'awar wani abu sannan ayi mata shima ya samu yaci.

Har wani tsallen dadi yayi tayi cikin d'akin domin yasan duk wuya yau zasu dawo fad'an Mama kuwa tayi zai bata hakuri, dakanshi ya tashi ya fara gyaran d'akin khadijan saida yaga komai yayi mai yanda ya keso sannan yafita masallaci, saida ya fara lekawa d'akin zainab tana kwance har lokacin tana barcin wahala, dariya yayi kamin yace,

    "Raguwa kawai zumata ta kusa dawowa ai nima na huta da dambe dake."

Da cefanen shi me kyau ya shigo yace gashi zainabuna tashi ki gyarama su Mama suna hanya insha Allah, aiko da saurinta ta tashi hadda dariyar farin ciki,.

Girki me rai da lafiya ta shirya, shi kuma ya share gidan tsaf da wankin bayin tsakar gidan haka domin Ahmad gwanin tsaftane kuma har yanzu bashi da kiwar taya iyalinshi aikin gida. kamin magriba  sun gama komai ta shige dakinta domin wanka da sallah shiko d'akin khadija ya shige domin shiryawa shima.


Sai bayan sallar isha'i' sannan suka shigo gidan sosai suka sauka da gajiya musannan khadija me yaron ciki domin mararta har wani k'ullewa tayi.Jin sallarmar su yasa zainab fitowa domin tararsu, shi kuma Ahmad be dawo daga masallaciba lokacin. daga Maman har khadijan babu wanda ya nuna mata wani abu domin ta taresu da murna da farinciki wanda daga karshema tace,

   "Mama idan kun huta ga ruwan wanka can akan wuta sannanunku da hanya. Aminu babu maganako?"

Shi dai kallon rashin sani kawai yake binta dashi domin be santaba duk cikin danginsu, shiya sama ko magana ya kasa yi mata. Afakaice zainab ke kallon khadijan, lallai babu abinda zata iya nunama khadija sai zallar wayewa amma kyan jiki dana sura kam sai dai tabiyo bayanta,.

Khadija ce ta kalli Mama tace,

   "Mama bari naje nayi wanka da sallah kila jikina ya saki ko ina ciwo ya kemin wallahi."

   "To inkin gama ki fito sai muci abinci gaba d'aya anan kinji?"

cewar zainab wadda tabi khadijan da kallo tana yaba zallar kyawun surar da Allah yayi mata gashi kamar ciki ne a jikinta domin ya fito.

Kai tsaye d'akin khadijan ya nufa, nufinshi ya leka ya gani ko sun shigo, aikam yana shiga d'akin yaji motsin ruwa dadi kamar zai kasheshi ya nufi d'akin Maman zaman dirshan yayi gaban Maman yana gaisheta yayin da ita kuma ta amsa tana wani basar dashi d'innan, jiyayi jikin shi yayi sanyi ashe har yanzu bata gama hucewaba to balle kuma khadija.

Kallonshi tayi kamin tace,

   "Naji sakonka wajan khadija ai shi yasa muka dawo kadda Allah ya tsine mana muduka tunda dai nice na d'auketa nasan tsinuwar haddani kayita ko?"

Bakinshi har rawa yake wajan bata hakuri tare da furta shiba nufinshi kenan ba amma dai tayi hakuri. Tattara shi tayi ta watsar taci gaba da lazuminta shi kuma ya fara hira da Aminu a haka zainab ta gabatar da kayan abincin kamin taje ta kira khadija wadda ke zaune akan kujera cikin falonta tana kallo acikin wayarta, da sallama ta shiga cikin d'akin kamin tace,

    "kizo muci abinci."

khadija bata kalletaba tace,

    "OK kije ganinan fitowa."

Ta jima sosai sannan tafi ta sai bula kamshi take yi.

KO kallon inda yake bata yiba tafara cin abincinta, yayin da shi kuma mamaki yaka mashi ganin yanda ta canza gaba d'aya kamar ba ita ba, kallonta yake yi kallo irinna kurillah. dukkansu saida suka farga da irin mayen kallon da yake bin khadijan dashi domin ko abincin sai dai kawai ya tsakura ya bari.

Maman ce tayi gyaran murya aiko ya d'ago ya kalleta wata uwar harara ta wurga mishi dan haka da sauri ya tashi ya nufi waje yana sosa sumar kanshi.

Kayan jikin shi kawai ya canza ya haye gadon zainab tare da kwanciya ya lumshe idanun shi khadija kawai ke gitta mishi gaskiya yayi kewarta ba karama ba sosai yake jinta ako,ina na jikin shi koda yake matace ta rufin asiri domin arayuwar shi bazai tab'a mance khadija da iyayen taba domin mutane ne da suka cancanci ya bawa a dai wannan zamanin da ake wanda kowa nashi ya sani.

  "Mama zanje na kwanta saida safe.."

  "To khadija Allah ya bamu alkhari  sai da safe."

Ita ko zainab saida ta gyara inda akaci abincin sannan itama tayi mata sallama.

****

kirjinta ne yayi wata irin bugawa lokacin da ta hangeshi akan gadonta, turo bakinta tayi gaba kamin tace toh kuma kai Ahmad me kazoyi d'akina baga matar kaba can ta dawo ba?"

Dama dan yaji me zata ce ne dan haka da dariya ya bar d'akin.

Cikin b'arcin daya fara d'ibarta taji ana lalubarta dole tabud'e idanunta, ido biyu suka yi dashi wani mugun kallo tabi shi dashi kamin tace,

   "lafiya..?!"

Wani marairai cewa yayi kamin yace,

    "Haba mana babyna yaza kimin haka kin dai san nayi hakuri dame ko?"
   
Cikin jin wani haushin shi tace,

    "Amma dai ya Ahmad idan kace haka kusan kaima Allah butulci ne kaida kai sabuwar amarya me zaka yi da tsohon abu kuma ma ni wallahi banso dan haka ka koma wajanta, naya femaka domin nasan gundurarka nayi tunda har ka k'ara aure alhalin babu ta inda nagaza maka..."

   "A'a khady kadda kice haka wallahi baki tab'a gundura taba kuma bana fatan hakan har abada sabida nasami haihuwa yasa nayi auren nan badan bani sonki ba."
     
Kuka me sauti ta saki jin abinda yace wato sabida bata haihuwa zai mata kishiya kenan, jin sautin kukanta yasa shi tuna abinda yace innalillahi ya fara nanatawa cikin ranshi hartafara fitowa.

Cikin sanyin murya tace,

   "Ya Ahmad kenan ba zaka iya hakuri da duk yadda kaddara ta zata zo mana nan gaba ba ko? niko inda nice nasan koda kaine baka haihuwar bazan iya guje maka ba domin nasan koda nayi niyyar aikata hakanma iyayena bazasu amince minba sai dai in dawwama dakai a haka to koma dai menene babu komai kuma na godema Allah tunda yanzu nasan irin zaman da kake yi dani dan haka dan Allah kata shi ka koma wajan matarka me haihuwa ni kuma ka barni inji da jikina domin banjin dadin jikin kuma nagaji babu wani abu dazan iya yi maka."

Rungumeta yayi sosai ajikin shi yana sauke numfashi jiyake ayanzu babu wanda zai iya hanashi kusantarta a yanda dai ya kejin kanshi haka, dan haka nan da nan ya fara gwadamata yanda yayi kewarta, irin kyarmar da ya kemata har saida ya bata mamaki domin kamar be taba samun mace ba.

Lokacin da tafiya tayi nisa kuwa tuni yasa kamata kukan dad'i dama ga ciki dan yakan k'arawa mace dadd'ano na musamman, gashi ko tudun cikin beji ba burin shi kawai ya samu nutsuwa a jikinta. itako kuka take yi na takaici da bakin cikin wulakancin da yayi mata take yi.

Iya kar gajiya ta gaji wanda yasa ta fara yakice shi daga jikinta amma yaci gaba da lik'e mata har saida ya sami nutsuwa dan kanshi babu kalar lallashin dabe mataba amma ta share shi tun yanajin sautin kukanta haryaji shiru sannan ya lallaba yaje yayi wanka.

Da asuba ma tsabar jarabar shi ta tasheta cikin wahala tace mai,

   "Ya Ahmad bazan iyaba marata ciwo takemin sosai kadda ka cutar dani."

Sam be kula da maganarta ba a haka ya taketa cikin buge-buge domin kwatar kanta amma Ahmad ya gwada mata karfin shi.
kukan ma kasawa tayi lokacin da yabata wuri wani irin azababban ciwon mara ne ya taso mata dan haka yana fitowa ta lallaba tashige toilet din. sai dai tana shiga taji wani abu ya fara bin kafafunta....







*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀





*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           34

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO...*💡
(Home of expert & perfect writer's)


*Ahmad! Ahmad!! Ahmad!!! Oh ni Mom Khady, Toh kuyi mai hakuri shima ba yin kanshi bane da yanada yadda zaiyi da ya d'aukewa kanshi tun-tuni, but kuyi mai afuwa*🤗

Godiya da fatan alkairi ga....

*MUSHA KARATU na ybk 1*
*NABEELANCY GRP*
*RANO ONLINE NOVELS*
*SIDIYA & PRNDSG*
*ZEE MAKAWA*
*UMMU ASGHAR*
*JATTAKO GRP*

KAI YASIN KUNADA YAWA NA GAIDA KOWA DUK WANI ME BIN *DR AHMAD*👌



  *W*ani irin matsiyacin ciwo ya fara sakkomata tun tana daurewa har takai k'asa, aiko kamar jira a keyi takai kasan jini ya ballemata kamin wani lokaci tayi male-male cikin shi har wani guda-guda yake tana fidda nishi da kyar.

koda ya dawo masallaci ganiyai bata d'akin mamaki yaka mashi to ina taje kuma ga takalmanta alamar bata fitaba kuma dai yasan baza taita zama cikin bayi ba.
hakanan dai ya leka aikuwa idanun shi sukai mishi mummunan hange ganin khadijan shi cikin jini ko numfashi ba tayi.

   "Innalillahi wa inna ilaihirraji'un na shiga uku na lalace na kasheta."

Mama ya fara kwalama kira da karfin gaske domin ba Mama ba hatta makota sai sunji wannan kiran nashi. zaninta a hannu sabida rud'ewa ta nufi d'akin haka zainab afirgice tayo waje tana salati.
   
Turuss Maman tayi ganin khadija a hannun shi jini nabin jikinta, nan da nan jikinta ya fara kyarma kamin tace,

   "Babana me kaimata ka kasheta ka huta ko?"

Banda rawa babu abinda jikin shi keyi jiyake kamar yaita tsala ihu ko za samu ya samu hankalin shi ya dawo jikin shi.

"Ajiye ta k'asa ka ajiyeta k'asa nace mugu azzalumi wallahi sai Allah yasa kamata duk zalincin da kake mata."

kuka tasaka kamin tace "shike nan kaimata sanadin cikin da har gorin shi kaimata yanzu Allah ya bata shine ka barar dashi da fitinarka wallahi ban san lokacin da kakoma haka ba sai kace ba likita ba, ka ajeta nace..!"

Cikin ihu da hargagi ta idasa maganar kamin tayi wani zaman dirshan tana kallon khadijan dake sheme a gabanta kuma har lokacin jini bebar zubarma taba.

Hannu ya kai da niyyar k'ara tab'a khadijan aiko Maman ta yar famishi wani mugun mari, cikin tsoro da mamaki yake kallonta kamin yai gaggawar janye hannunshi ganin yanda idanunta sukai jajir har wani huci take yi be taba ganinta haka ba.

Zainab ce tai karfin halin d'auko hijabinta tare da key din motar Ahmad din tace "Mama kamota mutafi asbt."

K'okarin shiga motar ya keyi Maman tace "wallahi kaji na rantse AHMAD KA SHIGA MOTAR NAN SAINA TSINEMAKA."

Ai babu shiri ya saki motar tare da dukewa wajan jikin shi na rawa kawai ya keyi betab'ajin ta kirashi da sunan shiba balle furucin tsinuwa da yaji ta furta yanzu, yana kallo zainab taja motar suka nufi asbtn da yake aiki.

Cikin sa'a aka amsheta jini akafara nema dan haka dole zainab ta kira Ahmad d'in lokacin yanata aikin gyaran inda yab'aci acikin d'akin nata yanayi yana hawaye.

Be tab'ajin ya tsani yawan sha'awar da yake da itaba sai yau jiyake kamar ya canza kanshi, tunawa yayi tayi da kukan da tai tayi tare da furta kadda yakasheta mararta ciwo take yi amma yayi biris da ita shi dai kanshi kawai yasani alokacin. wayar shi ya rarumo da yaji tana ring aiko da sauri ya d'auka tare da furta "To zainab gani nan zuwa."

Tashin farko leda biyu aka d'iba ajikin shi sannan jikin mahaifinta d'aya sai wani abokin shi Ahmad din ya bata daya saida tasha leda hudu sannan tafara bud'e idanunta, har dare 'yan dubiya nata zuwa da yake babu irin nisan nan tsakaninsu da asbt abun yazo musu da sauki tunda nan Ahmad din yake aiki dan haka safiyar litinin yanufi ofis dinshi sai dai akai akai yake lekasu duk da cewa ko gaisuwarshi Maman bata amsawa haka daya shiga dakin khadijan zata rufe idanunta bazata kuma bud'ewaba kuma sai yafita malam Mamuda yayi fad'an yayi fadan amma sukai shiru dashi haka itama Maman khadijan domin Ahmad din duk ya susuce ko barcin kirki be iyawa balle cin abinci.

Zainab na kokari domin kullum itake girki kuma ta kawo har tsawon kwana biyar sannan aka sallamesu suka koma gida.

Gyara na musamman Maman ta farama khadija kuma har lokacin babu wata sakewa tsakaninsu da Ahmad din garama tsakanin shi da Maman amma ita khadija ko ganinshi bataso gani take dama da niyya ya zubar mata da cikin da yayi mata gorin  rashin samun shi.

Zainab kam yau kanta ya koma domin yafara samun nutsuwa tun tana bashi hadin kai har suka koma da fada-fada domin tagaji dama ga tsoran abinda ya sami khadija dake ranta.

 "Tsakani da Allah Ahmad na gaji dakai bazan iya wannan zamanba ni ko cikin littatafan hausa ban tabajin mutum irinka ba kai ko gajiya baka yi ne? duk irin dauriya da hakurin da mutum zai nuna maka saika kureshi? to gaskiya na gaji domin daurewa kawai na keyi zaka iya cutar da lafiyata domin ni bani cikin jinsin masu yawan bukata d'inni bawai damuna abin yayi ba shiyasa ban tab'a sha'awar kasan cewa da wani namijiba sai kai kai d'in ma sosayyarka tasa kuma indan na san haka kake  da zafin bukata wallahi bazan aureka ba koda sonka zai kasheni sabida haka gaskiya ka gyara."

Wata uwar harara ya wurgamata kamin yace "wallahi zainab ki kiyayeni idan kinji ba zaki iya zama dani ba to hanya abud'e take bazan hana kiba ammafa saina gwadaki idan baki da ciki inko kinada shi wallahi sai dai kiyi hakuri kimmaji na rantse."

kuka ta saka mishi tana birgima a gadon shiko ya tashi ya bar mata gidan ma.

Cikin sati biyu khadija ta murmure ta murje sannan tai bul-bul da ita har lokacin tsakaninta da Ahmad gaisuwa ce kawai domin yanzu shakkar tama yake yi kusan tsoran tunkararta yake yi idan kwananta yazo zai kwana d'akinta amma afalo take kwana fishi take yi sosai dashi kuma Mama ke k'ara zugata dan itama har yanzu bawai hakura tayi ba kawai dai bataso fishinta ya tab'a shine.


kayanta tagama shiryawa tas cikin jaka kamin ta kalli agogo saida tabari duk sun shiga sallar azhar sannan ta lallab'a ta fice bayan ta ajema Ahmad 'yar guntuwar takarda a bedside table....








*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           35.

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)


    *"A*hmad ya kayi shiru tunda kazo?idan wata damuwar ce ai sai kayi magana amma kayi shiru sai kame kame kake yi."

Cewar malam Mamuda dake zaune kusa da Ahmad d'in.

    "Dama..dama baba cewa nayi dan Allah ko zaka kuma yima Mama magana wallahi sam taki yadda khadija ta kulani kullum ita take k'ara zugata narasa gane kanta wallahi bata kula tun ranar da tsautsayin nan ya afku."

   "kai ita kam habiba ta koma kamar k'aramar yarinya wallahi in ba haka ba ai ta magana d'aya kabari zanzo gidan anjima zanci uban khadijan tukun na tashi kaje Allah yayi maka albarka."

Da sallama ya shiga gidan babu kowa tsakar gidan, dan haka d'akin zainab ya nufa sai da yayi wanka gamida gyara jikin shi sannan ya lura da wajan kayan zainab d'in tare da takardar data aje mishi nan da nan ya bud'e ta hannunshi na rawa.

  _AGASKIYA NAGAJI DA ZAMA DA KAI SABIDA HAKA KASAN GIDAN MU ZAKA IYA BIYO NI DA TAKARDA TA._

Wani murmushin takaici yayi kamin yace,

    "Ni ina mamakin zainab wallahi sam bata da dauriya balle juriya sai kace wani dadinta akace mata inaji. mitssw to zaki ga d'an aike kuwa domin bazan ma yadda in dawo dake ba tunda rakin tsiya ne dake."

'Dakin khadija ya nufa aiko kwance ya taddata tana game da wayarta. tashi tayi zaune sannan tai mai sannu da dawowa.
 
Wani mayen kallo yabita dashi hadda wani lashe lebunan shi kamin yace,

   "Yau bakuyi abinci bane Dijama?"

  "Laah munyi mana na zata zainab ta baka danaga ita tayi girkin kuma ta d'ibi naka."

   "Toh idan na dawo sallar isha'i ki kawomin nan d'akin domin bata nan kuma ba dawowa zata yiba dan haka saiki fara tsara sabon wani zaman domin dama zuwanta ne yasa komai ya lalace tsakanin mu dake har ma da Mama."

Bata ce mishi komai ba ta tashi tabar mishi d'akin domin har gobe tanajin haushin wulakancin da yayi mata duk da cewa bawai fushi take da shiba amma dai Mama ta bata shawarar ta lallai ta nunamishi kuskuren shi in baha kaba rainata zai yi.


Tunda ya fara sallama cikin gidan khadija ta b'oye bayan Mama jikinta har wani tsuma yake yi sabida tsoran ko bugunta yazo yi.

Mama ce ta leko tana murmushi tace,

    "Haba malam Mamuda ka shigo mana wannan sallama kamar da biyu ka shigo?!"

Ta k'arasa maganarta tana dariya alamar zolaya.
 
Shima murmushi yayi kamin yace,

   "Ai da hud'u ma nazo yau ina yarinyar taki take?!"

Koda ya shiga d'akin da fad'a ya fara kamin ya k'arasa da nasiha akan Maman tabar yaran suyi zaman su lafiya tun da dai komai ya wuce.

    "Malam nifa ba wani abu nace tayi mishi ba amma sabida Allah tunda har kasan duk irin abinda yaron nan yayi mata ai itama sai abata damar hutu ko? amma kai duk abinda yaron nan yayi sai dai kawai ka kara goya mishi baya."

   "A'a habiba ba haka nake nufi ba abinda nakeso ki fahimta shine duk abinda kika koyama khadija tai mishi tofa wataran basai kin sata ba zata yi kin dai san yaran zamani, sannan yaje min da maganar d'ayar matar tashi ta tafi gidansu to na bincike shi bashi da wani laifi tunda saida nasa ya kiramin yarinyar ta rantsemin cewa babu abinda ya had'asu kawai dai ta gaji da zama da shine, sabida haka kibar yaran nan su zauna lafiya kinji ko? indan ciki ne kwana nawa zasu sami wani insha Allah."

Da haka ya lallab'a su sannan yayi musu sallama,

Sai da ya tabbatar da malam d'in ya bar gidan sannan shima ya dawo saida yai waka sannan ya haye gadon khadijan tare da fara tunanin yanda zai yi da ita zuwa anjima tunanin da ya sashi fara sakin murmushi ba tare da yasan yana yiba.

   "Khadija kaddafa kiyi barci kitashi kije ki kwanta dare ya fara sosai nasan wannan anacen nacan yana jiranki tunda yau yaje ya kuma kai kararmu, nisam ban san lokacin da babana ya koma haka ba."

Lamo yayi kamar yana barci lokacin da yaji sallamar ta, wanka tayi tare da gyara jikinta tanaso taje kan kujera kuma tana jin tsoran kadda ya kuma kai kararta.

Gefenshi ta rab'a ta kwanta tare da addu'a aiko tana shafawa ya rungumota jikin shi harwani tsuma ya keyi cikin murya k'asa-k'asa yace mata,

   "Kiyi hakurii khadija insha Allah bazan kuma b'ata miki raiba nasan ked'in matace ta rufin asiri kin yarda da aurena tun kamin wayan ki, sannan iyayenki sunyi min halaccin da nawa basuyi min ba dan Allah ki yafemin aurena kaddara ce da Zee amma wallahi ke kadai nakeso ina sonki dijama na ina kaunarki, nayi kewarki sosai kadda ki kuma gujemin har haka kinji? kimin afuwa."

Lamo tayi ajikin shi domin itama ba k'aramin kewar shi tayi ba kamin ya fara yamutsata cikin zafin nama da son ganin ya huce takaicin shi na kwana da kwanaki a yau d'in nan.....











*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           36

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈


*HASKE WRITER'S ASSO......*💡
(Home of expert & perfect writer's)



    *D*uk wata dauriya da Allah ya mallaka mata ita ajikinta saida ta jawota ranar, sosai ta galabaita hannunshi kamin ya saurara mata lokacin ko motsin kirki bata iyawa tsabar gajiya da wahala. Rungumeta yayi tare da saka mata kuka hadda sheshshekar shi tamkar k'aramin yaro, ita kam shiru tayi kawai tana sauke numfashi, saida ya dai-daita nutsuwarshi sannan yafara magana a hankali,

"Kiyi hakuri dan Allah ki yafemin wallahi kece rayuwata ina jinki ako ina na jikina khadija ke kadai ke samar ma da gangar jikina nutsuwa khadija ki yafemin laifin danayi miki insha Allah zan kiyaye gaba am Dr Ahmad dama kuma ance aure *DACE NE*."

Kwanciyar ta kawai ta gyara tare da lumshe idanunta tana jin maganganun shi.

"Please khadijana kiyi hakuri kidinga min magana wallahi ni kadai nasan irin wahalar danasha dalilin gujemin d'in nan da kika yi, kadda ki kuma hukuntani ta hakan kinji bazan iya jurewaba please."

"Dan Allah kabarni na huta barci nakeji nifa."

Cewar khadija wacce keta jera hamma gami da mik'a ko Allah zaisa jikinta ya d'an saki.

Matsa mata yayi saida sukai wanka a lokacin duk da irin sanyin da ake kad'awa.

Yana kwance yana ta baccin nutsuwa harta gama duk wani aikin daya dace duk wata macen kirki ace tayi kamin bud'ewar idanun mijinta, misalin su wanka kwalliya shiga me kyau gamida gyaran d'aki zuwa kammala kayan da zasu karya dashi. in kuma da yara harda shirinsu domin daga lokacin da aka ce miki kinyi aure toh faa wasu nauyaye nauyaye ne suka hau kanki maganar hutu dole ne ki aje su har sai kinga kin kammala komai daya kamata domin hatta hutunma zaki fijin dad'i idan har babu tunanin wani aikin a gabanki.

Shima kuma miji zaki ga yana d'aukar komai naki da muhimmanci sabida bazai tab'a ganin gazawarki ba kuma duk ranar daya ga baki yiba to zai iyayi shi da kanshi domin zai miki uzurin rashin lafiya ko kuma halin rayuwa, amma matukar baki sababa to ko rashin lafiya kike yi bazai yadda da hakan ba.

Ganin Ahmad zai makara wajan fita aiki yasa khadija komawa cikin d'akin domin da tuni tana cikin d'akin Mama bayan gama had'a abin karinsu.

Kamshinta ya fara shak'a cikin barcin shi kamin ya bud'e idanun shi, aikuwa tanata mishi murmishi kamar ba ita bace wadda take fishi da shi ba. jawota jikin shi yayi ya fara rungumarta tare da shinshinarta ganin yana nema ya rinjayeta ya sata nunamishi agogo da idanunta.

Marairaicewa yayi kamin yace mata,

"Please khadija kad'an zanyi saina shirya gaba d'aya ma na bar miki gidan."

Ganin yanda ya wani koma kalar tausayi ya sata biye mishi saida ya sami nutswa sannan ya shirya agurguje yayi karinshi, Maman tayi ta kallonshi tana mamkin kalarshi domin kallo d'aya zakai mishi kagane nutsuwar daya ke ciki. Saida ta rakashi har bakin zaure sannan ta dawo ita da Maman sukaci gaba da 'yan aikace-aikacen gidan kamin Mama tace,

"Khadija kije ki kwanta ki huta kamin lokacin girkin rana yayi kinji?!"

"Toh Mama saina fito."

Saida ta sami kankanarta da madarar ruwa ta had'a waje guda ta shanye sannan ta kwanta ko minti biyar yayi yawa tai bacci.

Koda Maman taga rana tayi kuma taji shiru kawai saita temaka mata da d'ora girkin domin tasan gajiyace ta hanata fitowa.

Sai wajan sha biyu ta farka shima dalilin kiran wayarta da ake tayi ne, da sauri ta d'auka tare da gaisheshi, cikin tashin hankali ya furta,

"Lafiyarki lau ko tun safe naketa kiran wayarki harna fara tunanin tahowa gidan.?!"

"Kayi hakuri Yaya Ahmad kwanciya nayi ne amma na tashi yanzu kuma lafiyata lau girkima zani d'orawa."

"Ok tohm my wife da har hankalina UA kwanta, love you dear."

Murmushi kawai tayi bata ce komai ba ta kashe wayar ta fita.

"Mama menene wannan naji yana ta kamshin kanunfari?"

Murmushi tayi kamin tace,

"Ki d'auka ki shanye tukunna sai nai miki bayani Khadijatu."

Sai da Khadija ta shanye tas sannan ta ajiye cup d'in tana sauraran k'arin bayanin Mama.

"Kinga wannan abun khadija, to ba komai bane face kanunfari sai mazarkwaila da zuma, kinga abu ukun nan na rantse da Allah wanda ya halicce ni babu wata d'iya mace da zata kama wa innan abubuwan ba tare da ta mallaki mijinta ba. Temakon da zata d'ora dashi d'aya ne shine iya kwanciya shikenan zaki iya zama da kowane irin namiji komai taurin kanshi da miskilancin shi kuwa, sabida mu lokacin mu duk babu irin wadannan kayan haukan da ake sai dawa yanzu sai 'yan dabaru wanda baza su tab'a cutar dake ba balle lafiyarki.

kinga ZUMA ita kadai ta isheki k'arin ni'ima ga KANUNFARI shima haka sannan kamshi zai zauna ajikinki musamman baki da kasanki sai MAZARKWAILA, kin dai san ita rakece sabida haka zanyi miki nasiha daki kiyayi kanki da duk wani nau'in magani da sunan shi na mata domin babu komai cikinsu sai cutarwa kinga akwai wanda malamai suke badawa wanda amfani dashi bata ne, sannan ko wane kalar magani zaki sha indai baki da biyayya ko gyaran jikinki da iya kwanciyar auren to tabbas babu wani tasiri da maganin zaiyi a zuciyar mijinki.

Yanzu fa babu kalar kashin dabbar da za ace beyin maganin mata wannan wace irin masiface yanzu kusan komaima magani ne wannan ai musibace sannan babu abinda suke sawa sai mutuwar aure, malamai nata tambaya meyakesa mutuwar aure tayi yawa awan nan zamani musamman a arewacin Nigeria, to ba komai bane face maganin mata, domin wani maganin daga randakikai amfani dashi shike nan zaki kashe ainihin ta jikinki kinga kenan mijinki bazai kuma jin dad'in kiba. dan haka ki d'aure ki kuma jurema wa innan kawai sun isheki zaman duniya domin kadda garin neman k'iba ki nemo rama duk da nasan mijinki mabukaci ne sosai amma ina so kadda hakan ya jaki inda zaki kai kanki ki baro."

Cikin matsanan tacciyar kunya khadija ta sadda kanta k'asa tare da yima Maman godiya domin ko rannan da taje gidan wani suna taga an baje dilarsu anata fad'in amfaninsu saida ta siyo kala biyu har tana tunanin idan tasami kud'i zata je ta siyo wasu ashe ashe hakan abun yake.
 
Ganin khadijan tayi zugudum da ita yasa Maman tace,

"Karfa ki damu baki da wata matsala indai zaki dinga cin kayan marmari kuma kin rike wannan sirrin to zaki godemin nan gaba, tashi kije ga girkin can koya k'arasa."

A hankali Khadija ta mik'e ta wuce kitchen tana jin kaunar surukar tata duk da tasan d'anta take wa tanadi.

*****

  A gajiye ya shigo gidan sai dai yanayin arba da gimbiyar tashi yaji ya watstsake saima wani irin shauk'inta daya taso mishi a lokacin.

Sai da ya gaishe da Maman sannan ya wuce d'akin su yana Alla Alla ta biyo shi amma tak'i sabida Kunyar Mama.


BAYAN ISHA'I:-

"Mama dama wani tunani nayi shine nace bari nayi miki bayani sai naji menene shawararki akai."

"Akwai wasu kud'i masu yawa da suke mallakina shine na canza mota sabida zirga-zirga yanzu kuma ina so mukoma gidan wani abokina daya gina amma be tare ba sai insa abaje wannan acanza na zamani zuwa gaba kuma sai in gyara na baba (malam Mamuda) sai kuma afara temakama dangi, amma me kika gani ke?!"

Murmushin jin dad'i tayi kamin tace,

"Amma dai kayi tunani me kyau wallahi Allah yayi maka albarka ya kara bud'i ina fatan dai na kane bawai bashin banki bane??!"

Dariya yayi kamin yace,

"Kai Mama."

Itama dariyar tayi kamin tace,

"Aah to ai da gaskiya ta haka fa mutane suke yi yanzu kawai suje suciwo bashin banki sabida shirme sai daga baya kuma azo ana wallahi tallahi."

Dariya yayi yace "a'a Mama na wane kuma insha Allah bazan tab'a ciwo wa kaina bashin kowa ba."

"Allah yasa toh..!"

Yace "Amin."

****
Kan cinyarta ya zauna dan tsokana aiko tasaka ihu tare da k'iran "wayyo cinyoyina." Dariya yayi kamin yace "kai amma dai kekam anyi raguwa yo babyna ina naga wani nauyin da zaki min ihu?"
 
Ture shi tayi daga jikinta kamin tace "au haka ma zaka minko Allah ya kaimu wajan kwanciya lafiya zaka san nice raguwa."

Cikin dariya ya fara fad'in "wayyo Allah babyna bakece raguwaba nine nan ke kam ai nashaida ki jarumace ki rufamin asiri kadda jinina ya hau abani gado kija surutun al'uma ace Dr Ahmad a kwance sabida huran matar sh..."

Tayi saurin rufe mai baki da nata tana yi mai cakulkuli...









*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           36

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *Hajja ce*👈


*HASKE WRITER'S ASSO......*💡
(Home of expert & perfect writer's)



    *D*uk wata dauriya da Allah ya mallaka mata ita ajikinta saida ta jawota ranar, sosai ta galabaita hannunshi kamin ya saurara mata lokacin ko motsin kirki bata iyawa tsabar gajiya da wahala. Rungumeta yayi tare da saka mata kuka hadda sheshshekar shi tamkar k'aramin yaro, ita kam shiru tayi kawai tana sauke numfashi, saida ya dai-daita nutsuwarshi sannan yafara magana a hankali,

"Kiyi hakuri dan Allah ki yafemin wallahi kece rayuwata ina jinki ako ina na jikina khadija ke kadai ke samar ma da gangar jikina nutsuwa khadija ki yafemin laifin danayi miki insha Allah zan kiyaye gaba am Dr Ahmad dama kuma ance aure *DACE NE*."

Kwanciyar ta kawai ta gyara tare da lumshe idanunta tana jin maganganun shi.

"Please khadijana kiyi hakuri kidinga min magana wallahi ni kadai nasan irin wahalar danasha dalilin gujemin d'in nan da kika yi, kadda ki kuma hukuntani ta hakan kinji bazan iya jurewaba please."

"Dan Allah kabarni na huta barci nakeji nifa."

Cewar khadija wacce keta jera hamma gami da mik'a ko Allah zaisa jikinta ya d'an saki.

Matsa mata yayi saida sukai wanka a lokacin duk da irin sanyin da ake kad'awa.

Yana kwance yana ta baccin nutsuwa harta gama duk wani aikin daya dace duk wata macen kirki ace tayi kamin bud'ewar idanun mijinta, misalin su wanka kwalliya shiga me kyau gamida gyaran d'aki zuwa kammala kayan da zasu karya dashi. in kuma da yara harda shirinsu domin daga lokacin da aka ce miki kinyi aure toh faa wasu nauyaye nauyaye ne suka hau kanki maganar hutu dole ne ki aje su har sai kinga kin kammala komai daya kamata domin hatta hutunma zaki fijin dad'i idan har babu tunanin wani aikin a gabanki.

Shima kuma miji zaki ga yana d'aukar komai naki da muhimmanci sabida bazai tab'a ganin gazawarki ba kuma duk ranar daya ga baki yiba to zai iyayi shi da kanshi domin zai miki uzurin rashin lafiya ko kuma halin rayuwa, amma matukar baki sababa to ko rashin lafiya kike yi bazai yadda da hakan ba.

Ganin Ahmad zai makara wajan fita aiki yasa khadija komawa cikin d'akin domin da tuni tana cikin d'akin Mama bayan gama had'a abin karinsu.

Kamshinta ya fara shak'a cikin barcin shi kamin ya bud'e idanun shi, aikuwa tanata mishi murmishi kamar ba ita bace wadda take fishi da shi ba. jawota jikin shi yayi ya fara rungumarta tare da shinshinarta ganin yana nema ya rinjayeta ya sata nunamishi agogo da idanunta.

Marairaicewa yayi kamin yace mata,

"Please khadija kad'an zanyi saina shirya gaba d'aya ma na bar miki gidan."

Ganin yanda ya wani koma kalar tausayi ya sata biye mishi saida ya sami nutswa sannan ya shirya agurguje yayi karinshi, Maman tayi ta kallonshi tana mamkin kalarshi domin kallo d'aya zakai mishi kagane nutsuwar daya ke ciki. Saida ta rakashi har bakin zaure sannan ta dawo ita da Maman sukaci gaba da 'yan aikace-aikacen gidan kamin Mama tace,

"Khadija kije ki kwanta ki huta kamin lokacin girkin rana yayi kinji?!"

"Toh Mama saina fito."

Saida ta sami kankanarta da madarar ruwa ta had'a waje guda ta shanye sannan ta kwanta ko minti biyar yayi yawa tai bacci.

Koda Maman taga rana tayi kuma taji shiru kawai saita temaka mata da d'ora girkin domin tasan gajiyace ta hanata fitowa.

Sai wajan sha biyu ta farka shima dalilin kiran wayarta da ake tayi ne, da sauri ta d'auka tare da gaisheshi, cikin tashin hankali ya furta,

"Lafiyarki lau ko tun safe naketa kiran wayarki harna fara tunanin tahowa gidan.?!"

"Kayi hakuri Yaya Ahmad kwanciya nayi ne amma na tashi yanzu kuma lafiyata lau girkima zani d'orawa."

"Ok tohm my wife da har hankalina UA kwanta, love you dear."

Murmushi kawai tayi bata ce komai ba ta kashe wayar ta fita.

"Mama menene wannan naji yana ta kamshin kanunfari?"

Murmushi tayi kamin tace,

"Ki d'auka ki shanye tukunna sai nai miki bayani Khadijatu."

Sai da Khadija ta shanye tas sannan ta ajiye cup d'in tana sauraran k'arin bayanin Mama.

"Kinga wannan abun khadija, to ba komai bane face kanunfari sai mazarkwaila da zuma, kinga abu ukun nan na rantse da Allah wanda ya halicce ni babu wata d'iya mace da zata kama wa innan abubuwan ba tare da ta mallaki mijinta ba. Temakon da zata d'ora dashi d'aya ne shine iya kwanciya shikenan zaki iya zama da kowane irin namiji komai taurin kanshi da miskilancin shi kuwa, sabida mu lokacin mu duk babu irin wadannan kayan haukan da ake sai dawa yanzu sai 'yan dabaru wanda baza su tab'a cutar dake ba balle lafiyarki.

kinga ZUMA ita kadai ta isheki k'arin ni'ima ga KANUNFARI shima haka sannan kamshi zai zauna ajikinki musamman baki da kasanki sai MAZARKWAILA, kin dai san ita rakece sabida haka zanyi miki nasiha daki kiyayi kanki da duk wani nau'in magani da sunan shi na mata domin babu komai cikinsu sai cutarwa kinga akwai wanda malamai suke badawa wanda amfani dashi bata ne, sannan ko wane kalar magani zaki sha indai baki da biyayya ko gyaran jikinki da iya kwanciyar auren to tabbas babu wani tasiri da maganin zaiyi a zuciyar mijinki.

Yanzu fa babu kalar kashin dabbar da za ace beyin maganin mata wannan wace irin masiface yanzu kusan komaima magani ne wannan ai musibace sannan babu abinda suke sawa sai mutuwar aure, malamai nata tambaya meyakesa mutuwar aure tayi yawa awan nan zamani musamman a arewacin Nigeria, to ba komai bane face maganin mata, domin wani maganin daga randakikai amfani dashi shike nan zaki kashe ainihin ta jikinki kinga kenan mijinki bazai kuma jin dad'in kiba. dan haka ki d'aure ki kuma jurema wa innan kawai sun isheki zaman duniya domin kadda garin neman k'iba ki nemo rama duk da nasan mijinki mabukaci ne sosai amma ina so kadda hakan ya jaki inda zaki kai kanki ki baro."

Cikin matsanan tacciyar kunya khadija ta sadda kanta k'asa tare da yima Maman godiya domin ko rannan da taje gidan wani suna taga an baje dilarsu anata fad'in amfaninsu saida ta siyo kala biyu har tana tunanin idan tasami kud'i zata je ta siyo wasu ashe ashe hakan abun yake.
 
Ganin khadijan tayi zugudum da ita yasa Maman tace,

"Karfa ki damu baki da wata matsala indai zaki dinga cin kayan marmari kuma kin rike wannan sirrin to zaki godemin nan gaba, tashi kije ga girkin can koya k'arasa."

A hankali Khadija ta mik'e ta wuce kitchen tana jin kaunar surukar tata duk da tasan d'anta take wa tanadi.

*****

  A gajiye ya shigo gidan sai dai yanayin arba da gimbiyar tashi yaji ya watstsake saima wani irin shauk'inta daya taso mishi a lokacin.

Sai da ya gaishe da Maman sannan ya wuce d'akin su yana Alla Alla ta biyo shi amma tak'i sabida Kunyar Mama.


BAYAN ISHA'I:-

"Mama dama wani tunani nayi shine nace bari nayi miki bayani sai naji menene shawararki akai."

"Akwai wasu kud'i masu yawa da suke mallakina shine na canza mota sabida zirga-zirga yanzu kuma ina so mukoma gidan wani abokina daya gina amma be tare ba sai insa abaje wannan acanza na zamani zuwa gaba kuma sai in gyara na baba (malam Mamuda) sai kuma afara temakama dangi, amma me kika gani ke?!"

Murmushin jin dad'i tayi kamin tace,

"Amma dai kayi tunani me kyau wallahi Allah yayi maka albarka ya kara bud'i ina fatan dai na kane bawai bashin banki bane??!"

Dariya yayi kamin yace,

"Kai Mama."

Itama dariyar tayi kamin tace,

"Aah to ai da gaskiya ta haka fa mutane suke yi yanzu kawai suje suciwo bashin banki sabida shirme sai daga baya kuma azo ana wallahi tallahi."

Dariya yayi yace "a'a Mama na wane kuma insha Allah bazan tab'a ciwo wa kaina bashin kowa ba."

"Allah yasa toh..!"

Yace "Amin."

****
Kan cinyarta ya zauna dan tsokana aiko tasaka ihu tare da k'iran "wayyo cinyoyina." Dariya yayi kamin yace "kai amma dai kekam anyi raguwa yo babyna ina naga wani nauyin da zaki min ihu?"
 
Ture shi tayi daga jikinta kamin tace "au haka ma zaka minko Allah ya kaimu wajan kwanciya lafiya zaka san nice raguwa."

Cikin dariya ya fara fad'in "wayyo Allah babyna bakece raguwaba nine nan ke kam ai nashaida ki jarumace ki rufamin asiri kadda jinina ya hau abani gado kija surutun al'uma ace Dr Ahmad a kwance sabida huran matar sh..."

Tayi saurin rufe mai baki da nata tana yi mai cakulkuli...









*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[9:15PM, 3/5/2018] ‪+234 803 478 2721‬: *💗DR.AHMAD💗*

           37

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)


   _Wannan shafin nakune domin naga kuna jin dad'in labarin nan *DR AHMAD*, toh gashi kuyi yadda kuke so dashi_.

*Sister Ag*💕
*Sis Safara'u murtala*
*Real mai dambu*
*Ummumuhammad*
*Miss Marok'i*
*Khairat up*
Da k'awata ta kaina
*Sis Shafa'@t Omar*



   *"K*inga wannan abun khadija, toh ba komai bane face kanunfari sai mazarkwaila da zuma, kinga abu ukun nan na rantse da Allah wanda ya halicceni kenan babu wata d'iya mace da zata kama wa innan abubuwan batare da ta mallaki mijin taba. Temakon da zata d'ora dashi biyu ne shine iya kwanciya da biyayya shikenan zaki iya zama da kowane irin namiji komai taurin kanshi da miskilancin shi kuwa, sabida mu lokacin mu duk babu irin wad'an nan kayan haukan da ake saidawar yanzu sai 'yan dubaru wanda bazasu taba cutar dake ba balle lafiyarki. kinga ZUMA! ita kadai ta isheki k'arin ni'ima ga KANUNFARI shima haka sannan kamshi zai zauna ajikinki musamman baki da kasanki sai MAZARKWAILA, kin dai san ita rakece sabida haka zanyi miki nasiha daki kiyayi kanki da duk wani nau'in na magani da sunan shi na mata domin babu komai cikinsu sai cutarwa kinga akwai wanda malamai suke badawa wanda amfani dashi b'ata ne, sannan ko wane kalar magani zakisha indai baki da biyayya ko gyaran jikinki da iya kwanciyar auren to tabbas babu wani tasiri da maganin zai yi.

YANZU fa babu kalar kashin dabbar da baza ace beyin maganin mata wannan wace irin masiface? yanzu kusan komaima magani ne wannan ai musibace sannan babu abinda suke sawa sai mutuwar aure, malamai nata tambaya meya kesa mutuwar aure tai yawa awannan zamani musamman a arewacin Nigeria, toh bako mai bane face maganin mata domin wani maganin daga randaki kai amfani dashi shikenan zaki kashe ainihin ta jikinki kinga kenan mijinki bazai kuma jin dad'in kiba dan haka ki daure ki kuma jurema wa innan kawai sun isheki zaman duniya domin kadda garin neman kiba ki nemo rama duk da nasan mijinki mabukaci ne sosai amma inaso kadda hakan yajaki inda zaki kai kanki ki baro."

Cikin wata matsanan tacciyar kunya khadija ta sadda kanta k'asa tare da yima Maman godiya domin ko rannan da taje gidan wani suna taga an baje dilarsu anata fad'in amfaninsu saida ta siyo kala biyu har tana tunanin idan tasamu kud'i zataje ta siyo wasu ashe-ashe haka abun yake.
 
Ganin khadijan tayi zugudum da ita yasa Maman tace,

"Karfa ki damu baki da wata matsala in dai zaki dinga cin kayan marmari kuma ki rike wannan sirrin toh zaki gode min nan gaba, tashi kije ga girkin can koya k'arasa."

Tashi Khadija tayi cikin jin kunya ta fita har tanajin tuntub'e da kifar d'akin...

*****

A gajiye ya shigo gidan sai dai yana yin arba da gimbiyar tashi yaji ya watstsake sai wani irin shauk'i daya taso mishi alokacin.

Sai da ya gaishe da Mama sannan ya wuce d'akin su ganin itama ta shige tana mai dariya.


BAYAN ISHA'I

"Mama dama wani wani tunani nayi shine nace bari nai miki bayani sai naji menene shawararki akai,

Akwai wasu kud'i masu yawa da suke mallakina shine na canza mota sabida zirga-zirga yanzu kuma ina so mukoma gidan wani abokina daya gina amma be tareba sai insa abaje wannan acanza na zamani zuwa gaba kuma sai in gyara na baba(malam Mamuda) sai kuma a fara temakama dangi, amma me kika gani?"

Murmushin jin dad'i tayi kamin tace,

"Amma dai kayi tunani me kyau wallahi Allah yayi maka albarka yakara bud'i ina fatan dai naka ne bawai bashin banki bane kaje ka d'akko?"

Dariya yayi kamin yace,

"Kai Mama?!"

Itama dariyar tayi kamin tace,

"Ah to aida gaskiyata hakafa mutane suke yi yanzu kawai suje su ciwo bashin banki sabida shirme sai daga baya kuma azo ana wallahi tallahi."

Yace,

"A'ah Mama wallahi nawa ne halak malak kidena saka ran Zan d'aggo abinda yafi karfina."

"Toh Allah ya kyauta ya kuma tabbatar maka da alkairi babana."

"Amin Mama na."

Daga nan ya fita ya koma d'akin su,

Kan cinyarta ya zauna dan tsokana aiko tasakar mishi ihu tare da kiran,

"Wayyo Allah  cinyoyi na.!"

Dariya yayi kamin yace,

"Kai sharri kayan mata, amma dai kekam anyi raguwa yoo babyna ina naga wani nauyin da zaki min wannan ihu?"
 
Tureshi tayi daga jikinta kamin tace,

"Uhmm'ehm au hakama zaka minko? Allah ya kaimu wajan kwanciya lafiya zaka san nice raguwa."

Cikin dariya ya fara fad'in,

"Wayyo Allah ni Ahmad marayan Allah, babyna ba kece raguwaba nine nan mugun rago kekam ai na shaida ki jarumace ki rufamin asiri kadda jinina ya hau abani gado a asibiti kisa a gano abinda yasani kwanciya.."

"Ah'ah Allah dai ya kaimu kuma in gaya maka na tsumu zakasha mamaki.."

"Habba my Dijama kema kinsan indai akanki ne ni mugun ragone kuma dole shashasha wa..."

Bata bari ya k'arasa ba tayi saurin zura harshanta cikin bakinshi dayake ta faman motsawa daga nan wasan ya canza salo....













*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[11:06PM, 3/5/2018] ‪+234 803 478 2721‬: *💗DR.AHMAD💗*

             38

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)


*AFUWAN 'YAN UWA ANYI MISTAKE SO SORRY*😉

   _Wannan shafin nakune domin naga kuna jin dad'in labarin nan *DR AHMAD*, toh gashi kuyi yadda kuke so dashi_.

*Sister Ag*💕
*Sis Safara'u murtala*
*Real mai dambu*
*Mmn Gausiya*
*Ummumuhammad*
*Miss Marok'i*
*Khairat up*
Da k'awata ta kaina
*Sis Shafa'@t Omar*



   *C*ikin yaddar Allah Ahmad ya fara aikin gidan kamar yadda ya jima yana tsarawa, duk da cewa ginin bawai irin k'aryar nan ya shirya ba amma gaskiya yayi kyau kusan tsawannin wata d'aya kenan da sati biyu tun da suka fara aikin basu tsaya ba domin dama aiki in dai daka yan yinsu magana ta kare.

D'akin Mama ciki da falo ne kamar da sai dai yanzu an mai dashi na zamani kuma hadda karamin toilet a ciki, gefen nata d'akin Aminu ne dai-dai shi duk ya zuba musu kayan amfani dai-dai matsayin aljihun shi.

Sai d'akin su ciki biyu ne sai falo a tsakiya sannan toilet mai had'e da bathroom, gaskiya anyi komai cikin tsari dan kuwa ginin yayi kyau sosai haka kuma labulaye sai da aka sakama kowan ne d'aki, kujerun khadija masu matukar kyau ne Ahmad ya zuba mata, amma d'akin Mama babu abinda aka saka mata sai cafet wanda ya mamaye d'akin.

Sai d'akin Aminu daga gadon shi sai wajan ajiyar kayan shi.

Gyara ya kammalu harma ya fad'i randa zasu tare.

*****

Zaune yake akan kujerar shi dake cikin ofis d'in shi, waya ce a hannun shi sai murmushi kawai yake zab gawa har wani lumshe idanun shi ya keyi da alama ba k'aramin jin dad'in wayar ya keba.

"Please babyna kibar kukan haka nan in dai ba so kike in kasa duba marasa lafiya ba, yanzu zan duba wani amma idan na gama zan kiraki kinji ko?"

"Ok bye-bye.."

Yanke wayar tayi tare da murmushi duk da cewa ba wani dad'in jikinta take jiba domin kuwa wani irin murd'awa takeji cikin ta na mata kamar za tayo amai.

**

Ba tare da yayi mishi kallon sani ba ya fara tambayar shi abinda ke da munshi, mamaki ya hana mutumin magana kamin ya d'ore yace,

"Oh nikam gani na keyi kamar yaron k'anina wanda yarasu IRO?!"

Wani kallon zama kai bayani Ahmad d'in yayi mishi kamin yace,

"Allah ko?!"

Cigaba yayi da rubutun shi kamin yace,

"Zaka iya tafiya wasu su shigo idan baka da abunda ke damun ka."

Da sauri mutumin ya fara bashi hakuri kamin yayi mai baya nin damuwar shi, magunguna ya rubuta mishi kamin yace.

"Insun k'are zaka iya dawowa domin muga yana yin jikin naka, zaka iya tafiya."

Tsabar kallon daya kema Ahmad din ne yasa shi cin karo da kofar office d'in, cikin tashin hankali ya fice har wani sassarfa ya keyi ya kosa ya k'arasa wajan babban yaronshi daya rako shi,

"Rikeni zubairu rikeni zubairu ashe wannan yaron me sunan baba na wajan marigayi ne likitan wallahi shine..."

Shi kan shi wanda aka kira da zubairun sai da yayi mamaki kuma ya tab'a zuwa ganin likita yaga Ahmad d'in amma sam be gane shi ba domin rabon Ahmad d'in da garinsu tun rasuwar mahaifinshi da yaje so d'aya suka yi mishi wulakanci be kuma komawa ba.

Hannun uban ya kama kamin yace,

"Allah ya kyauta to kawuce muje wajan maganin inga idan kud'ina zasu isa na siya maka."
 
Wani murmishin takaici yayi bayan tsohon ya b'acema ganin shi tabbas ada ya manta yanada wasu dangi daga mahaifinshi sai dai ayau da yaga tsohon nan ya tuno komai daya manta yayi kuma kokarin ganin ya sharesu aran shi.

*****

Sukuku haka ya koma gida, damuwa fal cikin ranshi sama-sama suka gaisa da Maman ya wuce d'akin da yake nasu shida khadijan, sai dai yana shiga ya taddata tana ta amai tuni ta gama galabaita.

"Innalillahi."

Ya furta da karfi kamin ya rungumeta jikin shi be damu da aman dake jikin taba.

Shigar da ita yayi ban d'akin dake d'akin ya gyara mata jikinta kamin ya kwantar da ita ya fara gyaran wajan, sannan ya shiga yayi wanka. koda ya fito tuni tai barci dan haka jikinta kawai ya tab'a sannan ya bar d'akin ta wuce d'akin Mama.

"Mama naga baba salisu yau yaje asibiti."

"Allah sarki ya suke suna lafiya ko?"

Beyi mamakin jin hakan daga gare taba domin tuni ya san cewa mahaifiyar shi macece me kawaici da kauda kai tare da yafiya. haushi yaji dan haka be kuma maganar ba sai ma maganar khadija daya sako mata,

"Mama baby fa amai ta keyi dana shiga d'akin amma dai yanzu tayi barci."

A rud'e ta kalleshi kamin tace,

"Subhanillahi dama naga yau kamar bata jin dad'i girkin ma ni nayi, Allah ya bata lafiya amma dan Allah babana ka dubata idan ciki ne sai kafara hakuri kadda amai-maita irin wancan karan."

Sauke kanshi k'asa yayi yana cin abinin shi sabida kunya, ya jima bece komai ba kamin yace,

"Kun gama had'a kayan ko? sabida daga dare zuwa safiyar gobe nake so mukoma can sabida an kusa bikin yusuf d'in bana so in takura shi sai insa ai mishi gyare-gyaren inda muka b'ata duk da dai naga babu abinda gidan yayi."

"Eh hakan yayi aima ya kyauta wallahi Allah ya saka da alkhairi ni tun jiyama na gama kintsa komai harna Aminu, sai dai ko d'akin ku."

"A'a canma yanzu zan shirya kamin ta tashi daga barcin tace ita zata yi.."

"To Allah yayi albarka ya kara bud'i me amfani."

"Amin Mama na gode."

******

"Wallahi da gaske nake muku yaron Habiba na gani yayi kud'i ya zama babban mutun daga gani ya tara abin duniya yaron nan."

D'alha wanda ke zaune abin duniya yada meshi yace musu,

"Yanda za ayi kawai mu shirya ranar asabar muje gidan nasu sai muce kawai dama zumunci muka zoyi kunga sai mugani idan arzikin nasu ne."

 Innarsu wacce girma ya kama sosai tace,

"lallai baku da kunya har kai wannan yaron yanxu nan har kuna da idanun da zaku kalli iyalin iro da sunan zumunci? lallai kuna tare da dana sani."

Banza suka yi mata da kudirin zasuje su gani kota halin k'ak'ane.

****

Motsin shi taji ya ta sheta saida ta wanko bakinta sannan ya tema kamata ta zauna kamin yace,

"Babyna ya jikin naki? Tashi muje in ga fitsarinki kinji ko? yi hakuri me kike so kici? gaya mun na shirya mana kayan mu zuwa gobe zamu koma namu gidan angama komai sai naje na samo miki abinda kike so bayan kinyi fitsari na aunaki."











*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

           39

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by Dota *Hajja ce*👈


*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)



   *I*nnalillahi haba khadijatu toh kuma menene na kuka? kiyi hakuri kinji dama haka ne kowa ce mace da kalar yadda take yin natq laulayin, kiyi shiru kinji ina ke miki ciwo yanzu?"

"Mama babu inda kemin ciwo, kawai dai banijin dad'i ne."

"Toh Allah ya baki lafiya ai kuma yanzu ke dajin dai-dai sai dai idan Allah ya saukeki lafiya sannu."

A bincin su aminu ya jera musu kamin ya fice gidan su khadija sabida sam be san zaman gidan sabida babu abokan wasa amma gidan su khadija akwai.

Cin karo ya kusa yi da ita tafito daga toilet daga ita sai karamin tawul wanda iyakar shi cinyoyinta had'iyar miyau yayi jikake k'uttt kamin ya nufeta yana murmushi mai cike da ma'anoni daban-daban ya sakalata jikin shi tare da cewa,

"Babyna kin k'ara kyau da cika wallahi cikin nan yayi matukar yi miki kyau."

k'okarin zame jikinta ta keyi daga jikin shi shi kuma tuni ya fara sunsunarta yana lumshe idanuwa sabida kamshin sabulun da tayi amfani dashi, daurewa tayi ta biye mishi sabida tasan yayi hakurima sabida yanda yake da zalama tasan sam beda hakuri amma gashi yayi wajan kwana biyar sabida rashin lafiyar da tayi.
 
Kusan babu kalar shirmen da bemata ba sabida tsabar gigicewar da yayi, jiyayi kamar ranar ya fara saninta sabida irin samun nutsuwar da yayi akanta jikinta yayi zam-zam ta k'ara armashi har ya kasa gane farkon yinshi da na yanzu.

Cikin sanyin murya ya fara mata magana yayin da hannun shi ke cigaba da yawo ajikinta,

"Babyna kin gaji ko?"

"Uhumm..!"

Kawai ta iya cewa sabida gajiyar da tayi.
 
Ganin tayi shiru yasa shi cigaba da lalubarta da alama sake yi zai yi sabida ba karamin dad'i yajiba yanzu saima ji yayi kamar ya tsokano ma kanshi buk'atarta.

Cigaba da murzarta yayi har saida yaji ta sakar mishi kukan ta gaji sannan ya saura mata tare da rungumeta ajikin shi yana d'an jijjigata jikin shi saida yaga tayi lamo tana sauke nunfashi sannan ya tashi a hankali yana cewa,

"Bari in had'a mana ruwan wanka kinji ko..?!"

Tare suka yo wankan su har lokacin bebar lakud'ar jikinta ba ita ko kasala sai dai kawai tabishi da manyan idanuwan ta farare kal.

****

Sun jima tsaye kofar gidan suna jiran ganin yaron da zasu aika cikin gidan domin sam basu yadda da cewa wai wannan gidan nasu Ahmad bane, domin cikin suma akwai wa in da basu yarda da cewa Ahmad d'in likita bane.
 
Cikin ikon Allah saiga malam Mamuda zai shiga gidan domin tunda suka tare bezo yayi musu Allah ya sanya alkhairi ba, shine yaga yau tunda asabar ce yasan duk suna gida bari yaje.
 
Saida sukai kallon-kallon tsakaninsu kamin malam Mamudan ya mika musu hannu sukai musabaha domin shi yaga basu da niyyar bashi hannun da alama dai mamaki ne ya kusa kashe su.

"Kushigo mana kuzo mushiga ai sunanan ciki yau hutun karshen mako har Dr d'in ma nasan yana nan ciki."

Cikin sanyin jiki suka bi bayan shi, yayin da idanunsu keta yawo acikin gidan domin ba wata k'arya aka tsaraba agidan ammafa bak'aramin kyau yayi ba musamman da har yanzu yake kamshin sabon fenti.

Zaune suka taddasu d'akin Maman Ahmad na kusa da Maman shi yayin da khadija ke kwance acinyar Maman Ahmad d'in na mata matsar kafafu ita kuma Maman nata shafar gashin kanta tuni ita tayi barcinta sukuma hira kawai suke abunsu bazaka tab'a gane cewar suruka akewa wannan gatan ba.

"Sannu da zuwa Ahmad d'in da Maman kema malam Mamuda kamin idanun su ya sauka akan wa inda ke bayan shi.

Fuskar Maman babu wata damuwa sai dai tuni ta Ahmad ta canza dan haka komawa yayi kawai ya zauna tare da gyarama khadijan kafafunta wa inda ya sauke daga jikin shi yanzu.

Malam salisu ne ya fara magana cikin alhini da karayar zuciya yace,

"Dama mun zone domin muyi zumunci tunda kun yaddar damu sai kace ba jinin kuba."

Wani mugun kallon takaici Ahmad yayi mishi kamin yace cikin gadara,

"Ahh zumuncifa kace malam? kanaso kuyi shari'a da zumunci a gaban Allah kenan tunda har zaka iya zuwa wajan mu da sunan wai zumunci, koda yake kila ka manta irin korar dabbobin da kukai mana tare da yanke duk wata alaka datake tsakanin mu? kamanta ranar da ka dinga kiranmu da shegu karnuka kuma lalatattu dan kawai munje sada zumunci daku? ka manta ranar da kace mu d'auka bamu da sauran dangi acikin garin charanci sabida kun ruga kun ya femu? kun manta ranar da kuka tasani nida kanina kuka dinga tsine mana albarka da zagin cin mutunci ga mahafiyar mu kuma a gaban idanun mu?

Kamanta ranar da kake furta cewa kune kuka kashe mana mahaifi kuma kani agareku sabida kawai beyi muku d'in kunan daya saba mukuba?

Kun manta kace duk ranar da muka sake waiwayar charanci lallai sai kunyi sanadin ajalina musamman ni danake babba?
a hakan kuke tunanin zamu kuma waiwayarku harmu sada zumuncin?"

Ckin matukar sanyin murya ya furta,

"Ina yawan zuwa charanci ba tare da sanin kuba haka ma Mama sabida inaso inga ko zuciyarku ta sauya kunfara son mu, sai dai kash! kullum baku da aiki saina binmu da mugun kalaima na b'atanci da lalacewa, idan ban manta ba ko wata hudu da suka shige ankama yaronku musa yayima wata yarinya ciki, me kace a ranar? cewa kayi inama me sunan babane aka samu da laifin nan.
sabida haka kunga wannan ya nuna musu malam Mamuda wanda ya zabga tagumin mamaki da tsoran halin mutanen ya hanashi ko motsin kirki, Ahmad yaci gaba, to wannan shine uba agaremu nida k'anina bamu da kowa saishi shine ya tsaya mana haihuwar mune kawai beyi ba sannan daga karshe kun san gatan da yayi min wanda Ku kuka kekashe kuka kasa yimin? nasan baku saniba to wannan d'iyarshi ce ya aura min kamar yadda kukemin fatan inyima yaran mutane ciki to hakan be faruba sabida ya bani d'iyar shi tun kamin ta mallaki hankalin kanta, yanzu haka cikina ne na halal a cikin jikinta kuma ban tab'a shaye-shaye ba kamar yadda kuke min fata, ni _AHMAD BANI DA SAURAN WATA ALAKA DAKU_, dan haka kuyi gaggawar barin gidan nan kamin in had'aku da hukuma."

"Kai Ahmad gidan ku, nace kajiko gidan ku, nace iyayen naka zaka kai ga hukuma dan iya shege to inji kafara kaga yanda zanyi dakai..."

Cewar malam Mamuda da yayi karfin halin yin maganar, itako Mama ai kuka kawai take yi sabida jitai komai ya dawo mata sabo sannan bata tab'a tunanin shi Ahmad d'in ya rike abubuwan da suka faruba a baya ba.

Ahmad da takaici ya kusa kashewa share kwallar idanunshi yayi kamin d'auki khadija cak! daketa barcinta yasab'ata akafad'a yabar d'akin, gaba d"aya suka bishi da idanu domin har yanzu anrasa wanda zai kuma tankawa cikin su, saima sheshshekar kukan Maman dake tashi kadan-kadan cikin dakin.

Sunjima cikin shiru kamin sufara bata hakuri daya-bayan daya, tare da neman gafararta data yaranta duk da cewa sunga rashin sauki dagashi gurin *DR.AHMAD* d'in amma dai suna so ta yafe musu.

Malam salisu ne ya d'ora da cewa,

"Tabbas muncika azzalumai Habiba domin tun tasowar iro muke cutar dashi sai gashi duk da abinda muke mushi  hakan besa Allah ya tabar da shiba sai ma yayi mishi d'aukaka sama damu, muna cikin wani hali munsan cewa alhakin kune yake bibiyarmu kuduba irin gidan da kuke ciki babu abunda kuka rasa, muko kullum cikin tashin hankali muke sabida yanzu tun a duniya Allah kefara sakayya dan Allah kuya femana kuyi mana afuwa tabbas masu hali irin namu nanan sunada yawa a duniya, munafatan Allah ya shirya su tunkamin lokaci ya kuremusu kamar yadda muka sami kanmu aciki kuyi hakuri Habiba muntub'a wallahi harga Allah kuma bazamu kuma aikata wani abuba makamancin wannan domin munga ishara."

Saida malam Mamuda yasa baki sannan tace ta yafe, aiko sukai ta godiya tare da cewa zasu kawo iyalansu domin suka waje.


MALAM Mamuda ne ya fara magana cikin farin ciki domin tabbas yajima yana fatan zuwan wannan ranar yacce,

"Tabbas mun godewa Allah daya nuna mana wannan lokaci munafatan Allah ya kuma kare zumuncin shi, gaskiya nayi farin ciki sosai wallahi na tabbata malam ibrahim shima zai yi farin ciki duk da yake kwance cikin k'abari Allah yaji kanshi yayi mai rahma."

Gaba d'aya suka amsa amin cikin jimami.

Malam Mamuda ya d'ora da cewa,

"Tabbas mutane da dama sukan aikata kuskure batare da tunanin kuskurene ba misali zaka sami yaron wani kaita zagi tare da aibatashi da munanan kalamai sai-dai sani ne da ba muyi ba amma a duk lokacin da kai hakan to tabbas mala'iku sukan maido da wa'innan muyagun kalaman ne akan iyalinka, shi yasa sai kaga kaima acikin iyalinka kasami me irin wannan halin koma fiye,
 
Haka kuma idan kayima iyalan wani kyakykyawan addu'a to tabbas saita sami naka iyalin sabida haka yaka mata mu kula sannan mudaina kullatar marayu domin dayawansu Allah baya tabar dasu kuma tabbas wataran sai kaci arzikinsu Allah yasa mugane.

Sannan ina iyaye masu tsatstsauran ra'ayi akan yaran su? kanada yaro namiji kuma baligi cikakken mabukaci amma ku hanashi aure harsai ya gama karatu ya sami aiki kuma ya gina gida yasai mota tsawon wannan lokacin kasan iyakar zunubin daya kwasarma kanshi? to karka manta kuma iyayenshi akwai naku kason na zunubin domin laifin kune duk wani abu da zai aikata
.
 Yima yara k'ana nu fyad'e ya yawaita sabida haka aure da iyaye suke yi sabida wani buri nasu nada ban, yarinya zata nuna tana son aure amma iyaye suk'i yi mata sai tasami me kud'i ko kuma sai tayi zurfin karatu wannan kuskureni domin sha'awa babu abinda baza tasa mutun ya aika taba, misali yanzu shi Ahmad me yarasa?
Babu, itace amsar anyi mishi aure alokacin da ya bukata kuma gashi yayi karatun shi hankali kwance, yanzu inda ba ayi mishi ba mun san iyakar yaran da zai lalata? bamu saniba dan haka yaka mata mu iyaye mu kula tunkamin ranar da Allah zai tirkemu da tambayar yaya muka tafiyar da amanar daya bamu.

Bari muje sallah Habiba a sama musu abinda za suci kamin mu dawo zan shawo kan shi Ahmad d'in insha Allah."

Godiya suka yima malam Mamuda kamar zasu yi mai sujjada sabida farin ciki, a haka duk suka yi alwala suka fice, itako Maman kitchen ta shige domin ganin ta dafa abu me sauki wanda zasu ci......










*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

            40

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO...*💡
(Home of expert & perfect writer's)



   *D*uk iyakar lallashin malam Mamuda gurin Ahmad daya yiyafiyar amma ta gagara domin, bayan dawowar su daga masallaci sunci sun koshi kowan ne baki awashe Ahmad ya yunkura zai tashi malam Mamuda ya hanashi tare da bashi hakurin da suketa fama dashi, idanun shi sunyi jawur sosai yake kallon yayyen mahaifin nashi da kannenshi d'aya bayan d'aya kamin yace da kyar.

"Na yafe musu duk abinda sukai min ammafa babu ruwana da huld'a dasu domin ina jin tsoran in sake dasu su cutar damu kamar yadda sukai sanadin d'an uwansu."

Ganin ya bar d'akin yasa malam Mamuda kallonsu tare da cewa,

"Kuyi hakuri insh Allah zai sakko kunsan yaro da rikon abu dole sai a hankali zai manta."

Itama matma hakurin dai ta basu tare da musu alkawarin zuwa su su duka garin domin sada zumunci.

***

"Ya Ahmad gaskiya be kamata kai musu haka ba naji baba nata fad'a dan Allah kai musu hakuri su duka ka yafe musu, kaga sun tuba zaka sami ladan yafiya kaji kaji..?!"

Murmishi yayi tare da rungumota jikin shi ya fara shafar cikinta wanda yake ashafe kamin yace,

"Nima na yafe musu baby kawai dai haushin su na keji wallahi na kasa manta abinda suka yi mana, oya haa bakin ki amshi abincin idan kinci da yawa to zan fita yawo dake anjima da yamma."

Baki ta bud'e da sauri a hankali ya dinga bata yana janta da hira hartaci da yawa ba tare da tasani ba, sai da ta kammala sannan ya kwashe kayan ya mayar kitchen ya dawo kusa da ita ya zauna.

"Sannu kaji mijin Khadija, Allah yabar mu tare ya k'ara mana hakurin juna.."

"Amin Dijama ta 'yar albarka ke kad'ai kike iyawa dani Allah yayi miki albarka."

"Amin my Dr ai kaine duk ka koya min ka raineni akan duk yadda kake so na kasan ce Khadija love you so much."

Da sauri ya kankameta a jikinshi tare da furta,

"Ahmad love's you so so very much..."

***

Ahmad da kanshi yayi tunanin fara azumi domin samun sauk'in rayuwar shi data khadijan shi, sai dai lokuta da dama adaddafe yake kai azumin sabida dama yunwa takan kwantar da sha'awa ammafa da kaci ka koshi zata iya tasowa.

Hakan yasa idan yana yi baya zuwa gida sai gaf da magriba sabida ko kwalliyarta ya gani sai taji abu ya fito mai amma idan gaf da magriba be zai koma yayi sallah a masallacin kofar gida sannan ta shiga ciki da haka yake samu ya saurarawa Khadija dama Zainab tunda ta tafi ba'a biyo sahuba shima bebiba tunda ta nuna mai bazata iya maiba.
   
*Bayan wata bakwai*
   Cikin ikon Allah rayuwa ke juyawa wataran da dad'i wataran asami aka sin hakan. a bangaren su Ahmad sun cigaba da zumunci da 'yan uwansu suna matukar girmama Ahmad d'in domin yana kokarin ganin ya manta da komai daya faru abaya dan ya kyautata musu, sannan sukan ziyar ce su akai-akai domin temakon su shi yasa suke mishi kallon babban mutun ballantana da Allah yayi mishi arziki dai-dai bakin gwargwado.

A bangarenshi da khadija kuwa sai dai ace alhamdulillah domin cikinta harya shiga watan na haihuwa tana matukar samun kulawa fiye da duk yanda zan misalta muku musamman wajan mijinta ya d'auketa da matukar muhimmanci arayuwar shi ko washh ta furta to yanzu hankalin shi zai tashi, kullum cikin lallashi da bata labarin kaunar shi gareta ya keyi abinda ranta keso shi suke mata, domin samun surkai irinsu Mama zai yi wahala bata tab'a cewa babana meyasa kaima khadija abu kazaba ni bakai min ba? A'a sai dai kullun cikin tuna mishi take khadija taimaka halacci babana kadda kai mata butulci tayima iyayenta biyayyar zama dakai tunbaka da hankali sabida haka kadda ka cutar da ita, sannan ka dinga saurara mata da bukatarka sabida cikin jikinta kadda ka yadda ka koya mata gudunka kadinga tausaya mata domin tana bukatar hakan. kullun Mama bata barcin kirki kusan kwana take yi akan sallaya tana rokama khadija saukin haihuwa da zuri'a d'ayyaba.

Shin iyaye mata surukai munayin hakan kuwa?
nasan da yawa amsar itace a'a sabida haka kadda mu manta duk abinda kaima d'an wani to tabbas yananan zuwa kan naka. in kai me kyau zaka gani haka in kai sab'anin hakan shima zaka gani Allah yasa Mu dace, idan mun dace Mu dafe abunmu....

****

"Babyna zan fita babu abinda kike bukata?"

Tulelen cikinta ta shafa kamin tace,

"Honey yayana kadan d'ebe min kewa mana kota minti talatin ce ina bukace da kai naga kwana biyu baka san yi kuma ni wallahi ina..ina so."

Zama yayi gefenta tare da damke hannayenta cikin nashi yanajin wani irin mugun sonta na ratsa sassan jikinshi murya can k'asa kamin yace,

"Ayy sorry babyna ina jin tausayin kine shi yasa nake hakura amma tunda kinaso bari muyi sannan na tafi asibiti but babu inda kemiki ciwo yanzu ko..?!"

"Ni dai babu sai ciwon buk'atar mijina itace kawai take damuna."

Yana jin haka yayi saurin zame takalmin k'afarshi dama me neman yin kuka ne sai aka jefeshi da kashin awaki kunga kuwa sai yi.
   
Kusan da dabara ya samu biyan bukata sabida girman cikin yau kwana uku kenan ta lura ko bacci baya yi sosai kuma abinda ke damun shi kenan shi yasa tayi mishi wannan dabarar dan yasamu sakewa koda kuwa ita da babyn zasu takura.

Saida ya temaka mata tayi wanka sannan shima yayi ya sake kintsa jikin shi yayi mata sallama yana ta faman sa mata albarka zuciyar shi wasai a haka ya fita.

****

"Wayyo Allah na...!"

Cewa khadija wadda taji mararta ta isheta da tsinkulawa. da kyar ta kai hannu kan wayarta ta kira Maman  kamin ta ajiye wayar Maman ta shigo.

"Sannu..sannu khadija oh ikon Allah kamar ana jiran babana ya bar gidan? kodai shine ya dameki?"

Banza tayiwa Manan ita dai hannu kawai take yarfewa ganin haihuwar tariga tazone yasa Maman gyara mata wajan zama cikin yardar Allah ko minti arba'in ba tayi ba saiga yaronta d'irkeke gundumeme kato tabarkalla Masha Allah, kuma daga ganin shi lafiyayye ne ko dan ihun daya cika musu kunne dashi.

Nan da nan jikin Mama ko ina rawa yake sabida murna ta rungume jaririn da jinin shi a jikinta da komai tana addu'a kamin tafara gyara shi ta na d'eshi ta koma kan khadija wacce tuni barcin dad'i ya fara d'ibarta.

Goge mata jikinta tayi sannan ta kamata ta maida ita gado sabida tasamu isasshen hutu sabida anaso idan kika haihu akalla kisami awa hud'u a kwance kamin wanka ya biyo baya sabida yin wankan da wuri shine ya kan kawo bugun jini da sauran su.

Zama tayi ta goge yaron nan tas! sannan tasa ka mishi kayan sanyi ta zuba mishi ido babu inda yaron ya baro uban shi sai bud'e idanun shi yake yi yana rufewa jitayi wasu hawaye sun zubo mata tace,

"Oh yanzu da basu yi mishi aure ba kila can za'a tsiyayar da yaron nan kila ma a kawo mata shi ya zamto itace zata raini d'an da bana halak ba da hannunta, amma yanzu murna take ji take tamkar ta suma danjin dad'i.

Godiya ta dinga jerama lillahi kamin ta rab'ashi gefen Maman shi wacce tuni tai barci, tashi tayi tafara gyaran wurin cikin kanknin lokaci d'akin ya d'auki kamshi kamin tayi waje da kanta ta d'auraye kayan ta shanya sannan ta d'orama khadijan ruwan tea wanda yaji kayan yaji saida ta had'a komai har kunun waken soya tayi mata sabida ruwan nono yazo sannan ta d'ora musu ruwan wanka domin daga mejego har jaririn ba aso daga haihuwa asamusu ruwan zafi ajiki hutunsu akafi bukata bawai wankan ba.

*****

kiranshi na hud'u kenan sannan yaji an d'aga sallama tayi mishi kamin tace,

"Honey yayana ya aikin naka?"

"Lafiya lau babyna ya kike ya ajiyata?ina fatan duk lafiya kuke ko?!"

"Lafiya lau muke wallahi ga Mama zaku yi waya."

Maman ta mik'awa saida ya gaishe ta sannan tace mai,

"Dama zance idan zaka taho gida kad'an taho da kaji zan bama khadijan sabida jikinta."

"Ok toh  Mama zan taho dasu ai yau karfe hudu zan dawo insha Allahu."

"Allah yasa toh."

"Amin Mama bye."


  Maman khadija ce da Maman Ahmad zaune sunata hirarsu ko wanne fuska awashe anyi jika, jariri ya fara kuka Mama tayi saurin d'aukar shi ta koma wajan khadijan tace,

"Kinga yaron nan bazai yi wani barcin kirki ba in bajin nono yayi abakin shi ba kallifa yanda ya keta wawure-wawure kiba shi yaja hakanan ai nonon yazo yanzu."

Cikin shagwab'a khadijan tace,

"Mama kaddafa yayi min da zafi?!"

"Keni ban san shirme bashi yasha ni zai kashemin dodon kunne."

Ita dai Maman khadija na gefe tana dariya, Maman ta samu ta nuna mata yanda zata bashi aiko da sauri caraf ya cafke da karfin shi ya fara zuka ihu khadijan ta saka tare da furta.

"Wayyo Allah nono na Mama."

Saida ya saki sannan Maman ta amshe shi tuni yayi bacci itako khadija hadda hawayenta wai da zafi. mutane nata shigo musu barka domin tuni Aminu ya gama zagaye mutune da suma sunyi sabon baby.

Da la'asar ya nufo gidan yanajin ya gaji sosai sai dai har yanzu farin cikin da khadijar ta shayar dashi da sanyin safiyar yau be sake shiba dan haka nan yake murmushi shi kadai tun a cikin asibiti.

Yana faka motar ya kwaso ledojin daya taho dasu ya nufi cikin gidan, yayi mamaki da yaji mata nata mishi barka da arziki, kayan ya zube cikin kitchen ya nufi d'akin khadijan,
aiko zaune ya taddata da k'aton jariri ahannu tana kukan bashi nono shi kuma yana kukan sai yasha.

Da sassarfa ya isa garesu sam be lura da matan dake cikin d'akin ba ciki kuwa hadda Maman tashi. d'aya bayan d'aya suka bar d'akin ganin yanda malam Amadu ya rungume iyalin shi yana jin wani farin ciki na ratsa zuciyar shi,

"Allah yayi miki albarka babyna Allah yayi miki sakayya da Aljanna yanda kike faranta min kema Allah yafaran tamiki ashe kinajin ciwo da safe amma kika sani dole na dameki ko?gashinan kinja na zunguro shi, nagode sosai yanzu kukan me kike yi shima yana taya ki ha?"

"Amin honey yaya na wai dole sai yasha nono kuma ko d'azu saida naba shi wallahi akwai zafi."

Bin yaron da kallo yayi yaga sai lasar bakin shi yake yana son saka hannu abaki, murmushi yayi kamin ya share mata hawayen yace,

"Kin gafa kina kuka yana kallonki kadda kisa ya raina kifa bashi kad'an yasha saimu gaisa dashi dan kar ya min kuka."
*💗DR.AHMAD💗*

           41

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)



   *H*ararar yaron tayi kamin ta saka mishi nonon cikin bakin shi, dafe kafad'unta Ahmad yayi ganin yanda take kankame jikinta kamar ma so take ta kwace abinta.

Yaron yaci gaba dajan abincin shi har sai da ya saki dan kanshi sannan Ahmad d'in ya d'auke shi daga jikin ta ya rungumeshi yana ta sakin murmushi, kallon yaron ya keyi sosai ganin irin kamar da yaron yayi dashi, Allah nagode maka da kamin wannan kyautar, Allah nagode maka da arzikin da kamin ka bani dama in cigaba da gode maka."

Rungumo khadijan yayi tare da shafar kirjinta wa inda suke cike taf da alama ruwan nonon yariga ya samu, kwab'e mishi hannu tayi tana hararar shi.

"Allah ya baki aljanna matata ina fatan Allah ya barmun ke babyna kin isheni zaman duniya dana kiyama wallahi nagode nana khadijana..."

Murmushi kawai tayi tare da jawo ledar balangun da babanta ya aiko mata dashi d'azu sai faman kamshi yake.

Kusan tare suka cinye naman har lokacin yaron na hannun abban shi, shiko Ahmad tuni ya sami abin kallo gani ya keyi kamar banashi bane jiyake kamar za'a ce bani ba naka bane, ko yaji ana tashinshi daga bacci yasan mafarki ne amma yaji shiru sai mamakin kanshi yake wai shike da wannan zuk'ek'en yaron.

"Oh ikon Allah babana ka fita mana mutane nason shigowa amma sabida Allah kazo kayi zamanka a ciki ko kunya."

Kallonta yayi da kyawawana idanun shi kamin yace,

"Mama ganin su fa na keyi, kuma so nake muje asibiti yanzu a duba su."

"Amma dai ai ka bari suyi wanka ko? tunda shi yaron ance so d'aya ya wadatar dashi."

Cikin shagwab'a khadija tace,

"Mama waini bake zakimin wankan ba to waye zai min?"

"Haba khadija nace miki gwaggonki zatayi miki amma sai tambayata kike yi tun d'azu."

Idanun shi awaje yake kallonsu kamin yace,

"Haba Mama wai kina nufin baby tubewa zata yi wata taga jikin ta bayan ni?!"

Harararshi tayi sam idanunshi sun rufe kamin tace,

"Kai tafi can, nifa ban san hauka gwaggonta ta tace wata? to eh ita zata yi mata."

Grgiza kanshi yayi kamin yace,

"Ahh no gaskiya Mama gaskiya ban yarda ba wallahi kuma ban amince ba indai ke baza kiyi mata ba to gaskiya sai dai kibari ni nayi mata ko kuma a hakura da wankan, ya za ayi kowa sai yaga jikinta dan Allah haba-haba.."

Batai mamakiba domin tuni tagane irin masifar kishin shi akan khadijan amma batai tunanin abin ya kai haka ba. Kai ta girgiza kamin tace,

"Allah ya shiryaka to."

Sannan tabar musu d'akin.

Shi kam juyawa yayi wajan khadija yana tambayarta,

"Babyna babu inda kemiki ciwo ko?!"

Kallonshi tayi sannan ta kalli yaron dake hannun shi tace,

"Laah ya Ahmad wallahi da kai yake kama ka gani kuwa?"

Murmushi yayi tare da kashemata ido d'aya yace,

"Yoo yarinya angaya miki ni d'in na wasa ne ko matsalata ai tasa yaron yayo kama dani, tambayarki nayi fa ina kemiki ciwo?"

"Jikina be min ciwo amma dai ina jin zafi awajan abuna."

Kwantar da yaron yayi kamin yajata can karshen d'akin saman gado yace,

"Kwanta in gani ko kinsami kari ne."

Bata yi mishi gadda maba domin tana jin zafin wajen sosai daurewa kawai take yi. cikin nutsuwa ya dubata yaga tasamu amma dai beda yawa befi aimata d'inki d'aya ba kuma daga waje ne, shafarta ya fara yi bayan ya gama dubawa musamman kirjinta da sun riga sun gama tsokane mishi idanu, ganin yana neman fita hayyacin shi ne ya sata fara tureshi daga jikinta sabida tasan bata da abin bashi sannan tasan shi wasan ninnan bawani yi mishi suke ba shi dai kawai yajishi in.

"Nashiga uku ni Habi babana uban me kuke yi cikin kuryar d'aki kuma daga haihuwa yau sakaran wofi kawai...? zaka fito ko saina ci maka mutunci yanzun nan?"

Zaro idanuwa yayi yana kallon khadija saida ya dai data nutsuwar shi sannan ya fito yanata murmushi tare da shafar sumarshi yace,

"Kai Mama bafa wani abu zanyi ba dubata kawai nayi yanzuma idan kin yi mata wankan zanje da ita sai nayi mata d'inki tukunna ta denaji ciwon."

Harararshi tayi kamin tace,

"To naji zoka fice waje dan Allah kabarta ta huta haba mana kadai. san yanda haihuwa take yarinya nason hutu amma ka like da wanne kakeso taji?"

Hakuri ya bata tare da sumbatar yaron shi agoshi sannan ya bar d'akin bako kunya shi yanzu har wata fitsara-fitsara yakeji sabida ya girna ya zama Abba.

***

Kullum gidan nan cike yake da mutane Ahmad sam be cikin sukuni domin idan yabar gidan tun safe to be kuma dawowa sai dare sabida mutane. sosai yayi kokarin ganin yayima khadija da yaron shi bajinta domin akwati uku yayima khadijan sannan yayi ma yaron akwati d'aya sabida shi yaron kullum cikin samun kaya ya keyi daga abokanan shi da dangi kowa ya naso yaga yayima Ahmad din wani abu da zaiji dad'i.

Sun bawa mutane mamaki domin kuwa kowa yayi tunanin zai sakama yaron sunan mahaifin shi ranar sunan sai kawai sukaji an sakama yaro suna MAHMOUD, wato sunan malam Mamuda mahaifin khadija sai dai sun saka mishi suna na alkunya wato Abba.

Har hawayen dad'i malam Mamuda yayi lokacin daya ji sunan yaron yayi farin ciki tare da godema Allah, sannan ya shiga har gidan yayima Mama godiya sai dai itama godiya take mishi hadda hawaye yayinda ta tuna irin halaccin dayayi musu a cikin rayuwar su.


BAYAN SUNA:-

"Mama inaga abarta anan kawai d'akinta zaifi tunda baba yak'i yadda ta koma can d'in kuma mani sai naga dama nan da can d'in ai duk d'aya ne ko?!"

Wani kallon banza tai mishi kamin tace,

"Babana ban san meyasa yanzu ka rainani ba wallahi, so kake yi in bar maka yarinyar mutane kasani jin kunya wataran? kaddafa ka kamanta nice mahaifiyarka na sanka ciki dabai dan haka bazan bar khadija a d'akin taba zata dawo nan d'akina kai kuma ka zauna ana kun data gama wanka saita dawo d'akinta idan tagama zaga dangi amma gaskiya bazan yadda da zamanku tare ba sabida inajin tsoran halinka babana..."

Hakuri ya bata tare da barin d'akin cikin sanyin jiki. zaune ya taddata tana bawa yaron nono shima jikinta ya shige har wani ajiyar zuciya ya sauke kamin ya fara d'an shafarta sama-sama yana jin wata irin masifar kewarta jiyake kamar yayita tsala ihu ko za afahimci abinda ya keji cikin jikinshi.

 Daga shi har ita nisa suka yi,sai dai sukaji ihun yaron ashe Ahmad dinne ya kwace nonon daga bakin shi ba tare da sanin lokacin da yayi hakan ba wato shi ya maye gurbin yaron, dariya suka saka tare bayan yai saurin maidama yaron nonon cikin bakin shi.

Dariya suke yi sosai musamman khadija da harwani nuna Ahmad din ta keyi da yatsa, saida Mama ta leko sannan sukai fargai-fargai dasu tace,

"Kukan me abba keyi haka?!"

Shiru su kayi kowan ne ya sadda kanshi k'asa, hararar Ahmad d'in tayi kamin tace hala yau ba zaka fita ba ne ko?!"

Mikewa yayi ya shige ciki saida ya shirya ya fito, Maman tabashi hanya ya fice sannan taje ta amshi yaron ta goyeshi ta fara had'a kayan da zasu bukata ta dinga kaiwa d'akinta ita dai khadija nata ido kawai.

Saida ta gama kintsa komai sannan ta tasa khadijan zuwa d'akinta,

"Ke naga alamar bawani hankalin kirki gare kiba inba haka ba duka yaushe kika haihu da zaki fara biye mishi tunda kin san ba hakuri ne da shiba? koda yake bazan yi mamakiba tunda shine ya raineki babu abinda be koya mikiba ke ma kin zama shi."

Kunya tasa khadijan rufe kanta akan gado tun tanajin motsin Maman har barci ya d'auketa a haka.












*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

         42

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)


    *B*ayan kwana biyu masu jego sunyi shar abinsu basu da wata damuwa sabida irin kulawar da suke samu daga gurin duka side din, abba sai k'ara washewa ya keyi da wayau tubarkalla Mama bata da aiki saina kallon abba tare dayi mishi rawa ita dai Allah ya jarabce ta dason yaron wanda har bata iya boyewa.

AMINU kam kullum sai anyi daga dashi domin soya keyi ya dinga goyashi itako Mama taki yarda khadija ko babu ruwanta daya ce bani take mika mishi haka Maman zatai tamata fad'a amma bazai hana gobema taba shiba dan tana ganin bayan uban yaron to Aminu ne na biyu.

Malam Amadu kuwa tuni ya fara tsanewa atsaye duk da cewa kullum yanzu azumi yake yini dashi amma dakyar yake barci sabida kewar matar shi.
 
Zaune yake cikin ofis d'inshi yau tun safe babu abinda ya tsinana gashi yanzu har anfara kiran sallar azahar a wasu masallatan, wayar shi ya lalubo kamin ya dan na mata kira, cikin shagwab'a ya furta,

"Babyna..!"

Murmushi tayi kamin tace "uhumm yayana ya aikin?"

"Na kasa baby wallahi yau jinake kamar zan halaka Mama ta daina jin tausayina wai har yanzu baki fara sallah ba?"

Tunowa tayi da fad'an Mama dan haka da sauri tace mai,

"Eh ban fara ba, amma dai yau baka azumin ne?!"

"Inayi baby ya zanyi."

"Ayya toh shike nan dama cewa zanyi kai sauri ka dawo yanzu kamin Mama ta dawo ko ragewa sai kayi, tunda kuma kana azumin shike nan.."

Ai tuni ya mike tsaye tare da furta,

"Ashe batanan amma kikaki gayamin tun safe? bari inzo ganinan."

Dariya ta fara yi mai bayan ta ajiye wayar, zuwa yanzu mijin nata ya daina bata mamaki sai dai tausayi, sannan kullum adduarta gareshi shine Allah ya dauwamar da hankalin shi a kanta ya kauda idanunshi daga kallon matan banza ballema harya kaiga ta yawa.

Jikinta ta gyara da turaruka sannan ta tsaya jiran shi tana addu'ar Allah yasa kar Mama ta dawo da wuri. aiko sai gashi yau ko takan abba bebiba wata irin wawar runguma yayi mata akirjin shi kamin ya fara sunsunarta da lasarta, jikinshi harwata tsuma ya keyi yana cewa,

"Babyna yaushe rabon da ko rungumarki nayi Mama ta hana komai wallahi na kusa mutuwa da kyar nake daurewa, dan Allah da abun ya d'auke kimin magana ko sau d'aya ne nayi batare da sanin maman ba kinji matata?!"

Sumarshi take shafa ahankali cikin lallashi kamin tace,

"Kayi hakuri kaji kayiwa Mama biyaya nima ka tayani yi mata abinda take so."

Bak'aramar murza ta shaba a hannunshi ba sannan ya samu ya rage damuwar shi, Allah ya temaketa harya gama bired'ed'en shi hankalin shi be kai wajan abinba dan tasan da saiya gane ta sami tsarki ita kuma tana tsoran kar Mama ta gane tayi mata kallon wani abun.

kwance yayi agadon yana sauke nunfashi, har lokacin idanunshi alumshe yake kuma hannunshi na saman kirjinta yana cigaba da shafarta,

"Uhm! honey ya Ahmad to ka tashi ka shirya jikinka kamin Mama ta dawo ta taddaka kasan fad'a zatayi kuma sai ta gane sannan ya maganar azuminka yana nan?!"

Dariya yayi kamin yace,

"Ai kema kin san yabi ruwa na yau babyna amma dai zanyi gobe insha Allahu ai na rage zafi."

Itama dariyar tayi kamin tace,

"To yaza kai da girkin da zatayi maa anjima?"

Janta yayi jikin shi yaci gaba da tsotsar lips d'inta idanunshi arufe tsawon lokaci domin harta farajin zafi sai dai batasan ta katse shi domin samun nustwarshi itace tata.

Motsin yaron ya kwaceta dan haka da sauri ya tashi ya fara goge jikin shi ita kuma ta nufi abba dake son fara kuka.

Wucewa yayi d'akinsu yana fad'in,

"Sorry bari inyo wanka yaron baban shi sai nazo in d'aukeka kajiko?"

Tana bawa yaron nono shi kuma ya shigo ya canza kaya sai kamshi ya keyi, ganin irin kallon da take mishi yasa shi zama gefenta yace,

"Baby na can zamiki ne?!"

"A'a dadyn abba kawai dai naga kaimin kyaune sosai ina fatan zaka kauda idanunka daga kallon haramun?!"

Abba ya amsa a hannunta kamin yace,

"Ki tayani addu'a babyna insha Allah zan kiyaye nagode da kulawarki gareni Allah yayi miki albarka."

"Amin."

Wasa ya fara yima yaron kamar wani babba shiko yaro ya zubama fuskar baban shi ido.

"Kaga nidai kawoshi ka tafi kadda Mama ta dawo tayi tunanin ko wani abun kadawo mawa."

Yana mika mata yaron Mama na shigowa domin tunda ta hango motarshi taji hankalinta ya tashi, sannu da zuwa sukai mata ciki-ciki ta amsa tare da jefama Ahmad din wani kallon tuhuma,
kauda kashi yayi ga barin kallonta kamin yace,

"Mama ashe unguwa kikaje yanzu na shigo khadija ke gayamin gidan hassan naje shine nace bari na biyo daga nan in gaya miki hadda d'an-wake zakimin na bud'a baki sabida na rabu dacin shi wallahi."
 
Washe baki Maman tayi kamin tace,

"Au to shike nan yasu hassan d'in ai tun safe nafita dawowata kenan."

"Toh sannu rikeshi baby in wuce sai na dawo."


Kallon tausayi Maman tabishi dashi kamin ta maido kallonta gun khadija tana murmushi tace,

 "Ashe yanzu shima ya dawo?!"

"Eh Mama shigowar shi kenan sai ya dauki abba toh kema sai gashi kin shigo kamar tafiyar ku d'aya."

"A'a ni yanzu na shigo Allah ya dawo dashi lafiya."

"Amin Mama."


Irin gyaran da Mama takema khadija ya sanya tuni itama tafara adduar Allah yasa Mama taje unguwa kosun samu su sake da juna dan ta tsumu iya tsumuwa, sai dai ina Mama ta tsare ta rantse sai anyi arba'in cas.

"Please Mama na kiji tausayi na tunda tayi kwanaki 40 din kibarni da ita wallahi kamar zan mutu nakeji ki tausaya min Mama dan Allah ki cetoni daga fad'awa halaka kamar yadda kika cetoni tun kafin nakai haka girma.."

"Oh ni na bani babana nadai koma abokiyar wasanka kawai, yo in ba haka ba niza ka samu da wannan maganar?!"

"To Mama ya zanyi kefa mahaifiya tace amma kin hanani ganin khadija bani da nutswa idan na gaza hakuri na dauko wani zunubin wallahi hadda laifinki ciki Mama please, yanzu bakya sona kin daina damuwa dani baki san ya nake kwana ba haba Mama ni nefa Ahmad d'inki babanki d'anki wanda kikafi so a duniya."

Tashi tayi tabar mishi d'akin cike da jin nauyin maganar shi, aiko shima afusace ya bar gidan yana cewa,

"Yaukam bazai yiwu ba wannan wahalallen barcin da nake yi ba dani ba, babu wani lemon tsamin da zanshi...."












*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀


*💗DR.AHMAD💗*

         43

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO.....*💡
(Home of expert & perfect writer's)



   *K*usan duk taji abinda ya faru tsakanin Ahmad da Mama dan haka agigice ta fara lalubar wayarta tana sharar hawaye daga kwancen da take, tajima tana ringing sannan ya d'aga wayar muryarshi tayi matukar yin sanyi da kaji kasan yana cikin damuwa.

Cikin muryar kuka ta fara magana,

"Ya Ahmad kadda kai min haka dan Allah ka rufamin asiri ka dawo gida kadda ka aikata wani zunubin wanda zamu samu kamasho muma, ka dawo gida wallahi zan kwana a wajanka ko Mama bata so amma kadda kaje wani wuri kaji dan Allah?!"

A kai-akai yake sauke ajiyar zuciya kamin yace,

"To ki daina kukan yanzu zan dawo."

"Nidai ban yadda ba ka dawo in ba haka ba wallahi bazan  iya zama dakai ba sabida zanfara zarginka gara ka dawo yanzu nasan ko nisa ba kaiba."

"Toh shikenan ganinan amma in taddake a d'akin mu kinji ko?!"

"Toh..."

Ta furta tare da ajiye wayar, idanu suka had'a da Maman wacce tuni tagama jin duk wata magana da suka yi.

Idanun tane suka kuma kawo ruwa kamin tace,

"Mama kiyi hakuri tsoro na keji, wallahi tsoronake Yaya Ahmad bashi da hakuri ya riga yaje makura kiyi hakuri.."

"A'a toh nikuma menene nawa khadija? ai kunfi kusa Allah ya baku zaman lafiya da hakuri da juna, amma dai sai gobe zaki koma d'akin naku ko? sabida a d'an k'ara gyara shi.

Ba yadda zatayi tace,

"Toh Mama."

Goma saura ta sulale zuwa wajan mijinta domin tuni ya isheta da kira, lallab'awa tayi ta ajiye yaron kusa da Mama tayi tafiyarta wajan Ahmad, kusan cin karo suka yi a hanya harya gaji da jira zaizo ayi yanda za ayi, tana rungume jikin shi har gado ko kofar basu tsaya sakayawa ba suka fara shagalinsu domin ba k'aramin hakuri Ahmad d'in yayi ba shi kanshi beyi tunanin zai iya hakurin ba amma dai yasha wahala fiye da yanda masu karatu zasu fahimta....

Lokacin da tafiya tayi tafiya tuni malam Amadu aka fara sambatu da kiraye-kirayen sunaye sabida ba karamin gigitashi babyn tashi tayi ba, sosai ta temaka mishi har wajan asuba suna nanike da juna koya ta motsa saiya mai da ita jikinshi, sun manta da batun jaririn su abba da yake dama yaron bawani damuwa da tsotsan dare yayi ba hakan yasa suka manta dashi.
   
Kasa fita sallar asuba yayi sabida wani irin matsiyacin zazzabi daya sakko mishi, koda sukai sallah kuma nad'eta yayi ajikin shi yana kyarma itako tuni tafara mishi hawaye sabida tausayin shi takeji dan har ta fara tunanin ko yanada shafar aljanu.


MAMA kam jin kamar motsi kusa da ita ya sata tashi zaune tare da haskawa,

"Lahaula wala kuwwata illabillahir aliyulazim ni Habiba nan ta kwangarar dakai kenan ta tafi wajan mijinta, oh ni yaran zamani to banda shirme aida dashi ta tafi idan da ya tashi ni zan bashi Nono ko kuwa..."

Kuma haska yaron tayi idanunshi biyu yatsa kawai yake tsotsa, hab'arta ta kama kamin tace,

"Ikon Allah zamani..."

Koda tayi sallar asuba rungumar yaron tayi jikinta tana mutmushi idan ta tuna shirmen iyayen shi.

Koda gari yayi shaaa tuni Ahmad ya fara galabaita sabida aman daya keta shek'awa dan haka arud'e khadijan ta nufi d'akin Mama tana hawaye.

 A tsorace Maman ta mik'e dan dama bawani barcin kirkine ya d'auketa ba sabida tana gudun kadda yaron yai kuka,

"Lafiya khadija?"

"Mama bashi da lafiya tun dare yanzu kuma amai yake tayi harya gaji."

"Innalillahi muje na ganshi."

Saida ta goya yaron sannan suka nufi d'akin yana kudundu ne a cikin bargo ya rufe har fuskarshi, sannu Maman tayi mishi kamin tace,

"Ina wayarka akira maka ko Hassan ne ya duba ka?"

Muryarshi tai sanyi sosai yace,

"Mama tana falo."

Khadija ta kira dr. hassan da yake abokin aikin Ahmad d'in ne kuma suna abotaka sosai sannan unguwarsu d'aya, saida tayi mishi bayani sannan yace gashinan zuwa.

"K'arb'eshi kibashi nono inje inrage ayyukan kamin yazo ya dubashin."

Zama tai kusa da Ahmad domin bawa yaron nono bayan fitar Maman d'akin Ahmad ya rungumota jikin shi yana kallon yaron kamin yai murmushi yace,

 "Kinga be kuka ba da dadaddare gunta zai dinga kwana ma kawai ko?!"

"Eh..!"

Ta furta a hankali kamin tace,

"Ya jikinka?!"

Kirjinta ya matsa da karfi har saida yaron ya kware da nonon kamin yace,

Koma dai menene ai kune kuka jamin tunda da kika biyema Mama akaita jamin rai."

Shiru tayi mai tak'i yin magana dan tasan tsiya yake yi mata,


"DR. ya haka?"

Cewar dr. Hassan dake dariya, shima Ahmad d'in dariya yayi kamin yace,

"Kai nifa bana san iskanci kaje kakawo min magani kawai insha."

Ficewa yayi yana dariya itama dai Maman bata kuma bi ta kan shiba dan tasan ciwon berasa nasaba da tasowar kwantacciyar jarabarshi ba.

Sai wajan sha-biyu sannan ya warware nan da nan ya fara lalubar khadija, saima lokacin ne ta tuna da zafin dataji jiya da daren domin bakaramar wahala yaba taba.

Marairaicewa tayi tace,

"Kai yayana daga warkewar ka?!"

Ko kulata beyi ba sai da ya sami nutsuwa sannan ya rungumeta jikin shi yana sauke numfashi murya k'asa-k'asa tace,

"Khadija kin sauya da yawa wallahi jinake kamar in makale ajikinki na daina fita, ashe idan mace ta haihu k'ara canzawa take yi?"

Murmushi kawai tayi aranta tana cewa inda gyara ko, ai wannan aikin Mama ne.

Aminu ne ya zabga sallama d'akin da sauri suka rufe jikinsu da bargo kamin Ahmad din yace,

"Kai Aminu ya akayi?!"

"Mama ce tace akawo shi kuka ya keyi kuma a cire mishi kayan sanyin rana ta fara zafi..."

"To kawoshi nan."

Ganinsu cikin bargo yasa aminun cogewa saida Ahmad din yace,

"Kawoshi mana a'a Maman shi barci take yi."

Daga kwancen ya karbi yaron Aminu ya fita yana waka shi kuma ya gyara mai kwanciya ajikinta yace,

"Bashi yasha sai muje muyi wankan."

*****

Babu sauran wata b'araka tsakanin ma'auratan domin Mama ta tsaya musu tsayin daka wajan ganin zaman nasu ya d'ore amataki na adalci da kyautatawa juna, haka rainon yaron kusan awajanta yake indai ka ganshi hannun khadija to nono zai sha ya saba da Mama sosai sabida yanda take kulawa dashi kullum wajata yake kwana idan ya motsa tabashi ruwa, be tab'a  yi mata kuka ba.

Ahmad ya fara cuku-cukun neman karatun khadija ya sami karin girma da  transfer zuwa katsina dan haka cikin farin ciki ya gayama Mama tare da shawarar komawarsu gaba d'aya can, domin Maman taso kin zuwa sai dai tun alokacin khadija ta saka kuka tare da rantsuwar itama ba zata bishiba matukar Maman baza taje ba.

_Kunjifa surukai ko masu shirin zama surukan ya kamata musan irin zaman da zamu yi da matayen 'ya'yan mu tunkamin sufara mana adduar mutuwa sabida bak'in halin da muke nunawa a garesu."_


Ckin sati uku suka koma cikin garin katsina da zama sai dai sunbar Aminu a  gidan malam Mamuda sabida makaranta idan ya kammala J.s sai ya k'arasa acan. satin su biyu da tarewa khadija ta fara zuwa makaranta inda ta samu Omar musa 'yar aduwa, bata da matsala da abba domin ya fara shan kamu wanda Mama ke had'a mishi na waken suya da madara har taje ta dawo be kosawa da jiranta shima d'an albarkar....










*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

*💗DR.AHMAD💗*

            44

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO...*💡
(Home of expert & perfect writer's)



    *K*ullum shike sauketa a makarantar sannan shi kuma ya wuce wajan aikin shi, yana matukar girmama khadija da duk abinda ya shafeta bejin kiwar yi mata duk abinda take so sabida bata rageshi da komai ba musamman wajan bukatarshi koda bata so takan jure tak'i nuna mai hakan har sai ya barta dan kanshi. kullun cikim gyaran jikinta take da kayan marmari da kamshi sam bata yarda yajita da wani tashi wanda ba kamshi ba, tana matukar amfani da shawarwarin surukar tata domin wasu lokutan ma ita da kanta take murzamata kankana da madara ko kuma kwakwa da jikakken dabino ko kuma had'in kanunfari da zuma, had'i ne masu matukar k'arama d'iya mace lafiya da kuzari tare da d'and'ano mara algush shi yasa kullum mijinta yake like da ita bata ba shi damar kallon kowace d'iya mace ba awaje kullum cikin shaukinta yake ga yaronta shima tabarkalla kullum kara girma yake yi da wayau. waye yayi tunanin rayuwa zata zo musu a haka? sabida kowa yana tunanin rashin mahaifi shine durkushewar rayuwa, wannan ba haka bane domin Allah baya tab'a d'orawa bawa abinda bazai iyaba sai dai shi bawan ya d'orawa kanshi ma'ana be amince da kaddarar shiba.

Fitowarta kenan daga cikin makarantar sotake ta biya gidan wata k'awarta da keta fama da laulayi taga yau kwana biyu bata zoba taji wayarta nata ringing ko bata duba ba tasan mijinta ne domin kalar nashi daban yake dama.

"Hello.."

Ta furta cikin yanayi na rigima da gajiya yace mata,

"Babyna ya kike?!"

"Lafiya lau nake, ya aikin naka?!"

"Lafiya lau, sai kewarki data dameni baby ganinan a hanya zanzo in d'aukeki mudawo gida idan na huta zuwa anjima saina koma."

Murmushi tayi wanda har saida yaji sautin shi kamin tace,

"Toh shikenan amma ka tahomin da abu me sanyi yayana sabida yunwa nakeji sosai."

"Ok as you wish madam."

Samun wuri tayi ta zauna dan jiranshi yayinda take tuno mijin nata wai kewa sai kace da safe be taketaba amma yanzu biyu na rana harya fara maganar neman k'ari Allah ya rangwanta mai.

Har ya tsaya gefenta hankalinta baya wajen shi saida taji yana k'okarin d'aukarta sannan ta farga, gaishe shi tayi sannan ta zagaya ta shiga motar, madarar Hollandia me sanyi ya mik'a mata saida ta shanyeta tas! sannan tayi hamdala tana kallonshi,

Girarshi ya d'aga mata kamin yace,

 "Kin dawo dai-dai ko?!"

"Sosai ma wallahi yunwa ba tayi ba."

"Ina fa tayi ai shi yasa zakiji almajiri d'an malam yana cewa iya yinwa zata kasheni."

Duk suka yi dariya koda suka koma gida kallo Mama tabisu dashi kamin tace,

"Ikon Allah daga ina haka ku kuma?"

Shigewa d'aki khadija tayi tana dariya yayin da shi kuma Ahmad d'in yayi tsaye gabanta yana sosar kanshi kamin yace,

"Mama ina abba ne banji motsin shiba?!"

"Hummmm Allah-Allah ya shiryaka babana amma dai ka dinga kula da aikinka kaji ko? ga abba can yau barcin rana ya keji."

"Toh Mama insha Allahu a ci gaba da yi mana addu'a."

"Muna kan yinta ai banana."

Da haka ya sulale zuwa b'angaran su,

"Baby na babu kara shine zaki gudo ki barni da Mama ko?"

Dariya tayi kamin tace,

"To ai tasan halin 'yan kayanta tsayawar me zanyi ni kuma..?!"

Tare suka watso ruwa sannan ta kula dashi saida ya sami nutsuwa sannan ya shirya yabar gidan itako nan yabarta tana barcin gajiya.

****

Bayan wata hudu:-

Rarrafe yaron keyi yanata zagaye gidan yana wasanninshi shi kadai kyakykyawa ne na gaske gashi lafiyayye yasan kowa na cikin gidan ga d'an karan b'arna kamar sun had'a kawance da b'era. da yake weekend ne sam kiriniyar shi ta hana uban barci wanda tuni ya keso yayi barcin amma wasannin da yaron keyi shi kawai ya keji akunnuwan shi.

Jikin shi ya zare daga na khadijan kamin ya tashi dogon wando ya saka sannan ya nufi tsakar gidan inda ya kejin hayaniyar yaron, nan ya ganshi ya fara tsallen a d'aukeshi, Mama dake gefe tana dariya tace,

"Ya hanaka barci ko? ai abba badai kiriniya ba."

Sama ya dinga cab'e yaron suna dariya kamin yace,

"Wallahi Mama motsinshi kawai nakeji ko barcin ranar ma ya kiyi, amma bari na kama Mamanshi kila in tabashi nono yayi bacci."

Yana farashan nonon yayi barci sai gashi su duka sunyi barcin har Mama wadda dama itama motsinshi ya sata zama tsakar gidan dan kadda yai wajen ruwa.

Cikin ikon Allah komai na tafiya tsaf yanda suke bukata basu da wata matsala kullum arzikinsu karuwa yake kamar yanda temakonsu ga mabukata yake karuwa lokaci zuwa lokaci suna zuwa malumfashi tare da charanci domin ziyarar 'yan uwan su.

****

"Wai kai dr. bazaka iya k'ara aure bane kaduba kaga yadda yarinyar nan take ta binka kaiko tausayinta ba kaji ne?!"

Cewar dr. Hassan wanda ke zaune cikin office d'in DR.AHMAD din suna hira, wani.......








*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
*💗DR.AHMAD💗*

            45

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO.....*💡
(Home of expert & perfect writer's)

       *KARSHE*💃🏻



    *W*ani murmushin gefen baki yayi kamin yace,

"Dr. Hassan kenan, kana tunanin idanuna zasu iya kallan wata mace alhalin ina da khadija agida? To wallahi bari kaji wani abu da baka sani ba khadija ta zama wani b'angare na rayuwata na tabbata shigarta damuwa zai iya saka ni haukacewa, kowa ne bil adama daka sani yana son me kyauta ta mishi, khadija bata tab'a barina cikin halin damuwa ba kullum burinta ta gani cikin farin ciki to kana ganin nayi mata adalci idan nace zanyi mata kishiya?

Kin yi mata shine kawai sakayyar da zan mata a duniya, yanzu alhalin wahalata babu kalar wacce bata shaba, kuma kadda ka manta na baka labarin aurena da Zainab babu kalar soyayyar da bata nuna minba amma takasa iya zama dani balle wannan dana san dan wasu abubuwa kawai take sona.

Dr Hassan da khadija na saba ta zamani nazama ita na tabbata yanda muka koyama juna ba zamu iya rabuwa da junan muba domin khadija rainonace ninenan na raineta na kuma koya mata jurema bukatata tun tana kuka hartazo ta saba, tun ana zagin iyayenta yanzu har anbari, nikam bazan iya kara aure ba kai kodana cema zan kara na tabbata Mama bazata yadda ba ballema ni kaina bani da sha'awar yi my Dijama ta isheni rayuwar duniya."

Ajiyar zuciya me k'arfi dr. Hassan ya sauke kamin yace,

"Gaskiya ne dr. Ahmad kuma na fahimceka, Allah yabar kaunar tsakaninku ya kuma kore sharrin shaid'an azaman ku kuma dama gaskiya ya kamata khadija taji dad'i a wajanka kodan iyaye su sami kwarin guiwar kuma bawa yaro kamarka aure, sabida duk wanda yaga ka wulakantata tofa zaiga kayi butulci kamar yadda su sukai maka halacci domin maganar gaskiya mahaifinta babban mutum ne kuma ya rike amanarku sai dai muyi mishi fatan Alkhairi Allah ya kai lada mizani."
 
"Amin ai shi yasa nama fidda wani kwad'ayin aure araina domin babu wani abu dana rasa daga gareta wallahi duk jarabata bata tab'a guduna ba kullum cikin temakamin take koda bataso domin ni kaina nasan wani lokacin ina takurata amma sam bata nunawa ita dai burinta kadda inje innemi na waje, nasan ko aurena da Zainab kaddara ce kawai wallahi."


KHADIJA kenan wayayyar matashiya me matukar kyawun gani kusan yanzu ne take tashen balagarta ta cika ta batse idan ka ganta bazaka tab'a cewa wai tasan wani abu shi aure ba balle ai maganar yaro, tana da jiki me kyau sannan ga gyara da take samu kusan koda yaushe daga mahaifiyarta da surukarta boko ta fara ratsata shi yasa yanzu sai abun yayi matukar da cewa da ita.

Zaune suke fitowar su kenan daga dakin lecture ida ta k'awarta konace aminiyarta domin ita kadaice kawarta acikin makarantar sai dai wa inda ake gaisuwar mutunci dasu.

khadija ta kalli Fatima bayan sun zauna tace,

"Kai Fatee kin rame da yawa wallahi ki daure kidinga cin abinci sosai ke kanki zaki fijin dad'in jikinki kinga nima haka nai laulayin Abba har kuka nakema ya Ahmad idan zai bani amma kuma danaci sai inji dad'in jikina."

Yamutsa fuska fatima tayi tace,

"Wallahi lamarin ne da takura khadija sam banijin dad'in jikina ga fitinar  Usman sam be son zaman lafiya be San yadda nakeji ba Sam.."

Dariya khadijan tayi kamin tace,

"Anzo wajan, ai in dai wannan matsalarce hakuri kawai zaki yi da addu'a amma wallahi akwai mata da yawa da suke fuskantar wannan damuwar, to amma kuma wani lokacin sai naga bawata damuwa bace indai zaki iya daurewa domin zaki kuma daraja a idanun shi sannan idan kin matsa kin rabu dashi bakisan wanda zaki fad'ama mawaba, kumafa akwai wa inda sukafi mazajen mu bukata ma kuma suna zaune da matayen su lafiya. kinga ni anyimin aure tunban san komai ba na rayuwa amma a haka naima iyayena biyayya lokacin da na fahimci manufarsu gareni domin temako ne, duk wanda ya temaki wani hakika kaima Allah zai temakeka, da babana be kai zuciyarshi ne saba yabawa ya Ahmad aurena ba na tabbata da Allah ne kadai yasan iyakar adadin yaran da zai lalata sabida yanada matukar karfin sha'awa kuma kila ciki harda ni domin yadda muke dasu babu abinda bamayi kinga da nai hakuri kuma na jure baga shiba yanzu hadda yaron mu na halak malak kuma sai dai in bada labari."

"Haka ne khadija shi yasa nima na ke son yin koyi dake wallahi sai dai nakasa wani lokacin jinake wajan ya koma kamar banawaba, sai naji duk na tsane shi musamman dana sami cikin nan ga laulayi ga lalurarshi da wanne zanji?!"

Dariya khadijan tayi kamin tace,

"Zan baki shawara guda d'aya kacal fatima, shawarar itace kimaida kayan marmari abincinki sannan ki dirfafi dafa zuma da mazarkwaila da kanunfari kinasha insha Allah zakiji wani lokacin da kankima kinaso, nikam bana huld'a da duk wani abu mesunan maganin mata amma nasan nafi karfin wulakanci ga mijina wallahi dan haka kikama mijinki tunkamin ya fara gajiya da gardamar da kike mishi yafara hango na waje inbe auroba ya bisu watarana. kinga ni yanzu bani da wata damuwa kullum cikin godema Allah nake da iyayena domin sunyi min babban gata..."

"Hakane wallahi nagode sosai khadija insha Allahu ni kuma zanyi amfani da duk shawararki na gode da tarayyarmu Allah ya raya mana Abba ya barmu tare da aminci."

"Kai ga mayen mijinki nan yazo khadija.."

Cewar fatima wadda ke nuna mata Ahmad daya faka motarshi daga nesa dasu.

Rungumarta yayi jikin shi tare da sunbatar goshinta sannan ya d'aga ma fatima hannu, tana like jikin shi ya bud'e mata motar saida ya zaunar da ita sannan yaza gaya ya shiga shima sukai gida babu ruwanshi da yawan mutanan dake kallonsu.

Bayan shekara biyu

    Rayuwa tayi mawa in nan bayin Allah dad'i hankalin su kwace masu dana sani sunyi danasanin su damma Allah ya temake su sunyi kamin kasa ta rufe idanunsu, Abba ya girma sosai ga surutu kamar redio haka ga wayo sannan ga  khadija da wani cikin, kullum cikin godema Allah suke domin babu abinda suka rasa ya rufamusu asiri lokacin da mutane suka so tona musu shi yasa ake son ka zab'i rufin asirin Allah bana mutum ba.

Dama dai ita rayuwa haka take yanda ka dauketa haka take zuwar maka inka kyautata niyyarka sai Allah ya cika maka inko kayi sabinin haka sai Allah ya barka da shaid'an ya taya ka jan ragamar zuciyarka Allah ya karemu daga sharrin zuciya amin.


_Duka-duka anan na kawo karshen wannan labari nawa me suna *DR.AHMAD*, Ina fatan inda nayi dai-dai Allah ya bani lada inda kuma nayi kuskure Allah ya gafarta min domin d'an Adam munsan kullun cikin aikata zunubi muke sai dai Allah ya ya femana Albarkar soyayyar shi da ANNABIN RAHMA  (s.a,w)._

         *SHARHI*

JIGON LABARIN DR. AHMAD SHINE.
    Babban dalilina na kawo wannan labari shine, domin yiwa iyayen mu tuni akan amanar da Allah ya bamu, domin awannan zamanin ana yawan samun wannan matsalar, zaka ga k'aramin yaro da matsanciyar sha'awa amma babu kula daga iyayenshi har shi, shi yasa yanzu fyade da zinace-zinace suka yawaita.

Yaro zai nuna yana son aure amma iyaye su hana sai suce wai wani duka nawa yake da zaice aure zai yi? Kunsan dalilinshi na cewa aure zai yi? Idan baki saniba ke uwa kai uba kuna damar zaunar dashi ya sanar muku kuji sai ku magance mishi idan ba haka ba zakuji kunyar duniya kuje lahira ma kuma ku karb'i sakamako.

An yi a kusa dani nagani ganin idona inda iyaye suka hana yaronsu aure yanada shekaru 27 suka ce sai ya gama karatu yazo yayi suka ce sai ya sami aiki ya gina gida, kundai san yanzu samun aiki a Nigeria yanda yake be samu ba tsawon lokaci, 'yan mata biyu yayi ma ciki sannan ya gudu yabar iyayen kunga wa gari ya waya sunyi dana sani lokacin da babu amfani. Toh akwai iyaye da yawa masu wannan burin dan haka gara mu gyara tunkamin lokaci ya kure mana domin bako wane yaro bane zai yi tunanin tsare kanshi daga halaka ba kamar Ahmad, suna ganin da suyi azumi gara suyi zina da hannuwansu ko subi wata hanyar mummuna kanacan kana cewa wane yaron kirki babu ruwan shi kaza-kaza baki san me yake aikatawa a waje ko a d'aki ba, Allah ka shirya mana zuria ka tsare manasu.

Sannan sai ZAINAB,
   Ta shigo gidan Ahmad amatsayin kishiyar khadija, to wannan wata kaddara ce da zata iya fad'awa akanki a kaina, mata da yawa bama san kishiya sam sai dai muna mantawa da rubutaccen Al'amari daga Allah wanda idan mijinki aure goma zai yi toh fa sai fa yayi shi ko kina raye ko kina mace duk kwalliyarki duk kyawunki duk dirinki duk nutsuwarki duk biyayyarki idan Allah yayi toh sai kin samu abokiyar zama.

Sannan wani shirme domin wannan dole akira shi da shirme da yawan mu zamu taso gidan mu muga mahaifinmu da mata biyu uku hudu, kilama da wayanki ya saki wata ya auro wata kintaso a irin wannan gidan sannan kizo kice waike bakisan kishiya kuma bazaki yarda da ita ba, wannan wane irin tunani ne? BABU kalar surutun da banjiba daga mutane lokacin da Ahmad ya auri zainab nayi mamaki sosai wallahi domin na san akwai babban aiki a gaban mu matukar haka tafiyar zata kasance, akwai ma wadda naji tace ita book in dai da kishiya bata karan tashi to me yayi zafi haka? zaman duniya ne bawai na kiya maba shekaru kalilan kike jira k'asa ta rufe idanun kifa A haka zamuje ma Allah da mummunan k'uduri ga 'yan uwan mu? Kuma wata kilama mahaifiyarka a ta biyu tazo ku itace ma ta hudu kuma ta shiga har aka haifeki amma ke kin hana wata ta shigo kuma idan 'ya'yanki duk mata ne kuma duk masu zuwa gurinsu suna da aure gashi suma na gidan sunce baza'ayi musu kishiya ba ki gyamin ya zakiyi da yaranki kuma suna son aure? Muyi tunani muyi ma kanmu adalci da hallaci dan Allah.
 

SANNAN SURUKAI:-
  Da yawan mu yanzu bamu son auren wanda iyayen shi ke a raye musamman uwa mace, menene ya jawo haka?

Amsar itace mugun hali na zalinci sa ido da kuma wulakanci da wasu surukai suke gwadawa matan 'ya'yan su, kada mu manta daga lokacin da yaronki yayi aure tofa duk wani hakkin wannan mata tashi ya bar wajan iyayenta ya koma kanshi kinga hana warki yayi mata wani abu ko kyautatawa kamar kin sashi sab'ama Allah ne dan haka ki saurari hukuncinki wajan Allah domin shine ya tsara komai tun kamin zuwanki.

kudu ba kuga yanda Maman Ahmad ta rike khadija wanda daga karshe saida khadijan ta koma bata son Maman taje konan da can sabida son da take mata. kowace uwa tagari nasan baza taso akunta tama  na taba tofa tunda bakiso kema kadda kifara yima d'an wani.

MALAM MAMUDA:-
   Malam Mamuda yayi halacci kuma yarike amanar makota sannan ya fara ganin saka mako tun a duniya.

Eh mana tunda gashi Ahmad ya d'auke mishi dawainiyar komai sabida halaccin dayayi mishi kamin yaje wajan Allah yasamu saka mako me kyau domin yayi aiki me kyau na toshe wata kafa ta b'arna, sannan matar shi taba shi goyan baya inda ta toshe kunnuwanta daga dukkan wani gulmace-gulmace da mutane suka yita jifanta dashi.

GA KHADIJ KUMA:-
   Khadija itace tauraruwar labarin dan Allah banda cigaba akwai wani na kasu data samu a rayuwarta? amsar itace babu taga ranar biyyayya dan kuwa gashinan tana karatunta tana da mijinta na nunawa sa'a sannan ga albarkar aure da Allah yaba su, kaddafa mu manta da yawa akwai iyayen mu da akaima aure tun basu da wayan kirki kuma suka zauna qalau, amma yanzu sai yarinya tayi shekaru akalla 20 kuma kuji iyayenta na maganar bata isa aureba toma idan zina batai yawaba meye zai yi yawa? abarshi a kunaso tayi karatu! karatu bawani illa bane dan tayi amma me ku aurar da ita sannan taje makarantar shifa aure daraja ne dashi wa innan igiyoyin da suka hau kanta sai kuga sanadin ta tasamu nutsuwar yin komai.

*DR.AHMAD*
   Gaba d'aya labarin na shine mutane nata maganar jarabarshi tacika yawa, to wallahi kunji na rantse akwai mazan da suka fishi tsananin buk'ata kuma sunada yawa sosai acikin maza. sabida haka ni banga wani abun mamakiba dajin labarin Ahmad ke dai kawai amatsayin ki na mace kiyi addu'ar Allah ya baki miji dai-dai da yanayin bukatarki harda masu cewa wallahi babu masu irin wannan yawan buk'atar toh kuje da rantsuwarku amma mudena saurin rantsuwa akan abinda bamuda sani akai.

    *ANAN NI MAMAN KHADIJA nake muku fatan Alkhairi ina fatan zaku tayani da addu'ar Allah yasa na haihuwa lafiya na gode sosai.*


*TO YOU HAJJA CE my hajja, Dota hajja nagode sosai da temakonki gareni domin kece me gyaran kusan dukkan kurakuran da ake samu a ciki da kuma rubutun, toh kundai san mace me ciki😃sai a slow na gode sosai may God bless you and jikata ihsan.*

   _Sai kuma ke! Na gode da kulawarki da adduarki gareni Mamana ta kaina Maijidda musa Allah ya barmu tare._

*KUNGIYATA ABIN ALFAHARINA HASKE WRITER'S ASSO*
   Allah ya kareku ya k'ara muku basira da hangen nesa Maman Khady na yinku Allah yabarmu tare

_Ummi Aisha, phatymah Zarah, Hajja ce, khaleesat hydar, miss Xoxo, billy galadanci, Aisha d/sabo, safiyya Huguma, Asmy b Aliyu, Afrah bhai, Faxyfation, Nana diso, Feedohm, Nuceeyluv, Ayusher Muhd Allah ya kara had'e kanmu_🤝








*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀







adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *