Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, May 12, 2020

KARUWA CE COMPLETE HAUSA NOVEL

adsense here
KARUWA CE COMPLETE HAUSA NOVEL
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝.......1/2*


        *By* *©👄HaBieBatie👄*


💝💝💝💝💝💝💝
Bismillahir.rahmanir-rahin.

*I thank Almighty Allah to give me opportunity, power to started this book, and I pray for dat to finished it in peaceful manner.*

_Ya Allah , alkhairan dake cikin wannan abun Allah kahadamu dashi, sharrin dake ciki Allah ka mana tsari dashi._

_Special greeting tareda fatan alkhairi zuwaga manyan Aunties na..._
_Khaleesa haiydar, Asmy b Aliyu,Zuwairat Nuhu, Ayusher Muh'd, fido Sodangi, Ummi A'isha, fidohm, Safiyta huguma....dadai sauran wanda ban lissafo suba I want u to know dat u makalize in my heart😉😘_





   *O*hhhh...I love u babe I die for ohhh...babe..do it pass please...shocked it..zubaida dad'i...kinada dadi....kin i'ya waya koyamiki....ahhh..

Wa'iyazubillah, wani babban mutumne kwance tare da wata kyakykyawar matashiyar budurwa wanda bazata wuce shekaru 20-22 a duniya ba suna aikata zina.
Yayinda i'takuwa sai kukan shakwab'a take masa tana aikam mai da abubuwa marasa d'ad'in fad'i, almost 1½h. Suna abud'aya , daga bisani yad'auke ta cid'ak kamar baby doll yai bathroom da i'ta.
Koda suka shiga basu hak'ura da junaba saida sukayi shafe-shafe da tsotse-tsotse sannan suka fito.
Suna mak'ale da juna suka fito yazaunarta bakin bed shima ya zauna. I'do yakura ma small black nipple dinta yana murmushi at dsame time yana shafa dogon gashin kanta.
"I love u baby kinshayar dani dad'in da bawata macen data tab'a shayar dani, infact ko  matata bantab'a samun nutsuwa da i'ta kamar yadda nakeji aduk sanda na kusanceki ...insanki sosai babyna .....kifad'aminnn komeye kikeso aduniya zanmaki."

Cike da shakwaba tad'aura hanunta kan kirjinshi .."ni baby kai nakeso ." murmushi yaya ya rungumota jikinshi yana kissing wuyanta.
D'an bugunshi tai cikin wasa "kaga baby kabari hakanan , zantafi gida yanzu don nacewa Momy 1 zamu  gamu lectures."
"Ohk baby , bara in shiryaki."
Kayan data cire ya mayar mata ..skintight ne wanda dakad'an yahuce gwiwa sai ves ...hijab dogo har k'asa yamik'o mata tasa dasafa harda nik'ab  .
Murmushi Alh sambo yayi "hmmm  mai fuska biyu kenan." B'ata fuska zubaida tayi tanai masa wani kallo. "Am so sorry baby , irin wannan kallo haka don Allah yihakuri...kar a hanani jin dadi".yafada yana kashe mata ido hade da nunamata gabanta.
 Batai magana ba tad'au handbag d'in ta wanda  yacikata da kud'i "to baby sai yaushe?."
Uhm kawai saimunyi waya."  "Ohk baby." Pack yabata a check kafin tafita.     Lumshe idonsa yayi yafad'a kan bed din tabaya "kai burouba baby nan suger  gareta wallhi hmmm." Daga haka bacci yadaukeshi.

Sauri-sauri take tasauko downstairs , babban school ne sosea nagani nafad'a . Allah Allah take tafita daga school din tahau adaidaita tai gida, cikin sa'a tana fita tasamu tai gidansu dake  sharada phase2. 

 Abakin makeken get napep din tasaye , kudinshi tabashi tashiga ciki, bata tarda kowa a falonba don haka direct tai d'akinta dake downstairs.



*************

Tana sanyi cikin English wear riga da skart pink $blue wanda yay balain kamata duk suranta ya bayyana , rolling tai da karamin veil wanda yake shara2 , tayi parking din dogon gashinta wanda yasha gyara kafanta yana sanye cikin high hill blue mai masifar kyau. farace tas siriri ya mai coca cola shape tanada manyan i'do da karamin baki mai d'auke da pinky lips .....huh in short dai zahra kyakykyawa ce ta ajin farko. Bazata wuce shekaru sha bakwai ba amma inkaganta zakace tai 20 don akwai ta ciki i'do. Tafiya take a hankali kamar mai tausayin k'asa, ta shakwab'e fuska tanad'an yarfe hannu da'alamu agajiye take. A haka tafito bakin school din tatsaya bakin titi don samun abun hawa.



***
Tuki yake cike da nishad'i suna tadi da best $childhood friend din shi ...kwakykyawan matashin saurayi maikima nin shekara 30 a duniya , farine dogo mai faffadan kirji mai tak'ama da ilimi gakuma naira miskilini na ajin k'arshi tare da jin shi wani abune yazid kena yaro Dan mamin sa.
"Wait yazid please katsaya Dan Allah." Abokinsa Dr faruq yafada da hanzari don baiso ahuce gun . afusace yazid yasa burki yad'ago yana kallon abokin nnasa "....hakan dakayi meye kenan? Kana ma mutane ihu." Dan ajiyar zuciya faruq yasauke "ohh am sorry man  .look for dat side u see wat am saw . " Yakare yana nunamashi direction din gun.  Dakamar bazai kallaba saikuma yad'aga ahankali yasauke kanta...tana tsaye a gurin tun d'azu da'alamu haryanzu abin hawa take nema. Saurin d'auke kansa yayi tareda jan wani dogon tsoki at dat time he's heart beat very pass.  Da'go i'donsa dasuka rine zuwa ja yayi yana kallon faruq don Indai akwai wanda yatsana aduniya , wanda bai kaunar kallonta dako sunanta bayason ji baiwuce *zahra* ba. "Wht does dat mean dakace mutsaya gurin KARUWAR nan faruq ?, she's birch fa."  yafa da cikin kakkausar murya . idanu faruq yazaro yana kallon abokin nasa ciki da tuhuma .
U know wat has been said kuwa ..u call her a birch fa do u know her yazid?."
Kai yazid ya jingina jikin sit yalumshe idonsa yabude "I know her  faruq she's daughter of my mother's friend.... Her mom pass away since back 2years ....b'coz...b'coz...her bad behaviour ...its long story let back home , we will took about."
Faruq bai i'ya cewa komaiba illa gyad'a masa kai da yayi.
Ahaka suka karasa nasarawa GRA bawanda yacema dan uwansa komai.


Tad'ansha wuya kafin tasamu abin hawa yawuce da i'ta gidansu wanda yake unguwar su Kado estate. 



Kunaso inci gaba.....if yes I want to see ur more comments .....if not kuma no need to see.....
This is my WhatsApp no. for comments @08124903727.
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝......3/4*


*By* *©👄BIEBIE👄*


 💝💝💝💝💝💝💝💝

_Naga sakunanku kuma naji dadi sosea insha Allah zanci gaba ....kukasance tare dani._



*K*nocking tai a bakin get din gidansu  mai gadi yabud'e mata tashiga. Gaidashi tai , cike da faraa ya amsa yana mata ya makarantar "allhmdllh baba." To madalla sannu zahra'u." "Yawwa baba bara inshiga daga ciki." "To madallah ."
 baba mai gadi yana matuk'ar jin tausai zahra don irin kallon  da'ake mata amma azahirin gaskiya bahaka bane..ga maraici narashin uwa datake fama dashi , hatta mahaifinta yajuya mata baya."Allah sarki yarinya , Allah yanunamin ranar dagaskiya zata bayyana."
Dasallamarta tashiga falon duk suna ciki.. Wata babbar mace ta hakince akan Daya daga cikin kujerun dake zagaye a falon, sai yammata guda biyu wanda duk sun girmi zahra . can gefe nahango wani had'adden saurayi wanda bazai huce shekaru ashirin da tara a duniya ba . wani irin kallo yabita dashi wanda nikaina *bie bie* bansan nameyeba.  Karasowa ciki tai tarisina ta gaida mama, bayabo ba fallasa ta amsa  batako kalli inda zahran takeba .safwan wanda ketabinta da kallo tagaida tabi hanyar d'akinta dake upstair batako kallo 'yan matanba.
Daya daga cikin 'yan mata mesuna fauzy  tai shewa tace "hehehe mutanen schools, acigaba dai da sunan zuwa makaranta ana fakewa zuwa karuwanci ." dariya farida tasaki "wallahi kuwa sister, nidai ina gudun ranar dazaa kundumo abin kunya." Mahaifiyarsu tana ji haka yayansu amma bawanda yay magana . itako zahra batako juyoba don inda sabo tasaba dajin wannan,  amma yana matukar kona mata rea. Kan gado takife tasaki wani kuka ...bansan meye aibuna ba, bansan meyasa mutane sukemin kallon KARUWA ba meye nayi....ya Allah kabayyana gaskiyar lamarinnan." Gaban mirror dressing taje tana karema kanta kallo, sosai taga kayan jikinta ya matseta duk Shep dinta ya bayyana ga boos d'in ta kamar sufasa rigar sufita.."kodai iriyar shigar danake ne akemin kallon KARUWA? ...ringing din wayar tane yakatseta tad'auka tana murmushi don duk duniya bayan mahaifiyarta data rasu bawani wanda yake sonta kamar Hajiya Hafsat aminiyar maminta.



Zubaida tana shiga dakinta tacire nikab da safar dareda zare dogon hijabin jikinta , duk tacire kayan jikinta taje gaban Mirror tana kallon kanta murmushi tai tasan anyi halitta agurin . key tasama kofarta taikwanciyarta bisa gadonta . sai laasar tatashi taiwanka tafito falo don cin abin . momynta tagani zaune falo tad'aura kafa Daya kan daya tana karatum jarida. Fadawa jikinta zubaida tai tana zubamata shakwaba , murmushi mumy tayi tana shafa kanta "baby kintashi?  , dazu naje dubaki naji kinsa key naceto kina bacci kenan." "Momy agajiye nadawo saisa banshiga gurinkiba." "Ohk to kije kici abinci ." "to Momy na." Ta tashi tana kwarkwasa tanufi dining.

Abangaren *yazid* kuwa koda sukaje gidansu sukaci abinci faruq tafiya yayi don ganin yanayinshi duk yasanza , mamin shima tayi tambayar yacemata kanshine yake ciwo yanason yahuta  . dakinsa taje yakwanta duk yarasa meke damunshi , dayaga yarinya duk yarasa meke damunshi ko tsabar tsanarce tai yawa oho .



Cike da ladabi zahra tagaida mami , amsawa tai tana jin dadi , daga dayan bangaren mami tace "diyata kwana biyu kinbamu rani ko mami tai laifine?."
"Wllh mami bakomai kawai  makarantane tarike ni amma insha allahu kwanannan zanzo." "A'a nikam banyardaba tunda yau Friday kitaho saikiyi weekend dinki nan." Dan jimmm zahra tai don ita matsalarta daya gidan mami yazid don duk duniya bawanda tatsana bayanshi.. Mamine takatseta tahanyar kara maimaita tambayar... "To mami bakomai , zantambayi mama inta barni insha Allah zanzo."  "To shikenam insha Allah zata barki zanturo driver yadaukeki kuma nima zankirata innaimi alfarmar ." "to mami saina zo ." "Allah yakawoki lpy." Daga haka wayar takatse.

Tunani kwai zahra tashiga don bata k'aunar ganin yazid ta tsaneshi hakanan, daga bisani taiwanka tashirya cikin Riga da skart na atamfa yayi balain kamata , karamin Vail shara2 ta daura a kanta tanufi dakin mama don tambayarta. Koda taje mama tabarta don badamuwa tai da itaba , komawa dakinta tai tadauko handbag da wayarta tarufe dakinta ta tafito.  Fauziya da kanwarta farida nazaune a falon dakuma yayansu safwan suna kallo , batabi takan kowaba tai hanyar fita ..."to yau kuma jarabar yammace tamotsa hmmmm..asha dadi lpy." Farida tafada.  Juyowa zahra tai tanaimusu kallon raini "hmmm kwaji dashi guzumayen banza , haka zaku kare kullum azaman gida kuba aureba kuba karatuba saitara samarin banza wanda ba aurenku zasuyi ba." Tana fadin haka tafice. Iyaka shaka sun shaka "sis kiji abinda yarinyarnan take fada mana." Kwafa fauzy tayi  hanaci gaba da kallo amma maganar tayi mugun bata mata rea.

Tafiya take anatse tajan hankali , west d'in ta taji anrike mata tabaya,  arazane tajuyo takwace tana mishi wani banzan kallo ..."meye haka ya safwan?. "  "haba zahra yakikemin irin haka kamar bakisan abinda nake nufiba uhm!." "Wani tsanarsane tadira mata " Allah yakareni daga sharrinka ya safwan indai wannan ne bazaka taba samu daga garenin ." daga haka taisauri tafita daga gidan. Kamar gunki safwan yazama agun "waime yarinyarnan take nufi ne?, tana nufin bata harka da mazane ne kome?.... Nooo karya take . juyawa yay yakoma ciki.


Bakin titi tanufa batawani jimaba tasamu abin hawa  .
knocking tai megadi yabude mata kofa, gaishe shi tai ya amsa  gaisuwarta cike da fara a " yarnan kwana biyu kamar bakyanan ?." "Wllh baba inanan makaranta ke boyeni." Ayya to Allah yataimaka." "Amin baba."

Suna zaune a tsakiya falon, mami tasa yazid agaba dole saiyaci abinci  dakyar yayarda take feeding din shi .

"Assalamu alaikum."

Muryanta yabayyana falon , idon sane suka sauka a kanta gaba daya wani giri2 ma yake gani.... 



*👄BieBie👄*
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝 ......5/6*


_Written By_
*👄BieBie 👄{Mrs mooh}*

_Editing By_ *💅SADNAF💅*




Dasauri mami takarasa taro zahra ta rumgumeta . hakan yazid yasamu damar shiga dakinsa da sauri. Zaunar da i'ta mami tai akan kujera.
 "ya kikabar su Hajiya da sauran 'yan uwanki ?."
 "Duk lafiyansu lau mami suna gaidaki." "Ma dallah."  Juyawa mami tayi danufin ma yazid magana amma taga wayam, sosae abin ke damunta irin rashin son zahra da bayayi , gashi kuma duk duniya bada macen da takeso taga only son d'in ta shi face zahra .  dan murmushi mami ta k'irkiko ,itama murmushin tai don tagane inda abin yadosa.
"Canda yawarsa daman ba kaunar kallonshi nakeba kamar yadda nalura baya kaunata." Zahira tafada cikin ranta. Sosea mami kejanta da hira har akai kiran magrib , yazid ne yafito sanye da jallabiya zaitafi masjid "mamina zantafi masallaci." "To my boy adawo lpy." Kamar bazatai magana ba tabude baki a hankali "good evening ya yazid." "Baiko kalleta ba ya amsa da " evening." Yay fitarsa . mami kokadan bataji dadin hakanba , burinta kawai taga yazid da zahra a inuwa daya suna nunawa junansu kauna.

 baidawo gida ba saida akai ishai . bakowa a falon don haka yashige dakinsa ya kwanta. Sai 9 mami da zahra sufito dining , dakanta taje dakinsa  ganin yak'i fitowa .
yana kwance saman gadon shi yayi rigingine idonsa  a lumshe amma ba bacci yakeba. Zama tai bakin gadon tana kallonsa , a hankali yabude idon sa yasauke kanta . hanunta tadaura kan sumarsa tana shafawa a hankali. " meye yake damunka boy." Cike da kulawa mami ta tambaye shi. "Babu komai mami." "Ban yarda ba, zahra ce ko?." Dasauri ya d'ago Kansan yana kallon mami " sure itace." Yafada a zuciyarsa amma a zahiri baice komai. "Bansan taya kabar zuciyarka tana tsananin kin Zahra ba ." kamo hanunshi mami tayi tasa cikin nata "yazid!." Dagowa yai yana kallon mamin nasa don ba hakanan take kiran sunansa kai tsayeba. "Shin bakajin tausai zahra?, baka ganin irin halin datake ciki narashin samun farin ciki ? Nayi tunanin idan inason abu ko yaya yake zakayi kokarin sama zuciyarla  sonshi. Yazid ina matukar tausayi zahra da sonta , ina kallonta kamar yarda nahaifa da cikin ..burina baiwuce duk naganku cikin farin cikiba,  naganka da zahra a inuwa daya kuna bama junaku kulawa da kauna." Arazane yadago yana kallon mami, bakinsa har rawa yakeyi yanason yin magana amma yakasa . mami taci gaba "yazid inaso ka auri zahra!." Arude yafara girgiza kansa yana hawaye . "don Allah mami karkice haka , mami ki taimakeni , mami banason zahra hasalima natsane ta bans kaunar ko jin sunanta ne please mami bazan iyaba."  "Kagane wani abu yazid inaso ka aureta Kodan kawo karshen wannan kiyayyar da ke tsakaninku, inaso ka aureta don hankalina zaifi kwanciya da rayuwar da zatayi nan gaba don nayarda da tarbiyar damuka baka zaka riketa da amana. My boy kayi tunani mai kyau ." daga haka tatashi.

 "Innalillahi wainna ilaihirrajiun."
Abinda kakwai yake maimaitawa , don komata sun kare a duniya baijin zai iya auren zahra.



Kamar kullum zubaida bayan tayi breakfast tashirya cikin shigarta na wando da bes tareda dogon hijab da nikab d'in ta harda safa. Momynta tatarar zaune falo tana karatun jarida , murmushi Momy tayi tana kallon diyarta "uhm ustaziya kekam kullum katon hijab bakyejin zafine uhm. " wllh mami nafi jin dadin haka yanzu mutum yana wani shigar dabata daceba sai amishi wani kallo nadam. " "hakane daughter, ni nayarda da tarbiyar da muna baki insha Allah bawani abu."  Murmushi zubaida tayi "amma daughter a time table baki da lectures Saturday bakida lectures." "Eh Momy wani malami yace zai mama test saisa." Ohk tau, Allah yaba da SAA ." amin  Momy saina dawo."   Tana fita compound driver yayo gurinta "noo karka damo banisa zanyi ba." "Amma Hajiya karama, Hajiya babba tace duk inda zakijefa arinka kaiki...." "Kai dallah can nace maka banisa zanyiba ." fita tayi tana masifa. Duk ma aikatan gidan complaint suke a kanta , don batada dadi.
Tana fita takira wani ,bayan layinsu yace mata yana can , ba dadewa takarasa .
shiga Motan tayi yaja motan yadau hanyar *gwallaka hotel*......

👄👄👄👄
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝.....7/8*


_Written By_
*👄BieBie Luv👄*

_Editing By_ *💅Sadnaf💅*



💝💝💝💝💝💝💝



Reception sukaje akabasu key din room dake can upstair . fad'awa.  kan bed din yayi yana lumshe alamar gajiya, rage kayan jikinta zubaida tayi yarage daga fant sai bra . takowa tafarayi cike da kissa tazauna bakin bed din. A hankali faruq yabude idon yatsurama boos dinta dake cike fam ido, hannunsa yakai a hankali yana shafawa tare da lumshe ido. "Baby boos dinki lamshe.....gasu manya..." Murmushi tayi takara matso kusa dashi , rungumeta yayi yana aika mata sakonni yayinda itama ke mayar mishi. Sosea suka rikice dukansu faruq sai sumbatu yake....yayin zubaida tazage sai kukan dadi take, don faruq yaiya sarrafa mace. Ballemata bra dinta yayi, boos dinta suka bayyna .
jin saukar boos dinta ajikinshine yasa yakara rikicewa sosea yake tsotsarsu kamar zai cinye su. Zubaida dukta rikice jira kawai take yashigeta, sunfi 40mins ahaka kafin ya afka mata saida yay30mins kana yafi to...kowannemsu numfashi yake fitarwa , sosea yarungumeta ajikinshi. "Baby na nayi missing dinki sosea wllh, yau sati biyu rabona da ke ...nayi missing din sweet HQ naki." Murmushi tai "me too baby..." Wanka sukayi suka sirya , kamar ko yaushe tamaida katon hijab dinta da nikab da safa.
A bayan layinsu ya ijiyeta, yacika mata jaka da kudi yabata wani gift cikin wani karamin kwali mai kyau. Har saida tasha kwana yajuya motarsa yatafi.
 Falon dad dinta tawuce, suna zaune da Momy sunan kallo . Da sallama tashigo tagaida su suka amsa cike da so da kauna "mamana kindawo kenan?." "Eh daddy."  "To yayi kije kihuta ko." "To daddy." Harzata fita yakirata "mamana yanzukam kin takura da maganar auren zakiyi karatunki ko."
Sunkuyar da kanta kasa tai alamun kunya "eh daddy ,yanzu nafahinci abinda kuke ganemin gara nai karatuna ." "to naji dadi dakika fahimta. Tashi kije." Fita tai daga dakin. Ajiyan zuciya daddynta yasauke "kai nagode ma Allah dayasa tagane abinda nake nufi. Amma da tadage ita aure meye zataci da auren ai gara tai karatunta."
Hakane alh yanzukam saidai mugode ma Allah dayasa tagane. "  "hakane."
Cigaba sukayi da kallonsu suna dan hira.




Abangaren yazid kuwa adaren baisamu yayi bacciba nafilfili yarinka yi yana rokon Allah yakawo mishi mafita.
Koda gari yawaye sukayi breakfast dakinsa yakoma yakwanta yana tunani yarasa yadda zaiyi .
wayarsa yadauka yay dealing no. Din faruq.
Faruq dake driving hankali kwance wayarshi tafara ringing
"Guy how fer?."
Daga dayan bangaren yazid yace "where ar u right now?."
Dan shafa kansa yayi kamar yazid na gabanshi."on my way to back home. " "from where?."
Dan jimmm yayi kana yace " uhm...uhm...hotel.... ".
" dan iska kawai kai bazaka ajiye joystick dinka guru dayaba karinka rabashi a matan banza kenan ...mtsww..Allah yashiryeka..."
"Kaga mallam stop yazaka kirani kana min wulakanci kaga kawai kafadamin abinda yasa ka kirani."
"Can da yawarka. Nidai kazo gida kasameni akwai maganar da zamuyi."Daga haka yakatse wayar. Kwafa faruq yayi yajuya kan motar yay hanyar unguwarsu.


Baitarda kowa faloba danhaka dakin yazid yawuce , bai ganshi cikin dakinba amma yaji karar ruwa da'alamu wanka yakeyi. Zama faruq yayi bakin gadon yana jiran fitowarsa.
Koda yafito baiko kalli inda faruq yakeba yashirya cikin kananan kaya ya bulbule jikinshi da turaruka.
" uhmm..mutum dai yana tareda wahala indai bazai sanza irin wannan halin ba." Faruq ne yay maganar kansa gefe kamar ba da shi  yakeba. Harara yazid yabuga masa yazo yazauna gefensa.
Dafa kafadar faruq yayi "man akwai magana mai muhimmanci dazamuyi dakai, inaso kayi tunani maikyau kabani shawaran data dace." "Ohk , am listening."


*👄BieBie Luv👄*
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝.......9/10*


_Writing by_*👄BieBie Luv👄*

_Editing by_*💅Sadnaf💅*


💝💝💝💝💝💝💝💝




Dogon numfashi yazeed ya  sauke..."friend mami ta zabarmin matar aure, kuma in d next 2months takeso ayi wedding din.
Tunda yazeed yafara magana faruq yazaro ido yana kallonsa "yazid din da tunda uwarsa tahaifesa baitaba kula mace da sunan soba ....mutumin dabaya sako aure a  gender rsa shine zaiyi aure a nan wata biyu cab.....
" kayi shiru bakace komai ba ."..yazid yakatseshi. "To aini abunne kamar almara. To wace yarinyar?, and kana sonta?." Girgiza kai yazid yashigayi cike da takaice "i'na sonta fa kashe don ubanka. Zahra'u cefa." 
"Kai zahra fa kace , yarinyar dako sunanta baka kauna ..innalillahi..."
" Yanzu meye abinyi?."  "Meye kuwa abinyi tunda mami tace ita takeso ka aura dole ka aureta kodan faranta mami rea."  Alright naji zan aureta amma tagammace mutuwa tayi akan shiga gidana, don saina azaftar da ita mafi muni....zata sha wahala saita gommace tacigaba da karuwancinta akan aurena!." "Kai yazid kadaiji tsorun Allah." "Dallacan rufemin baki dan iska, arkai zakacema wani yaji tsoron Allah kakasa aure sai kwartanci...." Kai yazid ya isheka...ahni zaka kira kwarto to wllh nafi karfin nai kwartanci tunda inada kudi.. Kuma duk shegiyar dakaganta gurina ita takawo kanta dallah kawai." "Kai kasani dai."  "Kokai kasani ba, kaida zaama auren dole can da yawarka." Daga haka yabugo kofa yafita. "Kambu....iya shaka yazid yashaka , kwafa yay shima yafice.




Ranar lahadi dadare takanas mami tashirya cikin shiga ta alfarma tasamu abba zahra da maganar auren. Bayabo ba fallasa yaaminci sannan yace yabarwa mamin komai a hanunta kwai in akwai bukatar kudi tamai magana . godiya tai sosea tatashi tatafi duk jikinta yayi sanyi don ganin nuna rashin damuwa da yarsa da baiyiba.

Acikin sati daya magana takarade ko ina sai gulma akeyi wai yazid yaron kirki mai natsuwa zai auri karuwa. Bakaramin tashin hankali mama dasu farida suka shigaba , zahra zatai aure tabar yaranta ...gaba daya fauxy tarikece ma mama , dakyar ta lallalshe akan zasuyi maganin abun.

Tashin hankali baasa masa rana ranar da zahra taji maganar mutuwane kawai batayi....har gadon asibiti aka kwantarta, dakyar mami da kanwar  abbanta aunty Jidda suka lallasheta ta hakura... 


Maganar biki ya kankama, yayin da mami tazage gurin gyran amarya da duk wani abinda ya dace don itace uwar amarya kuma uwar ango . dangin mahaifin yazid bawani son auren sukeba don yadda sukejin gulmace2 akan yarinyar amma bayadda suka iya sai zuba ido..
Koda maganar ta isa dangin mahaifiyar zahra bakaramin dadi sukaji don sunsa mami sosea kuma sunsan insha Allah zahransu tasamu miji kowa ya yaba da irin nagartar yazid .


Abangaren ango duk yarame yayi baki duk abin duniya ya ishesa , ga mami tawatsar da lamarinsa duk ta watsarsa.
Abangaren abokansa kan shiri suke bana wasaba don faruq duk yasanar da abokansu nakusa Dana nesa. Mami da aunty Jidda kullum suna cikin lallashin zahra da kwantar mata da hanki.
Ana saura sati daya dangin mahaifiyar zahra dana mahaifinta sukazo daga barno...sosea sukazo da abin arzuki don kayan furniture's saida sukazo da set uku wanda akayo order dinsu daga Dubai.. Ga kitchen materials kamar zaa bude shago...kaya kuwa sabbi saida suka mata akwatina shabiyu...kai abin bamagana.


Yau takama alhamis ranar kamu sosai amarya tai kyau tare da dunbin kawayenta wayayyu yayan manya... 2:09 aka tafi location din daza ayi kamun abokan ango duk sunzo yayinda akarasa ango duk wayoyinsa a rufe sai faruq ne yazauna a madadinsa..sai 5pm aka watse daga gun , faruq dakansa yamaida zahra gida.
Saikusan 10pm yazid yadawo gida, bakaramin fada yasha gun mamiba harsaida yaban tausai...."kuma wllh wllh yazid kaji narantse kakara wani misbehaving daga nan har a kare bikinnan wllh sai ranka yabaci. " Daga haka tatafi. Jikinsa yayi mugun sanyi baisan yaushe maminshi tazama takaba mamin dako kadan batason abinda zai bata mishi rea shine yau dakanta take mishi haka.dakyar yaja kafarsa   yakoma part din dake can gefe dana mamin.


Ranar Friday akai launching da dare kuma akai mother's event sosea mami da kawayenta suka cake gakuma ango da amarya sunyi kyau harsun gaji da hadewa gawani irin matching dasukayi.



Ranar Saturday ranar daurin auren *YAZID UMAR MATAWALLE* dakuma *FATIMA SULAIMAN GONI*, misalin karfe goma nasafe daurin auren dayasamu halartar manya manyan mutane masu fada aji,saraku na, manyan'yan siyasa, manyan yan kasuwa , manyan masukudi..etc.
An daura auren yazid ya zahra a sadaki dubu hamsi da kujerar makka dakuma key din gida da mota. an daura aure lpy kowa yawatse daga gun, yayin da ango da tawagarsa suka tafi gurin reception.


Part gudu mami tasa aka warewa amarya da kawayenta suna shagalinsu acan.




*👄BieBie Luv👄*
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝.....11/12*




     _writing By_
 *👄BieBie Luv👄*

     _Editing By_
*💅Sadnaf💅*


_Dis page goes to u my *sweet Apple pie* *BieBie Dee*, u means a lot to me._
❤❤



💝💝💝💝💝💝💝💝



*M*isalin karfe
 takwas na dare akazo daukan amarya, motocine nagani nafada na kerewa saa
 Akofar gidan su zahra motocin zukayi parking .

 zahra ne durkushe gefen mahaifimta yanai mata nasiha mai ratsa jiki, hattashi kansa jikinsa yayi sanyi saiyaji duk tausayin yartasa ya cika shi .kuka take kamar ranta zai fita , aunty jiddane da aunty mairo yayar mamanta suka fita da ita dakyar bayan abban nata yagama mata nasiha ...gun mama aka kaita , kamar bazatai magana ba tai surutannan daga bisani akasa zahra amota.

Gun mami aka kaita sosea taimata nasahi daga haka akawuce da ita gidanta dake government road...ginine nazani gida na kerewa saa akakai zahra bawanda bai yaba da tsarin gidanba ga uban kaya aka dankara mata kai ko yar shugan kasa iyaka abinda zaa mata kenan.


Misalin karfe gamo  faruq da wasu abokansu biyu sunsashi gaba yatashi surakasa gun amaryarsa amma firrr yaki wai nan zai kwana , dakyar saida sukace zasu fadama mami kafin yayarda yafito. Gun Mami sukaje don taimai nasiha.

 tareda babbar yayarta momynafy suka tardata ....sosea suka shigamai nasiha saida duk jikinsu yay sanyi.mami takara dacewa. "Kaji tsoron Allah yazid kakulada zahra kariketa amana karka cutarta ..kakulada addinin ta ...yazid wllh karnaji kar nagani daidai darana daya takawomin kana zaluntarta zanyi mugun saba maka... Kakulada ita..tashi kuje Allah yay muku albarka."
Jiki a sabule suka amsa suka fita zuwa compound din gidan.
Bude mota sukayi zasu Shiga yazid ya dakatar dasu fuska a murtuke. "Bani key din mota na." Yafadawa faruq yana yamutse fuska. Galala sukayi suna kallon juna "mai yay zafi ango , basaika bata rea in sokake kar mushigar maka lokaci kadai amaryaka , ga key dinka. Sa'id yakarba daga hanun faruq yamikama yazid. Baikalli kowaba yabude motar yashiga .
bude bayan motar Ismail yayi ijiyemai leda yarufe,
key yay ma motar yajata dagudu yafice daga gidan.



*****
Kwance suke kan katafaren gadon dayake cikin *diamond hotel room 27* yanabin every part of her body da romance.. Gaba daya sun fice a hayyacin su, barinma zubaida da rabonta da namiji kimanin wata guda kenan gata da jarabar tsiya...duk sun yamutsa gadon sai nishinsu dake tashi a room din."ahhhh....baby duk duniya bawanda....nakeso sama dake....washhhh...baby...banason mamata kamar yadda nake sonki....plss...karki bari." Zubaida tazage sai kuka take mishi , shiko kamar wanda kuka ke tunzirashi..karo nabiyar kenan da wayarahi tashiga  ringing, harta katse bai saurareta. Saida miss calls sukazama 30 ana 31 dinni yararimo wayar yasa akunne. Baikoyi magana ba daga dayan bangaren  yaji muryar matarsa cikin tashin hankali tana cewa...plss dear kayi sauri kazo bushra tasha poison...ur attention is needed plssss..." Ay bata karasaba yay sauri mikewa bai jira wata wataba ya maida kayanshi yadau car key dinshi yay waje ko sauraran zubaida daketa tambayarsa meyafaru baiyiba.

Gaba daya zuby tashiga halin matsala , duk yagama tayarta gashi yatafi yabarta da jaraba .
haka tagama mammatse kafa tatashi tamaida kayanta tatafi.


Sosea garin yaturnuke da hadari gawani kura dake tashi bakowa kan titi sai jifi jefin motoci dake wuce sa'i sa'i yayinda itakuma sai zuba sauri take don batason ruwannan yabugeta . yif yif yif ruwan yafara sauka a hankali  yawaita saurinta tayi hartake dan had'a da gudu gudu . kankace me ruwa yabarke sai kwararashi ake kamarda bakin kwarya.


Driven yake a hankali kan titin, hakanan yakejin dadin yanayi  kamar ance yadaga kanshi daga gefe yahango kamar mutum rabe jikin wani gini. Tana sanyeda dogon farin hijab har kasa kafarta yana sanye cikin safa da farin takalmi fuskarta a bude take kasancewar dare nikab din nahanunta. Saitin Inda take yakarasa yay parking, fitowa yay duk dadai a dan tsorace yake amma yadake.

"Asslamu alaiki....." Dago idonta tayi tana kallonsa ko kiftawa babu yayinda shima ya kafeta da ido. " am baiwar Allah lpy kike tsaye anan garuwa na bugunki." Dan kirkiro murmushi tai. "Wllh ko  daga islamiya nake ruwa yatareni anan shine na tsaya yadan tsagaita sai inwuce." Karo nafarko dayaji wata diya mace taburgeshi,  bayan maminshi bawata macen dake gabansa. yanason mace mai addini dashiga ta musulunci , gashi da'alama wannan duk tanada abinda yakeso. Allah sarki malama inbazaki damuba kizo in saukeki man. Saida tadanyi jimmmm kamar mai tunani kana tace "uhmmmm to, amma dasharadi abayan layinmu zaka ijiye don kar daddy na yakalleni yayman fada. Don bayason ganni da maza gaskiya." Murmushi yazid yayi , ya yabawa da tarbiyarta .
 Shiga motan sukayi duk sunjike da ruwa tafada mai unguwarsu yadau hanya.
Bawanda yacewa dan uwansa komai harsuka iso unguwar abakin layin tace ya ijiyeta ." to malam nagode sosea Allah yasaka da alkhairi."tafada tana kokarin bude kofa. Murmushi yazid yayi bakomai. Amma dan Allah alfarma daya nake nema gunki, ki taimaka minda digits dinki." Dakyar zubaida tabama yazid no dinta dontace gaskiya baa barinta kula samari . sallama sukayi takama hanyar kofar gidansu baibar gurinba sai yaga shigarta gidan su kana yaja motarshi zuciyarsa cike da abubuwa dayawa ganeda zubaida!.




Dakanshi yafito ya bude get yashiga da motarsa kasancewar bai dauko mai gadiba . lokaci daya bakin cikin ya dirarmai dayasa kafarshi cikin falon kakkashe wutacen falon yayi ya haura sama inda bedrooms din suke.

 Kofofi hudune jere gurin hakan baisan nashiba kuma baisan na Zahra'u ba
 yakai minti goma gurin tsaye daga bisani yadaura hanunshi akan handball din kofa na hudu . hakanan kirjinshi yafara bugawa da sauri da sauri  .. Ahankali yake budewa harya bude gaba daya. wani rasss gabansa yafadi yayinda ya hangota kwance  kan katafaren gadon ta, daga itasai bes wanda iyaka cinyace duk ta hargitse kananun kitson dake kanta bisa gadon , ga kirjinta duk a waje tar kakin nipple dinta awaje.... Da sauri yazid yaja kofan yana runtse ido tunda yake baitaba ganin mace a hakaba , gawani bakon lamarin da yarafara ziyartarsa .
.
da sauri yakoma baya yashige dakina farko fadawa kan gado yayi yana maida munfashi a hankali.....kawai zubaida tafado mishi area wani kayataccen murmushi yasaki yana lumshe  ido.....






*👄BieBie Luv👄*
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝..13/14*



      _Writing by_
*👄BieBie Luv👄*

      _Editing by_
*💅Sadnaf*




_Wannan shafin sadaukarwa ne ga duk wani   masoyina dakuma mai bibiyar littafin, nagode da adduoin ku gareni, Allah yabar zumunci🤝...amin._❤❤❤❤❤




💝💝💝💝💝💝💝💝



Kamar wanda aka tsikareshi yatashi tunawa da yadda yana nipple din zahra , duk saida tsikar jikinshi tatashi ga wani abu dakemai yawo aduk ilahirin jikinshi. Hakan nan yaji yana son kara kallonta wata zuciyar tace "mutumin da bakaso meye abin kallo a jikinsa?. Watsar da lamarin wanka yaje yayi yakwanta daga shi saidan towel a kugunsa.



Koda asuba daya shiga dakinta yaje don tashinta  kamar yadda yabarta jiya haka ya sameta sai sharara bacci take . kurawa dan karamin lips dinta ido yayi yana imaging yadda wasu mazan suka tsotseshi , take wani tsanarta takara shigarsa yana summing yadda zai azabtar da ita. Gyara kwanciyarta tayi haka yabama nononta daman gama fitowa, kuramai ido yazid yayi yana tuna yanzu wani kato yatabashi har ma ya tsotsa ....wani uban bugu ya maka mata a bambom dinta  arazane tatashi tana yarfe hanu tareda rarraba ido. Wani mugun kallo yazid kebinta dashi....sai a sannan taganshi tsaye kanta yana sanye da farar jallabiyi. Kasa-kasa ta murguda baki takauda kanta gefe sannan tagyara rigarta..baikula da murguda bakin datayiba ,fuska a murtuke yace.."lokacin sallah yayi. " daga haka yafice . tsoki zahra taja tana kunkuni da dukanta da yayi tashige bathroom. Bayan ta ida sallah saida tai adduointa da azkhar kafin tatashi tafara gyara gidanta . zuwa 7:30am tagama gyare ko'ina tasa air freshener tareda turarukan wuta masu kamshi , itakanta saida abun ya burgeta . sama takoma zuwa bedroom dinta tana duba kayan da zatasa.
 wani mini skart baki tadauko tareda karamar riga mara hanu wanda duk rabin kirjin mutum zaizama na awajene inyasa . bakin hula tadauko tareda panta  (don bata fiye sa bra ba)ta ijiye kan bed tashigo wanka.
Misalin 10 yazid yafito yana sanye cikin kananan kaya blue T-shirt da black trouser. Sosea kayan ya amshi farar fatarsa , bakin gashin kansa yakwanta luf sai kamshi yake zubawa.  Cikin isa da kasaita yake sauka daga steps din benen, ga kamshi da tun daga bude kofar dakinsa yake neman zautarsa baikara rikicewa ba saida ya haugota zaune a dining tana breakfast ta daura kafa daya kan daya ga santala2 n cinyoyinta a waje kamar na indiyawa suna ma yazid kwalele. Wani yarrr yaji jikinsa   dasauri yadauke kansa tareda hade fuska ya karasa cikin falon.   Kallo daya tamai tadauke kanta dakamar bazata gaidasaba saikuma tadan daga murya "ina kwana yaa yazid ."baiko kalli inda takeba yazauna kan daya daga cikin kujerun dake falon yazaro wayarsa yana faman dannawa. Tabe baki tayi hade da murgudawa taci gaba da cin abincinta . dauke flet din tayi gade da gyara gurin bayan takammala cin abinta tahaura sama cikin takunta na kasaita da Jan hankali. Dawani irin kallo yazid yabita wanda ni bansan nameye shiba.

Almost 20mins yana zaine gun yana danne2 daga bisani yatashi yay dining area don yi breakfast. Sosea breakfast din da mami ta aikomusu aymasa dadi , yasan duk yadda akayi mami dakanta taiyi....saida yagama cika cikinsa sannan yakoma cikin falon yakwanta.  Karan wayarsa ne ta tadashi daga dan baccin daya fara a kwanciyar gun. Sunan mamin sane me yawo akan screen din ....shima murmushine ya bayyana kan fuskarsa yay pecking yana lumshe ido." Assalamu alaika my boy." Amsawa yay suka gaisa sai shakwaba yake zuba mata. "Boy kamanta dani tunda kayi amarya shine baka naimana ko?." Hade fuska yayi a zahiri,  amma yace "kai mamina ni na'isa , bakijiba yau kadai da banganki ba kamar na tabe." Dan dariya mami tayi "kaidai fadi gaskiya boy. Ina zahran takene ?." Kara hade fuska yayi yabi inda tayi da harara ."amm mami tashiga ciki nikuma ina falo." "Ohk tau kaimata wayar zamu gaisa." "To mami innakai mata zankira." Sallama sukayi yakashe wayar.  Wani takaicine ya turnikesa "wai nine zankaima yarinyar nan waya salon tarainani wtswwww yaja wani uban zaki yana mikewa  tanyar stair d'in yabi yana mai kara tamke fuska.
Ahankali yake tura kofar harta bude gaba daya , Earpiece ne makale kunnanta takure wakar *nodo nodo* sai dance watake kamar ba gobe. Still yazid yayi agurin yana karema jikinta dake shaking kallo. Yakai minti biyu agun amma zahra batamasan da mutum a gunba . azuciye ya fincikota da niyyar sharara mata mari, itama a ankare ta juyo don bakaramin tsorata taiba, hakan yasa duk sukai baya suka zube saman gadonta ...





*👄BieBie Luv👄*
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝......15/16*




     _Writing by_
*👄BieBie Luv👄*

     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*



_don Allah masu bina PC sunacewa intura musu daga farko kuyi hakuri hakanan wllahi abin yay man yawa...kuyi hakuri Dan Allah narokeku....👏🏻_

*Ina sonku masoyana❤🤝😉.*



💝💝💝💝💝💝💝💝



Batai auneba tajita saman faffadan kirjin yazid, waje tayo da ido tana kokarin mikewa cikin hanzari ...ganin zata gudune yay saurin cafkota , baiyi SAA ba cafko boos dinta datuntuni sun zame cikin rigar. Wani uban kara zahra tasaki yayinda shima yay sauri cikata gaba daya yadaburce yama rasa inane hanyar fita sai zagaye dakin yakeyi, ganin yana kokarin zuwa inda take yasa taisauri shigewa bathroom tasa key...
Adiririce yagano kofar da sauri yafice har yana tuntube. Dakarfi yafada kan bed dinsa yana maida numfashi, gaba daya kwakwakwarsa tadaina aiki baimasan wani irin tunani zayyiba...lumshe idon sa kawai yayi ahaka bacci yafaukesa.


Tanashiga toilet din taisaurin gyara rigarta sai rarraba ido take..."nashiga uku tunda nake ba namijin dayataba rige hanuna balle boos .... da sauri taruntsa ido jin saukar hanun yazid kan boos dinta jitake kamar yanzu abin ke faruwa.
Leke2 tafara kozataga abinda ke bedroom din amma batagani haka takarashi zamanta daga bisani tai wanka saida tashare samada awa 2 kafin tarinka bude kafar a hankali kamar taje sata.
Wani ajiyan zuciya tasauke ganin bakowa a dakin.
Gaban mirror dressing taje daga ita saidan towel tafara shafe-shafe(wanda itafara tana iya kaiwa minti ashirin ..makeup kuwa tana iyakaiwa awa daya).


Karan wayarsa ne yatadashi daga bacci ,  da sauri yatashi ganin sunan mami yay dakin zahra.

Tana shafe-shafenta tana dan rera waka...kansa tsaye yashiga fuska ba walwala ya isa har inda take. Zabura tai tajuyo ganin yanayin fuskarsa yabata tsoro sai kamkame jikinta take tana baya2 ga idonta kamar zasu fito waje.
Kara hade fuska yayi yana jifanta da wani irin kallon tsana."ke har mekike tunani ...meye zanyi da jikinda da wasu kati sukagama lagubashi ke harkina tunanin akwai wani Abu a jikinki dazan naima?    To inma kina tunanin haka kiyi sauri cirewa a ranki don nafi karfin cin sauran wasu."
Still tayi tana kallonsa ka kiftawa babu" wato irin kallon dayake mata shima kallon *karuwa* innalillahiwainnailaihirrajiun...abinda take maimaitawa a ranta kenan zuciyarta tana kuna da kuka.."ya Allah kanunamin ranar da wannan zargin zai gushe ko a zuciyar mijina" takara fada a ranta yayinda hawaye ke sauka I kuncinta.
Tsaki yazid yaja karo nabiyu da kiran yakara shigowa.
 "Ke kinatsu mamice gashi zaku gaisa." Daga haka yay picking yamika mata yafita. Jiki a sanyaye takara wayar a kunnanta tareda yin sallama.
"Ina kwana mami."
"Lafiya lau daughter kinta shi lpy?, yakwanan bakunta?."
"Lpy lay Alhmdllh mami."
"Meke damunki naji muryaki wani iri?."
" mami bako...am uhm kaina kedan min ciwone."
Dan murmushi mami don ita tafassara abun
"Kikulada kanki sosea, kirinka shiga cikin ruwan dumi sosea dakuma shan fruit kinji."
"To mami."
Sallama sukayi mami ta ijiye wayar zuciyar ta fal farin ciki.

Zahra tana ijiye wayar tarushe dawani uban kuka mai tsuma zuciya duk saiyanzu kalaman yazid kedawo mata. "Ya Allah kafiddani cikin wannan zargin,.... Allah kanuma min ranar da mijina zai kusan ceni......  kodan wannan lamari ya bayyana".......ci gaba tai da kukan tana ganin  da wahala yazid ya kusance ta.

Takai 1h gurin gada bisani takammala shirinta cikin riga da skart na atamfa wanda sukayi lain kamata duk boos dinta sun fito waje... Takalminta tasa tasauka falo takwanta kan kujera tareda lumshe ido.
Abangaren yazid kuwa sai zagaye daki duk tunaninsa yakulle yarasa mekemai dadi tsaki yayi daga karshe yasauka falo.
 Kalli daya yay ma zahra dake kwance har yanzu idonta lumshe yayi yay hanyar fita , tunawa da wayarsa dake gunta yiya yadawo yatsaya gefenta.." Ke!." Yadaka mata tsawa, a dan tsorace tatashi don ita bataji motsin mutum ba sai magana.
"Bani wayana."
Da sauri tatashi har tana dan tuntube tahaura sama ...dauke idon sa yayi daga kanta hade dayin tsaki.

Dan rissi nawa tai tana bashi wayar , harara yacilla mata ya amshi wayarsa yay ficewar sa . a balcony yazauna tareda dailing number n zubaida yana sakin murmushi.

@manage please




*👄BieBie Luv👄*
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝......17/18*



     _Writing by_
*👄BieBie Luv*👄

     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*



💝💝💝💝💝💝💝💝


Tana kwance bisa gado jikinta ba kaya daga ita sai pant tana aikin murza nipple dinta sai lumshe ido take .
Wayanta dake bed site drawer ne yashiga kara, da kamar bazata dagaba dan batason yanayin datake ciki ya katse saikuma tadauko wayar tana yamutse fuska. Cikin hanzari tatashi ganin sunan dake yawo akan screen din ...don tun jiyan da tabashi no.  Din yakira don tabbatar da cewa no dinta ne tayi saving.
Farrr tayi da ido tana kada boos.

 dauriya kawai tai bata kirashi ba sabida kar ajinta da tarbiyyanta yazube agurin shi  amma yazid yagama tafiya da ita.


Kara wayar tai kunnanta hade dayin sallama cikin natsuwa. Lumshe ido yazid yayi jin muryarta , gawani abu dakebin dukka nin gabobin jikinsa.
"Barkanki dawar haka malama zubaida ina fatan kintashi lpy?."

"Barka dai.....lpy lau ina fatan kaima haka? Amna don Allah waye bangane mai magana ba?."
Dan murmushi yazid yayi "Allah sarki malama zubaida, kice harkin manta dani nikuwa koyaushe kina reana."
"Ayya bahaka bane wllh...don Allah wayene?."
"Uhm to yazid ne...wanda jiya muka hadu ana ruw....
" ayya Allah sarki don Allah kayi hakuri, wllh inazuci zucin zanyi saving no. Dinka amma na manta."
"OK bakomai karki  damu. Yasu mama."
"lpy lau wllh. Ya aiki?."
"Alhmdllh ya study's?."
"Alhmdllh wllh."
"To yayi kyau."
Dan shirune yabiyo baya ...yazid yace.."to malama sai anjima dana nakirane don mu gaisa."
"To nagode Allah yabar zumunci sai anjima."
Sallama sukayi ko wannansu zuciyarsa cike da farin ciki.

Daura wayar tai kan kirjinta tanajin wani irin nishadi.."tunda nake bantaba ganin namijin daya kwantamin nakeso na aureshi kamar kaiba yazid  auren ka zanyi!."



*******

Duk suna zaune falon ba'abin da kakeji sai kukan fauxy da farida .."gaskiya mama mukam mungaji , taya zahra zatai aure mukuma gamu  muna zaman gida? ...yanzu koyan samarin ma da suke zuwa ma babu kullum muna Zaune gida".... Fauxy takarashe maganar tana kara fashewa da wani sabon kuka.

"Nikam nashiga uku da yara , wai yakukeso nayine? Ni kunsan irin bakin cikin danake jine? ."
"Gaskiya mama kisan yadda zakiyi ki aurar mu kokuma ita zahran ma tarasa aurenta." Ciwar farida ita ma cikin kuka.
"To duk ya isa haka kumani nan da sati zansan abin yi."

"Yanzu mama meye kike tunanin yi? Tunda Allah yafitar ma yarinya da miji tayi aure ea sai a barta , suma Allah yafitar musu"....
" kai dallah rufemin baki." Mama tadakawa arman tsawa. "Harni zaka saka gaba kana fadamin maganar banza wallahi kamaida hankalin....mutumin banza ....mai bin matan bamza."
Kauda  kansa gefe yayi baice komaiba, daidai nan wayarshi tahau kara .
Photon wata tsaleliyar budurwane yabayyana akan screen din...murmushi ne yabayyana  kan fuskarshi...yakara yawar a kunnenshi gami da mikewa...."hello baby...
Da ido suka rakashi mama tai kwafa tashige bedroom dinta...



********

Yau satin zahra guda gidan yazid amma bawani ci gaba, ba'abinda yake hadasu sai gaisuwa..yayinda shakuwa mai karfi tashiga tsakanin yazid da zubaida...kullum sai sunyi waya.


Kamar kullum intai sallar asuba bata komawa saita gama dukwani aikin ta kana tai wanka takwanta.


Misalin karfe takwasa tagama aikin gidanta duk yayi kyal sai kyalli yake , gakuma breakfast mai rai da lafiya Jere kan dining.

Wanka tai tashirya cikin kanan kaya riga da wando sunyi balain matseta. Kanta ko kwali babu tayi parking dogon gashinta tasauko falo donyi break.

Zaune tahangoshi kan dining yana breakfast gakuma briefcases gefenshi daalamu aiki zai fita.

Daya daga cikin kujerun taja tazauna kai .."ina kwana ya yazid. " tafada tana kokarin yin saving kanta batako kalli inda yakeba.

Kyarr idonsa na kan boos dinta dasuka cika riga suna mai kwalele...duk yanzu tafara kureshi da irin wannan shigar tata wani irin shaawane ke addabarsa kullum da ciwon mara yake kwana....gashi yama kansa alkawari bazai taba kusantar zahra ba!."

"Ke!."
Ahankali tadago tana kallonsa, ganin irin kallon tsana dayake matane yasa tai saurin dauke idonta.
"Ki saurareni dakyau kiji. Kinga irin wannan shigar karuwancin baa gidanaba ...daga yau harna kara ganinki da irin wannan shigar karuwan ...riga da zani zaki ringa sawa inkuma bazaki iyaba to kidaina fitomin cikin falo kiringa zama cikin dakinki!."

Fashewa dakuka tayi tatashi dagudu tahaura sama.
Bin batoss dinta dake daya biyu yayi da ido yanajin duk kasala na saukar masa.... Tsaki yayi yadau jakarsa yafito...zuciyarsa nasaka masa abubuwa....bazai iya kara rayuwar da yayi a baya batareda mace ba haka kuma bazai iya kusantar zahra ba!.






*👄BieBie Luv👄*
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝.....19/20*



     _Writing by_
*👄©BieBie Luv👄*

     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*




_wannan shafin nakine ke kad'ai batare da kowaba aunty na kuma uwar dakina *💅Sadnaf💅* nagode da  duk wata kulawa da kike a gareni da irin kyawawan shawar wari dakike bani...Allah yasaka da alkhairi yakareki keda zuri'ar a duk inda kuke. #Amin👏🏻._❤



💝💝💝💝💝💝💝💝





*f*ad'awa tai kan gadon tana kara fashewa da wani kukan."Yaa Allah....yaa Allah...ya Allah. " kawai take furtawa  ahaka wani nau yayyen bacci yazo yay gaba da i'ta.

Sai karfe biyun rana tatashi  da wani d'ankaren ciwon kai, a daddafe tai sallahr azahar tai wanka tasaka riga da zani tasauka falo.
Kitchen tashiga don samar wa kanta lunch, don yazid sai karfe biyar ke dawowa daga office.
Tafi minti goma tsaye tarasa mai zata dafa ,daga bisani tai  lafi yayyan jellop din supergehtti  yasha kifi da vegetables. Bata wani ci sosea ba don ciwon kan dake addabar ta haka tabarta ranta yanaso tahaura sama.  Kwanciya tayi saman gadon duk kewar gida takamata, duk da bawani dadi takeji a gidan ba amma yau kam jitake kamar tai tsuntsuwa zuwa gida. Friends  dintane suka fado mata rea duk taji ba dida ga school dinma tunda akayi auren bata jeba, gashi yanzu bata da waya balle takira kawayen ta . Hawayen dake makale a idon ta ne suka zubo tabi ta sharesu da bayan hanun....a ranta tayanke shawarar tuntubar yazid komawa school dinta dakuma wayar da zaisai mata taringa gaisawa da abbanta dakuma kawayen ta....ahaka bacci yakara daukanta.
Karfe biyar daidai yay parking motarsa a compound din gidan, a daddafe yashiga dakin sa don tsananin ciwon da mararsa kemishi, tunsafe yake fama da abun..
A kasan dakin yakwanta rubda ciki sai mutsu mutsu yakeyi .....gagara tashi yayi yadauko magani a drawer , ganin abun yana meman kasheshi ne yasa yafa kwallawa zahra  kira dakyar...yana magana numfashin sa na yankewa .kamar a mafarki taji ana kwalla mata kira murya cikin wahala da galabaita.
ahankali tabude idonta dasukayi mata dauyi tasauke akan agogon dakin ..da hanzarin ta ta tashi tunawa da sallar la'asar  da bataiba ga abinci dare ....komawa tai tazauna tana dafe kanta dake balain sara mata..kara kiran sunanta taji anyi dakyar numfashi na yankewa , rarrafawa tai tafita daga dakin kaitsaye dakin yazid tanu tatura kofar tashiga. Mikewa tai dasauri takarasa inda yake ganin sai mursukuku  yake kamar zai mutu.
Arude tafara kiran sunanshi muryan ta narawa tana tamba yarshi.
"Lpy yaa yazid?.....meya sameka?.....bakada lpy ne?....uhm?....
Dakyar ya iya dago da kanshi yana kallon fuskarta ....jiyake inbaiyi abunnan ba yana i'ya mutuwa amma kuma badai zahra zai kusanta ba. Wani murdawa da maranshi yayi yasa yay sauri jawota tafado kanshi yahade bakinsu guri daya yanamata wani mayen tsotsa.
Waje zahra tai da'ido tana kokarin kwace kanta amma daya ke yazid namiji kasa kwacewa tayi.
Hanunshi yafara turawa cikin rigarta taisauri rikemai tana hawaye..fizgewa yayi takara rikemasa, mari yakai mata tai sauri dauke hanunta daga kan nashi tareda fashewa da kuka baimasan tanayiba saikara turawa dayake yana mammatsasu..jiyake san haka bai wadatarshi ba yatashi dakyar yazauna yajawota jikinshi tareda raba mata rigar jikinta ya fizge bra din yakifa kansa kan boos dinta yana  tsotsansu...
Gaba daya yazid yagama fita hayyacinsa  tunda yake baitaba jin irin wannan abunba ...zahra kam bata kara gigin hana shiba don marin yashige ta sai ido kawai data zuba mishi..
Dago kansa daga kirjinta yayi yazubama boos dinta ido kamar maison gano abu...janye idonsa daga nan yayi yakai kan pant dinta da tuntuni zanni yaciri don ba'iya daure shi tayiba..
Hanunsa yatura cikin pant dinta yana matsamata abunta...wani kara tasaki ...tana kokarin tashi amma yazid ya danneta...saida yay awa biyu yana wasa da ita yajishi yadawo normal amma baitaba kokarin shigarta ba.
Tuni anriga anyi sallar magrib sai kokarin yin isha'i ma.sauka yayi daga jikinta yakoma gefe yana maida numfashi..zahra kam  tayi kukan tarta gaji sai ido, harwani zazzabi2 takeji ga ciwon kan dake damunta yakaru.
Yazid kam gar yakejin shi yatashi daga gun yashiga bathroom yin wanka, ganin haka zahra ta lalumi zaninta , da rarrafe tashiga dakinta tazube kan gado tana maida numfashin wahala...






*👄BieBie Luv👄*
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝....... 21/22*


     _Writing by_
*👄BieBie Luv👄*

     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*




💝💝💝💝💝💝💝💝


Dakyar tatashi tai awanka ta gabatar sallahr laasar da magrib  , adduoi sosea taringa yi ba'ita tatashiba saida tagaba tar da isha'i.
Rarrafawa tai tahaye gado  takwanta.

Abangaren yazid kam baidawo gidaba sai karfe 8:30 .
zauna nawa yayi falon yana binsa da kallo . sai yanzu yalura tun gyaran safe daalamu baasake gyarawaba duk da de ba dotti gurin fess amma saida yagane  ..idon sane yafad'a dining area wayam yagani bakomai kai.
Mamakine yakama yazid duk da basa shiri amma hakan baihana ta yimasu girki kullum.

"To kowani sabon salon iskancin tad'au ka?." Oho..tabe baki yayi yadauko carkey  yafita don sayo musu abinci.
Awani hadadden restaurant yatsaya yiy musu takeaway hade da biyawa wani babban mall yasai musu drinks yawuce gida.

Kai tsaye yashiga dakin zahra, tana dukunkune cikin bargo sai rawan sanyi take. Bakin gadon yakarasa ya tsaya yana kallonta karo na farko daya dan  farajin tausayin ta arayuwarshi! Don duk jikinta rawa yakeyi. Hannunsa yadaura kan bargon yadan zame, dasauri ta maidashi jikinta tana kara  kudunduna. Zama yayi bakin gadon yadafe kanshi da duka hanna yensa. Yafi minti goma zaune haka daga karshe dai yay dailing no. Din Dr faruq yakara a kunnenshi.

Faruq yana zaune kan gadonshi yasa laptop dinshi gaba yana kallon photo nan 'yanmatanshi yana cin dariya , shi harma baisan taya wasu daga cikinsu sukazo ba..
Idonsa ne yakoma kan wayarsa dake ringing, tsananin mamakine ya bayyana fuskarsa ganin sunan yazid anrubuta *my best* don rabonshi da yazid tunran daurin aurensa baikarabi takansaba haka shima faruq bai nemesaba. Tab'e baki yayi yay picking call din yakara wayar kunne.
"Ya." Faruq yace.
Shafa kansa yazid yayi yadan yi dariya kasa2 .
"Ya kake?.
" nrml."
Sarai yazid ya fatimshi faruq na fushi dashi amma yashare..."am nace kozaka dan zo ka duba yariyar nan batada lpy?."

"Au ashe zanyi maka amfank?, ai nad'auka amfanina yak'are a gurinka..."
Tamke fuska yazid yayi.."kaga malam bansan wula kanci don na naimi taimakon ka shine zaka rinka fad'amin maganar dakaga dama?."
Tabe baki faruq yay.."anyway zanyi tunani inka ganni to inbaka ganni saida safe." Daga haka yakatse wayar. I'yaka shaka yazid yashak'a amma bayadda ya'iya kwafa yayi yajuya yana kollo zahra dahar yanzu jikinta baibar  rawar dariba.
"Kitashi kici abinci Dr zaizo dubaki." Yay maganar bayabo ba fallasa.dakyar ta i'ya tashi tajinjina jikin gadon tana cije lebe , abincin yabude ya ijiye gabanta tafara ci . bawani dadinsa take jiba hasalima kamar magani haka take jinsa, kadan tashi tasha ruwa takoma kwanciyar ta.  Baice mata komai ba yana zaune a dakin harwani lokaci.
 wayarsa ne tashiga kara yaduba yaga faruq ne  daga wa yayi yakara kunnenshi baice komaiba
"I'n zaka iya kafito gani nazo."..daga haka yakatse wayar ..tsaki yazid yaja yatashi yafito a ransa yanajin haushi abinda yamasa kuma dadilin zahra... Kafin ya isa gurin faruq yayi tsaki sama da goma.
A compound din gidan ya hango sa hanunsa rike da wani small box , karasawa yayi fuskarsa a hade kamar baitab'a dariya ba abin yaso bama faruq dariya amma yagimtse.
Jagora yamishi suka shiga har bedroom din zahra yaduba ta  yabata magani tareda yimata allura.  Sallama yay ma zahra baiko kalli inda yazid yakeba yay fitarsa yashiga motarsa yatafi.



****
Washe gari sassafe yazid yatafi gidan momnafy yayar mami . gaisheta yayi ta amsa tana ambayarsa zahra.
Dan shafa kansa yayi."momi tana gida, dama zuwa nayi natafi da baby don zahra batada lpy zata dan ringa kula da i'ta."
"SubhanAllah , mai yasameta?.
" dan zazzabi ne momi."
"Kunje asibiti kuwa?, kilan cikine da i'ta."
Takaicine yahana yazid yin magana.

Dagudu baby tazo ta rungume yazid.. Yarinyace mai kimanin shekaru sha biyar  kyakykyawa da i'ta.."oyoyo yayana.. time din dakazo ina toilet ya yazid, ina aunty aunty zahra?. "
Lakace mata hanci yayi ...wato ke bazaki girmaba ko baby ?, gankifa katuwa kinkusa kaini...gashi sai lukuta kike zama."
Turo baki tayi tana d'an buga k'afa don batason yace mata lukuta.
"Nikam yaa yazid banaso wllh."
"To dai yanzu jiki dauko kayanki kizo mutafi gidana...."
Ai dagudu tatafi daukowa kayanta tana ihun murna.
Girgizakak momi kawai  tayi...
Harbakin mota momi tarakasu , baby tana daga mata hannu harsuka fita daga get din.





*👄BieBie Luv👄*
[3/11, 12:39 PM] 👄BIEBIE Lurv👄: *💝KARUWA CE💝.....23/24*




     _Writing by_
*👄BieBie Iuv👄*


     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*




💝💝💝💝💝💝💝💝



*S*aida yabiya restaurant yasai masu abun breakfast sannan suka wuce gida.
Ko parking yazid bai gama ba baby tafito da gudu tai cikin gidan tana kwalama zahra kira...girgiza kai kwai yazid ya girgiza yana mamakin shirme irin na baby gashi i'ta bawani karamar yarinya irin yan 10years dinnan ba amma shirmen ta yayi yawa..back sit yabud'e yad'ebo ledodin abinci ya shiga ciki.
Kai tsaye yatura kafar dakin ya shiga fuska adan sake, daidai tafito daga wanka tana d'aure da towel . kallo daya yay mata yad'auke kansa tareda ajiye ledodi biyu yana kokarin fita.
"Yaa yazid ina kwana." Tagaida shi muryanta a matukar sanyaye. Juyowa yay yakalleta sai yaga tadan fada kadan amna hasketa yakaru tai mishi kyau sosea . dauke idon sa daga kanta yayi ya amsa bayabo ba fallasa yana tambayar jiki..."dasauki." Tafad'a a takaice tana karasawa gaban mirror shima fita yayi yatafi dakin sa don yin shirin fita office.

"Aunty baki ganni bane?."
Juyowa zahra tayi tana kallon inda ake maganar sai yanzu taga baby don duk da bata lura da i'ta ba.
Ta bararraje saman gado sai washe baki take.
"Laaa baby yaushe kikazo." Zahra tafada tana karasowa bakin gadon fuskarta dauke da murmushi.
"Yan zunnan yaa yazid yakawoni, gidan mu yaje wai bakida lpy inzo irinka taya ki aiki, kuma gashi aunty kin rame mai yake damunki ?ko kinada cikine ? Don yanzu ana auren mutum sai ace wai yanada ciki kamar jira ake ...ko uban wa ke musu cikin oho."
Tsananin dariya yahana zahra cewa komai sai darawa take, don rabon datayi dariya hakama harta manta.
"Kai baby wllh shirmenki nada yawan gaske...waye daga auren nasa akace miki yanada ciki?."
"Yoo gaba aunty rukayyan mu ba aurenta wata daya akace batada lpy anazuwa asibiti wai ciki...tunda agida bataiba sai lokacin....Allah dai yakyauta."
I'tade zahra mamaki kawai baby kebata, ga mutum har mutum amma shirmenta yayi yawa."to dai bara inshirya muyi break sai muje mudan rage wani aikin."
"To aunty."
Bayan sunyi breakfast suka shiga gyaran gidan , cikin dan karamin lokaci suka gama gida yay kwal sai zuba kamshi yake.

Suna zaune falo sai hira suke don baby yar magana ce ko baka i'ya surutu ba inaka zauna da baby saika koya..
cikin shirinsa nafita office yafito, yana sanye cikin black suit da bakin cover shoe yaratayo briefcase dinshi bakaramin kyau yayi imaging farin mutum da bakaken kaya..
"Laa yaa yazid dama baka fitaba ?, ai nadauka katafi ."
"Aa sai yanzu."
"To Allah ya kiyaye...yaa yazid dan Allah katafo min da ice cream da gashashshen kaza."
"To sarkin kwadayi... Kawo kudin."
"Please man yaa yazid." Ta lankwabar da kai..
"To naji."
Har yakai bakin kofa yaji muryan zahra tana mishi adawo lpy..ciki ciki ya amsa yafice abunsa.



*****
A bangaren zubaida kuwa kullu sai abinda ke karuwa a harkar *karuwancin ta* kullu a hanyar hotel ana fakewa da sunan zuwa school..
Yau suna tareda dan iskanta *Arman* a meram hotel sai zuba shaaninsu suke..duk zubaida ta gigice don arman ba bayaba gurin sarrafa mace.
Bayan sun gama har cikin gidansu suka shiga, bayan sun gaisa da  mominta (don arman dan gidan aminiyar momyn zubaida ne).
"Momy nashiga school dinsu ne sai muka hadu to lokacin tagama lecture shine nakowa ta."
"A yayi kyau gaskiya , ya maman naka dasu Fauziyya?."
"Duk suna lpy Momy."
"To madalla."

Mikewa yayi daga kan kujeran yace "to Momy ni zan wuce."
"Har zaka wuce arman." "Eh wllh inadan saurine akwai inda zanje ne."
"To bari inkira maka i'ta kuyi sallama."
"Aa wllh Momy bakomai zan wuce sai anjuma."
"To kagaida gida."


Fitowarta daga wanka kenan bakomai jikinta tsirara wayarta tafara ringing, dasauri tai picking ganin sunan yazid takara a kunne tana lumshe ido.
Aziyan zuciya yasauke jin zazzak'ar muryanta da yayi...
"Nikam nayi fushi ya yazid duk yau baka nemeniba sai yanzu...tafad'a cikin shakwaba hartana dan buga kafa.
Gaba daya tafara sauyama yazid darasi , harwani mika yake daga kwancen dayake.
" am sorry my zuby ..wllh aikine yay man yawa...amma kinsan me?."
"Aa saika fada." Tafada tana d'an turo baki.
"To kikwantar da hankalinki gobe zanzo gidanku don goge lefina....."
"Dagaske ya yazid?."
"Eh man."
"To Allah yakaimu zan fadawa momy na."
"To bakomai..bari sai anjuma zamuyi waya yanzu inadan aikine ."
"To sai anjuma."
Yazid yana kashe wayar zubaida tadaka wani wawan tsalle ..."yesss yazid zaizo gidan mu daga nan kuma...hmmmm..ka kusa shigowa hannu...



****sai magrib yazid yakoma gida saka makon aiki dayayi mishi yawa.
Bakowa falon sai karar AC n dake kunne , direct yawuce dakinsa yay wanka yatafi masallaci , bai dawo ba 9. Parking a dining yayi still baiji motsin kowaba saida yagama cika cikinsa sanna yashiga dakin zahra.

Tana dukunkune cikin bargo idonta a lumshe amma ba bacci takeba . baby nazaune gabanta tazuba mata ido kamar tana kallon TV kaganta kwanin tausayi.
Karasawa bakin gadon yayi ya tsaya yana kallon su duka....
"Baby!."
Dasauri ta dago tana kallonshi , saikuma tafashe da kuka... "Wllh ya yazid aunty zahra batada lpy sosea, don amai taringa yi kaganta kwanin tausayi wllh tun abincin break bakomai cikin ta..."
Gaba d'aya takaicin baby yacika yazid
"To naji, ya i'sa. Kiyimin shiru."

Yaye bargon yayi tareda tallabo ta jikinshi..."jeki  hadomin tea baby."
Dasauri tatashi tafita...ba'ad'au lokaciba tawado dak'in hanunta d'auke da karamin try da cup akai. Saida shayin yad'an huce yazid yashiga bata ..kad'an tasha  tafara yunkurin amai, kyaleta yayi yabata magani yakwantar ta kana ya lullub'a mata bargo .
"Nikam yaa yazid ba ciki ne da i'taba tunda sai amai take?."
Harara yawatsa ma baby yafita bayan yarufe musu kofa.

Zagaye yafara yi acikin dakin sa yana nazarin kalmar *ciki* da ake bama zahra.
"To ko cikin gareta."
Yafada a bayyane..bakin gado yazauna yana wani tunani..dole gobe muje asibiti adubaki, inkuwa wannan maganar cikin tazama gaskiya bazaki kara second daya da aurena ba don baza'a haifamin shegeba....


*****
Washe gari takama asabar ba aiki don haka suna gama breakfast yazid yace tashirya zasu asibiti.
"Misalin karfe shad'aya ta gama shirinta yazid ya d'auke a mota suka tafi general hospital dake garin kano.

Kai tsayi suka wuce office din Dr ben wani abokin yazid, already yasan da zuwan su don haka ya shiga duba zahra kamar yanda yazid yay masa bayani tunkan su i'so.
Bayan yagama kwaje kwajensa ne yake cema yazid baciki a jikinta teapot da malaria ne ke damunta sune suke sata zazzabi da aman data keye....magunguna ya rubuta musu yazid yay masa sallama suka tafo...

Dagudu takarasa gurin motar tashiga tareda fashewa da wani irin kuka maiban tausayi..." Harni yazid zaikawo asibiti amin kwadin ciki saboda cin fuska?...zargina ma yake daciki kenan ko?...kara fashewa tai dawani kukan zuciyar ta namata kuna.
Koda yashigo motar baiko kalli inda takeba yaja suka tafi...suna cikin tafiya wayarshi tafara ringing, idon tane yakai kan wayar da sunan mace baro2 yafita anrubuta *my zubaida*  daga idonta tayi tana kallonshi wanda shima ita yake kallo. Juyar da kanta tayi zuwa kallon window...shima tabe baki yayi yay picking din call... Yane baby?."
Dan farr zubaida tayi jin sunan dayakirata dashi..
"Uhmm...danacewa nayi yaushe dakazo?."
"Eh kamar 2 zanzo kidai kikwantar da hankalinki...kimain kwalliya mai kyau kinji baby?."
"To shikenan Allah yakawo ka lpy."
"Amin baby na."
Kashe wayar yayi yanadan murmushi..juyawa yana kallon zahra don ganin reaction dinta. Still kanta yana juye tana kallon window..ci gaba yayi da tukunsa yana dan murmushi a cikin ransa koyanzu yasan yab'ata mata rea.



Misalin karfe biyu yafito falo cikin wata dakakkiyar shadda blue tayi matukar amsar farar fatarshi sai zuba k'amshi yakeyi..
Suna zaune falo baby namata tsifa duk suka bishi da i'do..
"Uhmm...yaa yazid kayi kyau..unguwa zakaje?." Baby tafada tana binshi da i'do.
"Eh." Ya amsa ta a takaice. Ficewa yayi zahra batako kalli inda yakeba bara taimishi Allah ya kiyaye.


****
Biyu da rabi daidai yazid ya isa kofar gidan su zubaida wayarsa wauarsa yaciro yakirata yasanar da ita zuwanshi, baa dau lokaciba tafito sanye da pink din douwar riga tayane kan da katon mayafi  fuskamta dauke da murmushi ...







*👄BieBie Luv👄*



[3/12, 7:28 AM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??.....25/26*




      _Writing by_
*??BieBie Luv??*

      _Editing by_
*??Sadnaf??*



*Masoyana a kullum i'na alfaharina daku, inajin dadin adduoin ku gareni...saida ince*
*Allah kabarni tareda masoyana , i'na sonku sosea❤❤❤*



????????????????



Cikin takunta mai d'aukan hankali ta i'so gurin yazid dake jingine jikin  motarsa yazuba mata i'do ko kiftawa babu.
Dan iskar bakinta tahura mashi daidai lokacin data karaso...lumshe idon yayi a hankali yabude su yasauke kan kyakykyawar fuskarta.
"Barka da zuwa yayana, ina fatan ka i'so lpy ?."
Murmushi mai sanyi yayi yana kallon cikin kwayar idonta.
"Barkanki dai sarauniyar mata."
Murmushi tai tare da  rufe fuskarta da hanna yenta dasuka sha jan lalle. Kurama hanun yazid ido yayi , komai nata yayi a rayuwa.
"Uhmm! Wannan adon duk nawane!?."
Boye hanun tai tabaya tareda sunne kai k'asa tana murmushi.
A rayuwa  yazid yana bala'in son mace mai kunya, don haka zubaida ke k'ara shiga ranshi. "To dai yanzu kazo mushiga daga ciki."
Haka suka jera suna tafiya kwanin shaawa ..a babban falon gidan tamai masauki tashiga ciki domin kiran momy sugaisa.
Cike da faraa take amsa gaisuwar yazid tana tambayar shi aiki...shira Momy tashiga yima yazid kamar sun dade da sabo, farat daya momy taji yazid yashiga ranta, harma tana yima 'yar fatan samunshi matsayin miji duk da dai  batasan tak'a maimai  alak'ar dake tsakanin suba.
Sunkai minti talatin afalon da momy daga karshe tatashi tabarsu su biyu.
"Babyna Momy nki tanada kirki sosea wllh."
"Uhm."
"Baby!. Say something man kinyi min shiru kinamin maganar kurame."
Dago i'donta tayi tadan kalleshi kadan saikuma tamayar..."nikam yau sunan nawa *baby* yakoma?."
Dan shafa sumar kansa yayi, "hakanan yau naji inada maradin kiranki babyna..kuma ina fata kizama babyn nawa." "Meye haka kenufi yaa yazid?." "Eh to nima bansani amma inaji ajikina akwai wani babban al amari tsakanina dake!."
Wani sanyi taji aranta don tagano Inda maganar yazid tadosa , amma azahiri tace...to Allah yamana mai kyau."
Yana biye da i'ta suka nufi dining area zubaida ta gabatar masa da abincika kala2 na alfarma..bakaramin dadi girkin yama yazid, bjgu da k'ari hiran da zubaida take masa masu dadi  baisan sanda yacinye abinci plet din dake gabansa ba."

Saida yakoshi taf sannan suka koma cikin falo suna cigaba da hira ...sai daf da magrib yazid yay ma Momy sallama , lokacin daddyn ta yadawo suka gaisa sosea yayaba da hankali yazid din ...harbakin mota tarashi sukayi sallama kafin tadawo gida zuciyarta fall farin cikin..

"Baby waye wannan din?."
Daddynta ke tambayarta .
"Amm...daddy kawai dai...kwai ..haduwa mukayi ana ruwa...shinefa yakowani gida..tai maganar cikin kunya kanta k'asa. *(Karuwa mai ladabin kunama)*
.." Kedai fad'amin gaskiya baby kodai-kodai?."
Kara sunne kai kasa tayi tana murmushi..
"Ba matsala yanzu zaki i'ya  kula saurayi tunda baifi watanni shida ki kare karatunki ba kinga daga nan sai musha buki...."
"Aiko ." Momy tafad'a i'tama tana murmushi.
 Dagudu zubaida tafice daga dakin tana dariya.
Saida ta fita daga shashen daddy nnata tatsaya tasare...tana kitsa abubuwa a ranta..
Wani shuumin murmushi tasaki.. " *YAZID* , ko baka sona sainayi yanda na aureka...domin ka lashemin zuciya ta, inasonka, inaso inyi testing naka domin dakani zaka kawo light a gado..k'iranka yana dakyau...kara sawa ciki tayi tafad'a gado tana lumshe ido...don duk shaawan yazid ya kamata!.

"Wllh Hajiya yaron nan yakwanta min a rea."daddyn zubaida yafad'a yana zama kan sofa.
" nima wllh alhaji haka, ina kallonsa yakwanta min har inama zubaida fatan samunshi a matsayin miji. "
"Gaskiya kam yaron akwai natsuwa, Allah dai ya tabbatar mana da alkhairinsa."
"To amin  alh."


***
Cikin nishad'i yazid ke tuki , rabon dayaji farin ciki irin haka harya manta.
Saida yay sallar magrib da isha a masallacin unguwar su kana yashiga gida.
Lokacin Zahra'u da baby suna zaune falo suna kallon tashar Bollywood.
Baby ne kawai ta amsa sallamar tamishi sannu da zuwa amma zahra ko inda yake bata kalla ba ..murmushi yayi yakalli cikin idonta yad'aga mata gira daya yahaura sama.
Iyaka shak'a zahra tashaka, fuuu kamar zata tashi sama tabi bayan yazid hawaye yacika idonta..

Daga shi sai dan towel din dake d'aure k'ugunsa da'alamu wanka zai shiga.
Bako sallama tashiga dakin tasha gabansa idonta taf da hawaye tafara magana cikin rawar murya ..."wllh ya yazid kaji tsoron Allah duk abinda kekeyi yana kallon...kar kamanta ni matarka ce koma yayane ai zaka darajani..amma yau yininka guda bakya gida katafi can gun matan banza....gigitaccen marin daya watsa matane yasata ta gaga karasa maganar ta tafashe dawani irin kuka...
"Ke harkin i'sa, ni zakisa a gaba kina fad'amin maganar dakika ga dama....watoma nine mutumin banza maibin matan banza ko?... Wani murmushin rainin hankali yasaki.." Lallai kam dama har karuwai ma sunsa abinda yakeda kyau dawanda baya dashi?...
Kallonshi tai cikin bacin rea" karka kara kirana da kalmar *karuwa*, domin ni ba ba karuwa bace ...inkuma baka yadda ba ka gwada kagani....zakasan ce inada mutunci kuma nayi kokarin kareshi."
 Kada harshensa yafara yi yanadan murmushi..uhm! In gwada ko ?, kin dad'e bakiyi bako? Tabari kiji  ko matan dake cikin duniyar nan sunkare ...ko shaawar mace zata kasheni bazan taba kusantar kiba...nafi karfin cin sauran wasu." Yana kaiwa nan yashige toilet abunsa.
Dur kushewa gurin tayi tana kuka mai sosa rea.
"Yaa Allah kakawo min mafita, Allah kabayyana gaskiyar lamarinnan cikin gaggawa....ya hayyu yakayyum birahamataka assagis."

Saida tayi mai i'sarta kana ta fita zuea  d'akinta takwanta sa'in har baby tayi bacci.


*********
Cikin dare yazid yatashi saka makon ciwon mara dake addabarsa, wata irin muguwar shaawa ce tataso masa gashi ba yadda zayyi ...nishi yaringa yi a wahalce yana mursukuk'u a kan gado.
Dakyar ya i'ya tashi yalalubo magani yasha baccin wahala yayi gaba dashi.


********
Washe gari
Daka ganta kaga wanda taci kuka domin fuskanta da i'danuwan ta sunyi matukar kumbura ga jann dasukayi.
Kallo daya yazid yamata ya d'auke kansa don wani irin haushinta yakeji don ba amfanin komai take masa ba gashi kusan kullum azaftuwa yake da ciwon mara.
Kwafa yayi yaja kujera yazauna yay saving kansa baiko jira baby tayi saving dinsa ba.
"Uhm..nikam yaa yazid kamai dani gida yau gobe akwai school." Don yanzu yazid din tsoro yake bata gaba daya ya sauya.
Ko kulata baiyiba yaci gaba da cin abincin sa....saida yagama breakfast dinsa yahaura sama . ba'a d'au lokaciba yafita rike da car key dinsa.
"Dauko kayanki in maidaki." Yay maganar fuska ba walwala.
Sum-sum tahaura sama ba'a dad'e ba tafito hanunta rik'e karamin jakar kayanta..gakuma mayafinta a hamnunta.
I'don Zahra'u ne ya cicciko da kwalla"ayya baby yanzu tafiya zakiyi ki barni."
"Aunty zahra gabe akwai school, kuma exam zamu fara.  Amma insha Allahu duk sanda mukayi hutu zanzo."
Gagara rakata koda  balcony ne saima dakinta data tafi
hawaye na sauko mata.
 dama babynne mai d'ebe mata kewa tunda yanzu kuma tatafi sai damuwa ta kasheta..




****
Cikin shiga ta alfarma ta fito daga bedroom dinta ta karaso falon inda yaranta 'yanmata biyu ke zaune.
"Yawwa  mama kinfito?."fauxy tai maganar
"Eh...."
'Don Allah mama ki kokarta yau kije gidan malamin ko zaa dace."
"Kar kudamu, yaukan za'ayita takara ....namuku alkawar acikin satinnan samari saikun turesu."mama tai maganar cike da duniyan ci.
"Yawwa momcy don haka muke kara sonki.
Har bakin mota suka rakata tashiga. da kanta take driven dinta don batason takura...da hanzari baba maigadi yabud'e mata get yana gaisheta, amma kota kansa batabiba tai ficewarta.
Shek'ewa da dariya fauxy da farida sukayi" wai mutum ance ba'ayinsa amma bazai hakura ba." Cewar fauxy tana hararar baba maigadi.
"Wllh kuwa sis, aikinsan abbane ya taka mana burki amma da yanzu mun korashi k'auyen su wllh."
Girgiza kai yayi yakoma bakin aikinsa.
Komawa ciki sukayi suna baza d'uwawu kamar faranti.
"Haka dai zaku kare zawarawa a matsayin 'yan mata..baba maigadi yafad'a a fili.






*??BieBie Luv??*
[3/12, 3:02 PM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??.....27/28*


     _Writing by_
*??BieBie Luv??*

     _Editing by_
*??Sadnaf??*




_I'na gaisuwa besty na *Faixa(ANFA??).*



????????????????




Horn mama tayi maigadi ya wangale mata get yana washe baki..."barka da zuwa hajia ta hanun daman hajia...kirari ya ringa mata wanda yakesa kan mama huruwa. Kudi mai yawa tabashi yana mata godiya kamar zai aribaki.
Kaitsaye tanufi babban falon gidan tana tafiyar i'sa...(yooo niko nace"saikace wata budurwa"????).
Momy nazaune falo zubaida na gefenta tad'aura kanta bisa shoulder din momy.
"Assalamu alykum , hajiyar tawa kwa tananan?."
"Aa barka dazuwa... Aminiyar ta hannun dama....."
Cikin farin ciki momy tataso tarungume aminiyar tata harda shewa...don haka suke,,,,kamar yara insun had'u.
"Kai sannu da zuwa." Momy tafad'a suna zama kan kujera tare.
"Ah ah 'yar albarka ishe kinanan." Mama tafad'a zubaida
"Eh wllh mama yau banje school ba....ina yini..."
"Lpy lau zubaidan kirki..yakaratu?." "Alhmdllh mama inasu fauxy?." "Sunanan lpy ...suma kullum suna zasuzo amma Allah baiyiba.."
"Hakane kam, komai sai Allah yanufa....kigaidasu mama...nima insha Allahu cikin satinnan zanje." "To Allah yakaimu."

Tashi zubaida tayi tahaura sama mama tabita da kallo, har saida momy ta tab'a kafin tajuyo.
"Wllh hajia ina matukar son zubaida. yarinyar akwai hankali da nasuwa ba kalar su farida.
Murmushi momy tayi aranta tana jin dad'in yabon 'yarta da'ake yi...kuma i'tama tana kara yabawa da natsuwar 'yarta.
" to dai wani hanzari ba guduba , mai zai hana muhad'a su aure da *arman* ko Allah zaisa yabar abunda yake....."
"Haba hajia , yi hakuri mana. Aikema kinsan bazai yiyuba domin zaren bakalar yadin bane...zubaida kamila nu tsatsiya...while *arman* gantalallen namiji mazina ci...."
"Kinga stop malama!, ba saikin min cinfuska ba inkince bazaki bayarba ma ya wadatar."
"To. Shikenan ...abar maganar haka..mushiga daga ciki ."
Bedroom din momy suka shiga suna tad'i kamar ba'abin da yafaru..
Bayan sun zauna kan rug din dake shimfid'e daki mama tace
"Yawwa to nidai magana ce takawo ni akan yarannan fauxy da farida."
"To mai yafaru kunsun rajibo miki abun kunya ne..don wad'annan guzumayen 'ya'yan naki zayyi wuya ace basabin maxa."
I'yaka shaka mama tashaka jitake kamar ta watsama momy acid a fuska??.
"Kidai gama min cin fuskar inkin gama sai infad'i abinda zan fad'a."
"Yo Allah yabaki hakuri hajia. to nagade gaskiya nafad'a."
"Go ahead.. Ina jinki." Mama tafad'a cikin takaici.
"No..am finished it..kawai karasamin maganar su faridan."
Mama takai minta biyar zuciyarta na kuna da kamar bazata fad'aba saikuma taci gaba don tasan batada aminiyar data wuceta.
To dai gasunan kullum sai sunsani gaba...kwashe duk abinda ke faruwa tsakaninta da yarannanta tayi tafadawa aminiyar tata.
"Wanna shine matsalarki taki....mtsww.. Wannan ai bakomai bane , kawai don yaranki basuda samari shine zaki tadama kanki hankali?...  kwai kibani nan da injima wllh saikin gaji da jin dirin mota a cikin gidanku.."
Wani uban shewa sukayi suka tafa.."wllh duk wanda yarasaki kawata bakaramin asara yayi."
"Yo ni Allah natuba badon daddyn zubaida baison kula kalen samariba ai wllh da sai zubaida sai tasa samari a cikin kwandon shara tsabar yawa....a hakan ma ya aka kare kullum suna cikin aike."
"To yanzu yaza'ayi aminiyar?. Mama ta tambayeta.
" bani mintai biyar zankira alh ince zanje dubaki bakida lpy mutafi gidan mutumin."
"Hehehehh...wllh mutuniyar bakida dama."

Cikin minti ashirin  momy tagama shirinta cikin shiga ta manyan masu kudi suka shiga motar mama suka tafi gidan malami bayan tacewa zubaida zasuje duba k'awarsu.


Tafiyan su yana zubaida dadi saboda a matse take, don haka takira arman yarage mata zafi...
Tundaga falo ta rungumeshi jikinta sirara suka fara abunsu..sunkai awa adakin zubaida daga bisani suka fito jikinta daga fant sai bra, sallama sukayi a falo yafita ita kuma takoma ciki.






*??BieBie Luv??*
[3/14, 4:38 PM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??.....29/30*




     _Writing by_
*??BieBie Luv??*


     _Editing by_
*??Sadnaf??*


*~Masoyana a kullum ina alfahari daku.....* *~*




????????????????





*T*o malam kajide abinda yake tafe damu."momy takarashe tana kallon mama.
"I'ta taja koma meyene ai." Cewar malamin yana kallonsu duka. "Kinje can gurin wasu suna baki abu kina amfani dashi....to bari kiji wani abu inma bakisani ba magungunan da kike karb'owa agurin wasu malaman kina amfanida dashi akan Zahra'u don karta samu mijin aure, to bakya aikin daidai ne yake komawa kan 'ya'yanki. Maimakon ita Zahra'u tarasa Miji sai 'ya'yanki su rasa....  Zaro i'so mama tayi tana rarrabasu..
Cigaba da magana malamin yayi..." Kuma Idan anbaki dokoki bakyabi...mutum zabuk'aci yakebe dake bakya yadda, idan ance kabar sallolinki na'yan wasu kwanaki bakya denawa..to kinga kuwa taya aikinki zai ci?." 

"To kinga ashe laifinkine tunda bazakibi ka'idaba." ...cewar momy...
 "Amin afuwa malam insha Allahu hakan bazata kara faruwa ba....kuma nayarda dakai yanzu kaine malamina, bagun wanda zan kara zuwa...kuma zanbi dukwani umarni da aka bani.."  Washe baki yayi yana d'an matsowa inda mama take..."a ai kikwantar da hankalinki, samari kam sai yaranki sungaji da ganinsu. kuma 'ya'yan manya masu kudin gaske  ...." 'Itama maman washe baki tayi don mayyar kudince koma bata k'aunar talaka... "To hajiya dan bamu guri mana ." malamin yafada yana kallon momy. Dan murmushi tayi tatashi don tasan malamin baya aiki hakanan saiya dan rage zafi ....don zai i'ya maka aiki kyautama inzai samu abinda yakeso...

Sunfi awa daya cikin munafikin dakinsa shida mama sannan tafito tana yamutse fuska hanunta ruke da wani karamin kwalba guda biyu. Tasowa momy tayi takaraso inda take tanadan dariya kasa2 "to yadai mutuniyar?." "Hmmm kedai bari...wllh tunda nake zuwa gurin malamai ni bawanda yataba lalumani sai wannan dan iskan...." Dasauri mama tarufe mata baki tana waiwaye. "Ke kirufamana asiri ...kuma su wadancan dabasa lalumar taki kina samun biyan bukata ne?." Tabe baki mama tayi tana nufar mota...

 Kwashe duk yanda sukayi da malamin mama yi tafawa momy... Dariya momy tatintsire dashi.."kai wllh kedai ..saikace wata budurwa, aurenki biyu fa tomeye aciki?.. Allah natuba tunkina budurwama ai samari sunsha latsa maki nono...bare kama yanzu.." Wata uwar tara mama tazabga mata.."tokefa da aka kamaku da ashiru  a dakin zauren gidansu kuna iskanci fa..?...kwarani duk abuna a shafeshafe ne." "Mtswwww." Momy taja wani dogon tsaki  .

 bawanda yakara magana cikinsu harsuka i'sa gida....mama batako shiga gidanba tasauke momy a waje i'tama tai gidanta.

 Murna agurin su fauxy kam ba'a magana harda y'ar rawausu...bayani mama taimusu sosea akan yanda zasuyi amfani dashi gudun kar asami kuskure irin nabaya.



***
Yau takama jummaa yazid shabiyu yake dawowa daga office don haka yacewa zahra tashirya yakaita gurin mami saitabiya gidansu daga nan...murna sosea tayi nazuwa gurin mami ...sauri2 tashirya tatararshi falo yana zaune cikin wani bigyagygyen farin shadda tayi masa kyau i'donsa cikin farin glass...kallo daya yamata yatashi yafita tabi bayansa. Zaman kurame sukayi cikin motar don bamaicewa dan uwansu komai.

 Fitowa tai anatse tana takunta mai daukar hankali tashige ciki...juyar da kan motar yayi yanufi masallacin juma'a dake dan nesa da unguwar.  Mami tana zaune falo tasha wanka taci  kwalliya kamar maishirin zuwa gasa...da sallamarta tashigo fuskarta dauke da murmushi.. Cikin farin ciki mami tataso tarungume zahra tana jinwani irin farin ciki.."lale2 Zahra'u na yaukece?." Zaunarta tayi itama tazauna tana kare mata kallo..jikintane yadanyi zanyi ganin yadda zahran tarame duk tasauya kamar ba itaba . "ina yini mami." Maganar zahra ne yakatseta..tasaki wani irin murmushi mai daci. Itade zahra kanta nakasa batasan halin da mami ke cikiba. "Lpy lau zahrana ya zaman naku?." Murmushi itama ta kirkiro "lpy lau mami ..." 'Ina fatandai bawata Marsala ko zahra?...karki boyemin in akwai wani abun da bakyajin dadinsa kifadamin...kinga ni amatsayin uwa nake a gurinki."  Kas tayi da kanta kamar tafadi gaskiya saikuma tace."bakomai fa mami...muna zama lpy
." "to yayi kyau haka nakeson ji...." Kwalawa mai aiki kira mami tayi tazo dasauri tagaida zahra... Cika gaban zahra akayi da abubuwa kala2 , suna dan hira da mami tanacin snacks.


Bayan anyi sallar jumaa suna zaune falo itada mami yazid yay sallama yashigo...zama yiya kan kujera ya gaida mami ta ansa da faraa, zahra kam ko inda yake bata kallaba idon ta nakan TV.  Hira suka shagayi da mami , anan bacci yay awun gaba da zahra.
Saida akai sallar i'sha suka bar gidan mami bayan tashikata da abubuwa kalakala masu amfani.
Bayan sun koma gida kowa d'akinsa yawuce....wanka yazid yayi yashirya cikin kananan kaya yadau wayarsa yay dailing number zabaida.



******
Tana cikin mota da Dr faruq bakinsu yana manne guri daya sai tsotso suke kamar zasu cinye junansu. Hanun faruq daya yana cikin rigarta yana mammatsa mata na shanunta dayan yana kan ass dinta yana shafawa...gaba daya suntafi barinma zubaida da dadi yake zuwa mata tako i'na...saikara damke hanunsa dake cikin rigarta takeyi tana turamasa abun.  Fiddasu duka yayi daga cikin rigar yasa daya cikin bakinsa yana tsotsa cikin wani irin salo..sosea tafara mikewa tana kokarin kamo joystick din faruq wayarta yafara ringing...har wayar takatse bawanda ya kula saida kira nabiyu yashigo zubaida tai kokarin daga idonta dakyar takalla....dasauri takwace nononta daga bakinshi tadanja baya tadaga Kiran...."to" kawai tace takashe wayar... Faruq yajinjina kansa jikin sit idonsa a lumshe sai numfashi yake fiddawa..."am Dr momy tace yanzunnan inkoma gida." Bode idonsa yayi yana kallonta cikin wani irin yanayi..."haba baby, kinkibari muje hotel wai dare yayi..yanzu kuma kice zaki tafi bayan kuma kadan nayi...plss kibari indan samu natsuwa man
...yakarashe maganar yanadan shafa baki n*n nta...lumshe ido itama tayi zancen gaskiya bata koshiba , amma dole tahakura don kar yazid ya isketa agurin....dauke hanunshi tayi tamayar da boos dinta cikin riga. "Kayi hakuri my Dr momy ne ke kirana...amma nayi maka alkawari gabe saikayi harka gaji.."  "Baby aibana gajiya dake... Amma Allah yakaimu gaben.".....daura kansa yayi kan kirjinta yayi kissing dinsu yadda yakeso . " baby kikularmin da twins dina... Fita tayi daga motar tana daga mishi hanu shima haka... Saida tasha kwanar layinsu kana faruq yatada motarshi yabar gurin. Daidai yafito daga layin zaisha kwana motar yazid kuma  tamiko zata shiga layinsu zubaida....







*??BieBie Luv??*
[3/15, 8:59 AM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??..... 31/32*




     _Writing by_
*??BieBie Luv??*

     _Editing by_
*??Sadnaf??*




Wannan shafin nakune 'yan *??BIEBIE LUV?? NOVELS* , *TASKAR ??BieBie Luv?? &ANFA??* tareda *??Sadnaf?? Novels.....*



????????????????




*K"urama motan yazid ido yayi hakama faruq da tunda ya hango motar yakasa d'auke i'donsa. Bawanda yakalli dan uwansa saboda ko wanne glass dinsa tented ne, amma dukda haka ko wannanen su akwai abinda zuciyar ke sak'a masa.
Tab'e baki yazid yayi..
"hala mai i'rin motar ne ." yafad'a a zuciya.

Har cikin gidan yashiga suka gaisa da momy cikin sakin fuska ta amsa sannan tabasu wuri. Yau hiran yasha bambam dana kullum, domin yazid soyayya yake nuna mata kara-kara. Zubaida kamar tahadiyi rea don tsabar dadi..amma azahiri saidai taboye fuskarta cikin hijab.
Baibar gidan ba sai k'arfe goma nadare... Da kallon maita zubaida tabishi, don rana daya takejira kawai.



Adaddafe ya i'sa gida sakamakon ciwon da mararsa ke masa. Yana shiga dakinda yay rubda ciki kangado  yana maida numfashi..wani garababben turare da zubaida tasako ne duk ya d'agamai hankali... Dakyar yasamu bacci yad'auke sa.



****
Washe gari 
Dawuri zubaida tashirya cikin riga da zani na atamfa tasaka zumbulelen hijab tacewa momy zataje gidan su fauxy.. Faruq nazaune cikin mota yana waya da yazid "kai man gafa mutuniyar tawa tana zuwa sai anjuma." Kit yakatse wayar .
Kura mata manyan idonshi yayi bayan tashigo motar itama haka " baby wllh jiya dakyar nai bacci." Yafada yana shafa fuskarta . lumshe ido tayi tabude I hankali tasauke kan kyakykyawar fuskarsa.  "Nima haka my Dr duk bukatarka tacikani jinake kamar gari bazai wayeba. Murmushin jin dadi yatada motar sukamar layin.



Faruq dakansa yacire mata hijab din jikinta ya ijiye kan sofan dake opposite din gadon yanabin dukkan jikinta da kallo.   " baby ...kinkara kiba fa...daga jiya ..zuwa yau." Cikin dan shakewar murya yake maganar. Murmushi kawai zubaida tayi dontasan rudewa kamai faruq yayi. Zama tai kan cinyarsa ta sakalo hanunta daya ta kafadar sa dayan kuma nakan kirjinsa tafara kokarin kaiwa bakinta kan nasa. Faruq da kamar jira yake yay saurin cafkewa suka fara kissing din junansu kamar zasu gwagwuye kansu.... A hankali yabude zip din dake gaban rigar tata na shanunta suka bayya kasancewa batasa bra ba..kara rudewa faruq yayi yadankosu yana musu wani irin tsotsa... Sunkai minti arbain suna romancing junansu ..cire kayan jikinsa yayi i'tama yakarasa cire mata nata...kara rudewa zuby tayi yayinda tahango bananar?? faruq tana rekota, fixgoshi tayi tareda kara kankameshi kamar zasu zama abu daya. kukan dadi zubaida tafara shikuma faruq banda sunbatu baabinda yakeyi yayinda  ya afkamata....bayan sungama bidirinsu sukayi wanka sukadawo kan sofa faruq yadaura ta kan cinya yana kallonta.
"Baby dadinki yayi yawa wllh....kullun sabuwa kike zama...wllh....meye sirrine?."  Farr zubaida tayi da ido gameda daura hanunta kan kirjinsa..
"My Dr ai *KAINE SIRRINA*."
Murmushin jin dadi yayi, yakamo hanunta daya yayi kissing dinshi.
Karfe biyu daidai yay parking kofar gidan mama ya ijiye zubaida shikuma yawuce bayan yagama cikata da kudi.


Suna zaune falo kowacce tana waya da heron ta ga mama gefe tayi daya kan daya hankali kwance don yanzu matsala takau .
 da sallama tashiga falon  mama ta amsa tana mata sannu da zuwa , duk katse kiran sukayi sukayi gurin zubaida cikin murna. "Uhm!, ustaziya zubaida dama ana kallonki?." Harara zubaida  tawatsa musu duka. "Ke harkina da bakin magana ai gara farida ma tanadan zuwa gidanmu amma kefa?." Dan sosa kai fauxy tayi "todai naji...kar amin tonon silili."
Zama sukayi suka b'arke da hira bayan sun gama gaisawa. "Yaa arman bayanan ne?." Zubaida tai tambayar.
"Yananan, bayajin dadine yana part dinsa.."... Cewar farida.. 'Ayya Allah ya sawwake."

"Aida kinshiga kindubashi ma.".. Cewar mama tana kallon zubaida.
 " to mama." Mikewa tayi a hankalin tana tafiya mai natsuwa..da i'do kawai mama tabita tana kissima abubuwa a ranta.


Bakowa falon don haka kai tsaye tawuce bedroom dinsa.  Yana kwance tsakiyar gadon  yayi rubda ciki sai murtsukuku yakeyi.  Dasauri takarasa kan gadon, arude take tambayarshi meke damunsa.
"Jin muryar zubaida yasashi dagowa da kyar yana kallonta  ...kara rikeshi tayi taciga da tambayar...
Arman bai iya amsa mataba, illa bakinsa daya saka cikin nata yana sha.... Zubaida ma gagara hakuri tayi tabiye masa suka lula wata duniyar.
Saida taga arman yana kokarin rabata da kayan jikinta sannan ta dakatar dashi..." Plsss...kabari hakan nan...agida muke....kuma zaa iya shigowa...." Dakyar take maganar cikin sarkewar numfashi.  Shima arman dakyar ya i'ya tsaida kanshi yakoma gefe yana fidda numfashi.
Sunkai minti goma haka bawanda yace koma kana arman yatashi yazauna yana kallonta. "Baby kekika samin ciwonnan, tun dazu inata kiran wayar kinki dagawa ..da kadan namutu da bukatarki."
 "Sorry yayana , bana kusada wayarne."
"Yaushe kikazo?." "Bandade da zuwaba inke ambayarka akace bakada lpy shine mama tace inzo na dubaka."
Gyada kai kawai yayi.
"Bari in tafi harsuga shiru bandawo ba." "To baby yanzu sai yaushe zamu ahadu nayi..?" Yafada yana lankwabe kai. Murmushi zubaida tayi. "Zamuyi magana anjuma." "Ohk."

Sai la'asar lilis takoma gida da kayan performs da mama tabata.




*******
Gidan yazid kuwa kullum ba cigaba sai abinda yakaru...dazarar zahra tagama aikinta zata shige daki tayi tagumi tana tunani...kusan kullum acikin kuka take, tarasa yadda zatasa ranta taji dadi...gaya tarasa wanda zata fadawa damuwarta dukta rame tayi baki.


A bangaren yazid kullum yana cikin damuwa domin wata jarabar shaawa ce ke damunsa yarasa yadda zaisa kansa dukya rame yayi baki. Amma yayanke shawara daya kawai zaisami mami da maganar kara aure!!!.




*******
Tana sanye cikin dinkin riga da skart na atamfa yayi balain kamata gashi yay mata kyau sosea. Tasha daurin kwali mai step2 ko mayafi babo a jikinta...taku take maicike da daukar tankali duk jikinta shaking yakeyi...
Yana zaune cikin mota yazuba mata mayun idon ko kiftawa babu. Kyakykyawan saurayine ajin farko ..amma ba fari bane sannan bazaa sashi a sahun bakakeba. Harta shigo cikin motar baimasan tashigo saida ta hura masa iskar bakinta yay sauri lumshe ido.

"OMG! Babyna zaki kasheni da salonki."

Murmushi fauxy tayi tana kada ido.

Zubama halittar kirjinta ido yayi kamar  rayuwarshi tana makale gurin.

"Darling wai mekake kallo hakane?."  Shafa kirjinta yayi.."baby wannan nake kallo....baby ina sonsu ..kivani insha man..."
Turo baki fauxy tayi tana janye hanunshi. "Nikam uhm uhm, ba kwanan nan kace zaka fadama abbanka yaturoba , kawai kabari sai munyi aure."
"Baby bazan iya kaiwa lokacin bansha ba, mutuwa zanyi...plsss."
Zaro ido fauxy tayi jin ya ambaci mutuwa..
 "Bazaka mutuba indai akan wannan ne zanbaka, amma daga yau sai munyi aure..."
.ai nabil bai iya magana ba illa cafke bakinta dayayi yatura hanunsa  cikin rigarta yana matsa mata bakin n*n......







*??BieBie Luv??*
[3/15, 6:14 PM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??........33/34*





     _Writing bi_
*??BieBie Luv??*


     _Editing by_
*??Sadnaf??*





??????????????????




Fauxy duk ta rude sai kara bankarama nabil kirjinta take, saida yaga tana neman shige masa kafin yafidda bakinsa daga kan nipple dinta yaja gefe..matsawa gurinshi tayi tafara kokarin maida hanunshi kan na shanunta, makale hanun yay tabaya hakan yasa takasa dagawa....hawaye fauxy tafarayi tana goga boos dinnata jikin nabil hade da wani irin numfashi..
Rike fuskarta da duka hanunshi yayi yana mata nagana a hankali yana hura mata iska...sunkai minti goma haka kana tadan dawo hayyacinta  ta tsura masa i'do. " baby irin wannan rudewa haka."...yafada cikin zolaya yana kashe mata ido daya. D'an dukan kirjinsa tayi tana turo baki..."bakaine ba..." Murmushi yayi yana lakace mata kumata.
"To baby nizan wuce ...don Abba zan aikeni  bank." "To sweetheart, yanzu sai yaushe?." "Uhm...sai munyi waya lttr sai kibani lokaci sarauniyar mata."  Murmushi tayi tana ficewa daga motar tareda bazomasa duwawu, dan bugun su nabil yayi yanadan dariya. "Baby nikikema hakako?, zaki shigo hanune." I'tama dariyan tayi tana mishi gwaliyo tareda daga masa hanu harya fice da motarsa daga gidan. Komawa ciki tayi zuciyarta cikeda farin ciki...don tagama samun namiji tunda tasamu nabil.

 Haka itama farida da saurayin hisham ...kullum suna cikin lalubar juna, don i'ta abinnata haryafi na Fauziyya kadan yahana ranarcan yashigeta , don a falon baki suke tasu hirar.




******
Bayan wata biyu,
Abubuwa da dama sun faru damasu dadi da marasa dadi...
Soyayya mai karfi tashigo tsakanin yazid da zubaida da taimakon malamin momy don bata zauna hakaba...yazid yagama susucewa yafice hayyacinsa yakoma dan gidan momy don sai yadda sukayi dashi...hatta dazuwa office wataran sai momy ta takurashi yaje...don agidan yake yini tunsafe harsai dare....abincinsa da koman sa agidan yakikyi...
Zubaida hankalinta kwance don tagama samun yazid ga kudi ko nawa takeso itada momynta zasu samu gurin yazid.

Zahra kam ko kallonta bayayi...hatta da gaisuwarta baya amsawa...kuma tun safe inyafita sai shada daya na dare  wata rana shabiyu yake dawowa.  abokanan  aikinsa suyi ta zuwa suna nemansa suce baya zuwa gurin aiki, tarasa yadda zatayi da abun a ranta.
Yaudai tayanke shawarar tambayarsa..

bayan tagama aikinta dasafe tana zaune falo tanajiran fitowar sa..riga da zanine na atamfa a jikinta duk ta rame kamar ba Zahra'u yar gayuba.
Fitowa yayi cikin shirinsa nafita office,  farar rigane jikinsa sai bakin trouser ya ratayo briefcase dinshi.
Baiko kalli inda takeba yazo zai wuce.
 "Ina kwana yaa yazid." Cikin  sanyi murya tai maganar.
"Lpy.". Yace yasa kai zaifice.
" am yaa yazid don Allah akwai maganar da nakeso muyi dakai."
Bai juyoba yace " inaji , karki batamin lokaci sauri nake."yafada fuska mutuke.
Tashi tayi ta i'so har inda yake..
"Yaa yazid, don Allah ina kake zuwa kwanan nan saika shirya kamar zakatafi office kuma ba office din kake zuwa ba, domin kusan kullum zai abokan aikinka sunzo naimanka suce lpy baka zuwa...duk kwana kinannan kafice hayyacinka wai meyake faruwa? , in wani matsala kashiga ka fadamin in tayaka da addua tunda ni matarka ce...."
Wani mugun kallo yake binta dashi tunda tafara maganar....gaba daya takaici yacika shi...waini yarinyar nan zata tsare da tambaya haka..
"Karkikara kiran kanki a matsayin matata domin bayadda zanyi zaman aure da *KARUWA* maibin mazan titi...kuma kada ki kara zuwamin dawata magana mai kama da wanan."... Daga haka yabi gefenta yawuce.

Ba abinda ke fita daga idon zahra sai hawaye, zuciyarta wani irin zafi take mata...baabinda yazid yake mata yakona mata rea kamar yakira da kalmar *KARUWA*.
Saida tai mai isarta tashiga bedroom dinta tai bacci.




Yazid kwa yana fita gidan mami yawuce da maganganu fal bakin sa amma gabansa wani irin faduwa yakeyi don baisan yadda mami zata karbi lamarinba.



Da sallamarsa yashiga falon ,
Mami nazaune taci kwalliyarta tana karatun jarida.
Da faraa ta karbeshi suka gaisa take tambayarshi zahra.. Tana nan lpy yace mata.

Shirune yaratsa na'yan sakanni yazid kansa kasa yarasa ta inda zai fara.
" son lpy kuwa?, kamar akwai magana a bakin ka?."

Dan shafa kansa yayi gabansa na faduwa..."eh...mami akwai..."
"OK..tau...go on... Am listening."

"Am dama mami...inason inmaki nagana ne...akan..mami bansan yanda zaki dau maganar ba, amma don Allah mami kiman uzuri."
Sanyi jikin mami yayi.." To kafad'a mana ina jinka."
"Mami dama sonake  nakara aure!!!."






*??BieBie Luv??*
[3/16, 1:44 PM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??.......35/36*




     _Writing by_
*??BieBie Luv??*


     _Editing by_
*??Sadnaf??*




??????????????????




*T*unda yafara maganar mami take kallonsa ko kiftawa babu. "YAZID!!!." Mami takira sunanshi cikin wani irin yanayi mai wuyar fassara. Kasa amsawa yayi haka kuma bai d'agoba kansa na k'asa. "Kafad'amin da bakinka kimanin wani lokaci zamanka da zahra ya d'auka." Mami tai maganar cikin natsuwa.
Cikin sanyi jiki yazid yace "wata hudu  ne mami."
 "To wata hudu....Wani abun zahra take maka da bakajin dadi zaka kara aure?." Kara sauke kansa kasa yayi... "Mami bawani abun taiminba, kuma ba abinda yahadani da i'ta, hasalima i'ta takawomin shawarar kara aure!."  Mami kallonshi take cikin tsananin mamaki..."to meye dalilinta nayin hakan!." "Eh....mami dama...munje asibitine akan rashin lpy datayi ina tunanin ko cikine, to bayan likitoti sungama bincikensu sai sukaga ba cikibane, hasalima tanada matsar haihuwa....to shine tazomin da maganar kara aure. da farima ban yardaba saida naga tadamu sosea kafin na amimce!."
 "Innalillahiwainnailaihirrajiun.".. Kawai mami take fada cikin ranta.." Matsalar haihuwa zahra! SubhanAllah." "Tashi kaje yazid zan nemeka." Daga haka tatashi tashiga bedroom nata. Zagaye kawai tashiga a dakin tama rasa wani irin tunani zatayi..."aure wata hudu ace zaikara wani ....wani irin fassara duniya zata mana?."
Jiki adan sab'ule yazid yafita, sai yaji duk bai kyauta ba, amma wani bangare na zuciyarshi yana kokarin danne wa.


Yini guda yakasa
 tabuka komi a office din , yarasa abinda ke damunsa .
karfe biyar daidai yakama hanyar gidansa baikoje gidan su zubaida ba.
Parking yayi a parking lot din gidan yafito baiko dauki jakarshi ba yashiga.
Kusan cin karo sukayi da faruq dazai fito daga falon. Tsayawa kallonsa faruq yayi ganin duk yafice daga kamninsa, tabe baki yayi yana komawa ciki. "Gurinka nazo saikuma madam take cemin baka dawoba." Faruq yay maganar idonsa nakan TV.
Shima yazid din tabe baki yayi "kashigo ciki kagannin tunda yanzu nadawo.".. Daga haka yahaura sama.
 Kwafa faruq yayi yatashi yabi bayan yazid. Azaune bakin gado ya sameshi , shima yazauna. "Dama zuwa nayi naimaka sallama tunda kai baka naiman mutane. Zantafi Indian ne gobe inturamu wani course mushida..kuma wata shida zamui." Tab'e baki yazid yayi "Ohh ..Allah yataimaka."  Murmushi faruq yayi na takaici. "To ngde...nizan wice Allah yasadamu da alkhairinsa."... Faruq yay maganar yana mikama yazid hanu. Musabata sukayi faruq ya juya zai fice. Haryakai bakin kofa yaji yace " Allah yatsare." Acikin zuciyarshi ya amsa yaface  yana jinjina hali irin na yazid.


Misalin karfe takwas na dare yadawo daga masallaci, shigowar daki kenan wayarsa tafara ringing. Faduwa gabansa yayi ganin sunan mami na yawo kan screen din ..dakyar ya i'ya daga wayar yakara kunnenshi.. "Kuzo kaida zahra yanzu ina nemanku." Daga haka takatse wayar. Ajiye wayar yayi yazauna bakin gado yarasama wani irin tunani zaiyi, can yamike yafita yashiga dakin zahra.

Tayi shirin baccinta tana zaune kan kujeran dake dakin tajawo wani karamin glass table tana cin abinci kai.
Zama yiya bakin gado yadda yake pacing zahra. Tsaida cin abincin tayi kanta kasa haka kuma bata dago takalleshi ba. Muryan yazid taji yana cewa. "  Mami takira waya tana neman mu nida ke yanzu ki saurareni kiji abinda zan fada maki.. Duk abinda mami ta tambaye ki kice "Eh" hakane,  karki yadda kiyi wani abuda zata gane bagaskiya bane abinda nafada mata , yin hakan shine samun kwanciyar hankali agareki...rashin yin hakan kuma zaizama matsala agareki." Daga haka yafice.
Ba'abinda kirjin zahra yake sai bugawa , "to me wannan yake nufi?."  Ganin bazata samu amsaba yasa tashirya tafita falo .
yana ganinta yatashi yafice tabi bayanshi suka kama hanyar gidan mami a mota.


****
Dukansu kirjinsu bugawa yake barinma yazid dayake tsoron kar a tunamai asiri.  Dakyar ya iya sallama suka shiga cikin falon kan kowa a kasa. Zama kowannanesu yayi a kasa tareda gaishe ta, "ZAHRA!.".. Mami taji takira sunanta. Dakyar ta inya amsawa tana jiran abinda zai biyo baya.
Cigaba mami tayi" Kekika bama yazid shawaran da yakara aure saka makon rashin haihuwa da baki samuba!?."...  Wani mummunan yankewa gabanta yayi tad'ago tana kallon mami. "MAMI!!!." Zahra tafad'a cikin wani irin yanayi.......







*??BieBie Luv??*
[3/17, 3:23 PM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??...... 37/38*




     _Writing by_
*??BieBie Luv??*


     _Editing by_
*??Sadnaf??*



_wannan shafin nakune mak'iyan *zubaida..* Don tace yan bakin ciki saidai su mutu i'ta da angonta kuma mijinta *Yazid..* mutu ka raba. ????_



??????????????????




*R*asa amsar dazataba mami tayi, gaba daya kanta yagama kullewa. "Amma taya zanfadi abinda nasan bahabane? ..nibansan da wannan maganarba , bamuyi haka dashiba...toma meye nawa inyayi aure ?  Tunda dama bakulani yakeba ,,,ba shiga harta yakeba..."

 Zahra tambayarki nake kinmin shiru." Mami takatseta daga zancen zucin datake.
Dagowa tayi takallin yazid wanda shima idon sa akanta yake ko kiftawa babu.  Wani irin kallo yake mata wanda yayi matukar tsoratata...idonsa ya sauya zuwa jaaa fuskarsa tarikid'e kamar horror haka take kallonsa. Dasauri tai k'asa da kanta muryanta na rawa tace "Eh....mami.... !" wani abune yadoki zuciyar mami da yazid wanda nima bansa meyeba. "Zahra kintabbata hakane!?." "Eh!." "Tashi kuje Allah yamuku albarka!."
Cikin wani irin yanayi sukabar mami wanda ita kadai tasan yadda takeji a zuciyarta.  Abakin get din gidan ya ijiye zahra yajuya kan motarsa  .
Tafi minto goma tsaye agun tana bin inda yayi da ido zuciyarta namata wani irin suya,,,daga bisani tashige ciki.  Wanka tayi tasaka dogowar riga tahau kan gadonta ta kwanta ...gagara baccin tayi tama rasa wani irin tunani takeyi  meye zuciyarta take sakamata. Idonta ne yafada kan Qur'an nin dake site drawer nta wanda yazid ya ijeye mata bayan yagama mata cin mutunci "wai bata masan yanda zatayi dashiba tunda batasan komai cikin addininta ba..sallar ma kawai yi take don taga anayi.."  Takai awa biyu tana karatu sannan taji zuciyarta tayi sakwai , lokaci daya taji dukwani tarkace yafita daga zuciyarta. Rufe Qur'an din tayi ta kwanta, batafi minti biyar ba bacci ya dauketa .



Kamar a mafarki take hango motar yazid nayowa cikin layinsu, suna cikin motar i'ta da arman suna kwakwalar junansu . sauri zame jikinta daga nashi tayi tagyara rigarta da hijab dinta..."baby...meye..hakan?.." Cikin sarkewar murya yafada. Zahra gaba daya tagama tsorata duk ta rikice. "Am ka kaga....dare yayi..kaga kada aga ..haryanzu ban dawoba ...gidanmu su zargi wani abu.."  "Plss mana baby,,, kinsan gobe zanyi tafiya kuma wllh abukace nake...don Allah kibari ..ko round daya muyi a motar nan..." Yakarashe maganar yana kara matsota.  "Don Allah kayi hakuri yaa arman ..kaga momy zata zargi wani abu indai bankoma gida yanzu ba,,, amma namaka alkawari gobe kafin flight dinku yatashi...zamuyi,,,  ko a airport dinne."  "Kinmin alkawari?." "Eh ...nayi."  "To yanzu kiban Indan sha ko kadanne,,, wllh jinake kamar damutu da bukatarki." Batayi musu ba kwa don i'tama yazid ne kawai zai taka mata burki, amma da saisunyi ko sau ukune kafin yaja motarsa yatafi. (Don zubaida bata hakura da daya.)        Bes ne jikinta don haka tazane hunun ta saukarta kasa.. Jikin arman har tsuma yake bananarsa na tashi time din dayaga boos din zubaida na lekoshi.. Ita da kanta tahade bakinsu guri daya, tadaura duka hannayen sa kan boos dinta yana shafa mata su. Hanunta tasa cikin wandonsa tafara wasa da?? wanda tuni tagama mikewa... A hankali yazame bakinsa daga nata yamayar kan dayan boos dinta yana masa wani irin lasa..saida sukayi kusan minti ashirin haka, dakyar zubaida ta tsayar da arman.. Sallama sukayi yatafi akan gobe around 10 zasu hadu.


I'do hudu sukayi da yazid dake tsaye compound din gidan yana kaiwa da kawowa.  Wani irin faduwa gabanta yayi wanda tunda take bata taba yiba.   Fuskarsa a matukar hade yafara takowa inda take, ido cikin ido suke kollon juna  yayinda zuciyar zubaida take disco. "Daga i'na kike!?,,, tun dazu nazo i'na jiranki  momy tace kinshiga makota karbo abu..kuma i'nata kiran wayarki no answer..." Cikin b'acin rea yake maganar.
Wani b'oyayyen ajiyan zuciya zubaida ta sauke. "Allah sarki yayana, don Allah kayi hakuri wllh nashiga gidan aunty bilki ne ,,ina kara mata fiqhu ... Amma dan Allah kayi hakuri." Tagama maganar tana hada hannunta guri daya.  Murmushi yazid yayi yanajin dadi a ransa yasamu mai ilimin addini.  "Uhm..wani guri kika yi mata yau?."  Rufe fuskarta da hijab dinta tayi "uhm..zaduz zaujain."   "Ah lailai har wannan kin sani?, to zomuje ki koyamin.." Kokarin rike hanunta yayi tai sauri matsawa baya tareda juya kanta gefe. "Zanyi maganin wannan kunyar taki very soon, da munyi aure kezaki rinka min wanka nima naimaki...mukwanta kuma tare.." Yakarashe maganar yana kashe mata idon. "Wayyo Allah wallh nikam yaa yazid bana so." Juyawa yayi yashige falon yana dariya k'asa2 , i'tama bin bayanshi tayi tana hamdala a ranta da baiganta ba.


Zama yayi kan sofa i'tama tazauna dan nesa dashi. "Baby yau nazo maki dawani babban albishir."
 "Dagaske yaa yazid?, fadamin naji." Cikin zakuwa tai maganar.
 "Zan fada maki, amma saikinmin alkawari daya." 
"To fada naji, zanmaka indai baikaucewa sharia ba." Wani irin dadi yazid yaji aransa. "Kimin alkawari ranar mu ta farko cikin gidan mu duk abinda na saki ko nace kimin zakimin ba gardama." (Niko nace aikagama samu indai zubaida ne)?? murmushi tayi don tagane inda yadosa "insha Allahu zanyi."
"To kawo kunnanki infada maki albishir din." "Uhm uhm nikam kafada min haka."  "Kifadama momy cewa acikin week dinnan zaa kawo kudin aure ki ..wanda nine mijin."  Zubaida jitake kamar takurma ihun tayi tsalle don murna.  Rufe fuskarta tayi "kai amma nayi murna yaa yazid." Tai maganar cikeda kunya.
Sai shadaya zubaida taraka shi yashiga motarsa yay gidansa.



Washe gari da safe take fadawa momynta murna agurinta baa magana hakama daddynta... Tun daga lokacin kuwa suka fara shiri na  tarbar baki...
Misalin tara da rabi zubaida tashirya tacewa momy zataje gidan kawarta ta haihu.. A can hotel din tasa meshi don arman yadade da tafiya don zumudi  zai kwanta da amarya.. Kiranshi tayi a waya yafito yashiga da i'ta. 
Ko zama basuyi ba yafara kissing dinta kamar zai cinyeta haka zubaida ma tazage tana accepting tare da tura mai request.. Sai da suka gama wannan kana suka cire kayan jikinsu arman ya luntsuma lambun zubaida mai cike da kayan morewa.  Saida sukayi sau biyar ko wannensu yasan ya gama gamsuwa sannan suka hakura da juna.  "..baby yau dakyar abun yashiga kin matse da yawa..jinayi kamar nayi sabon aure." "Kaidai."  Fita sukayi yasauketa bakin titi tashiga a daidaita tai gida shikuma yawuce airport.

 Mami da kanta  taje tafadama yayarta maganar auren da yazid zai kara, "sister kawai abarsu tunda a tsakanin su sukaga hakan yadace...kinsan mata da miji sai Allah,, inkace zaka shiga tsakanin su ma wani zubin kunya zasu baka..sai dai muyita musu addua ."   ba dadewa mami taiba takoma gida.  Dadare taje gidan yayan baban yazid tafada masa abinda ke faruwa akan suje kaiwa kudin aure..fatan alkhairi kawai yay musu yace gobe insha Allah zasuje tareda abokansa biyu.
Washe gari gidan su zubaida kamar ranar ake daura aure , don sai shirye2 suke na tarbar baki..  Karfe takwas na dare kuwa sai gasu sunzo cikin wasu manyan motoci na kwadawa saa ko daga motocin sunsan zubaida gidan da akwai zata.
Mota daya mutanene aciki mota daya kuma akwatinane guda sha biyu na sakun rana.
Cikin mutunci daddy dawasu abokansa suka karbesu aka bada kudin aure   tareda yanke rana nanda wata daya tol!  Basu wani jimaba suka tafi bayan sundan taba kayan sha da aka kawo musu  .
Murna agurin momy kam baa magana duk wanda yazo saita nuna mishi kayan da akakawo masu tsada dukba na yarwa. Kowa yana tofa albarkacin bakinsa.
Tundaga ranar momy tasa aka dauko mai kyaran amare daga sudan take gyara zubaida.
Abangaren ango kam shirye2 yake ba wasa don duk abokansa bawanda bai sani ba sai faruq.. Suma sosea abokan suka zage gurin nunamai gatansa.
Ana saura sati daya biki akakai lefe da kudin sadaki.. Sadaki million dayi, key din mota biyu ...akwatina guda ashirin da huda cikeda kayayyaki masu tsada , wasu kayanma sai zubasu kawai akayi a mota akakawusu tsabar akwatuna sun cika...
Karkuso kuga hauka gun momy..yarta mai farin jini yarta mai kashin arziki ... Bakin ciki kamar ya kashe mama ... Data gano yazid  zubaida zata aura,,,wanda tama fauxy kwadayinshi take burin yazama sirikinta tunkan ya auri zahra.. Kwafa tayi tabar gurin kayan. Itama so soon zaakawo kugin auren'ya'yanta.
Mami kam ba wanda ta gayyata a cikin yan uwanta ko yan uwan baban yazid.. Saidai kawai taga ana zuwa yin shirin biki wasu don Allah wasu don gulma.

Ranar yazid yakoma gida a gajiye da dare yasamu zahra na zaune dakinta i'ta kadai kwanin tausayi.  Wani dariya ne yazoma yazid amma ya hadiye ta "gaba gaba saikinfi haka shiga kunci ma." Yafada ransa yana karasowa cikin dakin.  Zama yayi bakin gadon baiko kalli inda takeba yafara magana. "Namaki booking flight na zuwa burno  gobe karfe goma zai tashi  saiki zauna da shirinki ...kuma saibayan wata biyu zaki dawo. Idan mami tace ya haka kice kene kikeson tafiyar." Yana kaiwa nan yafice. "Dadi zahra taji aranta ko banza zataga 'yan uwan mamarta masu sonta damuwarta zata yaye.
Tundaren tahada kayanta tsaf cikin trolley ..ta kwanta tana Allah Allah gari hawaye. 


Washe gari karfe tara yazid yakaita gidan mami sukayi sallama. Mami bata i'ya cewa komaiba don alamarin nasu akwai  sarkakiya .. Fatan alkairi tamata yazid yawuce da ita. abakin titi ya sauketa da trolley dinta yasamata kudi dubu dari biyar cikin handbag dinta yace tahau tricycle zuwa airport don yanada aiki.  Tsaida abin hawa tayi yakaita airport karfe goma dai2 jirginsu yatashi zuwa Maiduguri.


Acikin satin kuwa aka fara events din aure , kullum da irin party n da zaayi..yazid ya zubar da kudi harda na hauka ..zubaida kam inka ganta bazaka ganeta ba don wani irin kyau na musamman datayi... Gaba daya tagama ruda yazid duk sanda akaje wani event sai tasashi wanka..joystick dinshi yana mike harsai angama yakoma gida.  Agurin zubaida kam hartafi yazid shiga damuwa don kuwa jitakeyi kamar tai hauwa yau wata daya rabonta da namiji , kullum shikin wuya take kwana.. Jira kawai take taji ankaita gidan yazid , ,, ranar zata kwada masa bariki.


Yau takama asabar misalin karfe goma nasafe mutane sunka halarci daurin auren yazid da zubaida . an daura aure a matsayin sadaki million daya da mukullin mota biyu...
Zubaida jitake kamar tafire tatafi gidan yazid ..anci ansha anyi brush da kaji an kuskure baki da lemuka agurin reception haka gurin entertainment ..kawayen zubaida yan ji dakai yan gayu San baje duwawu gurin rawa.


Misalin karfe tara akatafida amarya gidanta bayan angama yimata nasiha.
Kowa ya waste anbar amarya ita kadai tana jiran zuwan angonta.
Goma da rabi daidai yazid yashigo dakin amaryarsa abin kaunarsa..






*??BieBie Luv??*
[3/18, 9:34 AM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??........39/40*




     _Writing by_
*??BieBie Luv??*


     _Editing by_
*??Sadnaf??*





??????????????????





*L*umshe ido yayi time din daya hangota..tana zaune tsakiyar gado fuskarta rufe dawani expensive veil milk colour.. hakama leshin dake jikinta dakaganshi kaga naira. 

Farin cikin yazid ya gagara b'oyuwa sai murmushi kawai yake sakewa . "Assalamu alaiki.." Yafada cikin daddadar muryanshi maicike da natsuwa. Zubaida bata amsa shiba kawai sai shashshek'ar dayaji tafara. "SubhanAllah.." Yazid yafurta adan rude,,,karasa hayewa gadon yayi yajawota jikinshi yanadan pitting bayanta . ajiyan zuciya kawai zubaida tafara saukewa..i'ta kadai tasan yadda takeji a ranta da jikinta...tamatsu , sotake kawai taji anfara abubuwa. Saida yaji tayi shiru,,tayi luf ajikinshi kafin yad'agota yacire veil din kanta yatsurama kyakykyawar fuskarta i'do.
 Saukar da kanta kasa tayi tafara wasada hanunta.. Kamo hanun yazid yayi yatsuramai i'do yana murmushi.  "Baby waya maki wannan?,,,, ina sonshi." Hanun yakai bakinshi yay kissing yana lumshe ido. Zubaida jitayi kamar yazid har yadaina,, jitake kamar tajanyoshi jikinta suci gaba..
"Baby tashi muyi salla..mugodema ubangijinmu daya nuna mana wannan babbabr rana a garemu."  Bamusu zubaida tafara kiciniyar tashi,,,dakanshi yad'agota yasauko ta kasa.
Babbar rigar jikinshi yacire suka shiga bathroom tare. Alwala sukayi sukafito yazid ya shinfid'a musu praying mat  yajasu salla raka'a biyu. Adduoi sosea yazid yayi, yakama kanta yay mata addua .  tambayoyi yafara jero mata gameda addininta.
 kas tai da kanta tagagara amsa ko d'aya.. Kamo hanunta yazid yayi yanadan murmushi. "Kai baby,,duk tsorone yahanaki bani amsa?,,, to ki kwantar da hankalinki  bazan maki mai zafiba.... Zanrinka barinki kina hutawa.." Yana dan dariya kasa2 yakarashe maganar tareda kashe mata i'do.
 Fashewa da kuka zubaida tayi tana yarfe hanu.   "Ya salam...." Yafurta yana janyota jikinshi. "Nikam yau baby lpyrki,...sai kuka kikemin." Cikin shashek'a tafara magana "don Allah ya yazid kayi hakuri...karkamin yau,,, wllh tsoro nakeji....." Takarashe maganar cikin shashshek'a.  Har cikin zuciyarshi yaji tausayinta, amma bazai i'ya hakuriba.    Shikenan baby,,indai akan wannan ne kikwantar da hankalin ki kinji." Nodding din kanta tayi tashiga cleaning din hawayen dake fuskarta. Dakanshi yaje kitchen yadauko plate da cups yadawo ya d'auka ledan daya shigo dashi.  Shida kansa yashiga bata kazar abaki yana hada mata da fresh milk. Citake a hankali , amma yanayinta yanuna adan tsorace take..don takasa sakin jikinta. Tattare komai yayi yamaida kitchen yadawo ...inda yabarta haka yadawo ya sameta.

 baijira komaiba yad'agata cidak yay goda da i'ta... "Don Allah yaa yazi.... Baibari takarasaba yay sauri manne bakinsu guri daya. Yazid baisan duniyar dayakeba, gaba daya yafice.. Zubaida kam kara rikeshi take tana shigewa jikinshi..don yazid na musamman ne dadinshi yafi na duk sauran 'yan iskanta. Tunawa tayida maganin da malamin ta yabata,, akan duk yadda yazid yasameta bazai i'ya cewa komaiba. Cikin dabara ta lalubo maganin tashafa hanunta tafara gogamishi.
Yazid baisan anayiba don yagama tafiya.  'Yar rigar baccin dake jikinta yashiga kokarin cirewa, cikin sa'a kwa yafitarta batareda yasha wahala ba. Kiricewa kam yazid yayi lokacinda yayi arba da dukiyar fulanin zubaida... Manya ne sosea.. Gasu a tsaye  sai lekoshi suke..kansa yakifa kai yana shansu.  Zubaida tayi kokarin taga tahanashi, (irin na amarennan zasu dan ringa kwacewa a first night) amma takasa sai  hanu datake kaiwa tana kokarin kamo bananarsa??. Abin mamaki amaryar ranar farko tazage gurin first 9yt tana response duk abinda ango yamata. Zubaida cikin dabara acirema yazid jallabiyan dake jikinshi tashiga wasa dashi.. Iyaka rudewa yazid yagama ..samanshi tadawo, shikuma yakoma kasa  sukaci gaba da shaani .  da kanta takamo ?? tasaita a gabanta yazid yashige  ... Wani dan munafikin kara zubaida tasaki tafan bugun yazid,,,amna azahirin gaskiya ihun dadi takeyi.. Yazid ji yayi abun yana tafiya lululu baya wani rikewa..shida yakejin labari dakyar yakeshiga. Batareda dawi wahalaba yagama shigarta.. Don dadi kam akwai yajishi,,,ammdai baiji yadda akecewa anashiga dakyar ba,, kuma baiga wahalan da amarya keshava!..toya haka!!!???."

Karfe daya darabi yazid yafito daga headquartern zubaida,,,gaba daya zuciyarshi a dagule take ...yarasa farin cikine ke damunsa ko bakin ciki.  Ko inda take bai kalla ba yatashi yashiga toilet rikeda abunsa sai zafi yake masa don bakaramin ja gwalgwalo yasha gun zuby ba.
Zubaida duk jikinta yayi sanyi ganin yazid bai rumgume taba yana samata albarka...bai gigice yana mata sumbatu ba...baikula da yaji mata ciwo ko baijiba..kawai yatashi yabarta gun..to kodai yaji ba dai2 bane ? Zaro ido waje tayi saikuma ta maidasu..ko yajima bayadda ya i'ya dani .. Lumshe ido tayi tana tariyo abinda yafaru...wani irin dadi da annashuwa takeji don ba namijin dayatab'a mata dad'i kamar yazid. 
Yazid yafi hour a toilet din yana ruwan zaki don bakaramin zafi yakejiba ,,,saida yaji yadaina kafin yay wanka dana tsarki yafito.  Jin fitowarsa yasata shigegewa cikin borgo tana kuka kasa kasa. Wani irin takaici ne ya mamaye shi..shi duk ma yarasa meye wannan lamarin yake mufi..(niko nace oho maka.)  Bakin gadon yatsaya yana kallonta
"da akamiki me kikema mutane kuka?."
"Yaa yazid.. Gurin fa zafi yake min."
 Tsaki yayi kasa kasa  yakoma toilet yahada mata ruwan  zafi yafito.  Daukarta cidak yayi yakaita cikin ruwan zafin ya ijiyeta.. "Idan kin gasu kiyi wanka kifito." Daga haka yafice..  Rakashi da i'do zubaida tayi.."lallai wannan saina tsaya sosea akanka." Kwafa tayi tafita daga ruwan tashiga yin wankan tsarki.
Falo yazid yakoma yakwanta yana sake2 gaba daya bacci ya kwaurace masa. Gaba daya yakasa gane zubaida budurwa ce ko sabanin haka...taya zan tabbatar da abinda nake zargi.. Faruq!? ,,, Dr ne yasan komai..saiya dawo zaimin explain sosea kan wannan issue!.

Koda zubaida tafito bataga yazid ba bata damuba...don yanzu bazata tinkareshi ba saitayi shiri.
Kan gadon kam bakomai kamar ba first 9yt akayi kaiba. Kwanciya abinta tayi bacci mai dadi ya kwasheta.

Yazid kam baisamu damar bacci ba harsaida yadawo daga masallaci bacci yadaukeshi a falon.


K'arfe tara zubaida tatashi tana mik'a ba salati,,, wayarta tajawo a site drawer takira kawarta humaira.. Tana daga wayar tasheke da dariya "Uhm su amaryar yazid,,, ya first night?."  Tsaki zubaida tayi. "Kinga ni bansan wulakanci, ,,magana zamuyi." "To ina jinki fad'a " "yawwa ..kinsan me?." "Aa saikin fada." "Sonake don Allah kijemin wurin malamin nan yanzu,,, don wllh naga yazid saiwani bata rea yakeyi...kitaimaka min." Takarashe maganar cikin kalar tausayi. "Haba kawata...karki damu yanzu zantashi naje....harmu zaiwa iskanci ay bai isaba." "Yawwa kawar arziki ,,ina jiranki duk yadda kukayi ki fadamin." Sallama sukayi kowa ya ijiye wayar.
Saukowa falo tayi taga yazid kan kujera yana sharara bacci, kada mishi duwawu tayi tashige kitchen domin hada musu break.

Cikin karamin lokaci tahada musu simple abinci tajera kan dining takoma ciki yin wanka.
Dai2 wayarta tafara ringing taje da sauri tada. 'Herlo ..humy ya akayi?." "Naje yabani wani turare yace akawo miki, togashi yanzu nazo kofar gidanki bansan ya zaayi na bakiba." "OK kishigo, gani fitowa." "Ai maigadin bazai barni shigowa ba." "Kice mishi gurin matar gidan kikazo man." "Ohk."

Anyi sa'a kuwa har lokacin yazid na bacci, don haka tafice sauri2 takarb'o tadawo ciki.
Wanka taje tabuga tasako wasu yan iskan kaya wanda dasu da babu duk daya.
Saukowa falo tayi tana wani kwarkwasa daidai yazid yafarka daga bacci..
Kamshi turaren jikintane yabugi hancinsa tareda tabar masa brain. Kallonta kawai yake ko kiftawa babu, yanaji kamar ya cinyeta,,, tayi balain tafiya dashi.

 Karasowa tayi tazauna kan cinyarsa tamakalo hanunta a wuyansa. Tallabo fuskarta yazid yayi yahade bakinsu yana kissing.. Saida yagaji yazame bakin yana kara binta da kallo. "Babyna ..kinyi kyau sosea." Murmushi tayi  takamo hanunsa suka koma bedroom..  Zuby da kanta tamawa yazid wanka tazo tashiryasa cikin kananan kaya yayi kyau sosea..da ido kawai yakebin ta wanajin wani irin kaunarta.
Falo suka koma sukayi break... Saida suka gama tattare komai tare sunayi suna rungume da juna kana suka koma bedroom.

Dawayo2 zuby ke wasa da yazid shima wasan yafarayi da ita,,,daga haka suka wuce babban.  Dukda wannan abun yazid yakasa dena tunani irin   yanayin zuby..baitaba ji koda labari na amarya mai irin wannan lamarinba!.




*******
A bangaren zahra kam ta isa lpy yan uwanta sunyi murnar kallon kamar susata ciki,, don sayayyar dasukema mahaifiyarta ne yadawo kanta. Sunyi mamakin yanda tarame duk tasauya amma cemusu tayi tadanyi rashin lpy ne. Agidan yayar mamarta a sauka tanada yara uku Yusuf shine babba (wanda yake mutuwar son zahra ko sanda akayi aurenta lokacin yana Spain don can yake aiki..bayan dawowarsa dayaji labarin yayi kuka harya gode Allah.. ) sai kannensa mata yan biyu salma da salima.  Gatakam zahra tana shanshi akowani bangare ,, lokaci guda tai kyau abinta tal subul da i'ta.




*******
"Bayan sati daya yazid da amaryarsa sunyi kyau abinsu kullum tana cikin saduwa da yazid, tunyana barinta harya fara mata magana da irin wannan jarabar tata...donshi dukda yanada shaawa amma batakai ta zubaida ba .
Yau takama asabar, don haka yacema amarya tashirya zataje gaida maminsa. Kokadan aranta batason zuwa, amma azahiri ta nuna murnarta.
Shiryawa tayi cikin wani tsadadden lace pink,, too march ta had'a komai pink bakaramin haduwa tayi... Katon mayafi tayafa shima pink. 

Cikin farin yadi yazid yashirya, bakaramin kyau yayi,, in  kaganshi kamar kasace kagudu.
Handbag dinta yakarba yarike mata suka jera kwanin shaawa suka shiga mota.


Shadaya darabi dot motar yazid tai parking a parking lot din gidan mami , shiya bude mata kofa tafito suka jera suna tafiya.

Da sallanarsu suka shiga falon, fitowan mami daga kitchen kenan hanunta rike da plate wanda yake cikeda gasashshen hanta.
Kallon zubaida kawai ta tsaya yi tana tuno yanda tatab'a kallonta.....






*??BieBie Luv??*
[3/18, 6:28 PM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??......41/42*





     _Writing by_
*??BieBie Luv??*


     _Editing by_
*??Sadnaf??*



*Masoya abin alfahari,,,akullum ina kara godiya ga soyayyarku gareni..Allah yabarmu tare????.*



??????????????????





*K*'ikiro murmushi mami tayi ganin harsun karaso ciki bata tuno inda tasantaba, plate din hanunta yazid yakarba yana mata sannu da gida. "Lalenku." Mami tafada tana zama kan kujera.  Zama zubaida tayi akusan kafar mami kanta k'asa ta gaidata. "Lpy lau amarya.. Ya gidan?." "Alhmdllh.".. Zuby tafada muryanta na cracking don mami taimata kwarjini.  Gaidata shima yazid yayi kanshi na kasa yanadan shafawa.  " to bismillanku kuci tunda Allah yakawoku." Mami tafada tana saukar da plate din gabansu . mai aiki takira, nan danan tashika mausu gaba da snacks da hot drinks masu lpy..
Malama zubaida kam ta kasa sakewa gidan mami..don bataci wani abu sosea ba. Mami ta lura da hakan don haka tatashi tabar musu falon don ita yarinyar bawani burgeta tayi..
Hartakai step din karshe na benen saikuma tajuyo tana kallon zubaida da itama idonta na kan mamin.  Tunowa da inda taganta tayi...agidan su zahra taganta tabbas hafito daga dakin arman!.  Gaban zubaida ne yashiga faduwa ganin mami nadawo wa falon..kuma tabbas tagane mami..suntaba taduwa tafito daga part din arman i'ta kuma zata wuce tashiga part din mama.

"Am niko 'yar nan kamar natab'a kallon ki!."  Dasauri zubaida tadaga idonta zuciyarta na tsannata bugawa.. "Ehhh....mami...nima kamar nashaidaki!." Tai maganar cikin kinkina "Kinsan gidan alh Sulaiman Goni?!."  "Ehh mami...gidan kawar momy na ne..!" "Exactly anan nataba kallon..koke 'yar haj Suwaiba?!." "Ehh..mami!." "Zubaida ko!?." Gyadakai kawai wannan karon tayi don muryanta yafara rawa... Girgixa kai kawai mami tayi takoma ciki  tasan momy farin sani don haka suke da mama kuma  tasani sarai ba mutanen kirki bane..to dai ba lalle bane ita tabiyo halin uwar .." Juyawa tayi tawuce bedroom dinta.
Basu wani dad'e sosea ba sukama mami sallama suka tafi.
Gidan su zubaida suka je, karkuga murna gurin momy kamar tamaida su ciki...sai bayan laasar suka wuce gida bayan  momy tahad'ama zubaida magunguna na mata dana malamai amma momy tace mata duk na gyerane don kartaki amfani dashi..(ita a tunaninta 'yarta mai tsoron Allah ne ko tabata maganin  mallaka bazatai amfani dashi ba...(niko ince momy zubaida tafiki tuggu!.).)  Murmushi kawai zubaida tayi tasa magungunan a jaka don tasan komai.


Biyar daidai yazid yay parking cikin gidan, agajiye suka shiga ciki, a falo suka yada zango. Dai-dai yazid yayi kan kujera yana maida numfashi.  Zama zubaida tayi gefensa tana shafa masa sumar kai... Lumshe ido yayi a hankali yabude "wllh baby nagaji dayawa..." 
"Ko inmaka tausa." "Eh...baby." Murmushi zuby tasaki don tasan a haka zaawuce abinda takeso.
Mammatsa mishi jiki tafara tana dan tabo banana..mika yazid yafara yana jonyota jikinshi..
Hade bakinsu guri daya yayi yafara kissing.. Rudewa zuby tayi tana kara rikeshi. Dakyar ya kwace bakinshi daga nata yana maida numfashi. Zubaida kan tace batasan wannan takara hayewa kansa tanason zaro ??..  Tashi yayi zaune da sauri yana buga mata harara "wai baby ke wani irin shaawa ne dake...duk bukatata kinfini."
"Allah sarki dear don Allah kayi hakuri...kabari muyi ..wllh amatse nake."
"Duk wanda mukayi dasafe guda uku bai ishekiba ....kinaga yanzu duka a gajiye muke kuma kina wani cewa a matse kika,,,saikibari na huta tukun."

Tashi tayi dagudu tahaura sama tana kuka, Tsaki yaja yatashi yabi bayan ta. Aiko zuby bata hakuraba saida sukayi sau biyu duk ran yazid bayaso...wani kayan takaicin ma insun gama shi zafi yakeji.




********
Yau Tuesday gidan aunty anata girke2 yau yaa Yusuf zai dawo daga Spain, kowa kaganshi yana cikin murna domin suna matukar ji da babban yayan nasu.  Karfe biyu jirginsu yasauka a airport din borna. Zahra da twins ne sukaje tarbosa sai dayan motan wanda yaa Yusuf dinne zaishiga ciki..  Cike da murna sukabi inda suka  hangoshi bakin kowanne yaki rufuwa sabanin zahra da kanta ke kasa zuciyarta na bugawa har cikin ranta take jinshi.
Tunda ya hangota yazuba mata idon ko kiftawa babu.. Tana sanye cikin wani  lifaya yellow tayi irin nadin kanurai , ga dogon gashinta yazubo yarufemata barin fuska. Dasauri Yusuf yadauke kansa tunawa da auren wani akanta.. Karasowa tayi tagaidashi jiki a sanyaye ya amsa suka kama hanyar gida.
Aunty kamar tacinye dan nata tsabar farin ciki hamakama abbansu . aunty da kanta tai feeding dinshi abinci saida ta tabbata yakoshi sannan tabarshi yatafi dakinsa don hutawa.
Wanka yayi yazo yakwanta yana tunanin zahra ,,,gaba daya ya gagara cireta ranshi kullum sonta kara mintsinarsa yakeyi,,,dakyar ya iya tashi yashirya cikin kananan kaya sunyi matukar amsar sa..dama ga Yusuf kamar bature haka yake. Fitowa yayi daga part dinsa yakoma falon aunty daba kowa yay zamansa.
Zahra tunda suka dawo daga airport tatafi dakin datake takwanta duk jikinta a sanyaye.
Kamar wanda aka tsikareta tatashi tafota daga dakin tayo falo.  Kamar wanda aka zarewa laka haka take tafiyar, tunda ya hangota kirjinsa ke bugawa yarasa dalilin hakan,,, lokaci daya itama taji kirjinta na bugawa da sauri da sauri lokacin data hangosa . juyawa tayi dasauri zata koma taji yakira sunanta cikin sanyayyar muryarshi.....
"ZAHRA!. "
Karo nabiyu daya kira sunanta sannan tajuyo kanta kasa batareda takaraso inda yake ba.
"Zonan!" Yafad'a yana nuna mata gefenshi.
Kamar mai tausayin kasa haka tafata takawa tazauna dan nesa dashi tana wasa zoben hanunta  ,,,,wanda dama tun asali shiyaba ta.

"Tun yaushe kikazo!?."
"Sati biyu dasuka wuce!." I'na mijinki!?."
Dasauri tad'ago takalleshi ,,,sai kuma tamaida kanta .
"Yana kano!."
"Ya zannaku yake , ina fatan bawata matsala!?."
Karo nabiyu takalleshi tareda kara maida kanta.
"Lpy!..."
"ZAHRA!." Karo na uku yakara kiran sunanshi.
Dagowa tayi , tana kallon shi cikin rauni.
"Kifad'amin inda akwai wani abu,,,bakida wani yayan dayafini...kifadamin duk wani damuwarki  nikuma zanyi kokarin naga nakawar miki..insha Allah."
Tunda yafara maganar take kallonshi ko kiftawa babu. Juyowa yayi suka hada ido tai sauri dauke nata.
"Bawani matsala yaa Yusuf!."
 Yakai minti biyar yana kallonta daga karshe yace tatashi tatafi. Jiki a sanyaye tatashi tahaura sama.






*******
Agidan mama kuwa farida taci wanka ansha kwalliya kamar maishirin zuwa gasa. English wear tasaka riga da wando sunyi bala'in kamata kanta ko kwali babu tayi parking dogon gashita dayake zuba kyalli . taku take ko'in najikinta sharking yakeyi ahaka tashiga falon bakin bakinta daukeda sallama.
Gagara ammsa sallama hisham yayi sai binta dawani mayen kallo dayakeyi.
Karasowa tai dab dashi tazauna tana mai sannu da zuwa, dakyar ya'iya amsa mata yana janyota jikinshi.
"Baby ...wllh zaki kasheni...kinyi kyau sosea."
Farr tai da ido tana kara shigewa jikinshi.
Sunsunar wuyanta yafara yana lumshe ido,,, a hankali cikin salo yake tafiyar da ita harya hade bakinsu guri daya yana kissing.





*??BieBie Luv??*
[3/19, 11:52 AM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??......43/44*



     _Writing by_
*??BieBie Luv??*


     _Editing by_
*??Sadnaf??*




??????????????????




*_F_*arida ne tafara zame bakinta daga nashi tana maida numfashi..  "Baby yahaka...plss kibari mukarasa.." Dakyar hisham yake iya maganar.  Janyota jikin shi yayi yana daga mata riga sama..dakarfi ya cire bra yana kwantarta kan kujera yahaye saman yana wasa da boos .
I'ya rudewa farida taga don wasansu baitaba kaiwa nanba... "Plss..baby don Allah incire duka ...kayan nayi....plsss don't say noo..." Zaro ido tayi tana kokarin mikewa,,,nauyinsa yakara sakar mata yana mata magiya.  "Nikam tsoro nakeji...karkamin.." Lankwabar da kai yayi yakoma kalar tausayi " baby baki yarda danibako?." "Noo ..bahaka bane,,,kada mama tagane ne.." "Bazata gane,,,,vamai zafi zanmakiba bare tagane....kuma naga baby yaufa dad dina zai turo akawo kudin auren mu...so this is not a Case.. Tunda kwanan nan zaki zama mallakina!."  Itadai farida batace komai,,,duk nauyinsa ma yacikata.
"Plss baby nayi!?." A hankali tagya mishi kai...   Jiki na rawa hisham yarufe kofar da key yadawa yacire kayanshi yarungume farida yana mata wani irin romance.. Gaba daya dakin bakajin komai sai tashin nishinsu.. Saida yagama kashe mata jiki yacire mata kayan jikinta kana yafara kokarin forcing kanshi cikinta.  Dasauri tareke mai banana?? tana girgiza maikai. "Don...Allah kabari...wllh mana zata gane...tsoro nakeji..."  Fizgewa yayi yadannata ciki da kyarfi saida farida tasaki wani mugun kara.. Hisham yatafi can wata duniya baijin ihun da farida take ba .
saida komai yalafa kana yajota jikinshi yarungume yana lallashinta. Ajiyan zuciya kawai farida ke saukewa..
Dakanshi ya mayarmata kayan ta ya gyara gurin daya baci.
"Baby zaki iya tafiya..?"
Nodding kanta tamishi a hankali tamike tana dan dingishi.
"Plss baby kidan gyara tafitarki ...har mama tagane,,,,kuma dakinshiga ciki kigasa gurin daruwan zafi...anjima zanzo inkaiki hospital.. Saikicewa mama unguwa zaki rakani."
"To...."
Saida yarakata har bakin falon mama tashiga kana yajuya yanufi inda motarsa take yanajin wani nishadi don yasamu nabanza.
Shiga Mayan yayi , yajingina kansa jikin sit yana doka murmushi... Yafi minti goma haka at d end yaja motarahi yafita daga get din.


Tashiga dakinta tashige toilet tahada ruwa mai zafi tashi.. Kamar ta tsala ihu haka takeji don azaba,,,saidai tai ruwa uku kafin taji daidai .
Wanka tayi tafito takwanta bacci yasureta.



******
"Wai nikam ke wace irin jarababbiya ce zubaida!?,,,nace maki nagaji nibazan yiba ana doleni!!?."
Durkushewa gurin tayi tafashe dakuka .
"Don Allah kayi hakuri,,,wllh nima Allah ne yadauramin wannan abun..amma don Allah kayi hakuri.."
Dogon tsaki yazid yaja yafice daga dakin.
Yana fita tatashi dasauri tana dafe kirji.. "Nashiga uku ,,hardai maganin nan yakarye?."
Dasauri ta dauko wayarta tai dailing no. Din humaira.

Bugu daya humaira tadaga wayar.
"Baby how fer?."
"Ke is not fine,,,kinsan maganin nan yakarye,,,yanzu yazid yabugamin rashin mutunci yafice. "
"To taya haka yavaci dawuri? Kobakiyi abin dai-dai ba?."
"Jikifa,,wani irin banyi dai-dai ba?..kawaidai yabaci dawuri ne."
"To yaza'ai yanzu?."
"Kinga humaira ,, kifito bakin titin unguwarku ganinan zuwa sai muje tare inmishi bayani dalla2."
"Ohk..shikenan.,,amma yazid fa?.. Meye zaki ce mishi?."
"Kekam kawai kishirya kifito..yazid kuma ninasan yadda zanyi dashi."
"To shikenan."

Dasauri zubaidatafita falo amma ba Yazid ciki, balcony tafita ta hangoshi zaune kan kujera yayi crossing let dinshi yana girgizawa.
Dagudu takarasa inda yake tana magana arude "yazid momy..momy..momy..batada lpy ..."
Wani mugun kallo yazid kebinta dashi "to ya zanmaku?."
"Dear ni kake fadawa haka?..momyn tawa?."
Dagudu tajuya ciki tana fashewa da kuka.
Dafe kai yazid yayi zuciyarshi namasa kuna...gaba daya tagama gundurarshi...ta isheshi.
Yafi minti goma dafe dakansa kafin yatashi yana karamin tsaki.
A kan gadon ta yasameta kwance sai sharbar kuka take..
Zama yiya bakin gadon yajawota jikinta yana pitting bayanta..."its okey..ya isa."
Luf tayi a ajikinshi tana sauke ajiyan zuciya.
"To tashi kishirya inkaiki."
Dagowa tayi tana kallon shikin idonsa.
"Uhm..kawai..kawai zantafi ni daya,,kakwanta ka huta."
"Nooo...muje tare,,nima ea momy tace."
Shafa sajen fuskarshi tayi cikin Jan hankali tace "aa nikam..banaso karinka wahala mijina..nima ba dadewa zanyiba yanzu zan dawo."
"To shikenan."
Sauri2 yashirya yazid tabata kudin tricycle tatafi.

Abakin titin. nguwar su humaira tasameta suka shiga a daidaita suka tafi.


Sunyi tafiya mai nisa sosea harsun fara fita daga garin, abakin titi aka saukesu suka biya mai mashin kudinsa yatafi.  Dan gangarawa sukayi sukabi wata hanya,,tafiya kadan sukayi suka isa bakin wani dan kango.

Malamin yana hangosu yafara washe baki don su zuby manyan customers ne.
Fitowa yayi yashin fide musu mat suka zauna.

Sosea zubaida tamai bayani dakan ta takara da "malam don Allah inaso wannan karon aimasa babban kulli wanda ko uwarsa bata isa tasashi abu yayba saida yardata."
Wani banzan dariya malamin yasaki., "ai yarinya karkidamu tunda kikazo gurina aikinyi kankat. Amma dasharadi."
"To malam,,kafadi komenene zanyishi."
"Dale kubani kanki inyi zina dake ,, sannan zakidena salla nakwana bakwai."
"Malam ai wannan bawani abu bane,, kawai nushiga ciki dama a hanu nake."
Malamin nawashe jajayen hakwaransa sukashiga dakin.

Sai bayan hour daya suka fito malamin nagyara wandonshi.
Magungunan daya bata tasa cikin Jakarta sukamishi sallama suka tafi bayan zubaida ta dankaramai kudi.

Dakyar suka sami abin hawa ,baafiye zuwa  titin ba.
Sauke humaira a unguwarsu akayi inta kuma aka wuce da i'ta.



********
Mama natsaye bakin dakin farida wanda tasa key tunjiya taki fitowa.
"Waike farida meke damunki tunjiya kina daki kinki fitowa?."
Tana kunkuni tabude kofar tafito yanadan dingishi.
Kura mata ido mama tayi tana kallon yanda take tafiya.
"Meye samu kafar taki kike irin wannan tafiyar?."
"Mama ni bugewa nayi tunjiya a kafar ,,shine takemin ciwo."
"To kije kici abinci saikitafi gurin mai gyara."
"To mami..."

Falo taje taci abinci takoma dakinta tai wanka tazuba kwalliya takira hisham a waya.
Fadamishi yanda sukayi da mama tayi .
"Ohk to kifito bakin titi ganinan."

A falo tatarda momy da fauxy na zaune.
"Mama nizantafi gurin kyaran kafar."
"To kije driver ya kaiki."
"Nikam mama kibani kudin tricycle kawai..don kar driver yamin dariya gurin gyaran."

"To sarkin rigima kije cikin  drawer ki d'auka."
Sallama taimusu tafita bayan tadauko kudin.



A gefen hanya ta hango motar hisham na jiranta, tsallaka titin tayi takarasa gurin. Dakanshi yafito yabude mata tashiga yarufe shima yazagaya yashiga.
"Ginbiyata kinyi kyau, daga nankuma ina zamuyi."
"Uhm..kawai kakaini hospital din dakace zaka kaini?."
"Nooo baby aiyanzu kin warke, kawai mutafi hotel."
Zaro ido farida tayi tana kallonsa "meye zamuyi kuma a hotel?."
Dariya hisham ya Barke dashi."kai baby wllh kinfiye tsoro,,bakomai zan maki ba ,,kawai bacci zamuje muyi."
"Nikam har muje,,kawai mudanyi yawo saikamai dani gida."
"Baby bansan meyasa bakya yarda daniba, zan cutarki ne?."
Girgiza maikai tayi a hankali tace "to ..muje."
Murmushi jin dadi hisham yayi yatada motarsa sukad'au hanyar hotel..





*??BieBie Luv??*
[3/20, 2:42 PM] ??HABIEBA LUV??: *??KARUWA CE??........45/46*



     _Writing by_
*??BieBie Luv??*


     _Editing by_
*??Sadnaf??*



 _Wannan page sadaukarwa ne ga duk wani mai karanta labarin nan._



??????????????????


Dawayo da kalamai masu dadi saida hisham yaja farida yay kara X da ita..
Lallashinta yarinka yi yanamata dadin baki ..sai biyar din yamma yasauketa bakin get din gidansu yatafi.
Koda tashiga falon bakowa,,don haka kai tsaye tawuce dakinta tagasa jikinta tai wanka.


*****
*borno*
Misalin karfe tara na dare.

Duk yan gidan suna zaune falon aunty bayan sun gama dinner  sai hira sukeyi cikin nishadi.
"Nikam aunty dama idan mutum yay aure yana rage surutu da tsiwane? Duk yazama wani cylnt?." Yusuf ya tambayi aunty idonsa nakan zahra. Juyowa tayi suka hada ido  tai saurin saukar danata kasa.
Murmushi aunty tayi "kaidai Yusuf tsokana ko?... Baby na har ki kulashi zaiyi yagama."
Shafa kansa yayi yana dan murmushi "aunty ba tsokana bane,, gani nai dukta sauya kamar ba Zahra'u sarkin tsiwaba." Dariya twice sukayi.. "Kai Yaya yanzu ai girmane yakamata,,dole ta natsu.."  Harara zahra tabugama salma "sai akace maki da ba'anitse nakeba?." "Allah yabaki hakuri malama masifatu ,,ni bahaka neke nufiba."

"Yawwa aunty ,,niwai yaushe zahra zata komane?, tunda tacemin hartayi sati biyu kuma kinga yanzu dada badaya bane...tunda yanzu aure gareta.
Harara aunty tazabgama Yusuf din.." Koranta kakeyi?."
"Ayya aunty na bahaka nake nufiba dai."
"Ca akai maka duka tadawo?,,kokaga ankera mata dakine? To mijinna tane yace tayi wata biyu..inkuma zaka maidata sai ingani ."
Dariya kasa2 Yusuf yayi.."Allah yabaki hakuri Hajiya auntyn mu.. Ninatafi ...saida safe .
Sallama yamusu yatafi part dinshi ,suma basu wani dadeba kowa yakama gabanshi aunty kuma tatafi part din Abba.


***
Washe gari Sunday bayan sungama breakfast Yusuf yacema zahra tasameshi a apartment dinsa. Jiki a sanyaye tayafa Vail akan duguwar rigar dake jikinta tashiga part din. Yana zaune falo yasa laptop agaba yana dannawa. Da sallama tashiga tasamu kasa gefen kafarshi tazauna. Tafi minta biyar da shigowa kafin Yusuf yadago yana kallonta.
"Tashi kizauna kan sofa." Yusuf yay commending dinta.
Bamusu tatashi tazauna kujeran dake gefen nashi.
Juyowa yayi yana fuskantarta yakira sunanta .
"FATIMA!."
Harcikin ranta taji sunan don  mamarta ne kadai kekiranta da wannan suna. Kwallane yataru a idonta tunowa da mahaifiyar datayi.
"Bakijine?."
Goge kwallan idonta tayi tadago a hankali ta amsa.
"Kifada min abinda yake damunki..don insan yanda zanyi maganin matsalarki..hakanan yin aure kadai bazai sauyaki ba saidai inda wani abu."
"ZAHRA!."
Yakara kiran sunanta jin batace komaiba.
Amsawa tayi batareda tadagoba.
"Meye yazid yake maki wanda bakijin dadinsa?..kifadamin ina jinki."
Zahra tanason fada mishi gaskiya amma batasa how can be explain to him ..zan fada mishine yazid yana min kallon KARUWA? Yanda yaa Yusuf bai iya fushiba tasan everything can happen...
"Keee!. Ina tambayarki kina min shiru.. Kodan kinga nadamu dakene?" Cikin daga murya yake maganar.
 Kara kasa tai da kanta tana hawaye harda shashsheka.
Sassauta murya Yusuf yayi yaci gaba dacewa..
"Haba lovely zahra na! Kinsan bansan kallonki cikin damuwa, wllh sam banjin dadin yadda nake kallonki shiru...kifada min inkinada matsa..nikuma naimaki alkawari insha Allah saina kawar maki ita...plsss kifada min gaskiya."
"Ni baabinda ke damuna..." Tafada kamar mai ciwon baki.
Lallashinta yarinka yi yana bata advice akan zaman aure har tadan saki jiki dashi.
Sai shabiyu tafito daga part din Yusuf takoma na aunty.



****
Bayan wata daya ..
A kano kam Hajiya zubaida tazama miji shikuma yazid yazama mata don sai yadda tayi dashi.
Hatta da gidan mami sai yafi sati baijeba while dakuma kullum saiyaje kafin yatafi office.
Mami duk tashiga damuwa tarasa gane kan only son dinnata saidai kawai addu'a datake binshi da i'ta.

Momy kam duniya sabuwa don tayi sabon d'a yazid yazama nasu sai yadda suka juyashi.

***
Yazid da zubaida na zaune falo kan sofa ta kwanta jikinshi ga waya hanunta tana karatun wani novel maisuna *mahimmamci budurci*. Dariya tayi kasa kasa "ohh..su budurci manya,,..mukan ai munkawo namu.." Tafada cikin ranta.
Yazid dake faman shafa mata dogon gashinta yace "baby yaushe zamuje gaida mami."
Bata rea tayi tana hararanshi. "Watoma maminka kadai kasani banda tawa uwar ko?."
"Noo..baby bahaka bane..duk zamuje har gidan momyn ma..." Karan wayarsane ya katsar dasu.. Sunan mami ne ya bayyana kan screen din.. "Kingama ..takira."
Tsaki tai k'asa2 tamayar da hankalin ta  kan wayarta.

Mami ko amsa sallamarsa batayi ba bare kuma gaisuwa.."kazo yanzu ina naimanka."..daga haka takashe wayarta.

Kallon zubaida yake wanda itama kallonshi take cikin  tuhuma..."wai me tace."
Dan gefen kansa ya sosa yace.."uhm..ca tayi inje yanzu tana menana."
Tsaki taja tareda cewa"to ba'inda zakaje,,ina bukatarka a kusa."
"A'a baby dan Allah kiyi hakuri kibarni inje,,,kinga mami ne."
Sauka tayi daga jikinshi tahaura sama tana cewa bazai jeba."
Shima tashi yayi yabita bedroom din yana bata hakuri. Dakyar yashawo kanta tayarda tabarshi,,amma tace kada yawuce minti talatin!.
Jiki na rawa yafita yashiga motarsa yay gidan mami.





*??BieBie Luv??*
[3/20, 2:42 PM] ??HABIEBA LUV??: *??KARUWA CE??.....47/48*




     _Writing by_
*??BieBie Luv??*


     _Editing by_
*??Sadnaf??*



~ ~*NOTE*~~

*MASU KARATU I'NASO KUGANE CEWA, NI _??BieBie Luv?? (HABIBA MOHAMMED)!_ NIKE RUBUTA LABARIN KARUWA CE BAI WAI _BIEBEE ISA!_ BA KO _BIEBIE DEE!_ KOKUMA _BEE BEEN MASOYA!_ BA....NI _??BieBie Luv??!_ NIKE RUBUTAWA YAKAMATA KUGANE WANNAN!.*




??????????????????




*_Y_*ana shiga yatarda mami falo sai zagaye take yi.. Kallo daya tai masa tadauke kanta tanema guri tazauna.. Shima gefen kafarta yazauna kansa kasa ya gaidata . bata amsa gaisuwarshi ba sai tambayar data jefo masa. "Ita kuma zahra n yaushe zata dawo?,,,tunda kungama cin amarcin naku ea saika dawo da i'ta." Ba yabo ba fallasa mami tai maganar.  Shafa kyeyarsa yayi yace.."mami ea da canma bani nace tatafiba, ita tace tanason tafiyar...kuma tace wata biyu zatayi.." "Kana hauka ne Yazid dazaka barta hartai wata biyu?, to banyarda ...inaso acikin satinnan kaje da kanka kadauko ta kadawo da ita gidanta!."  "Kobazaka iya bane ina maka makaga kayi shiru?." Mami tadaka masa tsawa , jiki a matukar sanyaye yace "to mami ."  "tashi kabani gu...soko kawai..duk ka sakwarkwace akan mace."

Ikon Allah ne kadai yakai yazid gida..kansa sai juyawa yake saboda fargabar sanarwa zubaida zaije borno dauko zahra, damatukar wuya ta amince dazuwan!.
Tana kwance falo daga ita sai pant da bra gakuma eirpice kunnanta tanajin kida. Har yazauna gefenta batasani ba harsaida yarungumota jikinshi.    Kara shigewa jikinshi tayi tamakalo hanunta tana shafa kwantaccen bakin gashin kansa. "Baby meye mamin tace?." Fuskarta yarike daduka hanayensa biyu yahade dahashi .. "Baby kinsan me?." Girgiza mai kai tayi batareda tace komaiba "mami tace cikin satinnan inje Maiduguri indauko zahra..." Kwace kanta tayi tana binshi dawata uwar harara "wllh ba inda zakaje ...bazakaje ba, saidai intagaji tadawo da kanta,,amma ba inda zakaje." Cikin masifa tai maganar.
"Kinga baby... Dakata tad'aga mishi hanu " ba'abinda zan saurara don baza kajeba..saidai ita mamin taje dakanta." Daga haka tatafi bedroom dinta. Sosea yaji haushin abinda tamasa, amma bayadda ya'iya yama matukar shakkarta ..tashi yayi yabi bayan ta.


***********
Yana sanye cikin kananan kaya masu kyan gaske sunyi matukar amsar sa.. Yana zaune falon aunty idonsa nakan wayarsa dake hanunsa yana dannawa. Suma fitowa sukayi cikin shirinsu sunyi matukar kyau, twice ne da zahra duk suna sanye cikin Arabian gown kowa tayi rolling dakaramin Vail din rigar. " yaa Yusuf mugama."  Kallon salima datayi maganar yayi yawatsa mata harara.. "Saikubari nima nagama abinda nakeyi , don bazanyi tajiran Ku kuki fitowaba nikuma kuzo Ku azazzaleni."  "We are sorry yaa Yusuf,, let's  going...plss." Murmushi yayi yakalli zahra wanda tai maganar yatashi sukabi bayanshi. Shida zahra suna gaba twice kuma a baya suka tafi   *KANTIAN* yin shopping don gobe Yusuf zaikuma Spain hutunsa yakare,,,kuma kowanne zuwanshi kafin yatafi sai yad'ebi kannansa sunje shopping yasai masu duk abinda suke bukata.
Sai yamma liliss suka dawo gida dakaya nik'i2 , kowa agajiye yake. Direct Yusuf yawuce part dinshi yasakarma kansa ruwa sannan yashirya yadawo falon aunty.. Suma lokacin duk sunyi wanka sunsanza kayi sunfito suna baje kayan a aunty.


Washegari..karfe hudu suka raka Yusuf airport, basu suka tafoba sai da sukaga tashin  girginsu sannan suka tafi gida.



*******
Bayan sati.
Tun ranar da mami tama yazid maganar daukowa zahra bata karajin duriyarshi ba bare tasan yaje ko bai jeba.  Halin da yazid yashiga na matukar damun mami, tana balain jin tausayinsa. Addua kawai tasa malamai namasa itama nakarawa danata.

Yau takama asabar, ranar daya ciki aure yazid da zubaida wata daya da sati biyu. Yayinda tafiyar zahra borno yazama wata daya da sati uku.
Yana durkushe gabanta yazuba gwiwoyinsa  kasa yana rokonta.. "Don Allah baby kiyi hakuri, kitaimaka kibarni naje...wllh mami tace inbanje cikin wannan satinba tsinemin zatayi...don Allah ki amincemin." Kamar zaiyi kuka haka yake maganar.
Kokulashi batayiba idonta na kan wayarta datake dannawa. Tafi minti biyar haka kafin tadago tana kallonshi  a yamutse.
"Zanbarka kaje, amma wllh aranar dakaje aranar zaka dawo kanaji?." Dasauri ya gyada mata kai eh...wllh nayarda.."bazan kwananba."
"Gud boy, to kabari sainayi tunani sai inbaka ranar dazakaje."  "Baby mami fa tace cikin satinnan." "To katashi katafi yanzu man, tunda u ab ur own right.."
"Noo...baby don Allah kiyi hakuri.. Kawai natuna maki ne."

"Tashi kadawo kazauna nan." Tai commending dinsa tana nuna mishi gefenta. Jiki na rawa yatashi yazauna gefenta yana . cigaba tai da danna wayarta tana kada kafa."



Ranar jumma'a , shine ranar da zuby tacirema yazid zuwa Maiduguri.
Dawuri yagama shirinsa yama hajiyarsa sallama yashiga motarsa yatafi..dugun har yatafi a jirgi yarasa dawowa yaudin..


Acan kuwa tunda zahra tashiga satin tafiya   gyara aunty tasa anai mata  naciki dana waje  saikace wata amarya.
Yau zahra na kwance a daki tun safe hakanan kawai kirjinta ke faduwa , addua kawai takeyi acikin ranta har tai bacci.

Kamar a mafarki taji muryan aunty na kiranta , a hankali take bude idonta har suka gama bud'ewa duka,
Aunty tagani zaune bakin gadon na zaune. Tashi tayi zaune bakinta dauke da salati tana tambayar aunty.
"Kedai, mijin kine yagaza hakuri yabiyoki, kinganshi can falo najiran fitowarki,,,,,,kuma yace kishirya yanzu zaku tafi."
Tunda aunty tafara maganar kirjinta ya tsananta bugawa. Dakewa tayi tace" nikan aunty kice mai yatafi ai wata biyun dayace nayi bai cika ba,,sai gobene zai cika." "Ke da'alla banson shirme,,,da yau dagoben ea duk daya ne kuma tunda yazo ai ko lokaci baicika ba dole kibishi....don haka kitashi ki shirya.

Tana hawaye tatashi tashiga bathroom aunty kuma tashiga hada mata kayan ta.
Cikin minti talatin tagama shiri suka sauko falo tare da aunty.
Wani wawan yankewa gabanta yayi lokacin data hangoshi zaune shima idonsa nakan ta. Wani iri taga yazama kamar ba Yazid ba,, sabanin yazid dayaga takara kyau sosea tayi kiba abunta  gawani sheki da fatanta keyi. Sauri dauke idonsa daga kanta yayi tare da mikewa.
Inda yake suka karaso zahra tagaidashi cikin sanyi ya amsa . zaunar dasu aunty tayi tana musu nasiha sosea,,shide yazid duk bayan wani lokaci saiya duba agogo gudun har lokaci yakure yashi ubansa gurin zubaida.
Harbakin mota suka rakasu su twins na dagama zahra hanu har saida suka fita daga gidan...su hajiya zahra kam harda dan hawaye.
A mota bawanda yakallin dan uwansa bare magana ta hadasu,,haka suka ringa tafiya har suka shiga kano.
Ana kiraye2 n sallar magrib yazid yay parking a parking lot din gidansa, fito mata da kayanta daga Booth yayi yabar matasu gurin yay shigewarsa. Daukar akwatin tai dakyar tana ja tashiga falon.

Zubaida na zaune falon tasa wasu gantalallun kaya takure waka tana bi.
Tana ganin yazid tataso ta rungumeshi tana shigewa jikinsa ..."oyoyo baby..I miss you wollh" shima rungumeta yayi yarike west dinta yana kissing wuyanta.
Bakinta dauke da sallama tashigo falon , ido hudu sukayi da zubaida wanda idonta ke kan kofar falon. Kallonta kawai zahra takeyi ko kiftawa babu..






*??BieBie Luv??*
[3/22, 10:19 AM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝K̥ͦḀͦR̥ͦU̥ͦWྂAྂ CྂE💝ྂ...... 49/50*



    _wrítíng  вч_
*👄hαвєєвαtєє👄*


     _єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*




*🇳 🇴 🇹 🇪*

 *ASSALAMU ALAIKUM MASOYANA, NA CANJA SUNANA DAGA 👄BIEBIE LUV👄 ZUWA _HABIEBATIE_. LURA DA YANDA SUNAN NAMU YAZO D'AYA DA WASU  WRITERS: BIEBIE ISAH, BIEBIE DEE DA BEE BEEN MASOYA.. NAGA ANA TA CECE KUCE AKAI KOWACE TANA GUDUN ACE ITA TA RUBUTA NOVEL D'IN KARUWACE, INDA HAR AKA FARA WRITE UP DAN ANA YAD'AWA. TO SUNAN NOVEL BASHI YAKE NUNAWA NOVEL BANA ARZIKI BANE DARASIN DAKE K'UNSHE A CIKI SHI YAFI MAHIMMANCI KUMA ALHAMDULILLAH TUNDA NA FARA BABU WANDA YA ZAGENI SABIDA BA ABUNDA KUKE ZARGIN NA RUBUTA SHINE A CIKI BA,, KUMA BABU LAIFI MASOYANA DAKE BIYE DANI SUN SAN HAKA BABU BATSA A CIKI SAI DAI KUCE SUNAN NOVEL D'IN DAI BAI DACE BA BABU SUNAN KUMA DAYA DACE DASHI SAMA DA KARUWA CE DAN HAKA MASOYANA HANYAR LAFIYA A BITA DA SHEKARA DAGA YANZU HAR NAGAMA DA HABIEBATIE ZAN RINGA AMFANI HAKA KUMA A DUK WANI NOVEL DA ZANYI DAFATAN MASU TUNANIN BIEBIE ISA DA BEE BEEN MASOYA KE NOVEL D'IN KARUWANCI YANZU ZASU BANBANCE DAN IDAN KAI MAI BIN NOVEL D'IN MUTUM NE SOSAI YACI ACE KA GANE RUBUTUNSA HAKA MA DA TSARIN LABARINSA BA A FAKE DA HAKA BA NGD.*🙏🙏🙏🙏😎



_bansan iriyar godiyar da zan makuba mosayana masu kirana a waya damasu taramin sako..nagode sosea da kulawarku, Allah yabarmu tare..
#One ❤.



💝💝💝💝💝💝💝💝💝



Zarah tayi mamakin ganin zuby.  dama itace amaryam yazid din?saurin kawar da tunaninta tayi aranta,, takama hanyar bedroom dinta .
"keee!"  yazid yadakama zarah tsawa,, "baki iya girmama manya bane some?,  dallah kizo ki kwashi albarka Kinga na auro yar mutunci ba karuwa  irinkin ba!"
dago da idanuwanta dasuka kada lokaci Daya tayi, tai saurin tanne hawayenta .
 wani shu'umin murmushi zubaida tayi tace "ayya my baby love ae ni zan gaidata kasan tarbiyya bata wadace tana, ina yini auntynerh kin,, dawo lfy? ae koba komai zaki mana yan amfani a gdan ko baby? ,kaga ae aiki yamin yawa."
yazid yace "hakane ."
"to aunty kidan bamu waje mana." Zuby tafada tana kad'a jiki.
jiki a sabule zarah ta shiga dakinta ta.
bayan ta gama aikinta tagyare dakinta ta tas ta kwanta wayarta dake side drawer  (wanda yuzuf yasai mata) tafara ringing, dauka tayi sunan auntyne ya bayayyana akan screen din  cikin jin dadin kirannanta a wanan lokacin takara kunanta .
 sunyi waya sosea daga bisani sukayi sallamah.
shigowan yazid taji yana cewa "keee kifito ki dauramin  abincin "
"Ya yazid matar taka bata iya abinci bane ko me!?, nipa dole nadawo gidannan,  kasani cewa kaidin baka gabana kagane ko!?."
I'yaka mamaki  yazid yayi  "lalle wuyanki ya isah yanka!_ zaki tashine ko saina balballaki stupid ." ya dakamata wata uwar tsawar da ta gigitata, ae bashiri tafita.
 bayan taje kitchen ne taji ya kwalla mata kira, suna falo shida zuby. "yawwa baby mezakici?." wani kallo wulakanci taiwa zarah kafin tayamutsa fuska ta tabe baki tace "inason coconut Rice with eggs source,coconut and pineapple juice sai tahada min dan wani snack haka."  yazid yace "baby duka wannan kayan zata hada miki?, kinga it's almost 6:30." wani banzar kallo zubaida Taiwa yazid bai San lokacin da ya rufe bakinshiba yace wa zarah 'keeee tashi kibamu waje." 
 takai wajen 2hours kafin ta gama tai sitting  na dinning table. Sai datayi kosan minti goma dafada musu kafin suka tashi .
"baby kace tayi serving dina to." Ok baby, keee zokiyi save namu."  Zuzzuba musu tai tatafi dakinta  .zuby spoon uku tayi tace "baby nikam bazan i'uacin wannan abincin ba, duk yayi danye ga k'auri dayake. Gaskiya bazan ciba  kifita restaurants kasiyomin abinci ."da masiifa dakomai saida ya fita ya siyo .

Washe gari...
Yazid nadawo wa daga masjid yashiga dakin zahra, tanakan praying mat ta i'da salla tana tasbihi.  "Kee!."  Dagawo tayi tamishi kallo daya tamaida idonta. "Ina kwana.." Ko amsa gaisuwa baiyiba yace.. "Ba gaisuwarki nazo karb'a ba, ki tashi kishiga kitchen kihadamana break ..sannan kigyara ko i'na ...kitabbata dai kinyi duk aikin daya dace kafin  mufito nida baby.. " gyada mishi kai kawai tayi batare data i'ya fad'in komai ba. Fita yayi daga dakin yana wani babbud'awa.  Bayan fitarshi zahra tahad'e kanta da gwiwa wasu zafafan hawaye suna sauk'a mata.. "Wannan wace iriyar rayuwa ce? Baya ganin darajata, baya ganin kimata..shknn nazama baiwa kenan!?..." Daga hannayenta biyu sama tayi wasu hawayen nakara zuba.. "Yaa Allah.. Kafiddani daga wannan hali,,Allah kasakamin wannan zaluncin da'akemin.." Saida tayi mai isarta kana tashare hawayenta tatafi kitchen.
Misalin karfe tara takammala aduk aikin gidan ,,fitowa tai daga kitchen daniyar wucewa bedroom dinta dai2 yazid suna fito rungume da juna. Zuby tana sanye cikin wasu English wear dasukayi balain kamata ,kanta ba kwali tayi parking dogon gashinta.  Kallo daya zarah taimasu tadauke kanta taci gaba da tafiyanta.  Kallon kaskanci zuby Kevin zarah dashi.. "Baby waye zaiyi saving namu?."  "Oh..sorry..kee!. " yafadama zahra da hartakai step din karshe.  Sarai tasan da'ita yake amma taki juyowa don wannan rainin hankalin ya isheta.  "Keee zahra! Badake nakeba?."  Juwowa tayi tace "ai banyi tunanin dani kakeba..tunda banji kakira sunanaba.."  Sakin baki da idon zuby tayi tana kallon yazid "kee! rashin kunyartata hartakai karinka fada min haka?.." Yamutsa fuska zahra tayi yajuyazata tafi, Hakan yay balain tunzura shi , taku dabaifi biyarba yayi yacafkota... "Noo! Baby dan Allah saketa, ai baiyi kahada jiki da wannan kazamar ba,,kasaketa nace. " saketa yazid yayi yadawo gurin zuby. "Koma dai baby meye abun damuwa ?,, mutumin da baida tarbiya ai agunta wannan abun datayi bakomai bane...don haka banaso kana damuwa da kananun rashin kunyanta." "Shikenan baby na ,muje."  Rungumota jikinshi yayi, ahaka suke feeding junansu har suka koshi. 

"*
Ahaka rayuwa  tacigana da tafiya zarah tana matukar wahala itace shara wanke wanke wakin inners din zuby da kuma na yazid.
wata rana Momy sunzo da  mama lokacin Zara na kitchen zuby da  yazid suna kallo a falo.  sunji dadi sosae ganin irin wahalar da zuby take bawa zarah,, SUNYI MATA CINFUSKA saikusan magrib sukatafi . ranar zahra kusan kwana tayi tana kuka  zuciyarta namata ciwo don irin zagin wulakanci da suka taru suna mata.

***
Hisham yagama lalata farida yamayar da i'ta karamar karuwa don kamar mata da miji haka suke rayuwa, kullum saisun hadu a hotel. 
Yau takama laraba, ranar farin ciki agun mama don yaune za'a kawo kudin auren 'ya'yanta. Abba baya Nigeria don haka abokin shine still dawasu abakansu biyu zukazo don karbar bakin.  Saikusan karfe tara dangin  nabil sukazo . manyan mutane biyune sukazo cikin shiga ta alfarma,,suna gama abinda yakawosu sukatafi.  Tashin hankali! Mama da farida hankalinsu yagama tashi ganin har karfe goma dangin hisham basuzoba,, takira layikanshi kuma duk arufe . tayi kukan harta gaji mama sai hakuri take bata. Yayinda fauxy take cike da farin ciki ko ajikinta damuwan da farida ke ciki. Haka abokan abba suka gaji da jira harsuka tafi.

***
Yau misalin karfe sha daya mami tashirya zataje  gidan yazid duba zahra don tunda tadawo  batazo gun mami ba, ..mami kwa   tadau aniyan bazata kara kiran yazid ba! Saidai inyaga dama yakira.
Karfe shadaya darabi driver n ta yay parking compound din gidan yazid.  Dasallama tashiga falon, zahra da munarta tafito daga kitchen jin muryar mami tanata aiki sai zufa take had'awa.
"Mami..sannun da zuwa.".. Tafada tana karasawa gurinta. Mami ma da faraa ta amsa.." Yawwa zahra na ..sannu da aiki." Kitchen zarah tatafi tadoma mami snacks da drinks.. Gaisawa sukayi... " ni yazid din bai fitabane naga motarshi ?.". "Eh..mami hala baifita ba, don baiyi break ba."  Mamakine yacika zuciyar mami, ace har kusan shabiyu mutum bai fita gurin aikiba.. 
Tana mika tafito daga daki tana sanye da sleeping dress sai yamutse fuska take.. "Kee!  Inafatan kingama hada mana break... Turus zuby tayi tαnα mαmαkín gαnín mαmí. "αu kєcє α gdαn nαmu?,, kєє zαrαh míkσmín вrєαkfαѕt dínα чαnzu." mαmαkí neчαgama ciki mami, αnα cíkín hαkα ѕαí gα чαzíd mα чαѕαukσ. "α α mαmí ѕαnnu dα zuwα." mαmí tαkí αmѕα gαíѕuwαr ѕα, zuвч tαcє "вαвч αm hungrч." Tafada tana hamma wαni kαllσn wαlαkαncí чαччαmα zαrαh чαcє "kє dαn uwαrkí ínα вrєαkfαѕt dín вєвє?, dabazaki kawo mataba , sokike kikasheta da yunwa ko?."
 mαmí tαkαící kαmαr zαtαí чαчαnє. "чαzíd α gαвαnα kαkє wαnnαn rαѕhín mutumcín?.
" αtσ mєчє?." cєwαr zuвч.
" чαzíd kαnα gαnín rαѕhín kunчαr dα mαtαrkα tαkєmín ko?." ѕhíkσ чαчí ѕσkσkσ dαѕhí kαmαr wαní ѕαunα mαmí αвín чα вαtα hαuѕhí tαчí hαnчαr fítα, zαíвí вαчαntα zuвч tα dαkα tαr dαѕhí 'вαвч ínα zαkα?, dαwσ nαn." Zuby tai commending nasa.
 jín hαkαn чαѕα mαmí juwσwα gαnín zαíвiwσtα nє kσ α α, ѕαítαgα чαkomα wαjєn zuвч. hαkα mαmí tαвαr αnguwαr tαnα mαí tαuѕαчín hαlíndα dαnnαtα dα zαrαh ѕukє cíkín.
dαgαnαn gdan momnafy tαjє tαímαtα вαчαnín halin da yazid me ciki "kí kwαntαr dα hαnkαlínkí sister kσmαí zαí kσmα dαídαí ,αkwαí wαní mαlαmínα ѕhímα zαí tαчαmu dα αdduα kumα zαí dαwσ dαí dαí dα чαrdαr αllαh. " lallashinta momnafy tarika yi saida taga hankalinta ya kwanta kana tatafi.



****
чαu tαkαmα tαlαtα, чαzíd чαtαѕhí cíkín wαní mαtѕαnαncín вαcín rαí ѕαnnαn yαrαѕα mєчαkє mαѕα dαdí . zαunє чαkє α fαlσ yad'aura kafa daya kan daya ѕαí kadasu yake,. zuвч me tαfítσ dα wαnnαn tαkun nαtα nαjαn hαkαlí,  wαní tαkαící ne чαjí чαdirαr mαí αzucíчα , tѕαkí чαч ѕαnnαn чαjuyαr dakansa gєfє. "вαвч zαnfítα."  wαní вαnzαn kαllσ чαч mαtα чαcє "gdαn uвαnwα zαkí dα wαnαn gαntαlαllíчαr ѕhígαr,  kuma kin tambayeni ne?"
wαní írín wαwαn вugαwα zucíчαr zuвч tαчí dαn tαѕαn kσmαí чαkαrє. Daurewa tayi tace "baby yanzun ea tambayarka nake, kuma gidan momu zani."
Saboda haka uwartaki takoya maki saikingama shirinki kinzo fita sannan  ki tambaya,  kíвαcєmín dα gαní hαfín nαвudє ídσnα." Yadaka mata uwar tsawa. Jiki na rawa tαkσmα dαkíntα tαkírα layin humαírαh αmmα ѕwítch σff, jítαчí kαmαr tαчí hαukα


Yazid bawanda yatsana yagani cikin gidanshi kamar zubaida, bakin cikin ranar daya fara kusantarta ne yadawo mishi sabo,,, gaba daya wasu wasi yacika zuciyarsa ...tsaki yayi yatashi yashiga dakinsa  yakwanta.

Zuby kam kullum tana cikin zullumi, gaya wayar humaira taki shiga yazid ko yahanata koda fita tsakar gidane. 
Tagagara zaune tagagara tsaye  sai juyi take bisa gadonta, tayi tsaki 1m tajawo wayarta takira layin humaira..dukdade tasan balallai tasamuba.
Cikin saa kiran yatafi, zabura tayi tazauna humaira na daga wayar zuby tafashe da kuka... Sanar da'ita tayi duk abinda  ke faruwa.
"Don Allah kikwanta da hankalinki  kidaina kuma, kibani nan da 1h."
Katse wayar sukayi zuby takifa kai taci gabada kukanta.
Bayan 1h saiga kiran humaira yashigo,, dasauri tayi picking.
"Baby ya akayi?."
"Kisaurareni dakyau kiji abinda zan fada miki, don nasanke uwar 'yan jarabace to don haka ki ajiye jarabarki gefe. Malamin yace more jinki karya kusance har natsawon Sato daya, to wannan shine umarnin aikinsa, inkima kikayi wannan to yazid bazaitaba making musuba daganan harku mutu."
"Yanzu babe daga  yanzu har sati bazamuyi ba.."
"Dalla banza, kinga matsalanki ko..yanzu da X da biyan bukatarki wanne yafi?."
"Shikenan bakomai  nagode."
Zuby kifewa tai kan gadon banyan sun gama wayar, tunani kawai takeyi anyakwa Zata i'ya?.


Bayakwana biyu..
Yazid na kwance falo yakifa cikin sa hannunsa biyu rike da mararrsa  sai mursukuku yakeyi ..kwana biyu kenan tahanahi kullum dakinta da key...gaya dama i'ta ta koya mishi jaraba gashi tahana.

Tayi wankata tana sanye da doguwar riga tabuga daurinta. Dan yanzu yazid bayawani takurata...
Wani dariya ne yazo mata time din dataga yazid kwance kasa.
"Ikon Allah, yaa yazid yaukuma inababyn naka tatafi tabarka falo kuma, ko duk wani salon sayayyar ne?."
Jiyayi kamayatashi yarufeta da duka don maganar tayi matukar konashi."
Dagyar yadago yawatsa mata wani mugun kallo, kara tintsirewa tayi dadaei harda Rike ciki.
"Ga mahaukaci kinsamu ko?."
"Noo bahaka nakenufiba yazid din baby, naga kwana  biyu  soyayyarku talafa..gashi tahanaka abun dadinta wanda shine yasaka rawar kai akanta..tafada tana kara shekewa da dariya.
Yazid baisan lokacindayatashi yazuba mata wani wawan mariba.
Wani wal tagani a idonta tadurkushe gurin tana hawaye.
" ni kamara ko Yazid!?. "
"Nikike cema yazid! Don uwarki?,, kuma anmarekin ."
"Wannan shine karo na biyu daka taba marina, amma wllh daga yanzu yakare ..don ni bajaka bace dazarinka dukana...kuma wllh saikayi nadama." Daga haka tashigo bedroom din ta tana kuka.
Kwafa yazid yayi Yakoma kwanven dayake duk abin duniya yataru yay mishi yawa.

Tana shiga zaki talalubo no. Din Yusuf tai failing, bugu biyu yadaga .."hlo lovely zarah how far?...
Fashewa tayi da Sabin kuma tarda shasheka kamar Zara hadiya ye area..."SubanAllah ..meya same ki, meyake faruwa?..kiyi naga na man..plss." Cikin rudewa YuYusuf maganar.
"Yaa..Yusuf.... Tundaga ranar da aka kawota gidan yazid harzuwa lokacin dasuke ciki baabinda zahra bata fadama Yusuf ba.
" innalillahiwainnailaihirrajiun" shine kawai abinda Yusuf me maimaita wa .
Yanzu zahra irn rayuwar dakikeyi kenan ?, shine baki fada min ba sai yanzu..shknn kikwanta da hankalin ki, daga yau bazaki kara kwana gidan yazid ba..Gabe zanzo indaukeki."
Lallashinta yarinka yi harsaida ya tabbata hankalnta ya kwanta kafin sukayi sallama.
Safe kai Yusuf yayi wasu zafafan hawaye nabin kuncinsa .
Wani iron bakinciki yakeji Mara misaltuwa  zuciyarshi namishi kuna.  Inaraye a duniya make wulakanta ki zahra,, wannan tana nunawa kenan nagaza kulawa dake ..kiyi hakuri  ..



****
Dadare yazid na kwace dakinsa sai juyi take Lamar zai mutu, dakyar yaiya tashi yajekokar dakin zuby tana buga mata. I'tama kalar tashinne  ciwon mara yasata gaba sai Juyi take..
"Plss baby Allah kabudemin,,..wllh zan mutu..   Dagyar yake iya fidda maganar..
Kokulashi batayiba tacigaba da juyinta itama.


Jiyayi yana iya mutuwa inbayi ba, dakin zarah ta shiga yasama kofar key  yanufi kan gadon ta...





*👄hαвíвαtєє👄*
[3/22, 9:42 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝K͛A͛R͛U͛WྂAྂ CྂEྂ💝..... 51/52*


     _wrítíng вч_
*👄hαвєвαh luv👄*

    _єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*


_αm ѕσrrч  fαnѕ,  αm αlѕσ chαngєd mч nαmє  frσm *hαвєєвαtєє* tσ *hαвєвαh luv* dσn't cσnfuѕєd plєαѕє  🙏._


💝💝💝💝💝💝💝💝💝


Kamar a mafarki taji ana shafa mata dukkan ilahirin jikinta,  ahankali tagama bude idonta tasaukesu akan yazid daya kome kamar zautacce. Waro idonta tayi ganin saura kadan yarabata da rigar baccin ta dasaurin tashiga kokarin tashi tana hankada shi. Rekon da yazid ko yay mata bana wasa bane, don ko mutane aka hada dakyar zasu kwaceta. Ganin yazage yadagє tareda kokarin karasa cire rígαr jinkínta чaѕα tace "me..haka..yaa yazid...?" Murya narawa take maganar. "Kitsaya..kitsaya...shi kawai yazid ke iya fada. Wani feeling yakeji tareda zarah wanda baitaba jin kwatan kwacinsa tare da zubaida ba.
Dasauri yakarasa fizge rigar tashiga wasa da dukiyar fulaninta. Tashin hankali! Yazid kamar mahauci haka yazama , yi yake kamar zai hadiyeta..
" yaa yazid.. Don girman Allah kayi hakuri..kabarni..katafi gun matarka...kayi hakuri ..plsss....." Cafke bakinta yayi yahada dabashi yashiga  tsotsa kamar minti.
Ba abinda zahra keyi sai shure2 da yagunin shi..don babakin magana.
Tofa kam🕴🏻 yazid dayazo introducing kanshi into zahra abu yaki shiga.  Zaro ido yayi idonsa yakoma kan zahra da mamaki yake kallonta.  Lukus take kwance baabinda kebin kuncinta sai hawaye. Dagewa yazid yayi yakara dannawa amma kamar yashuka dusa, wani razananen ihi zahra tasaki ta kamkame yazid jikinta na rawa time din daya shiga, sosea ta kam kameshi kamar zasu zama abu daya.. Yazid bai taba zuwa duniyar dayajeba yau..baisan meke faruwa..baisan irin ihu da roko da zarah kemasa ba..
 Dif kaji zahra ta dauke baabinda kakeji dakin sai ihu da sumbatun  yazid.. Saida yay awa hudu kafin yadawo hayyacinsa, rungumota yayi jikinsa hawaye nabin kuncinsa yana mata addua a ranshi..
Yafi awa daya yana rungume da i'ta wani irin farincikin dabaitaba jiba arayuwarsa yaji ya ziyarceshi.
"FATIMA!."
Yakira sunanta cikin wani irin murya, sau uku yana kira yaji shiru bata amsaba.. Dan dagota yayi daga jikinshi yana kallon fuskarta.
Hannunsa yadaura saitin hancinta yaji shiru ba numfashi,  a razane yatashi yay hanyar toilet duk yagama diriricewa.
Shafa mata ruwan yayi a fuskarta yaji shiru batada alamun dawowa.."don Allah karkimin haka...plsss..Fatima na ki tashi..." Kuka yake shabe2 da majina yanayi yana shafa mata ruwan.  Wani wawan ajiyan zuciya tasauke tareda fashewa dawani sabon kukan tana kankame jikinta.
"Plss..yaa yazid don Allah kabari hakanan...wllh zafi zai kasheni....don Allah kacire..narokeka.." Wasu zafafan hawayeni ke saukarma yazid yagagara furta komai. Sunfi minti goma haka kafin yamatsa jikinta yafara kokarin dagota...janye jikinta tayi gefe dagyar tana cije lips.. "Plss leave me along.. Don Allah...bansan kallonka wllh..kagama dani yaa yazid kacu.." Saurin rufe mata baki yayi da tafin hannunsa yana girgiza kai yagagara furta komai sai zullumin da zuciyarshi ke masa.
Sunfi minti ashirin haka kafin yatashi yashiga toilet zuciyarshi acakude "tabbas ko mahaukaci yaji labarin nan yasan akwai alamar tambaya..tabba zubaida bata kawomin budurcinta gidana ba , amma taya zan kara gaskatawa?..
Ahaka yay wanka yahadama zahra ruwan zafi a bathtub  yazo ya sintime ta tana shure2 haka saida yay mata ruwa uku. Shikansa yayi mugun tausaya mata.
Taimaka mata yayi tai wankan tsarki..yadawo yashinfideta kan gadon bayan yacanza bedsheet. Karfe hudu dai2 kenan
 ya fita daga dakin yakoma dakinsa yakira faruq awaya.
Faruq da jiya dawowarsa yana kwance yanata baccin gajiya yaji karar waya kamar a mafarki. Dakyar yalalamo wayar yaduba kiran daya shigo, dasauri yatashi yana mitstsike ido " yazid!
.,uhm."
Kara wayar yayi kunnasa batare dayace komai ba. Jiyayi kawai yazid yajefo masa wani hargitsatstsiyar tambaya. "Plss frnd kamin bayani akan yadda zangane mace soea...kagane sai dai nake nufi ..plss go on."
Explain faruq yashiga masa............. Kusan awa biyu suka dauka faruq namishi bayani......akan duk wani fanni daya shafi ...
Innalillahiwainnailaihirrajiun..shine kawai abunda yazid ke maimaita wa aranshi kashe wayar yayi yakifa kansa da gado kwakwal warsa adena aiki.
Kamar wanda aka tsikareshi yatashi dagudu yashiga dakin zahra yaje yarungumeta yana hawaye..

 "Kiyi hakuri Fatima,,,nacutar dake a kwanakin baya..amma azahiri baki cancanci hakaba..kiyafemin..danau hakkinki ..na zalunceki...nai miki kazafi..ki yafemin.." 'Itama girgizakan tashiga yi.."yaa yazid bazan yafemakaba, kaje ..karabu dani ka kyaleni.."
Kuka yarinka yi harda majina  yana rokonta, zarah kam saima runtsa idonta datayi wani tsanar yazid na dirarmata!.  Har karfe shida nasafe yana rungume da ita yana bata baki haka baibar yin   kukaba.
Zumbur yamike kamar wanda yatuna wani Abu yafice daga dakin yana huci. Dakin zubaida yanufa kamar zaki .
Daura hannunsa yayi jikin kofar yamurda yaji a rufe...kifa kansa yayi jikin kofar yanaji kamar yasama dakin wuta.
Kasa2 yakejiyo muryan zubaida tana maga alamu waya ake.."baby don Allah kayi hakuri, wllh ba laifina bane, hanani fita sannan sakaren yayi..amma wllh  a'matukar bukace nake dakai,, ba wanda nakejinsa amatsayin da namijin duk cikin mazan da nnke muamula dasu inbakaiba...wllh duk nafijin dadin naka.."
"To baby kinaga kamar yaushe zaki samu fitowa?."
"Kakwantar da hankalinka ..cikin satinnan zanfito ,,karka damu..
Wani wawan daushi yazid yakaima kofar wanda yasata faduwa kasa warwas..
Tashin hankali ne karara ya bayyana fuskar zubaida tamike dasauri tare da buga wayar a kasa.  Pointing dinta yayi da yatsarsa dake kyarma bakinsa narawa dakyar ya iya tattara kalmar " *ZUBAIDA*...daman ke *KARUWA CE*..yafada cikin wani irin murya wanda bansan yana da i'taba....!




_M͎a͎n͎a͎g͎e͎d͎ p͎l͎s͎s͎s͎ 🙏._




*👄hαвєвαh luv👄*
[3/23, 7:31 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝K̥ͦḀͦRྂUྂW̆Ă CིE💝ི...... 53/54*




     _wrítíng вч_
*👄hαвíєвαh luv👄*

    _єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*




💝💝💝💝💝💝💝💝💝



*ᑕ* ikin wani irin taku mai diri wanda kamar zai fasa gurin  yake nufarta, baya2 take a rude tana bashi hakuri ."don Allah katsaya kaji, ba'abinda kake tunani bane.. Wani wawan naushi yakaima bakinta wanda ya haddasa hakwarenta biyu suka fita, damko gashin kanta yayi yahada da bango tare shake mata wuya da dayan hannun ...  Lokaci daya jini yafara zuba daga bakinta kamannin fuskanta suka fara sauyawa.
Shima yazid fuskansa kaurewa yayi, idonsa yay jaa don matukar bacin rea. "Meyasa kikamin basaja i'ya zubaida!?, meyasa kika zomin amatsayin kamila bayan ke tamba daddiya ce! Fasika!, mazina ciya!, maciya amana!... Meyasa kikamin hakaaa!!!!??." Wani jakin mari yakifa mata har saubiyar saida kumatun ya fashi. Wani azababben ihu tasaki wanda saida duka gidan yadauka.
Kamar a mafarki zahra kejin ihu, a hankali tabude ido nuwanta dasukayi jaa suna mata nauyi.  Gefe guda take jiyo sautin kuka gakuma kakkausar muryan yazid natashi.  Kokarin mikewa tafara, amma dasauri takoma takwanta sakamakon wani ubun radadi dataji gabanta na mata.
Muryan zubaida taji cikin wahala da galaibaita tana cewa ..."zan mutu...zaka kasheni...don Allah kiyi..hakuri ....momyna..balaifina bane.. Laifin iyaye nane...suna sana diyyar shigana karuwanci...!".
Zaro i'do zahra tayi *Karuwanci!?*, zubaida mai hijabi!."
Innalillahiwainnailaihirrajiun." Da kyar tatashi tana shije lips tashiga dakin yazid. Wayarshi taga kan kado karasawa tayi tana tafiya kamar 'yar kaciya tadauka takira layin mami. Saida tai kusan tsinkewa sannan Miami ta daga duk a tunaninta yazid ne. Cikin kidimewa zahra tace "mami dan Allah kizo,,,,kizo yanzu ya yazid zaiyi kisa."   A zabire mami tatashi daga kwancen datake "kisa kuma zarah?." "Eh....Miami,,,don Allah kizo yanzu.." Daga haka takashe wayar. Mami gyalenta kawai tazara tafice daga dakin.. Driver tashiga kwallama kira yazo aguje suka tafi gidan yazid.
Acikin mota mami takira wayar faruq ,bugu daya yadaga yaraka kunnashi tare da sallama ...ko amsa sallamar batai ba tace "faruq kasameni gidan mahaukacin abokin naka, don zaikashe 'yar mutane.." Daga haka tai kit takatse kiran..
Makullin motarsa kawai yadauka yafita yashiga yatafi.

Acan kam yazid sai dukan hauka yakema zuby sumanta biyu tana farfadowa haka kuma yaci gaba da jibgarta. Zahra kam koda tagama waya da mami dakinta takoma takwanta ..zuwan Yusuf kawai take jira tabar wannan masi faffen gidan.

A guje motarsu mami  shigo gidan  dagudu driver nta yashiga fαlσn mami nabiye dashi . dakyar kake jiyo murya zubaida dake wahalallen ihu duk murчαntα tagama dashewa. Haurawa sama yayi yabi direction din dakejiyo ihun still mami nabiye dashi.
Dagudu yashige cikin dakin ganin zubaida kwance kamar gawa shima yazid baibar jibganta ba. Dagyar driver n ya fizgeshi ya hankad'a shi gefe .."bakada hankali ne yazid,,, kisan kai zakayi?."  Gadan2 yazid yakara nufosu yana kokarin fizgo ta, wani uwar tsawa mami tadaka masa wanda i'ta tayi sanafiyyar  farfadowar zubaida.
Ba ihu ba ,hawaye, amma daka ganta kaga wanda yashiga bala'i da tashin hankali.
Rarimar wayarta tayi dagudu tashige bathroom tasa key.
Anyi sa'akwa tana kunne bata mutuba, dailing no. Din Momy tayi bugu biyu tadaga .."sai a sannan wani bala'in kuka yazoma zubaida. Akidime Momy ke tambayarta.."Momy don Allah kizo...yazid zai kasheni..wllh kasheni zaiyi momy..kizo."   Katse wayar Momy tayi tashiga neman layin daddyn zuby. Kintafiya kiran yayi  don haka tazari mayafinta tafita driver yaja suka tafi.
Gidan mama tace yafara kaita, ko get din ba'a budeba Momy tafita dagudu tashiga tana kwalama mama kira.
Duk suna zaune dining suna break suka jiyo ihon momy..  Arman ne yafara  isa gunta yana tambaya lpy. Janshi Momy tafarayi tana magannanu wasuma bazaka ganeba "arman kazo muje,,kazo muje..zubaida ta...zai kashemin ita...don Allah kazo ka kwaceta..."
"Momy waye zai kasheta!?." "Mijinta..mijinta arman..kazo muje.."
Ficewa sukayi mama ma tadauko maya finta tabisu.

Bayadda ba'ayi da zubaida tabude kofaba amma fir taki harsuka gaji suka dawo falo...
Mami tambayar yazid ta shiga yi amma yakasa magana sai ciwo da zuciyarshi ke masa yanaji kamar yacireta ya huta.


Ko parking driver bai gamaba Momy tafita dagudu tana ihu tashiga falon.. "Ina yar tawa...tana ina....mugu laananne zai kashemin ya.."
Jin muryar Momy yasa zubaida tafito da gudu tashige bayan momy ..

"Nashiga uku ." Momy tadaura hanu akai tana zunduma ihu lokacin dataga fuskar zubaida gaba daya tafita daga kamanninta.
"Wayyo nashiga uku ni suwaiba,,,, meye Tanaka kakeson kasheta...wayyo ni.."
Farin ciki kamar zai kashe mama (wihuhuuu)
Arman ne yay karfin hali yaja Momy gefe ya zaunarta yana bata baki , dakyar tai shiru.
Tsit kakeji a falon sai shashshekar zubaida.
A hankali take daga  kafarta tana bin bango tare da cije lips tafito falon.  Tashi mami tayi takaraso da i'ta tazaunar ta tana allonta da mamaki.
Maganar da arman yayine yadawo da momi garesu.
"YAZID!, don Allah munaso kasanar damu laifinda zubaida tai maka dahar hukunsan yay tsauri haka.."
Dagowa yazid yayi yana bin kowa da kallo idonsa wanda suka rine kamar gaushi yasauka kan zahra ....juyar da kanta gefe tayi tanajin wani irin haushin sa.
Sallama faruq yayi yashigo gaba daya hankalin kowa yakoma kansa.
Zumbur zubaida tamike tana zare idanu hanunta na rawa take nuna faruq ,,so take tai magana amma takasa.  Haka agun faruq ma bakinsa na rawa da kyar ya i'ya furta *zubaida*!,, meye yakawoki nan, yazid karma cemin itace amaryar taka!?." ..cikin alajabi da kidima yay maganar..
Cikin mamaki yazid yashiga gyadawa gyad'a Kansa..
"Innalillahiwainnailaihirrajiun." Shine kawai abinda faruq ke fada a fili...
"Yazid meye yakaika auren zubaida!?, fasika!, mazinaciya!, karuwa! Mai lasisi a karuwanci! Yazid!."
Salati duk 'yan dakin suka kaure dashi banda yazid dakejin kamar zuciyarshi tafashe.
"Wllh k'arya kakeyi munafiki,'yata ba karuwa bace...yarinya kamila ..mai hankali."
Wani uwar harara faruq yazuba ma mama..yace "a i'na tazama kamilar?,, to bari kiji.........tun daga ranar da faruq yahadu da zuby a hanyar hotel taga iskancinta zata tafi gida......har haduwar su takarshe kafin yayi tafiya ba abinda bai fadaba..." A hakanne zaki cema 'yarki kamila as how?."
"Wllh karya kake sharri kai mata."
Arman dashima gaba daya zuciyarshi a dagule yake da wannan alamari yace "Momy wannan maganar gaskiyace, koni ma shaidane ."...labarin  sheke ayarsu dasuke shida zuby yayi...yakara dacewa " kuma Momy bamu kadaiba...akwai maza sunfi goma datake tarayya dasu. Daura hanu Momy tayi akanta tana ihu "wayyo ni..zubaida ya haka rayuwarki?, na haifi jaraba da kaina...abinda nashuka shi nake girbewa akan 'yata...wayyo."

Kallon yazid daya dafe kansa daduka hannayensa biyu yana balain sara masa mami tayi...sai a sannan tai magana "YAZID!."
Dago da jajayen idonsa yayi yakalli mami batare dayace komai ba . "kafadamin dalilin dayaja harma zubaida wannan dukan."
Da kyar yazid ya i'ya bude bakinshi yake magana...tunlokacin  aurensa da zahra da wulakan ci , da cin mutuncin dayake mata, har i'zu haduwarsa da zubaida da aurensu...har zuwa wannan lokacin ba'abinda bai fad'aba...
Tafi sukaji daga bakin kofa duk suka juya suna kallonsa. Yusuf ne tsaye, fuskarshi hade da'alamu yaji duk zancen da suke...
"Yayi kyai malam yazid.. Ka wulakantamin yar uwa , kaci mutuncin ta..kai mata kazafi..da Allah yatashi sama mata sai yahada ka da karuwa...nagode Allah dayasa kagani zahra ba karuwa bace..kallon da ake mata bahaka bane,,,takawo maka mutuncin har cikin gidanka...to Alhmdllh tunda yanzu kowa yasan cewa zahra ba karuwa bace..kuma takawo budurcinta gidan mijinta." Karasawa cikin falon Yusuf yayi yakamo hanun zahra.. "Sister tashi mu tafi." Bamusu kuwa tamike da kyar .
"YUSUF!." Mamin takira sunanshi , juyowa yayi yana kallonta. "Yusuf ina goyon bayanka , katafi da zahra!."
Gyadawa mami kai Yusuf yayi..yama zarah alama dasu tafi.
 Ea kuwa yazid yace i'na baisan hakaba,, tashi yayi yaje zai riko zahra mami tabuga masa wata gigitacciyar tsawa. Cikin bacin rea take magana "har ka kuskura kataba yazid! Kaje kaci gaba da zama da matarka 'yar mutuncin!." Girgiza kai yafara yi, sai a sannan hawaye suka fara zubamai.."kiyi hakuri mami...don Allah har kumin haka..plss zahra na kidawo har kibishi..kitaimaka wllh *ina sonki.*"
Tsaki Yusuf yayi yajuya suka fara tafiya. Kara yunkura yazid yayi zai rike zahra.
"Yazid wllh wllh wllh ka kuskura katabata saina tsine maka!."
Yana ji yana gani Yusuf yafita da zahra suka tafi.

Mami ma tasowa tayi takama hanun faruq suka fita.
Mama ma tabe baki tayi zuciyarta fal murna Yakama hanun danta suka tafi.

Jikin momy yana rawa hakama zuby takama hanunta tace "mutafi zubaida!."
Wani mugun kallon yazid ke binsu dashi wanda yay balain tsoratasu. "Gidan ubanwa zakije da it's!?, kisaketa." Yadakama mama tsawa. Sake zubaida tayi takoma gefe. "Fitamin daga gida." Yazid yay commending momy yana nunamata kofa.
"Ayyato 'yarta wafa.." Wani wawan mari  yazid yakaimata , Allah yataimake ta kauce tafita da gudu.

Juyowa yayi yanufi zuby gadan2 yafara ball da i'ta a falon ..dukunta take yana boll da i'ta haka harya turata wani daki sake downstair ,, duk wani kayan electronic na dakin tsinkewa yazid yayi yadaureta jikin gado yasa key a dakin yadawo falo.

Kifa kansa da kujera yayi yasaki wani marayan kuka  mai raunata zuciya.



*Asalin labarin.....*






*👄hαвíєвα luv👄*
[3/25, 9:59 AM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝.....55/56*




     _Writing by_
*👄Habiebah luv👄*

     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*




_Wannan page din dukansa sadaukarwa ne gareku 'yan *GLAMOROUS, HASNA IDRISS NOVELS, TASAKR HABIEBA LUV $ ANFA, RAZ NOVELLA, NABEELART LEDY NOVELS, HABIEBAH LUV NOVELS, MATAN KWARAI, KHADIJA KANDY NOVELS, NEENAH COOL FANS , SADNAF NOVELS....* kukasafta wannan koda *word* daddaya ne. Duk Wanda bai samuba yaymin magana don bansan rigima😎._

 _Luv u my fan, inasonku kamar nayi  rawa💃🏻...._


💝💝💝💝💝💝💝💝💝




*Asalin labarin...*

*Alh Sulaiman Goni* mahaifin *zahra* yakasan ce haifaffen garin Maiduguri ne, yayin da rawuwarshi take kano gurin  uncle dinsa..acan yay primary yay secondary har jamiar sa acan yayi. Yafara aiki a karkashin company nin uncle dinsa, yayinda shine manager a company nin saboda hazakarsa sa kwazonsa...wata rana yazirci i'ya yensa a borno Allah yasa yay gamda katar da *Fatima Zahra* yarinya mai hankali da natsuwa..tunda yakalketa soyayyarta ta kamashi lokaci guda yaji  baya iya rayuwa inbada i'taba. Baiyi kasa a gwiwa ba yasanar da i'yayenshi, ba bata lokaci  mahaifin Sulaiman yaje dakanshi gurin abban Fatima da maganar. Dama aka bashi dayaje in Allah yasa suka fahimci junansu falillahil handih..
Cikin kankanin lokaci kuwa tsarka kekkiyar soyayya mai tsafta ta shiga  tsakanin Sulaiman da Fatima.  Bab'ata lokaci kuwa magana ta i'sa gurin manya acikin wata shida aka gama komai aka yanke biki wata daya.   Biki budiri rabar bikin Fatima da Sulaiman anyi shagali an zubda naira domin kuwa akawta ta dangin amarya da dangin ango kowa yanajin shima wani ne sosea akayi barin kud'i.  Bayan la'asar dangin amarya suka shirya akatafi da i'ta gidanta dake garin *KANO* bayan nasihu datasha gun 'iyayenta da 'yan uwa. Kwanan su biyu suka dawo akabar amarya daga i'ta sai angonta. Aurensu nada wata shida yatafi karin karatu, ,,,,cikin shekara uku dukiyar ta harzuga yakoma business tsakanin kasashen waje zuwa nig.   Bayan aurensu da shekaru biyar..shiru2 bazancen haihuwa,, sunje asibiti andubasu domin suna tunanin ko akwai wani matsalane amma babu..tun suna damuwa har suka share da lamarin ..haka sukaci gaba da rayuwa cikin kwanciyar hankali.


*Alh Omar Matawalle* shine mahaifin *Yazid* tare da matarshi *Haj Aisha*  dukansu 'yan garin kano ne. Alh umar yakasanci masha hurin mai kudi haka babban dan siyasane..sunyi aure da Aisha tun kammala secondary school dinta suna zamansu na lpy. Shekaransu d'aya da aure Allah yaba ta haihuwa ta haifi d'a namiji mai kama da ubansa sak! Karkuso kuga murna a family nnan ranar suna yaro yaci suna *Yazid* sunan mahaifin Aisha ...anyi shagali naira tayi kuka ranar sunan. 
Abotar Alh Sulaiman Goni da Alh Omar Matawalle tafarane ranar wata litinin agurin wani occasion na 'yan siyasa yayinda aka gayyaci manya manyan ma'aikatan gwannata..tundaga nan aminci yashiga tsakanin su, yayinda yazama hatta matansu sunzama aminan juna kamar  *Dangin juna* haka suka zama.



*Alh Usaman Dala* wato daddy n zuby yakasamce bakano, mutum mai tsanani akan boko! Yana bata muhinmmacin sosea a rayuwarshi..shi prof. Ne, kuma babban doc.  ne..sananne ne sannan kuma attajiri ne.


*Suwaiba* wato *Momy* tareda kawarta aminyar ta  Wato *Hajara (mama)*. sun kasance 'yan *barya*, karamar hukamar a jahar  kano.
.sanannu ne sosea garin  bawanda bai sansu ba gurin rashin kamun kai, da biye biyen maza..bankad'anci...da shige2.
Suwaiba ta kasance i'ta kadaice gurin 'iyayenta , talakawa ne sosea gasu da son abun duniya.. Mahaifiyar suwaiba ta kwarance gurin bin malamai da bokaye..gashi bawai abin Duniya garesuba amma tana zuwa gun malamai kawai don mallake mijinta.
In kasan Suwaiba to kasan hajara don hanta da jini suke tif da taya.   Ranar wata talata, ranar alh usman dala ya ziyarci wani kauye dake kusa da *barya* motarshi ta b'aci a hanyar dadowa, kamar daga sama suka hamgo wani hadadden matashi, Suwaiba da hajara ne ke tahowa.. Jiki na rawa cikin rige2 sukayo gunsa. Gaisheshi sukayi ya amsa ba yabo ba fallasa donshi baison harka yan qauye. Ruwa yace sukawo mishi suwaiba cikin azama takoma cikin gari ta daibo masa ruyawa..kudi mai uban yawa yabasu yaja motarsa yatafi.. Tun daganan Suwaiba da mahaifiyarta suka samai kohon zuk'a, da bokaye da malamai saida suka jawo usman ya haukace akan son Suwaiba. Cikin karamin lokaci akayi auren aka kaita kano dangin usman bason auren sukeba amma bayadda suka i'ya gannin dan uwan nasu zai iya rabuwa dasu akan maganar. Hajara kam kamar ta mutu don bakin ciki tanaji tana gani haka aka aurar da suwai a birni..domin 'iyayenta bamasu son abun duniya bane, mutanene masu saukin rayuwa masu godema duk abinda Allah yabasu..  A haka wani daga cikin samarin kauyen lauwali yaro mai hankali da sanyi yafito yace yana son hajara murna agun iyayenta baa maga domin burinsu baiwuce itama tatafi dakin mijin taba. Hajara kamar takashe lauwali domin bata sonsa, mahaifin lawwali abokin mahaifin ta ne don haka cikin kankanin lokaci akayi bikin.  Ranar da a'akai hajara dan madaidaicin gidanta..(domin lawwali yanada  sana'arsa) hanashi shiga dakinta tai tarufe kofa sai
a soro yakwana ... Auren hajara  nada wata hudu tasamu ciki , karkaga bala'i gun hajara "ita bazata haihu da talaka matsiyaciba" ..garaba dai kala2 bawanda bataiba tasha yunkurin zubda cikin amma Allah baiyiba saida ta haifeshi. Ranar suna yaro yaci sunan "Muhammed sani*  anace dashi *Arman wanda Haj. Suwaiba ta nada nasa don (kasan abinka da 'yan birni wayayyu) .
Haj. Suwaiba shiru2 har shekara biyar ba ciki ba labarinsa, yayinda ta danne zuciyar mijin da asiri don haka ko damuwa bayayi saidai danginsa suma hasukayi suka hakura. Ashekara na shidane Allah yabata ciki karkuga tarairaya da kulawa agun Alh usman dayake bata.   Ranar da Hajiya suwaiba tahaihu Alh.usman kamar zai cinyeta don kauna da i'ta da abinda ta haifa, ranar suna jaririya taci suna *Zubaida* anyi shagali kuma anyi barin kudi ranar. *Zubaida* nada shekara hudu aka sata nursery yayinda *fauxiyya* (yarinyar da hajara ta haifa bayan haihuwar arman da shekaru hudu) keda shekaru shidda a duniya shikuma arman nada shekaru goma. 
Lawwali yana cikin tashin hankali da masifa domin kuwa masifar yau daban tagobe daban da hajara ke masa, ahaka harya kamuda hawan jini da ciwon zuciya kullum yana kwance gida ba lpy gaya bawata kyakkyawar kulawa .. Ana cikin hakane Allah yamai rasuwa saida muce Allah yaji kanshi. Hajara kam abun bai dametaba ko a jikinta don daman kamar kaya yazame mata,, yanzu kwa tayada kwallon mangoro tahuta da kud'a. Bayan tagama takabane tashirya ziyara ta musamman zata kaima kawarta, aminiyar ta *Haj Suwaiba* a kano. Bakaramin mamaki taiba ganin irin daular da kawarta ke ciki. "Uuhm!...rayuwa kenan! Yanzu suwaiba kece cikin wannan daular!?."  Farr suwaiba tayi "hmm kedai bari ..duniya kam nasameta." "To sumu kuma haka zamu kare da zani daya kenan." "Aa, kikwantar da hankalin ki, tunda yanzu bakida aure kwai abinyu." Zabura hajara tayi tamatso daf ta i'ta "ayya menene fada min." "Akwai wani abokin Alh., sunanshi  *Alh Sulaiman Goni*, yanada mata daya kuma bai taba haihuwaba.  Zakije gidan a matayin naiman taimako su taimaka subaki aiki koda share2 ne,  idan anyi sa'a sunbaki daganan kuma saimusan abinyi." Wani tsallen farinciki hajara tayi tarungume kawarta hards dan hawayenta  "ngde kawata, ngde ngde..Allah yabarman ke."






*👄hαвíєвαh luv👄*

[3/26, 1:04 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝.....57/58*



     _Writing by_
*👄Habieba Luv👄*

     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*



💝💝💝💝💝💝💝💝💝


A gidan haj suwaiba hajara ta kwana, sakamakon mijin bainan yaje Australia wani aiki.
Washe gari sassafe suwaiba ta tadata tamata kwatancen gidan alh Sulaiman Goni.. 'Ya'yanta kwa ta d'iba kagansu kamar almajire suka tafi.
Dai2 anwangale get din gidan hajara ta karoso tazo shiga . dakatar da i'ta mai gadin yayi yahana shiga, taburewa hajara tace saita shiga. Hayaniyarsu ne yajawo hankalin alh yace mai gadin ya barta . tana isa gaban alh tafashe da kuka tashiga baahi labarin karya da gaskiya. "Alh don Allah katai makamin koda aikin share share ne kabani." Sosea tausayinta yakamashi coz shi mutumne mai tausai. Iso yamata harcikin falon Haj Fatima yanuna maguri tazauna yaran suka zauna gefen ta. Ciki yashiga yakira Haj Fatima suka fito tare. Tunda Haj Fatima suka hada i'do da hajara gabanta yay wani mummunan bugawa, hakanan taji bata mataba.
Har kasa hajara tasauka ta gaida Haj Fatima ta amsa adan sake..kamar yadda hajara tafadama alh haka shima tashaidawa Haj Fatima,, ita taji tausayinta sosea ko dan marayun yaran dake gurinta. "To Hajiya shine nayanke shawarar zaabata aiki girki, inyasa sai abata wancan dakin." Yay nuni dawani daki dake gefen store. "Ba laifi hakan yayi..Allah yasa alkhairi zamanmu." "Amin."
Hajara harda dan kukanta  tana godiya. Fita alh yayi yatafi office.

Haka rayuwa taci gaba da tafiya suwaiba sa hajara kullum suna kam magani don suga sunjawo hankalin  alh Sulaiman.
Wata rana Hajiya Fatima tafita unguwa, alh yadawo da rana cin abinci..kwalliya sosea hajara tayi tabuga dauri tashafa turaren da boka yabata tahada abinci takaima alh. Yana zauna a garden kan wani lallausan rug yayi matashin kai da wani haddaden tropillow .. Tundaga nesa yake kallonta ko kiftawa babu, lokaci daya wani tunani yazo ransa. Dasallama tashiga gurin ta ijeye tryn tayi saving nashi tatashi tafi.
Tun daga ranar alh yafata jin yana son aurenta, suma kuwa basu tsayaba cigaba suke da aikinsu.
Bayan wata daya, alhaji Sulaiman da kansa yasamu hajara yafada mata abinda ke ranshi, shawara tace zatayi yabata lokaci.  Aminiyarta takaima maganar sukayi shawarwarinsu takoma.. Wasa2 hajara da alh soyayya suke a boye cikin gida, maganar aure ya kankama yabata sadakinta ranar jumaa aka daura aure. Sai ranar auren Haj Fatima taji labarin. Tayi kuka harta godema Allah .
Washe gari da safe har karfe takwas Haj Fatima taji shiru ba alaman breakfast, dakanta taje dakin hajara amma bata isketaba sai yaranta dasuke bacci.. Fita tayi taje ta daura break. Karfe goma dai2 saiga alh da amarya sun jero suna nufo dining, tsananin mamaki yakama Haj Fatima.. "Wannan wani irin cin amana ne."
Alh gabatar da hajara yayi wa Haj Fatima.. Bata i'ya cewa  komai ba haka bataci wani abun kirkiba tatashi takoma bedroom nata.

Tundaga lokacin komai nagidan ya canza hajara itace tagaban gashi komai i'ta, watanta biyu tasamu ciki karkaga farinciki agun Alh ..lokaci daya Haj Fatima tazama bora..komai sai Hajiya hajara don wata daya da aure suka tafi maka itada mijinta.
Su arman kwa sunzama yan gida shida fauxy sai abinda sukaga dama suke.

Ranar da hajara ta haihu karkuga murna gurin alh Sulaiman kamar zai cinye jaririyar, ranar suna yarinya taci suna *Farida* su hajara ankara kame gida sai yadda sukayi dashi.

*Zubaida*, yarinyar Haj suwaiba, takasance mai harka da kawaye masu rawar kai, gasude yara don awannan lokacin suna js1 amma basuda labari sai na aure.. Tun daga nan aure tashiga ran zubaida batada wani buri daya wuce tana kammala secondary tayi aure.

Farida nada shara biyar lokaci daya Allah yabama Haj Fatima ciki..zokafa bakin ciki gun hajara, ba yadda batayi da bokaye da malamai akan cikin yazube amma Allah baiyiba.
Ranar wata jumaa Haj Fatima tafara nakuda, alh Sulaiman yana kaita asibiti ta haihu ta haifi yarinyarta mace kyakkyawa mai kama da laraba. Lokaci daya alh Sulaiman yaji kaunar yarinyar yashigesa, yaji duk duniya ba abinda yakeso sama da i'ta.
Ranar suna jaririya taci suna *FATIMA ZAHRA* anyi shagali naira tayi kuka. Tun lokacin da hajara ta fahinci akwai so mai tsanani tsakanin alh Sulaiman da zahra ta kudiri niyyar rabasu.

Zarah yarinyar tataso da wani kalar da bi'ar bayyan tsaraicinta, batada kunya kwata2 batajin kunya fidda tsaraicin ..shiga irinta yahudawa shine dabiarta ..akwaita da tsiwa bata barin ta kwana ..ba yadda mahaifiyar ta batayi akan ganin ta sanza halayyarta amma abun ya faska , tun abun baya damunta harya fara damunta coz yarinyar girma takeyi abin nakara shiga ranta.
Lokacin da zarah tagama primary tashiga secondary tayi wani Abu waishi ruruwan samari..samari kala2 zaka gani tareda zahra, tun daga nan akefara zargidan da bin maza . abin yana matukar  kona ran mahaifiyarta, yanzu abbanta baiwani damu da i'taba don hajara ta gama samishi tsanarta .
Hantarar da alh Sulaiman yakema Haj Fatima yasa takamu da hawan jini, yauda lpy gobe ba lpy.
Wata rana zarah tadawo daga unguwa wani saurayi yasauke a mota carab akan idon mama..wanda haka duk yan gidan suke kiranta.
Falon alh tatafi tasanar dashi cewa taga zahra da wani saurayi suna iskanci a mota.
Afusace yafito yazo yasamesu zaune falo ruwan masifa yafara saikema Haj Fatima da zahra hakan ya taddasa ciwonta yatashi tafadi, a gigice zahra tayo kanta tana jijjigata tana kuka.
Kwananta biyu a asibiti Allah yay mata cikawa, bakaramin kuka zahra tashaba don mamarta kadai ke sonta gidan. Bayadda yan uwan Haj Fatima basuyiba akan abasu zahra amma abbanta yaki haka suka hakura suka barta.

Arman tatashi cikin gata a gun alh Sulaiman, don kamar dancikinsa haka yake kallon sa.   Arman yatashi da budadden idon akwaisa da son mata suma kuma suna biyemasa coz yaron akwai kudi.

Lokacin da zubaida takare secondary school tasamu momynta da maganar aure takeso ita bazata tafi jamia ba sai intayi aure. Koda Momy tasamu daddy zubaida da maganar fir yaki wai dole satagama jamia.  Itama taburewa tayi tace sai aure, dagyar da dabara sukaja hankalinta ta hakura tace zatayi..amma ita kadai tasan abinda take shiryawa!.
Rayuwat zahra tana cikin kunci bata samun farin ciki, abbanta baya nuna damuwa da i'ta, ga hantarar da ake mata gun yan gidansu, ga maganar duniya da kallon da ake mata Wanda azahirance ba haka yakeba.
Agun mutum daya take samun farinciki gurin *Haj Aisha* wato mami..i'ta kadai tarike amana ba yadda batayi da abban zahra akan yabata itaba bayan rasuwar maman ta amma taki.
*Yazid* yazama matashin saurayi mai jini a jika, wayayye dan boko.. Maiji da kansa..ga kyau..yagama karatunshi a London yadawo nig. Yayinda yacigaba da kulada kafanonin mahaifinshi..(wanda Allah yay masa rasuwa tunshekaru biyar dasuka wuce)
Yazid ba abinda yatsana kamar zahra don ko gidansu taje ranar yini zaiyi a daki kokuma yabar gidan..haka i'tama ba kaunar kallonsa takeba.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya yayinda zubaida tasa rawuwarta cikin kazanta coz batada wani eaki daya wuce bin maza....

Wannan kenan

*Cigaban labari...*




*👄Habiebah Luv👄*
[3/27, 8:07 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝....59/60*


     _wrítíng вч_
*👄hαвíєвαh luv👄*

     _єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*



💝💝💝💝💝💝💝💝💝


*Cigaban labarin.......*

*Y* usuf suna fita baizarce da zahra ko i'naba sai 
*HB SPECIALIS HOSPITAL*, dama already yama frnd dinshi Dr Idriss magana..
Ba b'ata lokaci wata babbar likita *Aunty yagana* ta duba zahra sosea ta tausaya mata don sai anyi mata dinki, cikin 1h aka gama mata dressing tasamu bacci. magunguna aka rubuta Yusuf dakanshi yafita pharmacy yasawo.
"Yanzu Dr bazai yiyu muyi tafiyanba kenan? Dole saita kwana?." "Gaskiya saita kwana, coz kasan dinki karamin mistake mutum yayi yakan i'ya warewa..so saita kwana muga yanda abin zaiyi zuwa gaben." Iska mai zafi Yusuf ya furzar,,"OK..alright.. Badanuwa..Allah yakaimu."

Abangaren yazid ko ranar bai i'ya tsinana komai ba, hatta masjid bai'ia zuwaba sai agida yarinka salla yana addua yana kuka shabe2 harda majina, i'donsa duk sun kumbura haka fuskarsa daka ganshi kasan yana cikin mawuyacin hali, gashi soyake yaji gidan mami ko zaid'anji sanyi a ransa amma baisan dawani i'do zai kalleta ba.
Yana zaune kan praying mat ya gabatar da sallar isha kenan yajiyo buge 2 a dakin da zuby ke ciki, saida yay adduoinsa da tasbihai kafin yatashi cikin bacin rea yabude yashiga. Dakin bakinkirin kamar ba'a hallici haske ciki ba, torchlight din wayarsa ya kunna ya dalle mata ido.
Zuby gaba daya tafita hayyacinta..fuskanta dukkya kunbura yay jaa ga fuskan shike da dry tears bakinta a rufe da bandage sai sure2 takeyi.  Yazid yana karasawa gurin ya danko gashin kanta yad'ago fuskanta hadi da saukemata wani lafiyayyen mari..saida tashid'e takusa suma. fizge bandage din bakinta yayi yadaka mata tsawa "dan boruobanki menene?." Jiki na bari muryanta na rawa tace "wllh yunwa... nakeji." "Don uwarki ubanki yakawo abinci ne?."  Girgiza kai tayi tana hawaye  " ni sa'an ubanki ko sa'an uwarki dazakimin nodding, oya open ur mouth n telk...dan kan uwarki."
"Don Allah.. Kayi hakuri,,...wllh baikawoba..amma kataimaka min plss..ko kamaidani gidanm.." Wani Marin yakara sauke mata "ke a jakantarki kina tunanin zakici bulus ne?, kinzo kin lalata min rayuwa ,kin rabani da kowa nawa kinrabani da farin ciki na *matata* tareda mahaifiyata ..kin kawomin sauran wasu katin banza... " shiru yayi yahad'e kansa da bango yanajin zuciyarshi kamar zata kone don zafin datake masa.
Yafi minta ashirin a haka kafin yafita daga dakin yarufo kofar. Wani kuka maicin rai zuby tafashe dashi tana regretting rayuwanta na baya..
Yazid yana fita yashiga mota yatafi wani can unguwar talakawa. wani almajiri yagani yafito daga wani gida hanunshi rike da roba... Parking yayi gefe yafito yanufi gun yaro. "Almajiri.." Alama yay mishi da hanu yazo, bamusu yaron yazo gurin yazid. "Mene cikin robarnan?." "Abinci ne ciki.." Yafada yana bude robar..  baya yazid yay yana toshe hanci "meye wanna?" Yafada yana pointing robar..    "Tuwone..miyan kuka."  "Plss..rufeshi." Rufewa yayi yatsaya yana kollon yazid.. "Kaga , kabani wannan tuwon inbaka dubu daya kasai abinci.." Tunkafin yazid yagama fada yaron yace "eh..wllh nayarda." Yafada yana mika mishi robar. Kin amsa yazid yayi sai yaron yanaimo leda awani provision shop yasa aciki kana yakarba yabashi kudin yatafi. Restaurant yawuce yay takeaway kafin yatafi gida. Afalon ya ijiye dayan ledan dayan kuma yashiga dakin da zuby take ciki.  A inda yabarta haka ya sameta, kujera ya jawo yazauna gabanta yaciro abincin ledan ya ijiye gabanta tare budewa .. .wani uban warin daddawane tabugi hanci zuby tai saurin kauda kanta gefe.
"Kee maye kakayi hakan?." "Plss don Allah bana i'yacin wannan , indai a nine wllh nakoshi." "Toda kina tunanin a ubanki nakawowa?." Nandai shiru tayi batace komai ba ..
"Oya bude baki.."  Kin budewa tayi ganin zai zabga mata mari yasa tabude ya turamata loma baki.  Da kyar ta'iya hadiyewa tana hawaye.."wllh inbaki hadiye wannan kukanba sainashi uwarki." Yay maganar ba'alamar wasa ..dif tahad'iye kukan tanaci kamar tayi amai. Yazid kwa cikin mugunta yake kara dannamata loma, saida yaga tana kokarin amai sannan ya kyaleta.
"Zanyi salla.." Tafada cikin sanyi murya. Mugun kallo ya watsa mata "munafika kawai..zan kunceki kiyi salla, amma kina idawa zan maidaki daure.." "To"
Kunceta yayi yafita tareda sama kofar key.

Abangaren Hajiya Momy kuwa tana komawa gida tawuce bedroom nata tasaki wani dan marayan kuka.."nashiga ukuna halina yabi 'yata ,yaa Allah kayafemana Allah natuba...kuka tarinkayi tana surutai masu maana da maras, ranar ko ruwa batasa bakintaba lokaci kankani harta fad'a tafita hayya cinta. Damuwanta daya Daddy n zuby batasan how can explain to him ba, meyema zata ce masa 'yarsa *KARUWA CE!* innalillahiwainnailaihirrajiun.

Haka shima yazid ko abincin daya siya restaurant bai'ya ciba, kwana yayi yana sallah yana rokon Allah daya sanyaya zuciyar matarshi da mami don su tausaya mai.

****
Washe gari...
Karfe shida Yusuf yad'auki hanyar  Maiduguri bayan sallama da akabasu don yanzu dasauki don ko zafinma kadan takeji.  A natse Yusuf ke driven duk wani motsin zahra akan  idon sa, motsi kadan ya tambayeta meke damunta.. Daga karshe dai sit ya kwantar mata takwanta bacci yay gaba da i'ta.
Ba'ita ta farkaba saida sukayi shigo cikin maiduguri , tafiyan minti arbain takawosu bakin wani babban gida wanda  girmansa yakusa cinye  layin dukda girmansa. Horn yay maigadi yabude masa get yashiga....
A 1get yay parking natse yafito yabude ma zahra kofa, a hankali ta saukar da beautiful white leg dinta tafito . a hankali suke takawa saboda kafar zahra, dayan get din akabude musu suka shiga . suna zaune cikin wata haddadiyar rumfa akan rug gakuma fruit gefe cikin wani madaidaicin basket... Da sauri aunty tataso ganin Yusuf da zahra don cayayi zashi lag wani aiki. Dukansu suka taso sukayo gurinsu. Cikin mamaki aunty ke kallon zarah gaba dayanta da yadda take tafiya a bude "what's happening Yusuf!?, where did u get her? Kaida kaje lag..kafada min man." "Its long story aunty just take her in..  Kama hanunta aunty tayi suka shiga ciki su twins sukabi bayansu shikuma Yusuf yawuce part dinshi.
Ganin condition din da zahra ke ciki yasa aunty direct tawuce da ita toilet ta had'a mata ruwan zafi mai gishiri tashiga gasata, sai ta tabbata tayi sannan tahada mata ruwan wanka tafito. Dakinsu su twins taje ta dauko mata normal wear da panta/ bra taje kitchen tahad'o mata lunch mai lafiya tadawo dakin. Time din zahra tafito daga wanka tana zaune kan  dressing chair tana shafa lotion..k'ura mata i'do aunty tayi nakusan mimti goma harsaida tajuyo kana tadauke idonta " ga kaya nan kisa." Tafada tana mika mata .amsa tayi tasa batare da tasa bra dinba don nipple dinta tunda yazid ya tumurmushe su basubar zafiba, fant tasa  tadawo gefen aunty tazauna . "ZAHRA!." Dagowa tayi takalleta batare datace komaiba "meyasa bakison bayyana min damuwarki?, ko baki   daukeni kamar mahaifiyarki ba?." K'asa tayi da kanta batace komaiba.
kama kanta aunty tayi tayi parking dinsa tajanyo wani karamin  glass centre table ta daura abincin kai, dakanta tai feeding din zahra saida ta tabbata takoshi sannan ta kyaleta .."ki kwanta kiyi babbici don nasan kingaji, in kin tashi gawaya kikirani sai na had'a maki ruwan zafiko." "To" aje mata wayar tayi kan site drawer tajamata  kofa tafito, Batafi minti gomaba bacci ya d'auke ta.

Aunty bedroom dinta tatafi tazauna bakin gado tana nazarin Abubuwa dadama. Su twins suna zaune falo shiru kowa da ntunanin dayake ranshisallamar da labaran yayine  duk tadawo dasu ,kaya yake shigowa dashi niki2 manyan Leda's sunfi ashirin. Yusuf ne yashigo dayan hannunsa zube cikin aljihun wandon sa dayan kuma makullin mota. "Where is aunty?." Ya tambaye su. "She's in bedroom.." "Oya go and call her." Tashi salima tayi tanufi bedroom din. Ba'adad'e ba saigata da Aunty, zama tayi kan sofa ta zubama Yusuf idonu tanajiran jin more information...  "Aunty ga kayan zahra nasawa, sai kujera mata a closet wad'annan atamfofin Kuna sai akai gundinki.Kallonsa Aunty tatsayayi  "Yusuf kafad'amin abinda nakeson ji man...." Dan shafa lallausan gashin kanta yayi yashiga bama aunty duk labarin abinda yafaru wanda yaji yazid yafad'a har kwana a hospital din dasukayi bai b'oyeba..
Nodding kai kawai aunty tashiga yi  tareda furta " ZARAH!  yama haka?, yayi kyau!."





*👄hαвíєвαh luv👄*
[3/28, 10:40 AM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝.....61/62*



     _Writing by_
*👄habiebah luv👄*
     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*



_Dis page goes to u *Official Sa'adatu D/tsafe,* may Allah guide u and Protect u... Together with u *Lainat🐒* hrt u dear ❤😍._


💝💝💝💝💝💝💝💝💝



Yazid yakasa samun sukuni a rayuwarshi kullum yana cikin tunani, acikin kwana biyu dukya fice hankalinsa yarame yayi baki ga ciwon zuciyar dake dan tab'ashi! . yana zaune kan praying mat yagabatar da sallar asuba yajawo wayarshi yay dailing no. Din mami. Tanakan tadduma tana azkhar wayanta nagefen takawo haske alamun kira yashigo, ganin sunan only son dinnata yasa tak'i dagawa harta katse..sau biyar yana kira amma ko day'a bata dagaba , tanajin tausayin rayuwar da yazid keciki, amma dole take dannen wa don tanuna mishi kuskuren sa. Ganin taki dagawa yasa yakifa kanta da gado yasaki wani kukan huce takaici.. Saida yay mai i'sarsa yatashi yawanko fuskanshi a bathroom yadawo yazauna bakin gado yashiga wani duniyar tunanin. "Yanzu bansan taya zanfara tunkarar mami da maganar zahra ba, inje ince inaso tadayo bayan duk walakancin dana mata..innalillahiwainnailaihirrajiun.. Rire kansa dake saramasa yayi yafada gado. Zubaida tana cikin dakinta wanda dasafiya dadare duk dayane aciki don bala'in duhunsa , tana rakube angle din dakin tahada kai da gwiwa tana sharar hawaye " yaa rabbi kayafemin laifin danayi baya, Allah natuba ubangiji kayafemin kabani ikonyin wata rayuwa mai amfani..." Kukane yaci karfinta tanayi harda shashshek'a. Yazid baizo yabud'e taba yay shirinsa cikin kananan kaya yatafi gidan mami. A Maiduguri kuwa zahra ta warke tafiyanta yadawo dai2 batada wani damuwa yanzu don 'yangidan suna i'ya kokarin su ganin sun kwashe mata dukwani damuwa.. Misalin karfe shad'aya dukkan su suna zaune garden hanun zahra rikeda iPhone din da Yusuf yasai mata sai ganin pix dindasuyi jiya dasuka fita takeyi..sosea duk sunyi kyau, har mamakin kanta take cikin kwana biyu tagyaru tayi wani fresh gadan kiban datayi.   "Aunty!" Zahra takira sunanta, "what's happen aunty's daughter?."   "aunty nifa yaa yazid yasakeni don bazan k'ara komawa kano ba , har abadah!."  Dai2 shigowar Yusuf gurin kenan "yeah kinfadi dai2, nima abinda yasa tun farko banyi wannan maganarba saboda kene, don bansan ko kinason mijinkiba.." Danturo baki gaba tayi "Allah yasauwak'e, damani tun farko bana sonshi..don yanzu kawai yasakeni bankara zama dashi."  "Ehh wllh Sis harki koma, irin wannan rashin mutuncinma dayake maki , ea wllh inda nice tunfarko maba zanzauna ba.." Salma tai maganar tana bala'i kamar yanzu abin yake faruwa. Aunty dai tana jinsu batace musu kalaba.  "Kinji aunty! Kifadama abba saiyama alwalansa magana!."  "Naji Zahra!. "
***
Yazid nashiga falon mami yazube kasa gabanta yasaki wani marayan kuka, kamar wani karamin yaro hakayake harda ajiyan zuciya. Mami ko daga kai batayi ta kalleshiba, amma a kasan ranta jitake kamar ta janyoshi jikinta ta rarrashesa.  "Mami don Allah ki yafemin nasan nayi kuskure a baya amma wllh arashin sanine mami...mami kikulani kozanji dadi a raina.. Plss mami ubangijima dakansa yana yafiya.."  Tashi tayi zata tafi yarike kafarta yana kara fashewa dawani kukan "free my  leg yazid inbaso kake inyi mugun sabamaka ba!."  "Mami.... Wani dan banzan tsawa tadaka masa bashiri yacikata, yazube gurin yana burgima. Mami shigewa bedroom dinta tayi tanaji itama kamar tarusa ihun kozataji sanyi ranta.  Yafi awa biyu yana kwance  Gurin yana kuka daga karshe yatashi yafita ko gani maikyau baiyi. Ikon Allah ne kadai yakai yazid gida lpy don idanuwansa rufewa sukeyi zuciyarshi namasa nauyi kamar andaura mata dutsi ga sarawan da kansa kiyi.  Yana parking ko rufe motan baiba yashiga ciki kaitsaye yashige dakinsa yakwanta. Abukamar wasa yakejin zuciyarshi kamar ana mata barin wuta, sosea takemasa wani balin ciwo dabata taba yimasaba .. Rike kirjinsa yayi yana kokarin tashi amma yakasa saimawani duhu da jiri daya fara gani. Wani razanan nen ihu yasaki wanda duk gidan yadauka, dai2 nan  mortar faruq ta'ida parking yafito a razane jin ihun yashiga ciki. A hankali idonsa ke rufewa harya gama rufewa ruff tareda tsayawar munfashin sa.    A hargitse faruq yashigo dakin yanufi inda yahango yazid kwance yashiga kiran sunansa tareda jijjigashi , ganin abun basauki yasashi fitowa yakira maigadi suka sashi a mota sai hospital.   Likitoti biyarne kan yazid, faruq dawasu colleagues dinsa..sunfi awa uku kansa suna masa eaki , dagyar suka samu numfashinsa yadawo. Fitowa dashi akayi aka kaishi dakin dabakowa..coz abun baya bukartar hayaniya.   Yana kwance idonsa rufe dakaga irin baccin dayake kasan na wahalane, faruq nazaune bakin gadon kan kujera hanunsa rike da waya yana kiran layin mami.
Bugu biyu tadaga tare dayin sallama "i nayini mami." "Lpy lau faruq ya aiki? Kwana biyu shiru kamar bakanan.." "Wllh mami inanan eaki yay min yawa." "Ayya to Allah yabada sa'a." "Amin" danjim yayi yarasa ta'inda zaifara fadawa mami , candai yanisa yace "am mami dama yazid ne baida lpy yana hospital dinmu...."  Zumbur tamike tsaye "what yazid! Yanzufa yafita daga nan!...OK i'm coming right now." Daga haka takatse kiran. Mayafinta da handbag tadauka tafita driver yakaita.  Can gefe da inda sukayi parking ta hango faruq da'alama zuwanta yake jira, yana hangota yataho  shiya tama jagora har dakin da yazid yake. Sosea taji wani mogun tausayinsa yadirar mata tana ganin da laifinta ma cikin wannan damuwar daya shiga. "Mami plss have a sit .." Zama tayi still idonta nakanshi. Gyaran murya faruq yayi yafara magana a hankali yanda bazai tada yazid daga baccin dayake . "mami, kinsan abunda kedamun yazid!?." Girgaza maikai tayi batare datace komaiba "Heart attack!. Mami yazid yana dab da kamuwa da ciwon zuciya mai tsananin gaske ..mami kamata yayi kimanta da abinda yariga yafaru kija yazid jikinki hakanne zaibashi confidence na tunkarar sauran yakin dake gabanshi!  Mami akwai kalubale dayawa agaban yazid akan ZAHRA! Mami yazid yakamu dason zahra, damuwar rashinta ne  ya jefashi cikin wannan hali dayake ciki..plss mami kitausaya nasa, kiyafe mishi..."
Mami jitake kamar tai hawaye kozataji saukin zafin da zuciyarta keyi. "Faruq, inama yazid hakane don yagane kuskuren dayayi , faruq kai kanka kasan irin son danake ma yazid, duk duniya banida kowa daya wucesa. Faruq!."
Dagokai yayi yakalli mami da i'donta yacika da kwalla "faruq ciwon zuciya shiyayi agalin abban yazid, faruq banaso inrasa yazid kamar yanda narasa mahaifinsa.." Shiru tayi tasanadin hawaye dataji yana zuba mata, dasauri faruq yaciro handkerchief yatare hawayen "mami karki damu, insha Allah ba'abinda zaisameshi ..zai warke da yardar Allah. Adduarki dakuma kulawarki yake bukata."

Bayan kwana uku yazid yaji dama2 aka sallamosu suka dawo gida. Kulawa ta musamman mami kebashi kamar wani jariri haka tamaidasa, bata barinshi yazauna shikadai saboda karyayi tunani inkaga mami tabar gun yazid to saidai in bacci yayi.
Bayan sati daya..
Suna zaune a falo shida mami yadaura kansa bisa cinyarta tana shafa masa sumar kansa tana bashi labari sai dariya yake. "Ni yazid amaryarka ina takane?." Saida gabansa ya fadi donshi yagama mantawa dawata zubaida, bata fuska yayi yace "tana gida!." "Which house!? ." mami takara tambayarshi "my!." "Yayi kyau!."
Shirune yabiyo baya yazid yafada dunyar tunani "karfa yarinyarnan tamutu nabarta daure daki ba abinci..." Ringing din wayar mami ne yakatse mar tunani, sunan aunty n zahra ne ya bayyana kan screen din...





*👄habiebah luv👄*
[3/28, 8:40 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝........63/64*



     _Writing by_
*👄habiebah luv👄*

     _Ending by_
*💅Sadnaf💅*



_Where re u my guyz?, *Muhi🖤,Kaltumee,daddy' gal,teemarhcuties, my Ngleruma😍,Teema❤,Amina aa,Dr thaudat,🅱k,sa'adeeya,fatima&hasina,💋Aisha bichi💋, sadiya👠,khairati,queen supy*....nd other.. Don u re many can't mention all..dis page is for yours donjin dad'inku..😍_



💝💝💝💝💝💝💝💝💝



 duk sai mami taji bata kyautaba, don ita yadace takira. Aunty kuwa zahra ne tasata gaba da kuka dale sai ance akawo mata takardanta, aunty tayi2 da'ita tabari abba yadawo daga tafiyan dayiya sai shi yayi magana amma taki har abinci tadaina ci.
Asanyeya mami tadaga tai sallama,  bayan sun gama gaisawa mami take tambayan zahra "zahra tanan lpy ..." Yazid yanaji an ambaci sunan zahra yazabura yamike zaiyi magana mami balla masa harara, natsuwa yayi yasauke kansa kasa.  Aunty gagara ma mami maganar tayi don tana matukar jin nauyin ta..gaya sunyi zaman mutunci da 'yar uwarta sam hakan baidace ba..ahaka sukayi salama.
Yusuf da ransa yay matukar baci yafita daga dakin kamar maishirin tashi sama, itama zahra dakinta tawuce tana buga kafa ..aunty kam da i'do tabisu tana rasa abun cewa.

"Mami , ZAHRA!?." "Eh..aunty nta ne takirani.." Mami don Allah kiban no din kinji.." Batakai ga bashiba wayar yazid din tashiga ringing. New number ne dakamar bazai dagaba saikuma yadaga.. Daga dayan bangaren akace "Yeah am YUSUF ALKHALI ! Zahra's broda, kai gaggawar eako ma zahra da takardar saki! ...don bazata dawo gidanka ba ..hop u get me right!?."  Yazid dayaji kamar ana saukar masa da ruwar wuta cikin kunnasa yadake yace "okey, alright.. I'll do dat..just give a little time i'll come over nd give her divorce paper!.  Tabe baki Yusuf yayi yakatse kiran.
" meye kake cewa yazid!?. " shafa fuskan mami yayi, "mami karki damu, kawai kimin addua gobe zantafi borno...insha Allah zandowo maki da zahra nki.." Hawaye tagani nasauka a idonsa  . hawayen tashiga goge masa tajawosa jakinta tana pitting bayansa .."karka damu my boy, everything will be okey soon.." "Insha Allah mami."

Bayan yayi sallar isha baidawo gidan mami ba, gidansa yawuce don yaga zuby ko ta mutu koda saura..ahanya yakira faruq yake sanar dashi suhadu a gidansa..don yasan dole zubaida tana bukatar likita a lokacin. Kusan atare suka isa, direct dakinda take ciki suka shiga. Touch light din wayarsa ya haska dakin , zuby suka hango kwance yashe2 kamar gawa ko numfashi babu. Cikin azama faruq yakarasa yafara bata taimakon gaggawa, shiko yazid baiwani damuwa daga karshema falon yakoma.  Yafi minti talatin dakin kafin yafito yashiga kitchen yahada mata shayi mai kauri yadafa indomie yahado mata da snacks da drinks saida yacika wani katon try da abinci kafin yawuce dakin..yazid ko ko kallonshi baiba sai danna waya dayake.
Kamar mayya haka zubaida tarinka tura abinci tanaci tana kwarewa, faruq nazaune gefebta duk tausayinta yacikashi "rayuwa kenan wai zubaida ce wannan..."  Saida taji takoshi sannan tafashe mishi dakuka maiban tausayi. "Plss Dr kataimaka min..dan Allah kamaidani gida.. Natuba wllh..bazan sakeba.." Furuq jiyake kamar yay mata kuka don iyaka tausayi tabashi. "It's okey, ya isa insha Allah zan maidaki gida, amma ba yauba..kibari sai gobe." Gyada mishi kai tayi.."ngde."  Fuska a daure yazid yashigo "tashi mutafi.." Tashi faruq yayi suka fita amma bai rufe dakinba, kafar falo kawai yarufe. Zubaida tadanji dadi tafito falo tazauna tana tunanin rayuwa.

Washe gari...
Dawuri yazid yashirya yama mami sallama don 10flight dinsu zai tashi, addua sosea mami tamishi har airport tarakashi saida taga tashin jirgin kafin tadawo gida.

Shadaya suka isa , can nesa ya hango *Ajibt* wani friend dinshi dama already yasanar dashi zuwansa kuma gidansu zai sauka. Hugging din juna sukayi suna mai farin ciki, at d end dai mota suka shiga sukatafi.  Wow nace time din da'a wangale get din gidan. gidane na bugawa a jarida don yahadu harshe. Mahaifin ajibt mai kudine sosea dan siyasa ne. Saida suka biya yazid ya gaida umman ajibt sannan suka wuce part dinshi.

"Kai man yanaga duk kafita daga yazid dinka?." Furzar da iska mai zafi yazid yayi ya koroma ajibt abinda ke damunsa.  Sosea ya tausayama yazid "man harka damu insha Allah komai zai dai2 ta ,zan taimaka maka.

Wanka yazid yayi yasa kananan kaya yafito falo suka zauna da ajibt suna tattauna yanda zasujema zahra. daga bangaren Umma tasa akakawo musu lafiyayyen lunch, saida sukaci suka koshi sannan yazid yace" man yanzufa zamu je." Harara ajibt ya balla masa "saimuje din ea, kabari sai gobe man amma daga zuwa , ko hutu babu.." "Kaga nibansan wulakanci, aikasan ba hutu nazoba kawai inzaka rakani kazo muje.."  Bayanda ajibt ya i'ya haka yatashi suka tafi.
"Yazid dama nan gidan ne?, ae gidan abokin Daddy ne!."  Gyada kai yazid yayi  "abun zaizo mana dad'an sauki kenan!."  Basusha wani wahalan shiga gidanba don maigadin yashaida yazid, kuma dama yasan ajibt sometimes akan eakoashi gidan. parking sukayi suka fito akabud'e masu dayan get din suka shiga.

Sanye takeda wani doguwar pink riga 'yar kanti , ta matseta sosea tafidda mata da shep dinta ga boos dinta suncika rigar kamar zasu fito. Tayi rolling da milk din vail, tasa hell hill milk mai adon stones kamar yadda yake gaban rigarta ma stones masu kyau jere. Tana zaune cikin  wani rumfa mai zagaye da flawers gaba daya attention dinta nakan wayar ta datake charting kuma da'alamu  yanai mata dadi.

Tunda daga nesa yazuba mata mayun idonsa yana kallonta, gani yake kamar ba i'ta..tayi wani irin kyau na musamman sai shining take gawani kiba datayi .  har i'sa gurin batasan ya i'sa ba, wayar hanunta yarike  tareda had'awa da beautiful fingers dinta. Dagowa tayi tana kallonsa don duk a tunaninta Yusuf, razana tayi tamike tana binshi dawani irin kallo wanda bansan nameba..shima kallonta yake kamar lakacin yafara kallonta "ZAHRA!." Yafada cikin wani murya. Gagara cewa komai tayi sai gaban dake balain faduwa..shima dakewa kawai yake amma wani irin faduwar gaba yakeyi.  Pls say something man.." Still batace komaiba kuma idonta nakansa .. ganin taki magane yamatso kusanta yana kokarin riketa, dai-dai shigowar Yusuf kenan ya hango yazid nakokarin rikota "stop malam don't ever touch her!!!." Cikin d'aga murya yay maganar. Karasowa gurin yayi yana watsama yazid wani disguise looking. "Meye kake kokarin yi haka, bayan yanzu ba marka bace!." Shima yazid din wani kallo yawatsa masa "kila kaika datse mana aurenko!?." "I think divorce paper kakawo mata!?." Wani murmushin rainin hankali yazid yasaki "tsakanin aurena da zahra basaki ciki..I want u to know dat nazo tafiya da matata ne!." "Kayi kad'an! Baka i'saba dole kasaketa..at dat time nikeda i'ko da ZAHRA! ba kaiba!. so dole sai yadda nayi..kaikafa buga game din amma nikeda ikon tsaidashi.. dis is just to beginning!.. Yanzu akafara kick din!.."
"Haka kace!?." "Haka nafad'a!." "Muzuba mugani zanga wazaiyi wining!" Murmushin gefe Yusuf yasaki "U shall see!." Daga haka yaja hanun zahra sukayi ciki. Serere akabar yazid gun yama rasa abunyi, jiki a matukar sanyaye yaja kafarsa da kyar yashiga mota ajibt yaja sukabar gidan.





*👄habiebah luv👄*
[3/29, 11:25 AM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝.......65/66*


     _Writing by_
*👄habiebah Luv👄*

     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*


_Kuyi hakuri da wannan bayawa...don banjin dadi..._


💝💝💝💝💝💝💝💝💝


Runtsa idonsa yayi dak'arfi yanajin zuciyarshi kamar zata fito..."meye wannan Yusuf din kenufi ne!?." Ganin bazai iya samo amsarba yasa yabude idonsa dasuka dawo kamar gaushi don jaa yasauke kan ajibt wanda shima kallonsa yake. Dafa kafadanshi ajibt yayi "kakwantar da hankalinka frnd insha Allah komai zai dawo dai2..kuma kasan me?." Kai yazid yagirgiza batare dayace komai ba. "In dis week daddy will come back from Cairo kaga saikawai mufada mishi dakansa zaije yama abban su Yusuf din magana.." "Gud idea frnd ngde Allah yasaka..." "Noo ..u deserved it ea.." Key ajibt yama motar suka fita daga gidan   .

Kusan cin karo sukayi da aunty dake bakin kofar falo kusan duk abinda sukayi a idonta, fuska a matukar daure take kallon Yusuf.. "Shige ciki.." Tafada zahra jiki a sanyaye tawuce kamar wanda kwai yafashema a ciki haka take tafiya , gaba daya takasa gane condition din datake ciki. "YUSUF!." Aunty takira sunanshi bayan sunkara sa falon sun zauna , sauke kansa k'asa yayi batare daya amsaba "kanakishin zahra ne!." Kamar saukar aradu haka yakejin maganar aunty. "I'm asking u nd u keep silent.."  Dagowa yayi yakalleta still he can't say anything.. " U can go..tunda kazama kurma.." Da kyar ya'i d'aga kafarsa yafita gaba daya tunaninsa ya cakub'e. Tashi aunty tayi tashiga dakin zahra, gamamakinta  hangota tayi kwanshe gado tana hararar hawaye..gada daya tausayinta ne yakama aunty , tarasa gane gaskiyar ta tanason mijin tane koya?." , gakuma wani lamari datake ganowa kamar zahra nada ciki.. Karasawa tayi tad'agota ta rumgumeta tana pitting bayanta "kiyi shiru daughter, its okey.."  Tsit tayi sai ajiyan zuciya datake saukewa . "ZAHRA!." "Naam aunty" har kiboyemin komai, take me as ur mother fad'amin kinason yazid ne!?, kinason komawa gidanshi..!?." Zabura tayi tad'ago saikuma tamaida kanta tasaki kuka. "Aunty ni basonsa nakeba, kawai dai yaban tausayi ne ...." Tafad'a cikin kuka..."to ya'isa, shikenan..kiyi shiru." Lallashinta tarinkayi harsaida tai bacci. Tsayawa kallon tayi nakusan minti goma tana kissima abubuwa a ranta, daga karshe fita takoma bedroom dinta.
Yazid nazaune kan gado gabanshi da system yana dannawa, shikuma ajibt nakwance yana waya. Bayan yagama wayarsa ya dago yana kallon yazid , seriously yafara mishi magana "kagani Dr ne ko Yazid!?." Dagowa yayi yana kallonsa da mamaki "ca akwai maka bansaniba!?." "To alhmdllh tunda kasani..as my observation nagano matarka! ZAHRA! Nada ciki!." Wani uban zabura yazid yayi yajuyo yana kallon shi. "Ajibt CIKI!?." "Yeah,sure ciki!." Rasa gane condition din da ke ciki nayi, kamar wanda aka zabura yatashi yadauki makullin mota yay hanyar fita, fixgoshi ajibt yayi yana watsa masa wani kallon. "What are u trying to do?." "Bansaniba, dalla sakeni ..zanje in dauko matata ne ta haihu a gurine..inkuma sunce bazata biyoniba sai sucire cikin suban abina!, tunda ninayi!." Wani mugun dariya ajibt yasheke da "wato ance matarka nada ciki harka samu abin gadarako?, to wllh kamaida hankalinka inkace zakai masu wautar 'yan fari duka zasuk'i badata..gara kabi a sannu.
Dawowa yayi yazauna yana sosa geya, wani irin farin ciki yakeji mara misaltuwa wanda baitaba jiba!. 

Kano...
Karfe goma faruq yashigo gidan yazid , da spirykey yatoho yabode falon yashiga . time Zubaida nasaune kasa tabuga uban tagumi , karasowa yayi yazauna gefenta sai a lokacin taji mutum, a razane tadago tana kallon shi tayi tunanin yazid ne saikuma taga faruq ne. Kallon  dataga yakemane yasa tasauke kanta kasa " tashi inkaiki gida.." Kamar jira takekuwa tamika tai hanyar waje.. Murmushi furuq yayi yabi bayanta...rufe falon yayi yashiga motar dama zuby kam tuni tashige. A haka suka isa harcikin gidansu yakaita , tunda akashigo idonta yafara tara kwalla, godiya sosea  tamishi tashige ciki da gudu tana sakin wani kuka. Tausayinta yagama cikishi saida yaga shigewarta kana yaja motarshi yafito.
Momy tana zaune falo ga abinci gaban takasa ci gaya tabuga wani uban tagumi . kamar daga sama take jiyo kukan zubaida , idonta takai kan kofa dai2 isonwan zubaida kenan.. wani irin super momy tayi ta rungume zubaida suka saki wani irin kuka....



*👄habiebah Luv👄*
[3/31, 11:56 AM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝.....67/68*



     _Writing by_
*👄habiebah Luv👄*

     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*



_Dis page is 4 u 🌹Ayshah🌹, tnku for diffusion my book._


💝💝💝💝💝💝💝💝💝



Duka kuka suka rinkayi bamai rarrashin wani, saida sukayi mai isarsu sannan momy takama hanun zubaida suka shiga bedroom. Zaunarta tayi bakin gado i'tama tazauna takurama zubyn i'do. K'asa tai dakanta tanajin kunyar mahaifiyar tata..."plss momy..gor give me.. Nayi nadama abinda nai, ya rabbi kayafemin, kabini akonyin aikin alkhairi asauran rayuwa ta data rege...am regretted.. " wani kukanne yakara kufce mata tashige jikn momy.. Kiyi shiru daughter, is okey..dis is our destiny wannan kaddarar tamuce baki daya bataki kekadai ba..ya rabbi kayafe mana baki daya.. wannan abinda na suke nake girba..." Itama momy kukan tafashe dashi tana kara rungumeta.. "Yanzu momy daddy yasani ne?." "Baida masani, kuma babban abinda ke damuna bansa how can explain to him ba..bansani ba daughter ko wani abin zamuyi creating mufada mishi?." "Nooo momy!, noo! Don't tell him lie, tell him d truth... wannan maganar tafi karfin wasa bai kamata abuye masa ba.." Tafada cikin shashshek'a. Haka  suka yini suna kuka bawanda ya'iya rarrashin wani, dakyar wani zubin momy ke rarrashinta , don i'tama kukan take.
Farida duk ta lallace tayi baki gaba daya tarame tafice hayyacinta, kullum tana shikin kuka tana nadamar biyema hisham datayi tabashi kanta ya lalata mata rayuwa yaguda yabarta. Yau kamar kullum tana zaune garden tahade kai da gwiwa tana kuka "hisham kacuceni , ka yaudareni, kagudu kabarni ka lalatani..bazan taba yafe makaba..macuci.." Kuka tarinka yi tana surutai, sai da tai mai i'sarta kafin taje bakin fanfo tawanke fuskanta tawuce falon mama. Dai2 shigarta fauxy tafito daga dakinta taci gayu  sai taku take tana girgiza. Mama dake zaune falo idonta akan fauxy tace " kai Allah dai yanuna mana bakinku keda nabil , ranar za'ayi shagali, zamu jijjige.." Tintsirewa da dariya fauxy tayi "kai mama wai zaku jijjige..ea yanzu kun tsufa." "Inafa tsufa, ea yanda kikejin kanki haka nakejina agun abbanku...kedai Allah yanuna mana ranar." "To amin mama, ni zanje gurin my nabil." "Kigaidashi, kije mamanshi na gaidashi.." To mama zaiji."  Ficewa tayi daga falon tana baza duwawu, mama ta fallawa farida harara.."dalla tashi kishige ciki kullum kina zaman gida bakida mashinshini..mai bakin jini kawai." Dagudu farida tashige bedroom dinta tafada gado tareda sakin wani kuka maiban tausayi.  Kamar kullum sai da yagama kissing dinta kafin yad'ago jajayen idonsa yana kallonta .plss baby aunguwa zaki rakani..." Yafada numfashinsa na sama da kasa .. "Wani unguwa kuma baby.." "Gidan yayar momyne, kullum saita tambayeki..tace inkawo ki..plss don't say noo.." Wani dadi fauxy taji tunkan tashiga har family sunfara tambayarta.. "OK ..to muje.." "To baby kije kigawa mama.." "Noo karka damu , ba'abinda zatace."  Wuta yay ma motar suka fita daga gidan. Saida sukeyi tafiyan kusa 1h kafin suka i'so bakin wani gida. Gidane mai kyau nagani nafada..horn nabil yayi maigadi yabude mai get. Gidan shiru kamar bakowa ciki. "Bismilla baby,,,mushiga.." Yafada yana shigewa gaba. Abakin falon suka tsaya ya danna doorbell amma shiru sunkusan kai minti biyar gurin amma ba'alaman za'a bude "baby mushiga kawai maybe basakusa." Shiga sukayi fauxy tazauna shikum yay upstair. Baidad'eba ya sauko  hannunshi rike da ruwan faro .."baby kigafa auntyn batanan nakirata tace makofta tashiga yanzu zata dawo.." Yafada yana ganin reaction dinta.. "OK badamuwa, mujirata." Wasa yafara da i'ta sosea wannan karon abin yafi na kullum,don saida nabil yasamu nasarar shigarta. Tureta yayi, ya hankad'a ta gefe yana watsa mata wani mugun kallo.
"Damake 'yar iskace Fauziyya!?, damake ba cikekkiyar budurwa ceba!, Allah yatona maki asiri..gara da Allah yasa ban aureki ba..dama kinje kingama bada kanki awasu 'yan iskan shiyasa bakida matsala kona tabaki..karuwa kawai..harki kara nunawa ko a hanyane kinsanni..kuma bazan aureki ba ...get out!!!." Yadoka mata wata uwar tsawa.. Jikina rawa tana hawaye tace "don Allah nabil kayi hakuri,, wllh insonka..karkamin haka..plss natuba sharrin shaidan ne..amma zan gyara.." "  before I open m eyes kificemin...inba hakaba saina kasheki!." Jinkisa yasa tatashi tad'aibi kayanta hanu tafice tana kuka. Sai a balcony tasa kayan ta sannan tafita . abakin titi tasamu abin hawa, har kofar gida yakaita tabishi kudinshi tashige..bakowa falo don haka dakinta tawuce tasa key tashiga kuka tana tunanin yanda akayi lokaci daya abubuwa suka dagule mata.
Borno...yazid cikin farinciki yakasance wannan ranar, kwana yayi yana salla yana godema Allah.. Kuma yana rokon Allah daya sassauta zuciyan zahra tatausaya masa tadawo. Bayan sunyi breakfast yazid yadauki makullim mota baikobi takan ajibt ba yafice wani babban mall  mai suna *S MATA SHOPPING MALL* . siyayya yayi sosea na kayan kwadayi, saida yacika manyan leda biyu sannan yakoma gida. Afalo yatarda ajibt zaune yana danna waya, wani dariya ne yazoma ajibt daya ganshi da leda.."aa malam yazid mijin zahra daga i'na haka ko gayyata babu.." B'ata fuska yazid yayi "kaga bansan wulakanci, inzaka rakani katashi kashirya don nima shiryawa zanyi... " daga nan yashige bedroom. Dariya ajibt yarinka yi saida yayi mai i'sarsa kafin yatashi yashiga shiryawa. Karfe shabiyu  dai2 suka  gama shirinsu sukama Umma sallama suka kama hanyar gidan *Alh Alkhali.*
Wannan karon harcikin falon aunty su yazid suka shiga,
Duk suna zaune aunty na karanta wani newspaper su zahra kuma nazaune sunsa laptop gaba suna  kallon pics.
"Assalamu alykum." Sallamarsu tasa aunty duban bakin kofa, fara'arta ta fadada ta amsa "sannunku da zuwa,,,kukaraso man."  Saida sukayi nailing suka gaida aunty kafin suka zaune. "Ajibt ya ummanka ?." "Lpy lau aunty, tace agaisheki." "To ina amsawa, salma kawo musu ruwa man."  Tashi tayi ta gaidasu kana tawuce kitchen .  zahra kam tunda taji muryar yazid gabanta ke faduwa sosea2, da gyar ta'iya bude baki tace "ina..yininku..." Murya narawa. takara sa, ajibt ne kadai ya amsa don yazid garara amsawa yayi sai ido daya kafeta dashi.wani irin kyau dayafi ko yaushe taimasa, sai shining take gawani uban fari datakara da  kibar datayi. Gaba daya zaman gurin ya i'sheta tatakura sosea gashi bata i'yajin kafarta zata dauketa tabar gurin, itadai burinta sutashi sutafi.
Salma da katon try tafito daga kitchen, baked chicken meatballs ne ciki da pizza with chorizo, avocado and goatcheese, sai hot drinks. Tunda tafito ajibt kebinta da i'do hakanan yaji ta burgeshi, wani dan medium centre table ta janyo ta i'jiye kai. "Sunnuko!." Ajibt yafad'a yana mata murmushi mai kyau. "Yawwa!." Bawani yunwa sukejiba amma don gulma saida suka kusa cinyewa (sunji delicious). Sunfi awa biyu gidan daga bisani sukama aunty sallama .."to aunty mu zamu wuce.." "Har zaku tafi ajibt, to kagaidamin da ummanka.."  Har ajibt yakai bakin kafo yazid yananan idonsa nakan zahra da i'ta kuma duk attention dinta nakan system din gabanta.. "Kaga malam inba yanzu zaka tafiba nizan wuce.." Gaba daya kunya yakamashi yajuyo yana dan sosa kai yama aunty sallama suka wuce.. Haryaje bakin kofa ajibt kuma yafita yajuyo sai kuma suka tad'a ido da aunty , kasa yayi dakai yana shafawa..juyawa yakarayi zaifita still ay kara juyowa. Murmushi aunty tayi tace "is there anything!?."  "Um..aunty dama..nace..dan Allah..inason magana..da i'ta.." Yayi maganar cikin kinkina. Gyada mishi kai kawai tayi, dasauri yafice yba gurin ajibt. Harara ya galla masa "kaje kayi zamanka dalla kasani jira.." "Kai bawannan ba
,yanzu kajirani mota zanyi magana da gimbiyata ne tananan fitowa." Tsuka ajibt yaja yay shigewarsa mota shikuma yadawo gurin wani rumfa yazauna yana jiran fitowan ta.

"ZAHRA.." "Naam aunty.." "Tashi kije zakuyi magana da yazid!."  Dasauri tad'ago tana kallon aunty don ita duk da bataji mesuka ceba.."aunty injefa kikace, kumama ni bawani magana dazai fad'amin.." "Nace kitashi kije.." "Aunty.... Daga mata hanutayi " shotup, don't say anything.. " gaba daya ranta baiso hakaba , tashi tayi tayafa wani karamin gyele akan doguwar rigan atampan dake jikin ta tafice. Bata karasa gurin dayake ba tatsaya can wani guri tajuya mishi baya, murmushi yayi yatako har inda take yana kallon eyeball dinta. "Princess..!" Da mamaki tad'ago tana kallon sa saikuma tasauke kanta don kwarjini daya mata. "Plss FATIMA! Say something.. Plss inji muryanki..abaya nayi kuskure nazalunceki amma kiyi hakuri da duk abinda yafaru, kitaimaka kidawo muzauna innuna maki irinson danake maki..plss ko dan babyna dake jikin ki !." A mujun razane tad'ago tana kallon sa, sai a sannan ta'iya furta "BABY!!!?." "Yess Fatima, akwai jinina dake yawo a cikinki! " yafada yana kaiwa hanu cikin tareda shafawa!. "Hey! ." Yusuf yafada da karfin gaske. Karasowa gurin yay ya wullar da hanun yazid dake kan cikinta " meye hakan? Hargida zakazo kanama mutane iskanci!?." "Hy malam cooldown , ina duba lafiyan babyna dake cikinta ne!." Kara tamke fuska yayi yana jefama masa banzan kallo "inma baka cikin hankalinka to garama kadawo, don bawani ciki ajikin zahra..kuma gidanka ne dabazata komaba!." " Dolene takoma ta haifamin yarona don bazan barta da cikina jikinta tacigaba dazama nanba..hop kafahim ceni?." "ZAHRA!." Yusuf yakirata ba'alama wasa, "inaso kifad'a mishi da bakinki cewa bazaki komaba!." Kirjinta ne yay wani mugun bugawa ruwa yafara taruwa idonta. Same with him shima kirjin nasa bugawa yake yanajin Yusuf yafara fin karfinsa.. "Say it.." Yadaka mata tsawa, cikin rawar murya tace "ban komawa gidanka yaa yazid..!"   Kamar ansauke masa guduma a kirji haka yaji saukan maganar.. Zayyi magana Yusuf yaja hanunta sukabar wurin. I'donsane yaciko da kwalla kanshi na balain juya masa kawai maganar zahra ne yake masa suwwa cikin kunnen sa da kwakwalwarsa.."bankomawa gidanka..." Hawaye kawai yaji yana sauko mai. Ajibt dake cikin mota yana ganin duk abinda ke faruwa yafito yakamata hanunsa yasashi mota suka wuce gida.
Zahra kam suna shiga falo ta fizge hanunta daga na Yusuf tashige dakinta tasa key tafada gado tana kuka!. Mike kafada yayi dai2 zaifita yaji muryan aunty "YUSUF zonan!." Juyawa yayi yaganta tsaye bakin stairs tahad'e rea sosea saida gaban Yusuf yafad'i .. A hankali yataka zuwa gurin "gani aunty" yafada a hankali. "Karka kara shiga tsakanin yazid da zahra!, mata da miji ba'ashiga tsakaninsu watara kai zasu bama kunya...kuma meye amfanin sakinma in anyishi tunda har Allah yakawo rabo a tsakini, yazid yayi laifi kuma yagane laifinsa easai a barshi haka..plss kabar shi haka.." Cikin sanyi yad'ago yana kallonta,"aunty nima bawai ina abunnan don wani manufa bane, inayi don inkwata mata 'yanci ne.." "To shikenan hakan yayi kyau kaje Allah yaymaka albarka." "Amin aunty na , ngde."

Suna komawa gida yazid yashige bedroom yafada gado yana kuka kamar karamin yaro. "Haba yazid meye kake yi haka!, saikace ba namiji ba kazo kana kuka akan mace.." Dukda kukan dayake bai hanashi hararan ajibt ba "nayi kuka akan mace, don bakasan irin son danake mataba ne saisa kake fadan haka , wllh mutuwa ma zan'iya akanta..plss zahra don't leave me I can't stay without u......plss come back closer to me.." Kuka yarinka yi kamar yaro, ajibt yayi rarrashin harya gaji yabarshi.
Yau Thursday ranar da abban ajibt zai dawo, karfe biyu guide dinsa sukaje daukoshi a airport. Bayan yahuta yayi wanka yaci abinci su yazid sukaje mishi sannu da dawowa, gaisawa sukayi da yazid da fara arsa "when did u come yazid?." ,"since 5days back abba." "Ina maminka" "Abba tana nan lpy.. Tace agaida ka.." "To yayi kyau...amma yanaga dukka sanza kazama wani irin?." Yazid dakaman jira yake yafashe da kuka "suhanAllah..what's happen.. Fadamin meye yake faruwa?." Yazid bai boyeba ya zayyanewa abba komai tundaga aurensu.. "Kakwantar da hankalinka, insha Allah komai zaizo karshe soon, dakaina zanje gurin Alh anjuma kajiko?" "To abba ngde Allah yakara girma.." Fita sukayi ajibt na mishi dariya.





*👄habiebah Luv👄*
[4/2, 12:58 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝....69/70*


*END....*
I’m waiting,hoping and wishing for the time when we can be together again. I miss you so much my *FANS*😭.


     _Writing by_
*👄habiebah Luv👄*

     _Editing by_
*💅Sadnaf💅*



💝💝💝💝💝💝💝💝💝


Misalin karfe 9:30pm abban ajibt yadawo daga gidan Alh Alkhali, fuska ba walwala yafito daga mota bayan wani guide dinshi yabude mashi kofa. Yazid da ajibt kuwa suna zaune compound suna jiran dawowan abba, tunda yazid yaga yanayinsa ba dadi gabansa ke dukan uku2 lokaci daya idonsa yafara tara ruwa. Kallon ajibt yayi wanda shi idonsa na kanshi "frnd Allah yasa bawani matsala aka samuba, don naga mood dinshi is so bad.." Yazid yafada muryanshi na cracking. Dan bubbuga kafadanshi ajibt yayi "be strong mana man,, insha Allah everything will be alright..ka kwantar da hankakinka." Tashi sukayi sukabi bayan abba bayan yashiga part dinshi.  A falo suka sameshi zaune yayi crossing legs yana kadasu. Nan kasa suka zauna suka gaidashi batare da ya amsa ba yafara magana. "YAZID!." Abba yakira sunanshi da babbar murya. Nan take jikin yazid yakara sanyi kwalla nataruwa idonsa don yasan babu nasara a wannan lamarin, cikin sanyin murya ya amsa kansa na kasa. "Kasaurareni da kyau, kabar ZAHRA! , kakyalesu nan da shekara daya mugani..suda kansu zasu naimeka. Harka kara zuwa inda take muzuba musu ido.." Tunda abba yafara magana hawaye yafara saukoma yazid yanaji kamar ruwan wuta ake zuba masa jikinsa.."shikenan nashiga uku.." Abinda kawai yake fada ransa. "Kanajina ko!?." "Eh..ab...ba.." Gud..u can go..." Dakyar ya i'ya Jan kafarsa yafita daga dakin , suna fita yafashe dawani irin kuka yafada jikin ajibt. "Shknn na shiga uku frnd ..mutuwa zanyi wllh...wllh zanmutu..ya Allah help me.." Kamar karamin yaro haka yazage yana kuka. Dakyar yajashi daki yazaunar shi yana bashi hakuri,,amma ko saurarunshi bayayi. "Nikam rayuwa ta tazo karshe ajibt... Don Allah ko bayan reana ka naimamin yafiya gurin zahra don Allah... Bazan iya rayuwa ba'itaba..I can't.." Lokaci daya zazzabi mai zafin gaske yarufe shi , bakaramin tausayi yabama ajibt ba..injection yay masa yasamishi ruwa nantake yasamu bacci.
A week later... Yazid yagama fita hayyacinsa yarame yayi baki duk ya lallace duk wanda yasan shi da yakalleshi yanzu dakyar zai ganeshi, kana kallon shi kasan yana cikin bala'i .  yana zaune falo ya buga uban tagumi  yana matsar kwalla, ajibt nazaune gefen yana kallonsa.. "Frnd nikan yau zanje gurin zahra, in mata koda kallon karshe kafin in mutu...don nasan rayuwa ta tazo karshe.." Yakare maganar hawaye daya nabin daya fuskanshi. Gagara cewa komai ajibt yayi don baisan mezeciba. Tashi yayi yay wanka yashirya cikin kananan kaya, dukda raman da yayi amma kyansa nanan inda yake..makullin mota yadauka yafice daga dakin. Tunda yashiga layin gabansa ke bala'in faduwa lokaci daya sanyi ya shigesa.
A waje yay parking yafito yay knocking mai gadi yabude yashiga..kamar wanda kwai yafashewa ciki haka yake takawa, a compound yagano Yusuf zaune kan rest bench yayi crossing legs hanunshi rike da jarida yana karantawa.. Lokaci daya maganar Yusuf yadawo mishi.."yanzu nike da iko da zahra bakaiba..dole sai yadda nayi.." Hawaye yaji nasauka a face dinshi don yasan yayi wauta ..dayabi Yusuf a sannu da duk abin baikai hakaba..dakyar yaja kafarsa yakarasa gurin da Yusuf kezaune yay nilling tareda kama 2legs dinshi yana hawaye.. "Broda! Kataimaka min dan Allah.. Kabani zahra nasan nayi kuskure amma nobody above a mistake.. Ubangijin muna masa laifi kuma yayafa mana inmun rokesa..don Allah kugafar ceni gaba daya ..nagane laifina plss kubani matata ..." Kuka yazid keyi tsakani da Allah harda majina, tunda yafara maganar Yusuf ke kallonsa da mamaki..shidai yasan abban ajibt yazo gurin abban su kuma angama magana akan zata koma ..toko meye yanzu?..oho.." "It's okey..ya'isa, yanzu katashi kaje gobe zan naimeka.."  Kara rike kafanshi yayi yana masa godiya kamar zai ari baki.. "Bakomai katashi takaje.." Harya fara tafiya Yusuf yabishi da i'do yana mamakin yanda duk yafita kamanninsa, dawowa yazid yayi yace "don Allah broda inason ganinta.." Batare da yace kamaiba yacire wayarshi yay dailing no din zahra , few minute later saigata tafito sanye da Arabian gown kana kallonta kaga wanda hankalinsa kwance cikin hutu.. Idonsa kyem akanta ko kiftawa babu.. "Kitsaya zakuyi magana..." Yusuf yafada tareda mikewa yabar gurin.
Kamo hanunta yayi yarike cikin nasa hawayensa nazuba kai..dagowa tayi tana kallon sa eyeball to eyeball tausayinsa na ratsata, i'ta kanta tasan yasha wahalan rayuwa akan ta. "FATIMA!." Taji yakira sunanta, bata i'ya amsa mishi ba sai idonta data sauke kasa.. "Abunda nai makine yakebina, ya hanani samun sukuni a rayuwa..kiyafemin kidawo gareni ..in nuna maki yanda dake sonki..zan muna maki gatan daba kowace mace kesamuba..zaki alfahari dani amatsayin miji.. Plss FATIMA for give me..."yakasa controlling kansa hawaye kawai  yakeyi sosea yana shashshek'a . " it's okey yaa yazid.. Kabar kuka, nayafe maka ..nadade da yafemaka yaa yazid.. " baisan lokacin da ya rungumota jikinsa ba ya furta mata "I LOVE U." Cikin kunnanta, zame jikinta tayi tai cikin gida da gudu.." Farin cikin da yazid ya tsinci kansa cikin wannan lokacin bazai misaltuba.

Bayan sati...ansa komawan zahra nanda sati biyu , gyara aunty tana ana mata..cikin lokaci kankani zahra tazamo tauraruwa..su yazid kai sairawa yake yafadama mami duk abinda ke faruwa.. Gyara tasa akafarayi agidan yazid na musamman. Ranar asabar yazid yazo tafiya da matarshi , sosea aka sasu gaba akamusu nasiha har airport su Yusuf suka rakasu saida jirginsu yatashi kafin suka koma gida.Karfe biyu suka sauka  international airport dama already mami tatura masu driver batareda bata lokaciba suka shiga suka wuce gida. Farin cikin da Mami ke ciki bazai faduba  kamar zata cinye zahra sai nan nan take da i'ta , part din Yazid tasa aka gyara musu kafin agama masu gyaran gidansu. Har karfe goma suna zaune falon mami sunata hira...yazid yagama kaguwa sutashi sutafi part dinshi. "Mami bacci nakeji.." Yafada yana hamman karya.. "To ea saika tashi katafi..kona rikeka?.."   Murmushi zahra tayi tadago tana kallon yazid dashima idonsa yana kanta.. Lakwabar da kai yayi a hankali yace "plss mana wife!." Juya mishi ido tayi tareda yamishi kwalo tana dariya kasa2 . har karfe shadaya suna zaune saida mami tafara gyangyadi kafin taimasu sallama tace suma suje sukwanta. Mami tana shigewa bedroom yazid ya dauki zahra cidak kamar wata baby doll suka tafi .
Washe gari.. Karfe tara suka gama shirinsu suka tafo part din mami..itama sauko wanta kenan suka wuce dinning yin break.
A bangaren su zubaida kuwa ranarda daddynta yadawo ranar momy tafada masa duk abinda yafaru, bakaramin kuka suka shaba dukansu kamar lokacin abin yafaru. Daddy n yafi ganin abin laifinsa ne don saida tafito tasanar dasu cewa tanason aure amma boko tarufe mashi ido yagagara ganewa..naiman yafiyanta sukayi suna kuka i'tama tanema yafiyansi. Daddy n ta dakansa yaje gurin yazid ya naimi takardar zubaida bamusu kuwa yabashi dama ko baizoba zai aika musu. Yanzu zubaida tazama mutuniyar kirki tayi watsi daduk rayuwanta na baya takama Allah  kullum tana cikin istigfari. Bayan  tagama iddane faruq yafara biyowa tabayan gida, bamusu tabasi hadin kai suka fara soyayya cikin tsafta donshima faruq yatuba da duk  iskancin dayake.
A gidan mama kuwa komai ya cabe mata domin kuwa fauxy ciki gareta..farida ta natsu takama Allah baruwan ta da harkar kowa gidan kullum tana cikin tuba da abinda ta aekata. Ranar wata talata abba yadawo daga abroad , tashin hankali daya shiga lakacinda yaga fauxy da ciki baa magana..wuta ya bude masu akan ko tasamo wanda yay mata cikin ya aureta ko yakoresu daga gidan shi..kuka sukarinka yi ita da mama suna rokanshi da kyar ya kyalesu.Wata rana farida nazaune compound din gidan su  kamar daga sama ta hango hisham yazo ya durkusa gabanta yana kuka yan naiman yafiyar ta..yafemashi tayi itama kuma yace yanzu zai aureta, dakanta tafadama abban su akan family hisham zasu kawo kudin aure.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya su zahra sunkoma gidan su ,,, son da yazid yake nuna mata kuwa ba misali don kullum suna nanike da juna yanajin lafiyar babynshi..
Faruq da zubaida kuwa an daura musu aure yayinda suka tare a katafaren gidan faruq son dasuke nunama juna kuwa baa magana. Anyi auren farida da hisham yayinda arman shima ya dawo hanyar Allah yanaimi aure akabashi yanzu ansa auren nanda wata daya.. Mama itama tagane laifin datayi baya , tana kuka taje gurin abban tana naiman yafiyarsa ,cikin ikon Allah kuwa yayafe mata yarungumi  'yarsa zahra da duk wani abunasa yanzu da sunanta yake yinshi..don kuwa soyayyarta sabuwa tadawo agareshi yana tunawa da mahaifiyarta. Fauxy kam wani dattijon Alh mai mata uku tasamu ya aureta suna can abuja abinsu.
Zahra tazama 'yar gata tako'ina abbanta baya sati baizo gidanta ba susha hiransu suci abinci harda yazid sanna yatafi.

Borno..Yusuf yakoma Spain bakin aikinsa yayinda yasamu wata 'yar can ya aura suna zaune lpy ba maijin kansu..anyi auren twins a borno yayinda gida yazama shiru daga aunty sai mijinta. Ajibt ma yayi aurensa amma a abuja suke da zama don can yake aiki.

Bayan wata shida..
Zahra da mijinta uban 'ya'yanta abin alfaharinta wato yazid nagani tareda  beautiful kindz dinsu guda biyu mace da namiji sunsha kwalli sunje park suna rest..sai magrib suka koma gida already me aikinsu tai musu girki ta gyara ko i'na. wanka sukayi sukayi salla kafin suka fito yin dinner. Bayan anyi sallar isha zahra ta karama *Amir da Amira* wanka takaisu dakinsu tareda Nanny dinsu. Wanka itama tayi tashafa turaruka masu matukar dadi  tasaka wani sexy nighty gown tatafi dakin yazid. Saida tabiya kitchen tahada mashi coffee kafin tadawo a hankali tatura kofar tashiga. Yana zaune bakin gado dagashi sai boxer laptop na gabanshi yana wani eaki. Kamshi turarenta ne yasanar mishi da zuwanta, ture laptop din yayi yazuba tama idon. Karban try din yayi ya keeping a side yajawota jikinshi yana shafa gashin kanta. "Babyna 'yar aljannah sai yanzu?, tun dazufa nake jiranki..yau inaso musamu wani baby kinga su amir kullum saisunce suna son small baby.." Yafada yana shafa cikinta. Ture mishi hanu tayi.."plss kabar wannan kasha coffee nan karya huce.." Noke wuya yayi kamar karamin yaro.. "Nikam naki...kenake so.."yafada yana lalumanta, Kashe wutan dakin yayi yamatseta yana mata cakulkuli..dariya taringayi kamar zata shide shima yana tayatayata..saida yaga zata shide sannan ya kyaleta yacire mata rigan baccinta yaja musu bargo.



*ALHAMDULILLAH*


Nan nakawo karshen wannan book mai suna *KARUWA CE..*, kurakuran danayi ciki Allah kayafemin ..
Masoya abin alfahari ..ina alfahari daku masoyana iduk inda kuke..alkhairin Allah yakasance tare daku.

Inamika gaisuwa ta musaman gareku:,
💅Sadnaf💅
Khaleesat haiydar
Zuwairat nuhu
Axland
Khadija bb
Classic amrah
Khadija candy
Real khady
Muhi
My best Anfa
BieBie dee
Kaltumee
Lainat
Daddy's gal
Amin Aa
Ngileruma
Sadiya
Teema... Nd others..


Saimun hadu a sabon book dina nagaba wanda insha Allah zakujishi soon..




*👄habiebah Luv👄*

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *