Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, May 12, 2020

LALATA COMPLETE HAUSA NOVEL

adsense here
LALATA COMPLETE HAUSA NOVEL
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
        (admin
       Novels villa
     Duniyan novels
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
          And
Cool novel, makeup and cooking)

      WHATSAPP NO:
       07039625239

👄L🅰L🅰T🅰🙊
         Coming🔜


     Page 1


Written by
💅💅sadnaf💞


          Tafe take tana waige waige tana xuwa gun wani kofa taja ta tsaya ta wayance kamar Abu take dubawa awaya TeX tayi typing kamar haka   fito ka budemin ina waje tayi sending ta kara waigawa taga wani tsoho yataho dukawa tayi kamar abune yafadi tsohon yakalleta ya girgixa kai yace tasleem allah ya shiryeki ta dago afusace ta galla mai harara yayi gaba abnsa nan ta juya ta kalli kofar datake tsaye Ashe an dan bude inba kura ido akayi ba baxaka gane abude yake ba ta tura tashige Tara da rufo kofar haba izz tundaxu ka budemin gashi kajanyo tsohon nan mai sa idan bala'i ya kamani izz dayayi folding hands dinsa ya xuba mata ido  yana wani lumshe ido tin yaushe na bude ai tin
 lokacin da kika sanar dani kina hanya na bude kofa SBD me naki shiga wanka tundaxu tasleem tace toh naji kasan banason en  unguwarku sugane...
 



ganin yanda nake xaryar xuwa hijabin jikinta ta cire farar top CE ajikinta mai dogon hannu da botira agaban Riga dai dai wajen boost dinta a bude ana hango pink vest din tasa daga ciki ga dukiyar Fulaninta ma nan ana hangowa sai doguwar skirt dinta har kasa tayi parking gashinta da pink ribbon sai barima datasa white ninke hijabn tayi ta kalleshi hope kaci abnci nop bnci ba get into the kitchen and get us something to eat I knw u have not taking anytn,bari nashiga wanka yajuya tare da nufar bathroom dake cikin dakin itama juyawa tayi naga ta nufi wani corridor daya sadata da kitchen din dan madaidaici dagani mamallakin gdan Nada tsafta cos komai a kintse yake gas naga ta kunna ta Dora ruwan xafi....



Abnda yake bn mamaki anan wai tasleem aure sukayi da izz ne ko kuwa zaman haramci suke

          Ku biyo sadnaf

                  Hafsy kusha labari cos lavari ne based on true life story and wat some girls are going through...

          *********
👄L🅰L🅰T🅰🙊
       
  Written by
           💅💅sadnaf💞
       
Page 2
               Ruwan na tafasa ta juye a flask ta soya chips da plaintain ta jerasu afaranti ta ta fito ta rufe kitchen din ta ajiye farantin atsakiyar falon takoma kan doguwar kujera ta kwanta tare da janyo Jakarta ta bude ta fido da wayarta kirar iPhone 6+ wani number tayi dailing ta kara wayar akunenta, takoma ta kwanta hello kawata kijirani xanxo fa nadan fita ne katse kiran tayi dasauri jin izz na kwalla mata kira daga daki tashi tayi ta nufi hanyar dakin karo sukayi abakin kofa ya janyo ta tafada jikinsa ta dago idonta tana kallan kwayar idonshi inata kiranki kin shareni no bahaka bane nagama mana breakfast na dan kwanta I thought ma baka fito daga toilet ba,  said who adai dai lokacin daya xagaye hanunsa acikinta yace lets go kasan carpet suka zauna ta zuba musu chips da plaintain din tahada musu tea hira suke kasa kasa suna cin abincin ajiye cup din hanunta tayi izz y are staring at me like dat, murmushi yayi dayake tona asirin kyaunsa yace u looking preety always wats d secret? murmushi tayi tace kardai ka kware kau da kansa yayi daga kallonta yace kin kulle kofar ma kuwa alokacin ya mike tare da nufar kofar kinganki ko u left the door open sai anshigo ba ayi knocking ba ki hau yimin surutu' tunda ka kulle ai shikenan tsohon nan ne ma ya rikitani mikewa tayi,
Tayi hanyar kitchen ta wanke abubuwan data bata ta goge ko ina tadawo parlour taga izz baya nan hanyar dakinsa tayi tana budewa taga ya baje agado daga shi sai short nicker karasaw tayi kan gadon ta fada jikinsa tana samnshi ahankali ya bude idonsa dayake alumshe yace yau baxakiyi wankan bane?












................................
            Zanyi mana mai ka gani? tashi muje inyi miki naga yau kina wani Abu asanyaye tashi tayi ta cire kayan jikinta tace bari na watsa na fito izz yace olryt ya nufi wajen mudubi da kayan shafe shafe da turaruka suke kai drawern jikin mudubin yajanyo wata roba ya Ciro ya Dora akan mudubi ya Ciro wani Leda dagani na sweet ne bude ledar yayi ya ciro sweet straw berry vanilla ya jefa abakinsa ya ajiye ledar akan mudubi ya koma kan gado ya kwanta, tasleem CE ta fito daga bandaki da towel ajikinta tayi hanyar da mudubi yake ta janyo stool ta xauna saurin mikewa izz yayi ya nufi wajenta ya rike hanunta da take kokarin daukan mai ta shafa mikar da ita yayi yana girgiza kai I told u uncountable time nafisan inganki haka nafisan inji ki wet yafada tare da kashe mata ido daya to naji kadai bari ko turare NASA ko aa shima banaso yayi saurin katseta robar daya fito da ita dazu ya bude Zuma CE aciki debo zuman yayi ahanunsa yashafa mata awuya yaxame towel din yafadi kasa lumshe ido tayi tare da sakin ajiyar zuciya ya kuma debo zumar ya shafa mata a nonuwanta kasan cibiyarta da cinyoyinta,ya dagata cak ya kaita kan gado ya kwantar da ita tasleem da har yanxu idonta arufe yake wani irin mika taringayi ahankali yakai bakinsa wuyanta yaringa laso zuman nan daya shafa mata duk inda yashafa mata zumar sai daya lashe tas surutai tasleem ta ringayi daganin izz shima ba a hayyacinsa yake ba......


 2hrs later
                  Tasleem CE ta fito daga wanka tana goge kanta da karamin towel ta bude wardrobe ta Ciro kayanta tasa ta Tatara gashinta tayi parking ta xira hijabinta ta nufi kan gado izz ka tashi mana baccin ya isa haka bude idonsa  Yayi ahankali......

👄L🅰L🅰T🅰🙊
     
    Written by
          💅💅sadnaf💞
 
Page 3
             Bude idonsa yayi ahankali yasaukesu akanta wai har kin yi me? Katashi kayi wanka is tym for prayer,ta juya ta nufi sallayar dake shimfide atsakar dakin ta tada sallah,mikewa yayi ya nufi hanyar bandaki yana zancen zuci jita kamar gaske wai ita nan ta allah sai tagama shan dadinta tazo tana corocodie tears mtsss yaja dogon tsaki,ni kiyi ki tafi nakira sweedy na bari na leka nasan tafara Sana'ar 😭lekawa yayi ta Ramin kofar bandakin yasa kunensa ajikin kofa dan yajiyo mai take cewa,tasleem CE ta daga hannuwanta sama ga hawaye na kwaranya afusakarta(ya allah kayafemin zunubin Dana aikata ka tsarkake zuciyata,ka kusanceni gareka ba asan raina nake aikata zina ba,nakasance baiwarka mai rauni da karfin sha awa nakasa danne zuciyata,nakasa jurewa ya rabbi kayafemin takara fashewa da matsanancin kuka ta koma tayi sujjada ya arhamun rahimin ka shiryeni ka ganar da iyayena gaskia sune silar jefani acikin wanan halin, ya allah ka nufeni da shiriya, allahuma innaka afuwun tuhibul afuwa fa afu Anna)) ta dago ta shafa zuciyarta wani irin zafi yake mata taji ta tsani kanta bata ma kaunar hada ido da izz,fita tayi daga bedroom din ta nufi parlour,Jakarta tadauka tayi hanyar waje,izz kuwa dayake labe tun lokacin data fara adduointa tabe baki yayi yace haka dai ki gama shan dadinki kizo kinawa mutane kuka sai kace ba ita takawo kanta ba mtsw  yaja tsaki....
     
Tasleem na barin gidan adaidaita sahu ta tara tafada ciki,mallam janbulo xaka kaini second gate,kudinki Dari biyar inji mai adai daita sahun, ba matsala muje,sun iso janbulo ya sauketa akofar wani gida mai bakin gate tura, gate din gdan tayi tashige,wani kofa ta nufa ta bude Tare da sallama,wata mata CE ahakimce akan luntsuma luntsuman kujerun dake girke afalon taci wata atamfa super Holland ruwan ganye, tana tauna cingam amsa sallamar tayi tare da rage volume din katuwar TV dake makale abango ,tace tasleem daga ina kike?
   Umma Daga gdansu Saima  mana .......

👄L🅰L🅰T🅰🙊
         
         Written by
            💅💅sadnaf💞
Page 4
             Umma daga gdansu Saima  mana,tasleem u left this house 11 look at the time you are coming back tadaga hannu tana nuna agogon dake jikin bago,2:30 eh,am sorry Umma wallahi bansan time ya tafi haka ba,sorry for yourself cos I know u would never change,tundazu ke nake jira saboda ba kowa agida kinsan Fatima  bata dawo daga school ba,inaso naje kasuwa turarukana sun kare to Umma tunda nadawo kiyi tafiyarki mai za a dafa daddare, uhumm umma tace tadaga kanta sama kamar mai tunani, innadawo  xanyiwa abbanku girki dakaina kinsan yafi San yayi dinner da something light,inkuna jin yunwa keda Fatima  xaki Iya girka muku wani abun,though ga launch dinku aflask nasan bai zama lallai kuci ba,no Umma yanzu ma ina jin yunwa zan ci inyaso anjima kya mana gabadaya,toh shikenan ta mike ta dauki mayafinta dake gefenta ta yafa tadauki Jakarta tayi hanyar waje,tasleem tace adawo lafiya,Allah yasa,hanyar dakinsu tayi tana zancen zuci kuyimin aure kunki amma ke kina tare da miji kullum ana Abu daya,ni nasan gadon jarraba nayi kanku kukasani,tayi siririn tsaki,hijab din jikinta ta cire cire ribbon din dake kanta ta kwanta, Jakarta ta bude ta dauko wayarta ta shiga message ta tura izz text kamar haka-izzadeen sorry na tafi batare Dana ma sallama ba I just want to be left alone, and mum najirana that's y zan dan kwanta ina tashi I will call you, miss you....tayi sending ta ajiye wayar a side bed ta janyo pillo ta rungume......








              *********
Bangaren izz kuwa yana fitowa daga wanka wayarsa yadauko ya danna lambobi yakara a kunensa _lumshe ido yayi tare da sakin wani murmushi ranki yadade ina nan shigowa anjima,shiru yayi yana sauraron zazzakar muryarta,toh bby mai zan taho miki dashi  yanufi kan mudubi ya dauki comb da hannu daya yana taje Kansa,OK dear sai nazo love you,ya katse wayar jiyayi text ya shigo dubawa yayi yaga tasleem CE,bude text din yayi ya karanta tare da tabe baki mtss yaja tsaki,kanki akeji ya ajiye wayar akan mudubi,yanufi wardrobe ya dauko wani black top an rubuta BE A MAN DA JA yasa black jeans,yakoma gaban mudubi ya fesa turare wajen kala uku,yajanyo drawer ya dauko wani agogo mai red ya manna a hanunsa yafito daga dakin ya dauko mukulin motarsa ya fita waje tare da kullo kofar da mukulli,wani kango dake jikin gdansa ya nufa yayi amfani da bunch of keys dake hanunsa ya bude gate din yafito da motarsa da alama dai kangon parking din motoci ake aciki,ya figi mortar aguje ya dau hanyar nassarawa GRA  .....

👄L🅰L🅰T🅰🙊
     
      Written by
         💅💅sadnaf💞
 
Page 5
       Tasleem kiran sallah ne ya tasheta daga bacci,tashi tayi tayi mika da salati,ta nufi hanyar bandaki ta dauro alwala ta fito,hijabi take kokarin dauka taji wayarta na ringing da hanzari ta dauka tadauka izz ne ganin mai kiran ne yasa tayi wuli da wayar akan gado,maye kawai tafada wlh na tsani mangal dinan taja dogon tsaki ta nufi wajen sallaya,Fatima CE tashigo da sallama sis keda waye naji kina surutu ke kadai?kindawo tasleem tace ee wlh dan ma munyi test da tuni na dawo,tada sallah tayi,Fatima ajiye jakar hanunta tayi ta cire doguwar rigar dake jikinta dogon wando ne ajikinta da vest fari ta fada kan gado, huuuh am dam tired and hungry,tasleem bayan ta idar da sallah ta linke sallaya tace,kishiga kitchen mana akwai abinci,mai kuka dafa ne? Nima bansani ba ki zubo mana nima banci ba,wai ina Umma ne Fatima ke tambayar tasleem,tabe baki tayi she went out couples of hours ago, wai perf dinta yakare,OK oo Fatima tace tayi hanyar fita daga dakin,tasleem wayarta ta dauko tayi dailing number izz yanata ringing bai dauka ba haaa' what's wrong with this guy,I text and called him no respond, kara kira tayi still bai daga ba hawaye ne yake Neman zubo mata taji ranta ya mugun baci batasan Fatima tasan halin datake ciki saurin goge idonta tayi,tahau zancen zuci oo ALLAH na,na wulakanta kaina Allah ka yafemin gashi ba aje ko ina ba izz yafara wulakantani wani zazzafan hawaye taji ya zubo mata,Fatima CE ta turo kofar Anty ga.... shiru tayi bata qarasaba sakamakon ganin tasleem datayi tana kuka, dire abincin tayi ta zauna agefen gadon Anty lfy kike kuka? Share hawayen daya kara zubo mata tayi nothing dear kaina ke dan min ciwo,no Anty yanxu nan nabar dakin nan kina walwala yanxu nadawo kice min ciwon kai kike,riko hannuwan tasleem tayi pls Anty kifadamin damuwarki, I have nobody expect you, y do you want to hide ur problem from mee? Murmushi tasleem tayi ta zame hanunta daga rikon da Fatima ta mata,ki yarda dani kaina ke ciwo nothing else,OK toh sauko muci abnci,aa Fatima am okey ba najin yunwa sosai toh shikenan sauka tayi tafara cin abncin,tasleem kuwa lumshe idonta tayi  kamar mai jin bacci







***********************
Izz kua awani kataferan GDA ya tsaya yayi horn mai gadin ya leko ganin izz ne yayi saurin bude masa gate,danna hancin motarsa yayi aharabar Gdan inda aka tanada dan ajiyar motoci,dauko wayarsa yayi daga aljihunsa yayi dailing number mashida,bugu daya tadauka heey Bby nazo fa,OK ganin nan zua,fitowa yayi daga motar ya jingina da motar yana kada mukuli idansa nakan kofar dazata fito,hangota yayi ta   taho,sanye take da wani material maroun,anyi mishi dinkin riga da skirt ya dameta dam,kirjin nan nata kamar yafasa Riga ya fito fuskan nan yasha make up, kasancewarta fara shigar datayi ya dace da skin din ta tindaga nesa,izz ke hadiyar yawu a zuciyarsa yace Allah yakai damo ga harawa,zan huta anan ya lashi labe uwa wani tsohon maye...

👄L🅰L🅰T🅰🙊
      Written by
         💅💅sadnaf💞

Page 6
         
           Karasowa tayi inda yake,clapping hands tayi heee kallon ya isa haka, murmushi yayi hmm ai ke din ce nema kike ki zautani,murmushi tayi tace zaka fara ko,mu karasa daga ciki gaba tayi yana binta abaya ji yake kamar ya rungumota kai allah yayi hallita anan,yace kasa kasa,juyo wa tayi gulma na kake ko,dariya yayi yana rike baki ni asuwa,wani katon falo suka wuce ta kaisu wani karamin falo mai dauke da wasu ash din kujeru labule,da carpet duk ash colour ga wani kamshi dake tashi na room freshener,have a sit tace masa tana gyara gyallen data yafa karaf,ta kamashi ya kurawa na fulaninta ido baya ko kiftawa,heee tace da karfi wanan kallo haka wat can I offer you? tace masa murmushi yayi yace am OK tace no bazai yiwu ba wajen fridge din dake dakin tayi tadauko coke da faro masu sanyi, tadauki farantin dake saman fridge din ta Dora lemo da ruwan  da tumbler cup akai ta janyo wani dan  karamin centre table dake tsakiyar kujerun ta Dora farantin akai, ruwan ta fara zubawa a cup ta mika masa,sa hannu yayi ya karbi cup din yahada da hanunta ya rike yana jifanta da wani irin shu,umin kallo,ji tayi wani kasala ya rufeta,sakar mata hannu yayi yace tnx,u welcome tace tazauna a one sitter dake kallo kujerar dayake kai,ya zaki zauna acan mai yasa bazaki zauna,anan ba yace yana nuna mata gefen kujerar dayake zaune,no am comfortable here tace masa,aa banyarda ba yace dasauri mikewa yayi, ya nufi wajen datake azauna,ganin ya nufota yasa ta saurin sunkuyar dakai,tsugunawa yayi agabanta ya kamo hanayenta yana leka fuskarta,mashida yace mata dawani irin sexy voice ji tayi tsigar jikinta ya tashi ga kamshin turarensa yasa wani irin kasala ya rufeta Kara sunkuyar da fuskarta tayi saboda bazata Iya hada ido dashi ba,dago habarta yayi,sweedy look into my eyes pls,and tell mii wat u see,runtse idanta tayi dakarfi saboda bazata Iya jurewa ba ganin ta runtse idanta ne yabashi dama kara kallon kirjinta dayake acike dam lashe labe yayi,yakara cewa Bby bude idanki ki kalleni pls,ji tayi muryarsa har wani rawa take,bude idanta tayi ahankali cikin zafin nama yajonya ta yahada bakinsa da nata yana mata wani irin kiss,dakyar ta kwace kanta tayi hanyar dakin dake cikin Palo da gudu,mashida pls wait dan allah tsaya kiji,ganinta rufo kofar dakin yasa ya juya yanufi hanyar fita yana zancen zuci yarinya da sannu zaki zo hannu..........








************
   Bangaren tasleem kua ganin har 5 izz bai kirata, ba taji zazzabi na Neman rufeta,Umma CE ta turo kofar dakin,kamar bakowa a gdanan tundazu nadawo ina kwala muku kira amma shiru nadauka bacci kuke Ashe idanku biyu,Fatima dake karanta wani novel the still born,tun lokacin data gama cin abinci ta taso tana ummana I miss you,miss you too when kika dawo,baki Dade da fita ba nadawo,I see yayarki bacci take ne?ta kallo tasleem dake kwance tayi rub da ciki,inaga bacci take inji Fatima,jeki tasheta ba kyau baccin yamma kuzo Ku sameni a kitchen muyi girki,time is going,aa Umma muje intayaki kibarta tayi baccinta,aa wuce kije ki tasheta kinsan bana San musu koh? Am sorry tace ta juya ta nufi wajen tasleem,tasleem da duk maganar dasuke tana jinsu kawai pretending tayi kamar bacci take, Anty wakeup Umma na Neman mu a kitchen,OK jeki ganinan zuwa,toh tace tayi waje tasleem mikewa tayi,ta nufi bandaki ta wanko fuskarta,ta fita taje tasamesu a kitchen,Umma sannu da aiki tace, yauwa tasleem bazaki daina baccin yamma ba ko? Wlh bansan lokacin da baccin yadaukeni ba toh kidaina kinji nafada miki,zan daina insha allah,Umma maye rage naga kamar kin kusa gamawa,ee cous cous nefa kinsan ba wuya sai miyan kifi,ki hada min zobo da ginger can,toh ina fatima?,nasa ta gyaran daki toh........

👄L🅰L🅰T🅰🙊
   
      Written by
         💅💅sadnaf💞

Page 7
     
     Tare suka kamalla aikin,ni bari naje nayi wanka,Umma tace ki gyara kitchen,fatima CE tashigo kitchen din umma nagama gyaran dakin,mai ya rage? Bakomai ki kwashi kulolin ki kaisu dining,amma kun gama dawuri,tasleem da ta gama wanke tukwane da sukayi amfani dashi tadauko towel dan ta goge gas cooker din,Fatima tace Anty kawo na goge aa ki barshi sis ki kai abncin,OK tom ta kwashi kulolin tabar kitchen din bayan ta kamala gogewa,tasamu gu tazauna a kitchen din ta rafka tagumi,mai nayiwa izz yaki daga wayata,ko yakirani yaji yanaje gida,jin kamar an doso kitchen din yasa ta mike,tayi waje karo suka ci da Fatima a kofar kitchen din,Anty akwai wani aikin ne aa nagama muje muyi alwala naji kiran sallah,bayan sallar isha suka hallara a dining,ummansu taci kwalliya da wani arnen doguwar Riga pink sai zuba kamshi take abbansu tasleem na zaune a kujerar dake facing dinta Fatima da tasleem na zaune akusa da juna,tasleem CE ta tashi tayi serving dinsu,takoma ta zauna ta dan juya ta kallo abbansu taga yana jifan Umma da wani irin kallo,ita kuma sai wani irin farr take da ido sai kace wasu yara,siririn tsaki taja,ta fara tsakurar abincin saboda kwata kwata bata da appetite,maganar abbansu ne yadawo da ita daga tinanin data fara Maryam dawuri zan kwanta yau ki kawo min fruit salad ya mike,alhaji ai baka ci abincin ba sosai ko bai dadi bane,Fatima dai tunda tafara cin abincinta bata dago ba tace aikuwa Umma abincin nan yayi dadi inaga ma sai nakara,aa haba dai kawai jina nayi akoshe amma kam abincin nan yayi dadi,juyawa yayi ya kalli tasleem data sunkuyar da kai tundaxu bata dago ba sai juya cokali take,tasleem mai ke damunki ne yau najiki so quiet,dagowa tayi tace bakomai abba,Fatima CE tace Abba kanta ne yake ciwo,eyya kinsha magani yace mata,Umma tace alhaji ka jika dawani zance yarinya CE ita da batasan inta na ciwon kai tasha magani ba,alhaji ne ya katseta aa barni na tambayeta kinsan dama basan shan magani take ba,kinsha magani?eee nasha Abba,toh allah yasauwake amin tace,hanyar dakinsa yayi Fatima tace Abba na manta dazu danake dawowa daga school bilkisu tace infada ma dan allah inzo intayata kwana,mijinta yayi tafiya tana tsoron kwana ita kadai,bilkisu Amarya CE data tare agdan dake jikin gdansu tana yawan Shiga gidansu tasleem,toh bakomai yanzu tasleem ita kadai zata kwana? Bakomai Abba zan kwana ni kadai toh ai shikenan,nidai sai da safenku ya shiga dakinsa,wayar Umma CE tayi kara dagawa tayi tana murmushi alhaji gani nan yanzu zan kawo ma ta katse wayar,aikin kenan kuyi ta Abu kamar yara tasleem tace aranta,mikewa Umma tayi tadauko fruit salad daga fridge tadawo gunsu tasleem ni ma agajiye nake zanje inkwanta,uhum nasan arina tasleem tafada ahankali yanda bawanda yaji mai tace, in Fatima ta tafi ki tabbata kin kule ko ina toh,tace Fatima kuma tace goodnyt,nyt tace tayi hanyar dakin,mikewa Fatima tayi ta tattara plate din takai kitchen ta wanke,tafito ta Tarar da tasleem ta mike akan doguwar kujera,Anty intafi yanzu ko intayaki hira kafin intafi?aa just go I want to be left alone,k Fatima tace ta shiga dakinsu ta sako hijab dinta tace Anty ni na tafi,toh sai da safe tasleem tace, Allah ya tashe mu lafiya,tasleem tashi tayi ta kullo kofar parlourn tadawo ta kwanta tana kallon ceiling din parlourn  oo (Allah guide me through the right path and choose the best for me)wasu siraran hawaye ne suka zubo mata I believe in destiny either good or bad,cos I knw wateva has beginning must surely have an end,ina mutukar San ingani a inuwar aure amma iyayena sunki wai sai nagama karatu,gashi sun janyo nayi L🅰L🅰T🅰😭 😭tashi tayi ta nufi dakinsu ta kwanta gurnani taringa jiyowa daga dakinsu abba,I hate this sound tafada dakarfi tana toshe kinuwanta da hanu biyu,ear piece tadauko tasa akunnenta ta kuna suratul rahman tana ji ahankali taji zuciyarta na sanyi  bacci yayi awon gaba ita....





********"**********"**
        Mashida kuwa jingina tayi da kofar dakin tana maida numfashi da sauri sauri,she still can believe what happen,zama tayi akan kujerar dake dakin tunda take ba namjin daya taba mata haka sabida ita bakowa take kulawa ba,izz ne da namijin daya fara Mata kiss arayuwar ta,zamewa tayi ta kwanta tana shakar kamshin turarensa wani Abu na mata yawo ajiki....

👄L🅰L🅰T🅰🙊
         
             Written by
              💅💅sadnaf💞

Page 8
            Izz na barin wajen mashida  gun wani abokinsa  el Bahrain,ya tsaya ya kirashi awaya,baba fito ina waje,ya katse wayar ya fito daga motar, bude gate din gidan akai el Bahrain ya tsaya daga kofar,shigo mana yaushe gidan yazama bakonka ya juya ya koma ciki,bin bayansa izz yayi suka shiga wani parlour mai kyan gaske suka zauna,daga ina haka cewar el Bahrain ko daga wajen matuniyar kake,wa kenan izz yace yana yamutse fuska,ikon allah wa kua inba tasleem ba,tab ai nagama da babinta,bangane mai kake nufi da ka gama da babinta ba, el Bahrain yace yana zaro ido' wani irin juyi izz yayi yana lumshe ido kai ajiye zancen  wanan tasleem din nayi wata babe mai zafi,u need to see her,yanzu duk zafi da haduwar tasleem ka kuma kyallaro wata yace yana mamakin abokin nasa kasan zuciyarsa kuma yana tausayin tasleem,kai zauna awajen u need to see mashida,katse sa el bahrain yayi haba izzadeen kayi wa kanka fada wanan ba rayuwa bace tasleem fa alkawarin aure kayi mata and she's a married type duk abinda ake nema ajikin mace tana dashi,kai bar zancen nan abinda nake nema nasamu kuma kawomin ake har gida, infact let mee tell you ina bukatar chanji kagane ai yafada yana Kanne ido daya,tunda yafara bayani el Bahrain ya saki baki yana kallonsa,haba baba izz ya daki kafadansa, sai ka kaga new babe danayi wlh eaten type two weeks ago muka hadu da ita a OASIS zata ja min aji,kasani ai tuni na tsarata yafada yana lumshe ido,zuwan danayi nafarko a irin salihin nan naje yau kuwa danaje nafara da introduction,Kuma da alama zata zo hannu,el Bahrain girgiza kai yayi yace allah ya shirya amma bazan FASA gaya ma gaskia ba wanan abinda   kakeyi bai dace ba,how Would you feel in akayiwa kanenka ko ayiwa matar dazaka aura"enough izz yadaga mai hannu in preaching kake shaawa ka tafi masjid,fadamin acikin wayanda nayi dating wacce na tilastawa,ko na mata fyade dakafarsu suke zua,how on earth would you even think,I would get married to the girl I make love to,mai zata kaimun inmunyi auren,toh naji Allah ya ganar dakai gaskiya el Bahrain yace ameen,mikewa izz yayi ni zan wuce,dawuri haka, e akwai abinda xanyi ne inaje gida,OK rakashi yayi yadawo ciki,yakwanta yana tunanin,yanzu izz yayi dumping tasleem kenan,allah sarki tasleem ya rufe ido yana tuno farkon haduwarsu da tasleem,




Izz da el Bahrain ne azaune acikin mota,izz yakira mai gyara saboda motarsu taki tashi tindazu,gashi nan xua izz yace allah yasa kar ya bata mana lokaci el Bahrain yace,I trust him duk abinda yake nasan zai ajiye ya taho......shiru yayi sakamakon hango wata black beauty dayayi,huuh guy kaga wata babe kua,direction din da izz ke kallo ya kalla, gabansa ne ya yanke yafadi, matashiyar budurwa CE zatayi 25/26,doguwa kyakyawa CE ta gaske,gata da yalwar gashin gira,har wani hadewa sukayi,ba fara bace amma tanada haske,dan baza, asata asahun bakake ba,sanye take da doguwar Riga ja da adon stones baki,tayi rolling kanta da bakin mayafi,flat din takalmi ne akafarta baki sai jakar data rataya shima baki,bawani makeup tayi ba wet lips kawai ta shafa abakinta amma duk dahaka tayi mutukar kyau,el Bahrain ne yake zancen zuci oo allah kasa kar gaye nan yamin shigar sauri.....

👄L🅰L🅰T🅰🙊
        Written by
           💅💅sadnaf💞

Page 9
   Bude mota izz yayi dasauri yafita daga motar,dafe kai el Bahrain yayi shikenan yarigani, sallamu alaikum izz yace adai dai lokacin daya karasa inda take atsaye tana Neman abun hawa,wa alaikumu salam ta juyo ta kalleshi gabanta ne ya fadi dasuka hada ido,murmushi yasakar mata ranki yadade tundazu nake miki magana kika ki kulani,ni tace tana zaro ido ,e ke ya nuna ta da hannu ina tacewa ki kawo jakarki in rike miki,tab wlh banji ba tace,dan allah inbazaki damu ba sunanki kawai nakeso ki fadamin,mai zakayi da sunana? Dan allah nace yafada yana langwabar dakai kamar karamin yaro,hakan dayayi ne yasa ta dariya,sunana tasleem,waw nice name sunan ya dace dake,allah ko to nagode,naga kamar kina sauri please inbazaki damu ba ki ban phone no dinki inkiraki,pls kinga motar ta CE tasamu matsala Dana kai ki gida, anan ta kafe kai da fata ita bata da waya,daya ga bazai Iya shawo kanta ba yadau wayarsa ya kira el Bahrain dan Allah fito saurauniyar mata tana so tasamin hawan jini ya katse wayar,el Bahrain ne yafito daga mota yanufi wajen dasuke atsaye,assalamu alaikum yace yana mai kallon fuskarta juyowa tayi ta amsa sallamar,yauwa abokina tayani rokonta ko zata bani no dinta taki tabani kasa baki,ranki yadade kitaimaka kibashi no din mana,juyowa tayi ta kalleshi au wai Baku yarda banida waya, ba tinda ta juyo el Bahrain yaji zuciyarsa na bugawa ashe kallon tsoro yayi mata kyakyawa CE tagaske ga wani katon tabon sallah agoshinta,ga wasu irin kanana kananan gashi awajen,dagani ma abociyar addini CE irin matar daya Dade yana mafarki,izz na yadawo dashi daga tunanin dayake kasa baki mana,kaga zata tafi,da gudu el Bahrain yasha gabanta,dan fiyayyen hallita annabi Muhammad saw kibashi no wayarki,murmushi tayi tace dan ka hadani da manzon allah zan bada no ta wlh,e munji ataimaka karanto mishi lambar wayarta tayi yadana awayarsa, mungode bata CE mishi komai ba tawuce shi ta tafi,wajen izz yakoma dayake tsaye yana jiransa,tabaka izz yace, mai zaihana tabani,allah yasa ba wrong number tabaka ba ya Ciro wayarsa daga aljihunsa karanto min number,el Bahrain ne yakaranto mishi number yayi saving, er rainin hankali cikin kwana biyu zan tsarata wlh yafada yana buga kafadar el Bahrain
Tundaga ranar izz yasako tasleem agaba da kira,safe rana dare, ga texes dayake aikamata masu zafi tun bata kulashi har tazo tafara kulashi,in bai kirata ba,ita zata kirashi duk abinan da ake bai taba attempting din xua gidansu ba amma waya kam acikin yimata yake,sai daya tabbatar ta kamu da San shi sosai har tana korafin yaki xua yaganta,anan yasa mata rana zai zo,aranar dayace mata zai zo murna agurinta kamar me,spring rolls tayi da doughnut tahada da lemo masu sanyi takai inda ake sauke Baki,kwalliya tayi da wani Riga da skirt mai dan karan kyau fari da pink, ta yafa mayafi pink tayi mugun kyau,kiran izz ne yashigo wayarta,dagawa tayi yace mata ya iso,katse wayar tayi ta nufi tsakar gida ta kwalawa almajirin dake musu aike kira,jeka shigomin da bako na yana waje,inka shigo dashi ka kaishi palon baki,toh yace yafita waje yashigo da izz yakai shi dakin saukar baki,yakoma yagaya mata yashigo da shi,palon saukar baki,tanufa tayi sallama ya amsa mata, ta samu GU tazauna dan nesa dashi,dagowa tayi takalleshi sanye yake da kanan kaya long sleeve CE blue ajikinsa da blue wando ya mutukar yimishi kyau,sai yau takare mishi kallo baki ne mai manyan idanu ga wani siririn saje daya dace da doguwar fuskarsa bashida hanci mai tsayi amma hakan bai hana kyansa fitowa ba, gashinsa akwance kamar na Fulani,saurin dauke kanta tayi daga kallonsa murmushi yasakar mata yadai?ko na canza miki ne ? Hmm tace ta mike tanufi kan tebur din data ajiye kayan motsa baki,tadauki cup ta zuba masa lemo ta mika mishi karba yayi yace tnx my love murmushi tayi tace u are welcome,ta sunkuyar da kai tana wasa da zoben hanunta,gyaran murya yayi,ni banga alamar ana farinciki da zuwana ba? Mai yasa kace haka,alama nagani,wane alama ? Hmm gashi kinje can daga nesa kin zauna sai kace saceki zanyi,nadauka inkika gani sai kin goyani,dariyar ta kyalkyale dashi goyo kuma tafada tana rufa baki,emana ko bazaki goyani ba uhum ina ni ina goyaka kafi karfina,anan suka dan taba raha ya mike yace zai tafi dawuri haka e wlh inada dan uxurine,sai yaushe tafada tana kallnshi,karki damu goben nan zaki gani,toh shikenan yazo fita yajuya ya kalleta mai zakimun inringa tinawa dake bakomai xan dai kiraka inka isa gida,wani irin kallo yaringa mata daya saukar mata da kasala,takowa yayi yaxo gabanta,kamshin turarensa ya bugi hancinta dago habarta yayi yamata kiss a lips dinta ta runtse ido, akunenta ya rada mata I love you ya juya ahankali ya barta agurin atsaye,komawa tayi ta zauna tana jin wani irin feelings.....

👄L🅰L🅰T🅰🙊
 
      Written by
        💅💅sadnaf💞

Page 10
       
     El Bahrain kuwa wani irin undying love yake wa tasleem,tun aranar data karanto mishi lambarta ya rike akansa,layi yasamu na musamman yake kiranta,indai tadaga yaji muryarta dadi yabi ya lullubeshi,aranar kwana zaiyi yana mafarkinta,texes masu sanyaya rai in an karanta yake tura mata,bata taba gaya mai kalma mai dadi ba inta daga daga tace mallam karka kara kiran layina,ko kuma tace mayye kawai kafadamin waye,kaki sai dai ka cika min waya da texes in ma mayye ne kai sai dai kaci kanka' ire iren kalmomin nan take jifanshi dashi bai taba jin haushinta ba indai zata daga ko zaginsa zatayi baya damuwa,shi dai burinsa yaji voice dinta,akwai ranar dayayi ta kiranta taki dagawa har washegari,aranar ko runtsawa bai ba,yana idar da sallar asuba yakara kiranta,itama adai dai lokacin tana kan sallaya azaune taji wayarta na ringing, mtsss taja wani dogon tsaki mayye sai ya cinyemin chajin waya hankalinsa xai kwanta,tashi tayi ta dauko wayar ta kara a kunenta,wai kai wane irin mayye ne katakura wa rayuwata,identify urself kaki,how on earth kake tunanin zanyi mua' malla da unknown person,look let me tell you wlh yau inba ka fadamin waye ba zan Iya canza sim saboda kai,saurin katseta yayi da muryashi mai sanyi,am sorry for all the troubles I cost you,katse sa takara yi pls I have alot to do go straight to the point and tell mii who are you,tinanin karyar daxai mata yake,yaji tana cewa if u are speechless am hanging up,am am Abdul BT they called me mangal yafada yana kinkina,pls ki saurareni Ina mutukar sanki pls yafada kamar zai kuka,a ina kasamu numberta? Tace tana hararar wayar kamar yana kallonta,ehm ehm nan ma stammering yafarayi, pls I would tell you inlokaci yayi,to naji tace tana kokarin kashe wayarta pls one minute, yace please do me a favour,ehe what is it again? Pls always pick my call if I called you,am begging you, I had you, tace, and one more thing pls wat again inayi miki TeX pls reply mii ko yaya ne zanji dadi,naji tayi saurin hanging,mayye kawai sai dadin murya,iron masu zakin muryar nan basu cika kyau agaske ba tace alokacin data ke jona wayarta a chaji....

    El Bahrain tinda ga lokacin gani yake bashida wata damuwa indai zai kirata ta daga toh hankalinsa zai kwanta,texes kuwa inya tura mata kamar goma arana bai fi tayi reply sau daya ba shima,shima sai dai tace thanks shikenan,ranar da izz yaje yasameshi yace yaje gidansu tasleem har yamata kiss,jiyayi kamar wuka yasoka masa nan danan yaji zazzabi na Neman rufeshi, izz daya tambayeshi lafiya mai ke damunsa, karya ya shirga mai bashida lafiya,izz yamai fatan samun sauki yabarshi acikin mawuyacin hali,hankali el Bahrain bakaramin tashi yayi ba saboda yasan halin abokin NASA bakaramin dan iska bane,bai dauki zina abakin komai ba,Allah ne yasan mata nawa ya L🅰L🅰T🅰,mikewa yayi yafara zarya apalo shi kadai,how can I save my angel from this guy yadafe kansa cos yasan abokinsa kowace iri mace yagani duk kamewarta sai tafada tarkonsa shuumi ne na gaske,dabara CE tafado mai unguwarsu tasleem zaije kawai yanuna mata kawai wucewa yazo yi ya tsaya su gaisa,daganan yagaya mata tayi taka tsan tsan da izz karta sake ta yarda dashi,bandaki yayi da gudu ya watsa ruwa,yafito ya shirya a gaugace wani dakakken shadda yasa brown da hula ita ma brown shigar dayayi yayi mutukar yimasa kyau,kasancewarsa fari kyakyawa kana ganin shi kasan yahada jini da yan fulani,gareji ya nufa yadauki motarsa ya dau hanyar Jan bullo,isarsa keda wuya yadauki wayarsa yakirata da ainihin layinsa  daya taba kiranta dashi suka gaisa,sau biyu wayar na ringing bata daga  ba ana uku ta daga,ita duk atunaninta mayyenta ne mangal,sai taga Ashe abokin izz ne,daga wayar tayi yayi mata sallama ta amsa,yi hakuri bana kusa ne,tace bakomai yace da ita,dama nazo nan kasan layinku ne wajen wani,shine nace bari nakaraso muyi gaisa,yanzu haka ma ina waje,uhum yau kaga dama kenan,ganinan xuwa tace mishi,yakashe wayar yakurawa kofar gate dinsu ido,aikuwa can sai gata tafito wani doguwar Riga tasa brown da ratsin orange,tasa hijab brown iyakacinsa kafadarta da Stone's ajikin hijab din,ba makeup afuskarta amma tayi kyau karasowa tayi gunsa shikuma ya fito daga mota,fuskarsa dauke da murmushi,ranka ya Dade,tare da naki yace yana ayyana abubuwa aransa,kullum sai na tambayi izz kana ina yacemin sai nacika form in inasan ganinka, huh ni asuwa yafada yana rike baki,ya abokin nawa dafatan kina kular mini dashi,sosai ma kua,ji yayi zuciyarsa na masa zafi,wlh el Bahrain San abokinka yamin mugun kamu,dan allah in tambayeka ,inajinki yace mata kamar Mara lafiya, yanda nakesan abokinka hakayake sona kua?shiru yayi yana kallonta azuciyarsa yace Rabin rainada ma  na Iya fada miki wane izz,dama kinsan da mugun mayaudari like tare,mazinaci,kayi shiru ko yanada wata buduruwar ne Dan allah fadamin karka boyemin,tafada  amarairaice,ji yayi tausayinta yakamashi  dagani ba karamin  so take masa,ba tsintar kansa yayi da cemata izz yafi Santa akan San  da take masa,wani murmushi ta saki har hkwaranta nafitowa,ji yayi bazai Iya fada mata abinda ya kawoshi ba sabida tayi zurfi asan datakewa  izz ,Salama ya mata yace zai tafi da wuri haka,e wlh tonagode allah ya bar zumunci.. Dakyar ya Iya kai kansa gida yana shiga parlour ya kwanta akan  kujera,ji yake kansa kamar ba a jikinsa ba. ......

👄L🅰L🅰T🅰🙊

    Written by
      💅💅sadnaf💞

Page 11
        Adadafe yasha magani bacci yayi awon gaba dashi,
     Tundaga lokacin da izz yaje gidansu tasleem bai kara zuwa ba,amma kullum cikin waya suke Inta tambayeshi ya baizo ba sai yace abubuwa ne suka sha masa kai,wataran suna waya da izz,Fatima tana gidan kanwar Umma anan ta kwana ita kadai CE ta kwana adakinsu ranar,tun kafin izz ya kirata taringa jin wani irin feelings, sabida gurnanin data ringa jiyowa daga dakinsu,Umma jitayi gabadaya ta jike,tanajin fitsari tashi tayi ta tafi bandaki dan tayi fitsarin,amma tana zua ta tsuguna dan tayi fitsari yaki zua,anan tasan ba fitsari take ji ba,tin tana shekara goma sha shida tasan tana cikin jerin mata masu sha awa gashi yanzu shekararta ashirin da biyar ta tafi na shidda har yanzu anki ayi mata aure,tin masu Santa da aure na xua mahaifinta na korarsu,shi ba yanzu zai aurar da ita ba sai tagama karatu,tafara aiki zata Iya dogara da kanta,zai aurar da ita,ahaka take daurewa ,tarasa wa zata kaiwa kukanta,kanwar mahaifiyarta yayanta duk mata ne  ta aurar dasu,kuma duk ta girmesu,suna gidan aurensu sun cigaba da karatu hankalinsu kwance,amma ita nata iyayen sunki sugane tana bukatar aure,amma su kullum cikin jiyar da Kansu farinciki suke,basuyi tinanin itama tanada sha awa ba,duk masu santa da auren yakoresu,gashi kuma allah ya hadata da izz yamata wani irin abun dayasa taji nutsuwa yazo mata,bata ki yakara zua yamaimaita abinda yamata ba saboda ta danji sa eeda,gashi yaki xua wai abubuwa sun sha masa kai,ba dama dare yayi ta kwanta sai tajiyo su Umma suna zuba soyayya ita kuma abarta da matse cinya ko tasa fillo atsakiyar kafarta,wayarta dake ringing ne yadawo da ita daga tinanin data tafi, izz ne ke kiranta,daga kai tayi ta kalli agogo karfe 2: 30 na dare kwanciya tayi ta dauki filo ta rungume tsam akirjinta ta daga wayar tana lumshe ido,babyna yace in a romantic voice ji tayi wani Abu na mata yawo ajiki,muryarsa yakara jefata awani hali,umm ta Iya cewa saboda ahalin da take ciki bata jin zata Iya magana,baby nakasa bacci,inata tunaninki,dama inganki agefe na yafada yana wani sakin wani irin numfashi,kara matse kafarta tayi ta najin dama ace tana kusa dashi,kinyi shiru Bby ko kinaso namiki kuka ne,can kasan makoshi ta amsa I'dnt know wat say,izz wani irin shu,umin murmushi yasaki yasan tafara zuwa hannu da sannu zai cika burinsa,Bby say something pls yafada yana Kara kasa da murya jitayi tazama wet sosai tamkar wacce tayi fitsari,kasa magana tayi,toh Bby say u love mii ko naji sanyi araina yafada yana wa wayar gwallo,dakyar ta tattara nutsuwarta tace,I love you,kiss ya mata blowing ta waya swtdrms,yace tace nyt.........washegarin ranar tana hada breakfast saboda su Umma basu fito ba har 9,shiyasa tayi deciding hada breakfast,wayarta taji yana ringing adaki da gudu tanufi dakin dan duk atunaninta izz ne,ganin mai kiranta awaya ne yasata sakin tsaki,mayye kawai sai dayayi ringing yakai sau uku,sanan ta daga assalamu alaikum ,amsa sallamar tayi tana harare harare kamar yana kallonta,ina kwana yace lfy kawai tace nifa aiki nakeyi ka kirani,nasani deserved one,I just called to greet you,tnx tace tana murgada baki,deserved one,am with you tace,say what you want to say I have alot todo ahh,OK dan allah bawani Abu bane I just want to show  you,how important you are in my life,I can do without you, find a space for me in your heart pls yafada, kamar zai kuka tabe baki tayi,call me ltr am busy tayi hanging,wani kiran ne yakara shigowa har zata katse taga izz ke kira, ahanzarce ta daga bayan sungaisa yace, Bby albishirinki tace goro yau zanzo cos am less busy,mai zaki tanadar min  wani dadi taji yarufeta any thing good tace,are you sure?yes tace even though is you?shiru tayi,that means you are not happy to see me,am happy tayi saurin cewa,toh sai nazo,agurguje tagama abnda zatayi,ji take dama ta janyo lokacin daxai zo takeji,3:30 nayi tasheka wanka,tayi kwalliya da wani Riga da skirt en kanti yellow and black, tafesa turare yakai kala hudu masu sanyi kamshi,tayi sallar laasar tazauna tana jiran isowan izz.........

👄L🅰L🅰T🅰🙊
     
         Written by
           💅💅sadnaf💞

Page 12
              Izz kua yana fitowa sai daya tsaya awajen el Bahrain, farin top ne ajikinsa da layi layin baki,sai bakin wando,takalminsa ma white and black,kanan nasa sai sheki yake,gaskiya izz ya Iya wanka dan ba karamin kyau yayi ba,ga wani irin turare dayasa mai mugun kamshi,Tarar da el Bahrain yayi,yana Dane Dane a system, ina zua haka el,Bahrain ya tambayeshi,zanje gidansu tasleem,gud yace dama nagaji da zama nikadai muje in rakaka yafada tare da mikewa,amma aransa so yake ya rakashi saboda da kunya dai izz ya taba damsel,dinsa agabansa,wa zaka raka? Cewar izz koma ka cigaba da danne dannenka wlh bazaka so ka bata min show ba tab,yanda nadade ina Neman wanan ranar,yau soyayya zanyi wa tasleem na tsayawa arai,kai ka tsaya awajen karka ji dadin rayuwarka,wai kai na Allah,wlh danine da kyanka sai mace ta fara nemana takawo min kanta har gida,izz tinda yafara magana,el Bahrain hankalinsa ya tashi yasan yau sai izz ya taba damsel dinsa,ni kaga tafiyata izz ya juya zai bar falon,tsaya el Bahrain yace,haba abokina dan allah karkiywa yarinyar nan haka she's a married type karka yi ruining life dinta gwara ka aureta pls,batayi kala da used and dump ba kaji,wani irin dariyar rainin hankali  izz yakeyi harda rike ciki,look at you, yafada yana nuna el Bahrain married type my foot,wanan ai tayimin girma ina zan kaita ai wanan inzan girmeta bai fi in bata shekara biyu ba tab,yarinya Yar 16 zansamu na aura wace kake cewa married type CE,eaten type CE agurina,yafada tana can tana jirana yanzu haka,awaya kawai ta rikice ballantana yau da zan mata abunda zai sa taringa zuwa da kafarta,bye sai nadawo yafada tare da juya ya fita,el Bahrain hankalinsa atashe yadauki wayarsa yayi ta kiran tasleem taki dagawa ji yayi wasu hawaye na zubo mishi,inama zai Iya gayawa tasleem wanane izz,ji yayi kirjinsa na masa zafi gaskiya bakaramin so yakewa tasleem ba ganin yarasa inda zaisa ransa yaji dadi wayarsa ya janyo ya turawa tasleem TeX kamar haka( deserved one I called you not  picked,pls ki kularmin da kanki,ki kuma ji tsoron Allah a duk inda kike love you)ya tura mata ya bude application din Qur'an awayarsa yabude suratul yasin yana karantawa ahankali yaji zuciyarsa na sanyi.....Isar izz kofar gidansu tasleem keda wuya yakirata awaya,na iso yace mata ya katse wayar,yadauko wani sweet a aljihunsa ya jefa abakinsa,tasleem Umma taje tasamu adakinta tahada maggani a cup tanata sha ko ba a fada ba tasan maganin mata ne,Umma bakon nawa ya iso,toh ki kula dai ki kame kanki kinji ko, insha allah tace ta juya tabar dakin tana kunkuni ko ba kame kai ba kuyimin aure kunki amma Ku kullum cikin Abu daya kuke,mtss taja tsaki takoma dakinta takara fesa turare, tadauki farantin data ajiye akan table a falo takai dakin baki,tanufi gate dan tashigo da izz,iso tayi mishi har falon bakin,suna shiga falon wani irin chafka yakai mata yahau yimata wani irin kiss ko ta ina,I miss you baby yaringa cewa muryarsa na rawa,ahankali yakai bakinsa cikin bakinta yaringa sarrafa harshensa a bakinta, alewar dake bakinsa yaringa mata wasa dashi abakinta, tasleem kua tsintar kanta tayi da  mugun jindadin abinda yake mata ji tayi kafarta na rawa ahankali ta cire bakinta daga NASA,idonta a lumshe,daga tsayen dasuke taga ya cikata jin shiru ne yasa ta bude,idanta ahankali ganinsa tayi adurkushe agabanta yayi kneel down idansa ya kada yayi ja,yace da rawar murya,baby am sorry I rushed my self on you,I can't control myself,pls am sorry, your voice let me go crazy,zamewa tayi ta durkusa itama ta kamo hanunsa is OK ,I knw how you feel,tace dan allah koma kan kujera ka zauna, mikewa yayi a zuciyarsa yana cewa kiris yarage kizo hanuna yarinya,itama guri tasamu ta zauna tana kallonshi wani irin sansa da sha'awarsa na fusgarta,Bby can't wait kizama mata agareni,yaushe zaki gabatar dani gunsu dad yace mata yana kalon cikin idanta, karka damu danagama karatu zan gabatar dakai,dama abinda yakeso yaji kenan,sun dan taba hira ya mike  zai tafi,tace sai yaushe yace zan dawo ai ko gobe ne dan bangaji da ganinki ba,   toh tace masa hannayenta yakamo yamata kiss,love you yace love you too tace tana sunkuyar dakai rakashi tayi ta dawo,ta wuce daki ta kwanta tana tunani......

👄L🅰L🅰T🅰🙊
     
         Written by
          💅💅sadnaf💞

Page 13
           Dama a inuwar Aure nake,da yanzu wannan abinda yashiga tsakanina da izz da lada,zan samu,amma yanzu nasan na aikata zunubi,tace  a ranta take taji tayi danasanin abinda ta aikata, wata zuciyar ta kwabeta ai ba laifinki bane ,laifin iyayenki ne da suka ki barinki kiyi aure,da sunyi miki aure ai da baki bari hakan ta faru ba,juyi tayi ta dauko wayarta taga alamar anturo mata tex,anan ta bude ta karanta sakon da mayyenta ya tura mata,nan take taji hankalinta ya tashi,takara karantawa,ki kuma ji tsoron allah a duk inda kike,mai yake nufi ko dai yasan abinda tayi ne,waye wanan mangal din,(ooo ya Allah ka dubeni da idon Rahama,ina cikin wani yanayi ya Allah ka shiryeni kabani ikon fin karfin zuciyata,banasan aikata zina arayuwata,ni baiwarka CE mai rauni da tsananin sha'awa Ya Allah karka bani ikon aikata zina,ka ganar da iyayena gaskia,su San duniya ba gidan zama bane,mutuncin mace gidan mijinta) tafada tana hawaye mikewa tayi jin kiran sallar magriba,tadauro alwala tsintar kanta tayi da jin kunyar mahallicinta yau tabar namiji yayi romancing dinta,ahaka tayi sallah tana ta istigifari da zumar insha allah zata daure duk abinda takeji bazata kara barin izz ko hanunta ya rike ba..tasleem zaki Iya kua?🤔






Izz kuwa da farincikinsa ya bar gidansu tasleem, ya tsaya awani restaurant yaci abinci ya kira el Bahrain awaya dan yabashi labari bai daga ba,el Bahrain kua yana kallon izz na kiranshi yaki dagawa saboda bayaso yaji abinda,zai sa zuciyarsa tayi bindiga,bayan ya idar da sallah isha ya kira lambar tasleem,yaji tadauka bugu daya,abin yabashi mamaki tinda yake kiranta bata taba dagawa bugu daya ba, sai yakira sau uku ko hudu take dagawa,sallama yamata ta amsa asanyaye,deserved one yana jiki haka ko bakida lafiya ne,yafada gabansa na faduwa,bakomai tace intambayeka mana,inajinki dazu a TeX din daka turomin mai yasa kace inji tsoron allah a duk inda nake? Gumi yaji yana keto masa yarasa amsar dazai bata,tambayarka nake,kinji haushi ne?aa ba haushi naji ba I just want to know, wlh haka kawai nafada bawai da wata manufar ba,toh da CE ma akayi bna tsoron allah,aa wlh Bahaka bane ya zaayi nace bakya tsoron Allah fadi kawai nayi wlh bada wata manufar ba,naji tace,dan Allah kiyi hakuri ina bata miki rai is OK,ya wuce,tnx yace ta katse wayar,izz kua kara kiran el Bahrain yayi,ganin inbai daga ba haka izz zai ta kiransa yasa ya daga,ina ka shiga tundazu ina kiranka awaya,wanka na shiga ban Dade da fitowa ba ok,nashawo kan matuniyar fa izz yafada yana sosa kunne,duum kirjin el Bahrain ya buga anan izz yahau bashi labarin yanda sukayi da tasleem ya kyalkyale da dariya,my guy u need to see me lokacin Dana tsugana agabanta ina hawayen drama,yakuma kyalkyalewa da dariya ,ai abinda na mata yau wlh dakanta zata kawo kafarta gurina dan bazan sake koma gidansu ba,yanaji kayi shiru ustaz,da kyar el Bahrain ya bude baki yace masa kaga inka je ka gama,iskancinka kadaina kwasa kana gayamin ka nemi wani ka gaya mishi,Allah ya shiryeka kasan hanyar daka dauko ba mai billewa bace duk abinda kayi wa dan wani sai anyi maka wlh,wani dariyan rainin hankali izz ya  saki,el Bahrain kuwa ya kashe wayarsa,( ya Allah ka kare baiwarka daga sharrin izz karka bashi ikon cin galaba akanta ) TeX mai sanyaya rai ya turawa tasleem yanufi daki ya kwanta.....

👄L🅰L🅰T🅰🙊
       
        Written by
           💅💅sadnaf💞

Page 14
             Bangaren tasleem kua bayan ta kwanta ear piece tasa akunenta tanajin waazin mallam  kabiru gombe,gudun kar ta ji abinda zai daga mata hankali takasa bacci,tex taji ya shigo wayarta na mayyenta( words can't express the feelings I have for you, I wish you have an idea on how much I love you I can't do without you,deserved one,I so much love you swt drms my angel) murmushi ta saki ba daga wajenka nake expecting irin wanan texes din ba,daga wajen izz nakesan jin irin wanan kalaman,ta lumshe idonta gaskia zanso nasan wanan mangal din bt yaki, yace zai bayyana kansa soon,how soon? Tayi tsaki kai kasani,inada Wanda nakeso,kiran izz ne yashigo wayarta taki dagawa tana gudun kar ta daga yasata shiga wani hali SBD wani irin murya yake mata daddare tayi tajin feelings,ga wani Abu dayake yi insuna wayar kamar Wanda yaci abinci mai yaji "sssss" kiransa ne yakara shigowa wayarta gani tayi bazata Iya daurewa ba gwara ta daga ko ya rage mata wani abun,tana dagawa yace haba heart beat y are u refusing toh pick my called? Yafada da wani irin muryar dake jefata awani hali,no ba kin dagawa nayi ba nafara bacci ne? What yanzu zaki Iya bacci batare da kinji voice dina ba,ina nan ina kukan rashinki akusa dani adai dai wanan lokacin,rigar danasa nazo wajenki,shi na rungume amadadinki,ina shakar kamshin daddan kamshin jikinki,BT now you are here telling me bacci kike,"tasleeeem" are sure you Rilly love me yafada da rawar murya kamar wanda zai kuka,of course I do tace dasauri,no you don't am deceiving my self that you love me yafashe da kuka yana wa wayar gwallo,jin kukansa bakaramin daga mata hankali yayi ba am sorry please wlh ina mutukar sanka,shikenan tasleem nasan tawa tazo karshe duk abinda yasameni yau kece sila yafada yana Jan majina,dif yakashe wayar kafin tayi,magana yadaka wani uban tsalle yafada kan gado mission complete, we wait and see how tomorrow is going to be, tasleem hankalinta ne ya mutukar tashi ta hau kiransa awaya akashe,innalillahi wa ina ilahi rajiun tace,tana dafe kai cigaba tayi da gwadawa,cak ta mike, yauwa inada lambar el Bahrain,bari nakirashi watakila yanada wani number izz dazan sameshi,jiki na rawa tayi dailing number el Bahrain taji yana ringing, el Bahrain da bai Dade da idar da sallar shafai da wutr ba,ji yayi wayarsa na ringing,agogon dake jikin bangon dakin ya kalla 12:30 na dare,mikewa yayi yace watakila izz ke kirana ko mai zaice min oho,ganin mai kiransa ne ya mutukar girgiza shi tasleem,daddaren nan,ko ta gano nine mangal,kirjinsa ya buga kafin ya daga wayar ta katse,kiranta ne yakara shigowa,gyaran muryayi kafin ya daga wayar,yamata sallama,dasauri ta amsa masa sallamar,Allah yasa lafiya yace,yihakuri el Bahrain natasheka kana bacci,haba haba bakomai yace,dama mun samu misunderstanding ne da izz toh gashi yakashe wayarsa,pls do you have any of his number apart from mtn?tafada kamar xatayi kuka,tunda tafara magana yaji zuciyarsa kamar zata Faso kirjinsa,yaji hawaye na zubo mishi,San maso wani koshin wahala yanzu akan izz tadaga hankalinta haka,izz da so yake  ya L🅰L🅰T🅰 mata rayuwa,ta daga hankalinta haka, kana jina,dakyar yace mata emm wlh Iya mtn dinsa ne dani banajin yanada wani layin,mai yahadaku ne? Don't worry I would sort things out,nagode sai dasafe, ta katse wayar,el Bahrain ji yayi numfashinsa na Neman daukewa guri yasamu ya zauna yana adduar duk datazo bakinsa ahankali yaji yafara samun nutsuwa,izz tasleem ta shiga tarkonka mai fidata sai  Allah,yakoma kan sallaya ya tada sallah yana mai rokon Allah,kar izz yaci galaba akan matar dayake mafarkin tazama uwar yayansa....







👄L🅰L🅰T🅰🙊
     
     Written by
    💅💅sadnaf💞

Page 15

Tasleem yanda taga rana hka taga dare,sai gwada wayar izz take akashe,har akayi asuba, bacci bai ziyarci idanta ba,gaba daya ji tayi tana jin wani zazzabi,har karfe Tara tana nan azaune kamar mayya,Umma CE ta leko dakin taci uban kwaliya da wani less green da fari sai kace buduruwa,keh lafiyarki kua yau  ko kitchen baki leko ba kin tayani aiki? Saukowa tayi daga gadon ta rusuna Umma ina kwana, lafiya lau,wlh Umma kaina ciwo ga zazzabi,eyya sannu  kifito ki karya,sai kishirya kitafi asibiti toh Umma tace ,tabi bayan Umma tadauko breakfast dinta tadawo daki ta ajiye abincin a kasan carpet tadauki wayarta Dan takira wayarsa taji ko zai shiga luckily taji yana ringing sai data kirashi yakai sau biyar ana shidda yadaga dakyar yana tari dasauri tace am sorry pls kasan halin daka jefani kua,tabe baki izz yayi ai yau sai kinzo wlh yafada azuciyarsa, yasaki kukan karya maganars a

👄L🅰L🅰T🅰🙊
 
      Written by
      💅💅sadnaf💞

Page 16
Tabe baki izz yayi ai yau sai kinzo wlh yafada a zuciyarsa, yasaki kukan karya maganarsa na fita dakyar baby am dying, zuciyata na min zafi duk saboda ke,pls I can do with out you,yafada yana wa wayar gwallo,I love you too pls izz bar kukan haka pls,Bby banida lafiya,mai yake damunka,tafada hankalinta atashe,rike baki yayi daria na neman kubuce masa, yakara narkar da murya bnsani ba zuciyata namin zafi inajin mutuwa zanyi pls Bby kizo inganki kafin in mutu plssss yafada da wani irin murya mai ban tausayi ,tuni tasleem taji gumi ya keto mata hankalinta ya tashi,no bazaka mutu ba sweedy sai mun haihu tare tace itama tana kukan,send me your address right away am on my way,jin abinda tace ne yasa izz kashe wayar yadaka tsalle,yes yau akwai jin dadi,kiranta ne yakara shigowa,sai daya daidaita nutsuwarsa yayi kasa da muryarsa inba kasa kunne kai ba, ba zaka ji mai yake cewa ba,wayata CE ta subuce ahanuna sanyin nakeji,pls gayamin address din ganinan zua,Bby arhhhhhh zuciyata yafada yana rike baki,kara rikicewa tayi,sorry dear daure ka gayamin address din gani nan dakyar ya gaya mata address din, tace masa gani nan zua,ta katse wayar, , yace yeye girl kinzo hannu kenan,saurin mikewa yayi ya tafi bathroom yayi brush,ya fito yafesa turare  ya kunna AC yadauki mai yashafa afuskarsa sama sama,yadauko wani katon bargon da inba sanyi ake sosai ba bai fiye amfani dashi ba ya ajiye akan gado,ya tafi kitchen yadauko bread ya jika da ruwa ya yamutsa ya zuba akasan gado yanda kana shigowa zaka hango,ehe intazo sai ta dauka amai nayi,yakoma falo yatsaya awindo don ya hango tahowarta,tasleem kua aguje tafada toilet ta watsa ruwa,agurguje tashirya tasa wani riga  da wando Pakistan, yellow and pink,tayi rolling da yellow kasancewar wandone yellow rigar pink tasa pink din Lopers tafito, ta fito ta nufi dakin Umma,tura kofar dakin tayi da sallama,amsawa Umma tayi,tace kinshirya ne ,ee na shirya,drawern bedside ta janyo ta kirga 5k tabata,ki tabbata kinga likita,ni inzansamu ma ayimiki allura dan ko magungunan aka  baki ba sha zakiyi ba, toh Umma sai nadawo,Allah ya kiyaye hanya gudu gudu,sauri sauri tayi waje ta tare abin hawa tagaya mai inda zai kaita tafada ciki,wayarta CE keta ringing ajakarta ta zuge ta dauko,ganin mai kiran ne yasata sakin tsaki sai kai tayi ana ta kai wayake ta kaya,ta maida wayar cikin Jakarta,el Bahrain kua tinda yayi sallah bacci yadaukeshi akan sallayar,yayi ta mafarkin tasleem taje gidan izz,har ya keta mata haddi,tashi yayi da salati abakinsa,insha Allah hakan bazai taba faruwa ba  yace hankalinsa atashe, yadauko wayarsa yayi dailing number izz,yanata ringing bai daga ba dan yasan Indai tasleem zataje zai gaya masa,ganin bai daga ba yasa shi kiran tasleem itama bata daga ba,ji yayi jiri na dibansa shikenan aikin gama ya gama,yace yana rike kansa....



Tasleem na shiga unguwarsu tagane gidan daya kwatanta mata,saboda shi kadai ne mai green din rufi kuma karami saboda duk gidajen layin kusan gininsu daya,salamar mai sahun tayi,tafito dasauri,izz hangota dayayi daga nesa ne yasa shi komawa daki yaja bargon nan har saman kansa,agarin sauri tasleem ta bangaje wani tsoho abincin daya siyo ya zube akasa,nashiga uku tace baba dan allah kayi hakuri wlh bansani ba sauri nake,bakomai yata bari nakwashe,aa baba dan Allah a ina ka siyo insiya ma wani,aa yata dan tsautsayi yasa kin zubarmin da abinci sai nace kibiyani aa ki barshi wlh,ganin shigar dake jikin tsohon ne yasa tasan bashida hali,aa baba ai ni nayi niyya ba biyanka zanyi ba bude Jakarta tayi ta zaro dubu daya, gashi baba dan Allah ka siyi wani,aa kibarshi wlh baba dan Allah nace fa,sa hannu yayi yakarba azuciyarsa yana cewa wai yaushe rabona da dubu ai na manta kai nagode yata Allah yamiki albarka,ameen baba,ya sunan Yar tawa ne,sunana tasleem,Allah sarki,Allah miki albarka amin baba ngd ta wuce ta nufi kofar gidan izz,ta kwankwasa shiru ba alamar za a bude ta turo kofar taga ya budu,tashiga ta rufe kofar,bin ko ina take da kallo tai ta gwada sallama jin ba  a amsa ba yasata tanufi kofar datake kyautata zaton daki ne,tashiga da sallama,hangoshi tayi acan tsakiyar gado ga uban bargo daya jibga ajikinsa........

👄L🅰L🅰T🅰🙊

         Written by
          💅💅sadnaf💞

Page 17 
          Dagudu ta karasa kan gadon ta yaye bargon,aikuwa izz ya jike jagab kasancewar lokacin zafi ne,subhanallahi,baby Ashe haka kk jin jiki tace tare da fashewa da kuka saboda tasleem gwana CE wajen tausayi,kara langwabewa yayi yace  rufeni da bargon sanyi nakeji yace yana wani irin karkarwa hakoransa na haduwa da juna,eyya sorry dear, get well soon,takai hannunta goshinsa taji ba zafi alhamdulillah da alama zazzabin yadan sauka ga jikinka ba zafi,ta rufeshi da bargon tabar fuskarshi abude,nasan baka ci abinci ba,nuna min kitchen insama maka Abu kaci,rawar Dari yacigaba dayi banajin yinwa,a zuciyarsa kuma yace yarinya ai kece abincina,zama tayi akan gadon ta matsa kusa dashi ta kamo hannayensa,haba Bby yazakace bakajin yunwa mai kaci,pls let me have something for you,no inaci ma amai zanyi,dazu dasafe ma sai danayi amai,tausayinsa taji yakara kamata am here for you bazakayi amai ba trust me,am going to feed you myself pls for the sake of the love u have for me haa,gyada kai yayi kamar yaro,yauwa tace ta mike aikuwa ji tayi ta taka Abu tana juyawa,eyya dear Ashe aman dakayi baka kwashe ba,ee kasa tashi nayi sakamakon jirin danakeji,sannu tace da tausayawa ta nufi bandakin da ke dakin tadauko Abu tazo ta kwashe,tagoge gurin tas,I forgot ina ne kitchen din,yana Palo yace mata yana ciza baki,juyawa tayi shikuma izz,yamata gwallo yana dariya kasa kasa yarinya yimin girki inci,in huta ajikinki,tasleem kua corridor din dake palon tabi,taga kofa biyu arufe ta bude nafarkon taga kayan abincine aciki da tarkacen kayan kitchen,ta rufo ta bude dayan taga nan ne kitchen din komai tsaf a killace,aranta tana jinjina tsaftar izz,ko mace albarka,bude fridge tayi taga da komai na bukata,inless than 30 minute tayi ferfesun kifi,ta soya doya da kwai ta juye ruwan tea a flask,tasako su a babban faranti,tayi dakin izz,jin alamar ta rufo kitchen ne yasa izz kara langwabewa yana rawar dari,dasauri takarasa tsakiyar dakin ta ajiye farantin,kai namanta ban kashe AC nan ba izz ai dole kaji sanyi taje ta kashe ACn,tadawo wajensa ta cire masa bargon pls ka tashi muje kaci abincin, zai mata gardama,tace plss tana riko hanunsa cicije baki yake kamar mai mugun jin jiki,ita kua sai jera mai sannu take taimaka masa tayi ya tashi yaratoyo hanunsa akafadarta suka karasa tsakiyar dakin,yazauna yana Neman faduwa,easy fa naga kamar jikinka ba karfi uhum yace mata tadauko masa pillo tasa abayansa ta bubude kulollin,zata zubashi,d ganin dayayi  da kifi ne yasa yace tabar kifin anjima yaci tasa mishi Iya doya,toh kawai tace tarufe kular,ta dibar masa doyar dayaji kwai ga sauce din albasa da hanta,tahada mishi tea mai kauri,ta tura mishi gabansa kallonta ya tsaya yi yace ahankali da muryar marasa lafiya,mai kike nufi u promise to feed me, and by mere looking u are not willing to eat,aa so nake sai kaci ka koshi,aa tare zamuci ganin ita datake lallabashi yasamu yace zai ci,matsowa tayi tafara bashi abaki,yana taunawa ahankali yana yamutsa fuska irin dakyar yake cin abincin nan kua mugun dadin abincin  yakeji,aransa kai amma fa ta Iya girki,ahaka tayi ta bashi yanaci,tanaci itama har suka kammala ta dauki kwanukan takai kitchen,ta ajiye kular datasa ferfesun kifin,ta wanke duk abinda tabata ta goge gas din, izz kua ganin fitarta yasa yanufi bandaki yafesa mouth wash abakinsa yafito ya zauna agurin data barshi,zamansa keda wuya ta turo kofa tashigo,tanufi inda yake,,sorry my izz how are you feeling now,yamutsa fuska yayi amai nakeji,waro ido tayi ta dafe kirji amai kuma? Amma bude durowar mudubin can zaki ga Zuma aciki,dauko min indai nasha zuciyata zata daina tashi, mikewa tayi da saurinta tadauko mai zumar,bari indauko ma spoon, aa bazan Iya bari ki kawo spoon ba,yakafa kai ahaka yasha,yanufi bakinta da zumar,girgiza kai tayi aa bana sha pls tarike hanunsa,wani irin kallo yake mata nasan kyankyamina kike,yafada hawaye naturuwa a idonsa,kai jamaa izz dan bariki ne lamba daya,haba my love ya zakace haka kawo insha kasan bana kyankyaminka,tasa hannu dan takarba ,aa nizan baki yanufi bakinta da zumar bude bakinta tayi shi kua intentionally kafin yakai bakinta ya daga robar ya zube ahabarta,yagangara wuyanta da kirjinta ,subhanallahi tace kagani ko kai da jikinka ke rawa inakai ina bani Zuma,sorry my love yace ahankali,is OK bari naje na wanke indawo,pls taimaka min intashi wlh haryazu sanyi nakeji yafada yana hawaye wani irin tausayinsa yakamata,mika mai hannu tayi ya tashi suka nufi gado ya kwanta tadauki bargon ta rufeshi, sai yahau hada hakora kar kar kar,irin mugun sanyin nan yakeji, bari nawanke jikna inadawo tafada da sauri, aa pls wait tasleem I need your help,pls kibari indan rungumeki na en mintuna zandan daina jin sanyi nan plsss sai hawaye, toh Bari nawanke zuman nan inzo,pls tasleem help mii I can't wait, jiki narawa takarasa gunsa,tayaye bargon ta shige ahankali ya rungumota,yana sauke numfaashi sundauki tsawon minti goma ahaka,jin saukar numfashinsa agadon bayanta ne, yasaukar mata da kasala ga wani irin feelings datakeji,ga kamshin turarensu daya hadu GU daya ya taimaka wajen jefata awani irin yanayi..............

👄L🅰L🅰T🅰🙊

     Written by
      💅💅sadnaf💞

Page 18

          Jin dayayi numfashinta na fita dasauri sauri ne,yasan ta kamu,kara kankameta yayi yadago kansa yaga fuskarta a rufe,Bby pls can I kiss you,yace mata cikin rawar murya,kasa magana tayi yakara tambayarta akaro na biyu,daga kanta tayi idanta a rufe,ahankali yafara kissing dinta yagangaro habarta yana lasa,wuyanta,da kirjinta yana wani kiran sunanta tasleem I love you I can do without you,da hakori ya zuge zip din gaban rigarta ya chusa fuskarsa akirjinta yana goge lips dinsa akirjinta,tasleem kua wani irin dadi ne yaka ratsa ta tundaga tafin kafarta har xua tsakiyar kanta,sai daya samu one hour yana romancing dinta passionately, amma Sam ba kai hanunsa kasan kugunta ba sabida sai yasabar wa macce da romance mai zafi yanda dakanta zata ware kafarta dakanta,baya  saurin yin sex da mace   yanda ba zata zargi ba aurenta zai ba,unlike wasu mazan da basa jurewa dogon romance, dasun dan yamutsaka sai su afka ma,shiyasa hardly mace ta Iya rabuwa da izz sabida yanda ya kware da romance gashi bashida kyankyami duk inda bakinsa yakai ajikin mace tas zai lashe,shiyasa yake amfani da Zuma,baiki yafara laso mace tundaga tafin kafarta har zua fuskarta,ahankali ya cikata ya koma gefe yana maida numfashi,ita kua tasleem ji tayi dama yaciga sabida dadin datakeji yana ratsata ga wani irin masifafen shaawa datakeji,dan dayayi niyyan sex da ita bazata hana shi ba sabida yanda takeji,kasa  kwakwaran motsi tayi ga wani irin kunyarsa datakeji gashi ajike take kamar wace tayi fitsari,ahankali ya mirgino kusa da ita ya zuge zip din rigarta sama,yamata kiss a goshi,baby bude idanki kiga son da nake miki acikin kwayar idona,yafada muryarsa na seizing I always loose control in muna tare how I wish u have an idea on what I feel for you,jiya sanadiyar San danake miki nashiga matsanacin hali,gashi yau da zuwanki na wartsake,pls kiyimin izini naturo manya na sabida na kagu in mallakeki amatsayin matata,behaviours din da kika nuna min jiya ne yasani,kokwanto anya kina sona yanda nake sanki? Tasleem da tunda yake magana idanta arufe,ahankali ta bude idonta tasaukeshi akansa taji wani mugun sansa da sha,awarsa na fisgarta tsintar kanta tayi da fadawa jiknsa,shi kua ya rungumeta tsam,yazakace ban a sanka,wlh I feel more than what you feel for me,banida alternative, policyn dad nmu ne sai  mun gama school sanan muyi aure,katseta yayi still yana rungume da ita when zaki gama tace saura two years nagama,izz a zuciyarsa yace kan lokacin na ware nasamu abinda nakeso,amma azahiri dagota yayi daga jikinsa 2 good years yace yana waro ido,kinsan yanda nakejinki kua,ai zan Iya mutuwa,ita kua tasleem wani dadine ya rufeta ganin yanda izz ke Santa,😂readers kuji fa,haba izz ai kamar gobe ne insha Allah zaka ga mun mallaki juna fatana stick to your promise,I will my love yace yana shafa kanta,I have to rush home now, so early yace kamar karamin yaro,ee anan take gaya mishi da sunan zata je asibiti tazo gurinshi,Kane mata ido yayi ai ba karya kikayi ba gashi kinzo asibitin kin bani magani nima nabaki kindaina jin zazzabin,dukan wasa takai mai tace kai ko,shima ya kwaikwai muryarta,ya mikar da ita,yace bari na gyara miki parking din gashinki,ya gyara mata ita kuma hakan dayakeyi ne yake kara mata sanshi a zuciyarta,off you go Bby am gona miss you,pls tk gud care of your self adai dai lokacin daya samata kudi ajakarta ya rufe,yariko hanunta da daya hannun,suka nufi kofa,har takai bakin kofa yace heeey u have forgotten something yace,karasa yayi  gurinta yadan rankwafa oya ya juyo mata kumatunsa,murmuhhyshi tayi,tayi pecking dinshi a chiks ya juyo yamata agoshi,hanci,da bakinta yace love and miss you, dakyar taja kafarta ta bar gidan

👄L🅰L🅰T🅰🙊

     Written by
      💅💅sadnaf💞

Page 19
     
           Tana fita tahango tsohon data bangaje dazu azaune akan benci ,yana cin abinci da alama wani abincin ya siyo,kuma dole ta wajensa zata bi ta hau kan titi,gashi kuma yahangota,gabanta ne yafadi Allah yasa ba a unguwan nan yake ba,in a unguwanan yake definitely zai san gun izz,tazo jikinta ne yayi sanyi ahankali take tafiya kamar wacce kwai ya fashewa ciki,mallam adamu shikuma mamaki ne yakamashi Allah yasa wanan yarinyar itama ba hanun wanan dan iskan yaron mai L🅰L🅰T🅰  yayan mutane tafada ba inkua haka ne,dole ya tareta ya gaya mata gaskia saboda yasan ahaife yahaifeta,tin lokacin data zubar mishi da abinci dazu har zua yanzu haka kawai yaji San yarinyar kamar er cikinsa,gata da nutsuwa dagani bata wasa da sallah laakari dayayi da katon tabon sallah dake goshinta, sabanin er sa da har jibi fama yake da ita akan rashin sallah akan lokaci,tasleem CE ta katse masa zancen zucin da yake,sannu da hutawa baba,yauwa er albarka anfito,yace yana nazarinta,ee baba dama dubiya nazo,Allah sarki kin kyauta Allah miki albarka,ameen baba ni na tafi,ko ki gaida manyan naki zasuji insha Allah, tawuce ta tafi,bari in bari sai nakara ganin zuwanki na biyu nagaya miki,yafada shi kadai yacigaba da cin abincinsa....Isar tasleem gida kenan tayi sallama ta tada Fatima da aminiyarta mashida sun tasa littafi agaba da alama assignment sukeyi,dagowa sukayi suka amsa sallamar, Fatima CE  ta mike dagudu tayi hugging dinta nayi missn dinki antynah,ni cikani sai yau kika ga damar dawowa,wlh bahaka bane Anty inna CE tahani ni dawowa wlh wai ita kadai CE bamai debe mata kewa,yanzu ma wlh mashida CE taje ta nuna mata library zamuje shiyasa tabarni,ya jikin,dasauki,wlh ta karbi jakar hanun tasleem antyna baki taho mana da kayan dadi ba alokacin datake bude jakar,kai Fatima da kwadayi kike ina ni ina kawo kayan dadi nidana je asibiti mai yahadani da kayan dadi,ban jakata my friend,Fatima kua kudin da izz yasawa tasleem ajaka ta dauko waw antyna kice agari kike,tab aikuwa asan mana rabonmu,tafada tana kirga kudin,10k gaskia Anty kibamu wani abun,tasleem tunda Fatima take ta surutu ta zuba mata ido,toh naji ban jakata,tace tana mika hannu,mashida kua tunda suka fara draama take kallonsu da sha,awa inama tana da yaya mace,dataji dadi saboda tasleem da Fatima na mutikar burgeta yanda suke San junansu,Anty ina wuni,tace da siririyar murya,atare suka waiga,tasleem ta nufi gurin mashida kinga kawarki tahana inzo mu gaisa ya  kike yasu hajia,suna nan kalau,masha Allah,haka akeso,dafatan Fateema bata hanaki karatu,ba tahanani Anty toh bari nashiga daki nadan kwanta toh anty,Fateema hope dai kunci abinci? Ee munci  , ina Umma ne tana daki tana bacci,olryt tayi hanyar dakinsu,antyna what again, ta juyo yanzu bazaki ban wani Abu ba,girgiza Kai tasleem tayi kinganki da kudi,hmm ta kirga 5 k tabata keda mashida Ku raba yeeey that's my Anty that's why I love you, tajuya ta nufi gurin mashida tana nuna mata kudin,tasleem  nashiga daki wanka tafada,tayi alwala tayi sallah takwanta  SBD wani irin bacci takeji  sakamakon baccin dabatayi ba jiya, bata Dade da kwanciya ba bacci yayi awon gaba da ita cike da mafarkin izz........









Readers wai ni ba mashida nan bace buduruwar izz🤔tab muje zua

👄L🅰L🅰T🅰🙊

        Written by
       💅💅sadnaf💞

Page 20
   
            Izz kua bayan tafiyar tasleem wayarsa yadauko yakira el Bahrain dan yabashi labari,amma bai daga ba,ajiye wayar yayi yace naje anjima in bashi labari,yanufi kitchen yadauko ferfesun kifin da tasleem ta mishi dazu yahau ci,aransa yana kitsima yanda zai huta da tasleem dan dagani zatayi niima kuma kamar tana da saurin sha,awa wani murmushi yasaki dan yasan cikin sauki zai cika burinsa akanta,el Bahrain kua sai dayasha maganin zazzabi ba inda yaje ranar zuciyarsa wani irin zafi yake masa da zaa gwada jininsa watakila ace zuciyarsa tana gab da buguwa,wai yarinyar da yake mugun so yau ,ita izz ke Nema L🅰L🅰T🅰 da ita so bai mishi adalci ba,da akwai yanda zai yi ya cire tasleem a zuciyarsa daya cire ya huta,amma kullum kamar kara mata wutar Santa ake a zuciyarsa,nikuma irin tawa jarrabtar kenan yace a filli hawaye masu zafi suka zubo shi,ina dakon soyayar budurwar aminina,bata ma San inayi ba ga abokina yana San yayi L🅰L🅰T🅰 da ita,ji yayi wayarsa na ringing dubawa yayi yaga izz ne,kirjinsa ne ya buga yasan izz kiransa yayi dan yabashi labarin yanda sukayi da tasleem, shi kua bai shirya kwanciyar asibiti ba,daga wayar izz yabashi mugun labari dai dai yake da buguwar zuciyarsa,kin dagawa yayi har ta katse,ji yayi kawai muryar tasleem yakesan ji kiranta yayi awaya sau biyu yana ringing bata Daga ba, ana uku ta daga,tasleem da ringing din wayarta ne ya tasheta,dakyar ta Daga wayar idonta arufe hello swthrt,el Bahrain jin ance swthrt ne yasa yakasa magana,tunda nadawo gida wlh bacci nake,Ina cikin mafarkinka ka tasheni,swthrt I Rilly miss you,how are you feeling now hope beta,tafada duk ajere still idonta a rufe,el bahrain ji yayi kamar da guduma take buga masa kai wayar hanunsa CE ta kubuce Daga hanunsa,innalillahi wa inna ilaihi rajiun,d girl I love most in my life is blindly in love with anoda man,nasan yanzu yagama da tasleem,har gidansa taje Ashe,oo Allah na yace yana mai durkusawa ya fashe da wani irin kuka😭 yana rike Kansa Ya Allah kai ka jarrabceni da San tasleem ya Allah kacire min Santa a zuciyata alfarmar annabi,tasleem jin ba ace komai ba yasa ta bude idanta ta kalli screen din wayar,ganin mai kiranta ne yasata mikewa ba shiri,Ashe mayyenta ne ya kira ba izz ba,oo my God amma na kwapsa,well mai ma nake damuwa ai ba saninsa nayi ba,number izz ta kira bugu  daya yadauka sweety darling yace ina kokarin kiranki kika  kirani,I miss you my love,tunda yafara magana taji wani sanyi na ratsata itadai muryarsa na jefata awani yanayi, I miss you too daga bacci natashi if not da tuni nakiraka,do you dream of me,of course I do,tace oya gist me,dariya tayi not now, y? I want to help mummy in the kitchen when am through I will give u a call,oya kiss me before you go yace muah💋tace shima yayi mata blowing kiss catch you later,katse wayar ta rungume akirjinta I love you izz ta CE ahankali tana lumshe ido.....

👄L🅰L🅰T🅰

   Written by
    💅💅sadnaf💞

Page 21

           Izz daddare bayan sallah isha gidansu el Bahrain ya nufa,direct part dinsa yayi,yaje tadashi azaune  da doguwar Riga fara ajikinsa ga carbi yana ja, alamar tinda ya idar da sallah yake lazimi,izz kua aransa yace kai kamal na burgeni Indai ta fanni addini ne baya wasa ina ma nine (kamal ne sunan el Bahrain na gaskia karku zama confuse)bayan ya amsa sallamar da izz yayi masa kau da kansa yayi Daga kallonsa dan wani irin haushin izz yakeji kamar ya shakeshi ya mutu,dan yasan ba alheri ne yakawo shi ba zua yayi yafada mai abinda zuciyarsa zatayi bindiga watakila ma yayi recording din ihunta,sabida kadan da aikin izz,my guy cewar izz wai ni zan ringa kiranka ka shareni,kuma kana sane wai mai nayi ma ne,el Bahrain ne yajuyo kai nifa bnida lafiya yau ko ta kan waya ban bi banda bakada ido ai kana ganina kasan banida lafiya,eyya frnd mai yake damunka,wlh sai yanzu na lura da ramarka,have u going to do hospital? No bnje ba nadai sha magani yace,izz abinci fa kaci no anjima zanci, haba abokina ya zaka zauna baka sa komai abakinka ba bazai yiwu ba mikewa yayi let me get you some thing to eat,dakatar dashi yayi don't border yourself ga abinci can a flask hajiya ta aiko min dashi favourite dinka,ka diba ka ci,tuwon shinkafa da miyan agushi,waw aikuwa inadawo zanci let me have you something I would be right back,yafice Daga palon,el Bahrain yabi bayansa da kallo yana tunanin izz yanda yake da mutunci duk wani abu daya shafeshi,yana mutukar  darajashi,yatuna yanda suka hadu,watarana    alhajinsu ya aike shi banki,yaje ya turawa wani abokinsa dasuke bussiness tare kudi naira million 8,da motar alhajinsu yatafi,yana isa bankin sai wata cousin dinsa Yusrah ta kirashi awaya yake receiving call din kafin ya fito daga motar,sai gani yayi anbude gaban motar anshigo wani shima yashiga bayan motar,nagaban motar yace masa bamu kudin daka dauko ko mu harbeka na bayan shima yadora bindigar agefen cikinsa,el Bahrain da jikinsa ya fara karkarwa da rawar murya yace kuyimin rai wlh ba kudina bane aikena akayi,daka masa tsawa na bayan yayi nagaban kuma yatake masa kafa da karfi,zan tarwatsa maka kai inka mana gardama, Ashe a lokacin da barayin suke bin bayan motar el Bahrain izz shima ya fito a lifan dinshi maigidansa ya aikeshi ya Ciro masa kudi wata golf CE ke  ta bin bayan wata jeep, sun zo dai dai junction kamar cewa akayi ya waiga yakalli golf din adai dai lokacin da mai tukin yake mikawa na gefensa bindiga,aikuwa anan izz yagano barayi ne,ana basu hannu ya yanki kwana dan yayi alerting din en sanda, luckily kua sai ga motarsu sun zo wucewa,nan da nan izz yahau wait wait, suka tsaya nan ya musu bayani agurguje suka dau hanyar da bakar jeep din tayi da golf, izz na binsu abaya,parking sukayi Daga nesa suka firfito suka labe nan suka hango barayin su fito daga mota sun shiga jeep din, el Bahrain da suka kwada mai mari suka CE masa yafito yadauko musu a boot,jin zasu Iya harbinsa in bai basu kudin ba yasa shi kokarin bude motar ya fita,from no where kawai yaga en sanda sun zagaye motarshi wani sanyin dadi yaji aransa yace alhamdulillahi,suka bude motar suna Nuna wa barayin bindiga,surrender sukayi suka fito,shima na golf din aka fito dashi,aka samusu ankwa,aka tasa keyarsu akai mota dasu dagudu el Bahrain ya bi daya Daga cikin en sandan,thank you sir i Rilly appreciate all your did,cos u have save my life and property, no don't thanks me,thank that guy yayi pointing izz daya juya baya zai shiga bank,he is the one that gave us information about them,OK yanufi wajen izz dasauri dayake gab da shiga bank din,salama yamasa yajuyo ya amsa,yana kallonsa nagode da taimakon daka min,namefa izz yace dan shi har ga Allah baiga fuskar mai bakar jeep ba,murmushi el Bahrain yayi yamasa bayani, Haba haba don't mention yace kayi abinda yakawo kawai,komawa,yayi yadauko kudin Daga boot, yadawo bank sukayi abinda yakawo su,izz yarigashi gamawa ya jira el Bahrain shima suka fito atare,anan el Bahrain yakara masa godiya ya karbi number shi,yahau motarsa Shikuma izz yahau lifan dinshi suka tafi, el Bahrain da isarsa gida ya samu  mahaifinsa ya  yagaya mai yanda izz ya taimakeshi,alhaji Muktar ba karamin dadi yaji ba yacewa el Bahrain ya kira masa shi yau suyi dinner tare,yakirashi yamai bayani da yaso mishi gardama sai daya hadashi da abbansa tukuna  ya yarda zaije suka gaya mai address din,karfe 8:30 ya iso gidan,el Bahrain yamai jagora har cikin gida apalon abbansu ya kaishi Wanda bakowa ake kai wa can ba,ko su ba a barinsu shiga,amma anan aka sauke izz dan ba karamin dadi alhaji Muktar yaji ba,anan alhaji Muktar yafito Daga dakinsa izz na hango shi ya zame Daga kan kujera ya durkusa,dasauri yakarasa gunsa tare da mika mai hannu dan su gaisa yaki ya noke hanunsa yana gaishe shi haba dan Allah koma kan kujera ka zauna,ki yayi hka yasa alhaji yahakura,yasa el Bahrain ya sauko musu da abincin kasan carpet dan suci......


👄L🅰L🅰T🅰🙊


      Written by
       💅💅sadnaf💞

Page 22

           Izz kasa sakin jiki yayi yaci abincin,lura da abbansu el Bahrain yayi ne yasa shi mikewa ya cewa el Bahrain inkun gama kuzo Ku sameni a babban Palo,toh Abba yana fita izz yadan saki jiki yaci abincin,el Bahrain ya kwashe kulolin yakai kitchen din dake palon,bismillah ko yayi gaba izz ya bishi abaya,akasan carpet duk suka zauna,alokacin abbansu el Bahrain na waya dagani da alama Wanda aka turawa kudi dazu dashi yake waya,dan labarin abinda yafaru yake gaya masa,shikuma anan izz yadago yakare mishi kallo suna mutikar kama da el Bahrain kamar tasu ta baci banbancinsu shi el Bahrain siriri ne dogo, mahaifinsa yadan fishi kiba da haske,kai amma nagode sosai zan bashi sakon ka bari nahadaku Ku gaisa ya mikawa izz wayar,amsar wayar yayi,sai kayi godiya an maka kyauta yaji abban su el Bahrain yace,bayan sun gaisa da alhajin anan yake kara masa godiya shikuma izz yanuna mishi bakomai taimakon dayayi dan Allah yayi badan kudi ba,dan allah ya bar kyautar dayayi masa,karbar wayar abbansu el Bahrain yayi kai ba ahaka ba amaida hanun kyauta baya,sukayi sallama da abokin nasa ya kashe wayan,ya dago yacewa izz matso nan kusa dani,ka sakin jikinka dani,kadaukeni tamkar mahaifinka,insha Allah izz yace,inaso kabani biography dinka in brief,gyaran murya izz yayi ni sunana izzadeen Yusif muna ina xaune da mahaifiyata da kanena biyu haruna da hamud,mahaifina ya dade da rasuwa,tun ina secondary, muna zaune a fagge yanzu haka,amma mu asalin yan gombe ne,nakamalla diploma abangaren business administration sanadiyar jajircewa da mahaifiyata tayi tahanyar en sana oi datakeyi agida,kasancewar mahaifina har yakoma ga Allah acikin rufin asirin Allah muke,ba mai wadata bane,ina kamalla diploma nafara Neman nakaina dan na taimaki mahaifiyata da kanena,inda cikin ikon Allah nake yiwa wani alhaji mansur mai siyarda lesuka da atamfofi zaman shago,kuma alhamdulilahi yau dafara masa aiki shekara uku kenan,sanadiyar rike masa dukiya danayi da gaskia da amana awanan karshen shekarar yamun al kawari zai kama mun shago na kaina ysa min kaya nima naringa cin gashin kaina,tinda yake bayani alhaji yake jinsa,har yagama,masha Allah abbnsu el Bahrain yace kasan takan kasuwanci,nima dan kasuwa ne ina saro kaya daga kasashen ketare,ina kawosu nan ina kuma da company a sharada na sarrafa maganin sauro su sheltors room freshner ,dasauransu,kuma kamal ( el Bahrain) shi ke kula da companyn,sabida ba kasafai nake zama ba,gaskiya asanadiyar taimakon dukiyata dakayi nayi niyyar maka ihsani,kuma dan Allah nayi abokina da muke kasuwancin tare shima yaji dadin abinda kayi,yabaka kyautar dubu Dari biyar,nikuma na baka kyautar million uku ka hada da kudin da maigidan naka zai baka kaje kacigaba da kasuwancin kuma bnason godiya,izz kasa magana yayi sai hawayen farinciki ke tsartuwa akumatunsa,am short of word don't Rilly know how to thank you may Allah reward you abundantly, banasan haka fa alhaji yace yana mikewa kamal karbomin account number dinshi gobe na tura masa,nagode Allah yasaka ma da alheri alhaji,Allah ya biyaka ya buda maka,is OK ya tafi yabarsu,hawayen dadine ya cigaba dayi,el Bahrain ya dafa shi ya isa hka Allah ne yabaka,shi zakayiwa godiya babu Wanda yake azurta bawansa sai Allah,sai dai mutum yazama sila,hakane,ngd bazan manta daku ba...washegarin ranar yakawo mahaifiyarsa itama tayi godiya,tayi wa hajiyarsa still dazata taho sai dai mahaifiyar el Bahrain tahada mata goma sha Tara ta arziki,itama da hawaye ta taho,tana jinjina mutuncinsu,abin mamaki still aranar dayaje kasuwa maigidanshi yabashi million 4 yaje yaja jari saboda yaji dadin Hulda da izz,aranar en gidansu izz sai da suka kwana suna sallah suna godiya ga Allah akan niimar daya musu,washegari suka tashi da azumi...izz acikin kudin yaware million daya da rabi ya sarowa ummansa gwanjuna na yara da manya,sarka da dankunne masu kyau dan taringa siyarwa agida,yakara gyara musu gidansu,abbansu el Bahrain ne yahadashi dawani dake fita kasashen ketare yasaro kaya masa mugun kyau designers, da dogwayen riguna,na mata ,yasa su ashagonsa,aikuwa ya bude shagon da SAA,saboda ana ribubin kayansa sosai acikin shekara ya maida kudinsa ga ribs dayasa mu,yasiyi mota ake masa haya dashi,mahaifiyarsa mas ma sanaar datakeyi agida ya karbeta sosai,acikin shekara biyu yayi motar kansa,yasiyi karamin gida a state road, Yakoma can da zama,inda shikuma yasamu nakasu san mata na balai da yaudara,tun lokacin dayake high institution ballantana,yanzu dayayi kudi sai abinda yayi gaba,sallamar da izz yayi ne yadawo da el Bahrain Daga tunanin daya tafi,manyan ledojin dake hanunsa ya ajiye yadauraya plate yajuye kazar daya siyo mai romo sai tiriri yake,yadauki tumbler cup ya cika da milk shake oya taso kaci ko nayima dure,sanin halin izz dayayi ne yasa yasauko yafara ci,wayar izz CE tafara ringing yana dubawa yaga tasleem ce ,dagawa yayi ya sa a handsfree,bby I have been missing you izz yace,miss you too,anan suka ringa musayar kalmomin  soyayya,El Bahrain kua kasa hadiye kazar dayake ci yayi,Bby pls gobe zaki zo am badly missing you,yafada amarairaice,no banda goben,oda tym beside ba dubaka nazoyi ba,naga ka warke,oo sai banda lafiya zaki zo ashe nikadai kesanki,shikenan ngd,dif yakashe wayarsa ya kyalkyale da dariya abincin dai yakasa hadiyuwa awajen el Bahrain,ji yayi wayar izz nakara ringing dagawa yayi yakara sawa ahandfree,am sorry zanzo insha Allah, wani irin tari el Bahrain yafarayi katse wayar,izz yayi dasauri yayi gurinsa .. ...

👄L🅰L🅰T🅰🙊

      Written by
       💅💅sadnaf💞

Page 23

            What's wrong friend sannu,izz ya dafashi,tari yacigaba dayi,ruwa izz ya bashi dakyar ya karba yasha yakoma ya kwanta zuciyarsa namasa zafi,kira ne yakara shigowa wayar izz,dagawa yayi Bby I will call you later,my friend is sick,eyya kamishi sannu dan Allah,sai munyi waya ta katse kiran,friend ko asibiti zamuje ne,izz yace with concern,el bahrain da idonsa yake alumshe ya bude idansa daya kada yayi ja saboda bacin rai dakyar ya Iya CE masa am OK,are sure? Yes yace masa toh pls take something atleast pls dakyar ya lallaba el Bahrain yaci kadan yasha milk shake,ya taimaka mishi yatafi daki dan ya kwanta,kayi tafiyarka dare nakarayi am feeling beta,el Bahrain yace,are sure? Yes yace masa har ya juya ko mai ya tuna oho,yajuyo yadawo gunsa friend bazan Iya tafiya in barka ba,sabida nasan acikin gida bawanda yasan bakada lafiya,u are mur than a friend to me,gwara na kwana in kula dakai,murmushin yake el Bahrain yayi dan yasan indai izz zai yi waya da tasleem agabansa toh ba abinda bazai Iya faruwa ba,OK if you insist,ya ja bargo ya rufe fuskarsa yana addua Allah yasa bacci yadaukeshi  dawuri saboda bayason yaji wayar dazasuyi,izz ne yajanyo wani drawer dan ya  duba in akwai panadol aciki ya sha,tozali yayi da wani dan karamin waya mai kyan gaske red da golden irin Wanda ake samunsa a saudiya dan babu irinshi anan,waw yace afili yana mai bude wayar dan open and close ne phone din friend wanan wayar fa,jin abinda izz yace ne yasa el Bahrain mikewa ba shiri,give it to me,el Bahrain yace gabansa na faduwa dan yana tsoron kar izz yayi bincike yagano yana kiran tasleem awaya,pls give it to me, haaa dama kana da wani special line ne da baka San insan kana dashi yace yana danna lambar,contact din wayar ya shiga heart beat yagani kawai,da mamaki yadago yana kallon el bahrain,shi kua gabansa ne yaciga ba da faduwa shikenan izz yagano ina waya da tasleem,friend yaushe kafara boyemin Abu Ashe kanada wacce kakeso baka taba fadamin ba,who is dis lucky damsel,my friend in love bt meyesa ka boyemin am I not your friend enough to share things with me,well bari nakirata tunda saninta ne bakaso nayi,ya mike el Bahrain shikuma yace pls don't call her i will explain y I hide it from you pls,I don't want you to call her pls👏👏kirjinshi na dukan Tara Tara don yasan indai tasleem ta Daga wayar asirinsa ya gama tonuwa,jin wayarta na ringing gashi ahandsfree yasa gumi keto masa,tasleem ganin mai kiranta ne yasa taki dagawa dan haka kawai ta tsinci kanta da kunyar kwabar datayi  mishi awaya dazu duk da ba sanshi take ba,sai da izz ya kira sau biyar ba a Daga ba ,wani irin ajiyar zuciya el Bahrain ysaki,au har wani ajiyar zuciya kk dan bata Daga ba,wai ma tsaya er gidan waye ita da har zan mata waya taki dagawa, ya wulla mai wayar ba er gidan kowa bace oll I know I love her,meyesa ka boyemin ban shawo kanta ba tukuna shiyasa,ya zaayi ka shaawo kanta ustaz ai ba macen dazata soka indai zaka nuna mata you are not social sai dai ka nemi ustaziya irinka yace yana dariya,el Bahrain jin wayarsa ta dawo hanunsa yasa hankalnsa kwanciya,kahadani da ita in tsara maka ita,ba agarin nan take ba ,awane gari take? Pls bnasan lot of question, tabe baki izz yayi shikenan na kyale ka amma bari nakira sweedyna kadau cos kaga yanda ake love yace yana Kane ido daya,ear piece el Bahrain yasa a kunansa yana sauraren kiraar sheik sudes har bacci mai nauyi yayi a won gaba dashi,izz kua sai da suka kai kusan 3:30 suna waya da tasleem inda ya ringa mata kalmoni masu kashe jiki Wanda hakan yasa tasleem kaguwa gari ya waye taje gidan izz.......

👄L🅰L🅰T🅰🙊

    Written by
    💅💅sadnaf💞

Page 24

          El Bahrain da izz ne azaune apalo suna karyawa,abokina inata kiranka in baka labari,el Bahrain ko dagowa baiyi ba yacigaba da cin abincinsa,yana Jan adduoi dan yasan in izz,bai bashi labarin nan ba hankalinsa bazai taba kwanciya ba,izz ganin bai CE komai ba yasa ya cigaba da zuba tasleem tayi wlh abokina,her skin is very soft,lips,her boost,kai everything about her sabida akwai difference tsakaninta da en matana wlh dagani zatayi niima enough, el Bahrain yace atsawace,am tired of hearing this rubbish, izz kua mamakin abokin nasa ne yarufeshi can u tell me your problem frnd this is not the first tym danake baka labari,baka taba nuna min haka ba sai akan tasleem y?controlling anger dinsa yayi bawai akan tasleem nake nuna ma bacin raina ba, yakamata ka chanja hali abinda in akayi ma bazaka ji dadi ba karkayiwa wani,bazaka hada nutsuwa da kamala tasleem dasauran en matanka,ba bazan baka gurbataciyar shawara ba ka janye kudirinka akan tasleem ka aureta pls👏👏, kallonsa kawai izz yake can ya tunsire da dariya yana nuna shi da hannu look at you ai ni matar dazan aura ba ahaifeta ba don gaskia tasleem tamin girma ni danakeso insamu er sweet sixteen ka ringa rokona in auri 20+ never bazan Iya ba,el Bahrain yace Allah ya shiryeka yasa ka gane gaskiya,ameen anjima ma zan Dora mata karatun da kwakwalwarta bazai ta dauka ba,har sai ta nemi inyi mata bayani,hmm el Bahrain yace ya nufi daki zuciyarsa cike da bakinciki.....tasleem kua aranar dasafe tasamu Umma a daki ta sharara mata karya zataje dubo saima bata da lafiya,saima kawarta ce dasukayi secondary school tare asanadiyar kawancensu iyayensu ke zumunci,suna gama secondary saima tayi aure yanzu yayanta uku tana da cikin na hudu,ai yakamata kije ki dubota kam kishiga kitchen ki dafa mata wani abun, toh umma dakinta tayi dasauri ta dauko wayarta takira izz bugu biyu,yadauka Bby karfe nawa zaka dawo Daga kasuwa,3 zandawo,OK karka ci abinci zanyo mana delicious,har kinsa yawuna ya tsinke,bari nafada kitchen sai nazo love you,love you too,fried rice tayi da pepper chicken,tahada drinks na gargajiya,tasleem gwana CE wajen Iya girki dan sai da tayi catering na shekara guda,flask din da Umma ke ji dashi ta zuba,abincin,tadauko wani basket mai dan girma ta jera aciki,ta rufe da wani kyale fari da pink kalar flask din,takai daki ta ajiye sai kallon agogo take burinta 2 yayi tafara shiri dan gaskia izz yamata abinda ya tsaya mata a memory ahalin data ke ciki ayanzu kawai burinta taga sun kara romance kamar na ranan don ita ta dauka fararen fata ne kawai suka Iya smushing Ashe abakaken ma akwai  kwararru😂gaskia in Allah ya mallaka mata izz     sai tafi kowa ce mace SAA ta bangaren auratayya.. Tana iddar da sallar azahar tayi wanka tayi kwaliya da wani Riga da skirt sky blue na material mai tsantsi ya lafe ajikinta,bakaramin kyau tayi ba gashinta ma sai data shafa mishi mayuka masu kamshi kamar wacce tayi shamfo,turaruka tashafa akowace gabar jikinta lalabawa tayi ta tafi dakin Umma dan akwai wani shuumin turare da Umma  ke shafawa bakaramin kamshi ne dashi ba tana shiga taga Umma bata dakin dasauri ta dauko shi acikin drawer dan Umma bata rabo dasu, dankwalin kayan ta kara nannada gashinta dashi kamar ribbon, ta dauki hijab fari mai digo digon blue tasa takalminta ma fari,ta sungumi basket din abincin tayi waje abakin kofa tayiwa Umma sallama,tafita waje luckily wani mai adai daita sahu yasauke wata akofar gidan bilkisu ta tsayar dashi tagaya mai inda zai kaita,wayarta tazaro Daga jaka takira izz,ina hanya fa kadawo,nadawo ki tura kofar inkin karaso abude take,OK tayi hanging din wayar, kira  ne yakara shigowa wayarta taga mayyenta ne ke kira,sai daya kira sau biyu ana uku ta daga,yamata sallama ta amsa bayan sun gaisa,sorry jiya ka kirani nadauka wani ne,Neva mind,ya kk kalau nake,ka min waya anjima ina hanya ne,dif takashe wayan....

👄L🅰L🅰T🅰🙊

       written by
          💅💅sadnaf💞

Page 25
     
             El Bahrain yabi wayar hanunsa da kallo ya dafe kai she's on her way to izz house o Allah na,wani dabara ne yafado mai da  sauri yahau bincike adrawern dake office dinsa luckily kua yaga sabon sim din dayayi wa register kwanaki na etisalat,yasa sim din awayarsa,waya ya bugawa mai turo musu kati duk wata suke biyanshi daya turo mishi katin etisalat cikin en mintuna ya turo mishi yasa katin ya shigo text message yahau turawa tasleem text kamar haka_*assalamu alaikum tasleem karki bari izz ya L🅰L🅰T🅰 miki rayuwa he is deceiving you,he is a cheater and betrayer,he just want to use and dump you after his done with you he will quiet d relationship BTW d 2 of  u,don't try and make that mistake am just telling you cos u are innocent u don't have idea on who you are dealing with bye*
               
            *From your brother that care*


Yayi sending sai daya tabbatar yayi delivering ya cire sim din...tasleem kua karamin kwalbar turaren data dauko adakin Umma ta Ciro ajakarta ta zuba ahanunta ta shafa awuyanta da bayan kunenta ta mayar cikin jakar ta rufe,tasa wayarta a silent,sauka tayi adai dai kofar gidan izz ta sallami mai adai daita sahun,tadau basket dinta tana kokarin tura kofa,jitayi anyi mata sallama ta waiga wanan tsohon dasuka hadu dashi jiya ne dai dabarbarcewa tayi ehm m baba ina wuni lafiya lau yata,an iso ee tace tayi saurin tura kofar tashige,girgiza kai mallam adamu yayi yace a fili insha allah yau zan gaya miki waye izzadeen..sallama tayi Izz ya amsa mata ya mike yakarbi basket din hanunta welcome sweery,murmushi tayi tace tnk u,am starving of hunger,ke nake jira tundazu,bari nadauko mana plate yayi hanyar kitchen,tabi bayansa da kallo sanye yake da 3 qtr baki da Jan armless shigar yayi mutukar kyau ga gashinsa sai kyalli yake ya Allah ka mallaka min izz,tace  a zuciyarta,plate yadauko da spoons biyu da tumbler cup daya,ya zauna akasan carpet yajanyo basket din,let's see what we have here,yana bude kular wani irin kamshi ya bugi hancinsa,yummm I knw my wife is a good Cook,sauko mana ki zuba mana kin tsaya kina kallona dan bakisan irin yunwar danakeji ba,saukowa tayi ta zuba musu ta cika kofin da lemon kwakwa sai kamshin vanilla yake,ta koma gefe bismillah tace mishi,what do you mean ke bazaki ci ba,OK fine nima na koshi yace yana mikewa,saurin matsowa tayi pls seat let's eat,is now you are talking,yazauna yakai loma daya bakinsa ya lumshe ido ymmm😋taste sweet,ya diba yakai bakinta,ta bude ahankali ya zuba mata ya ajiye cokalin,haba Bby ki cire hijabin mana sai kin bata shi da mai,kajika sai kace yarinya da zan bata hijabina,e naji dai cire pls,nuku nuku tafara yi tana tinanin yanda zata cire hijabin,jitayi kawai yace let me help you,cire mata yayi yaji wani irin daddan kamshi mai tada hankali ya bugi hancinsa,nan da nan yaji wani irin feelings, yakoma ya zauna idansa har sun dan kada,kasa dagowa tayi dan duk ta takura gashinta ya kalla dake sheki,izz na balain San mace mai gashi,gyaran murya yayi suka cigaba da cin abincin,lemon kwakwan ya sha Rabin Kofin,yanufi bakinta da sauran bude bakinta tayi yadaga kofin tasha yadan zubo ta gefen bakinta tasa hannu zata goge da zafin nama yariko hanunta,yasa harshensa ya goge mata dashi,yakoma ya zauna kamar bai mata komai ba,wani irin kasala ne yarufeta,ahaka suka kamalla cin abincin,yakwashi plates din yakai kitchen,yadawo ya tsuguna agabanta yadago habarta,Bby feel at home pls kinji,Daga mishi kai tayi ya kunna mata TV yasa mata film din India khabi alvidana kehna,enjoy yourself, excuse me,yayi hanyar dakinsa,bandaki yashiga yayi brush,yakara wani wankan,yafito yashirya still 3qtr yasa fari yasaka armless fari,tasleem kua kallonta take hankali kwance,tana hararo ina ma izz mijnta ne yanzu da tafi kowace mace saa,jin muryarsa kawai tayi yana cewa pretty can I join you,sure you can,tace tana gyara zamanta,kallonsa ta tsaya yi dan yayi mugun kyau ga wani kamshi dayakeyi,zama yayi kusa da ita jikinsa na gogan nata,ahaka suke kallon,jin kiran sallah ne,yasa suka Mike yayi alwala a bandakin dake palon,ita kuma tayi ana bandakin dakinsa,masallaci yanufa ita kuma tayi adakinsa tadade tana adduar Allah ya mallaka mata izz,shigowarsa dakin ne yasa ta shafa ta mike,karasowa yayi gabanta ya kura mata ido ji tayi bazata Iya jure kallon dayake mata ba ta lumshe idonta, cire mata hijabin yayi,yajanyo ta jiknsa yafara shinshina jikinta yana kai hancinsa wuyanta yaji yakara rikicewa kan gado suka zube yahau yimata wani irin mahaukacin kiss,bakaramin kai zuciyarsa yayi nesa ba da ba abinda zai hana yayi sex da ita dan turaren data shafa bakaramin Daga mai hankali yayi ba,ita kua tasleem hankalinta ma bays jikinta,burinta kawai izz yayi sex da ita cos she can't Bear it any more......

👄L🅰L🅰T🅰🙊

        *Written by*
      💅💅       *sadnaf*💞



Page 26
               *sai da  suka kwashi mur than one hr gabadaya basa hayyancinsu,most especially tasleem da gabaday ji tayi kamar ba a duniyar take ba awahalce yasaketa yakoma gefe yana maida numfashi,aransa yana cewa dole in nemi mai tayani kwana yau I don't want to rush my self on her tazargi ba auranta zanyi ba,tasleem kua ba haka taso ba taso komai zai faru yau ya faru sbd kamar tsokanarta yake kuma ita tasan halin datake ciki,ahankali ya mirgino yadawo kusa da ita,tasleem yace can kasan makoshi kasa   amsawa tayi,wane irin turare kikayi using yau*kasa bashi amsa tayi anan ta tuno tadauko turaren Umma ta shafa kodai yana sa sha,awa  ne,pls karki kara shafa irin wanan turaren badan nayi dagaske ba anything can happen which bana fatan hakan nafiso sai na aureki,romancing dinki ma da kika ga nayi bana Iya controlling kaina in ina ganinki,hannayenta ya riko pls Bby promise u will always stay with me no matter how hard situation is yace hawaye na taruwa a idonsa fadawa tayi jikknsa I promise,murmushi yayi yace tnx,u have to get going time is going I knw mum is waiting for you by now,love you,ya taimaka mata ta tashi ya gyara mata gashinta daya hargitse,Bby ni zan ringa miki kitso in munyi aure,murmushi tayi tace Allah ya nuna mana lokacin ameen yace,bari nashiga bandaki,ina zuwa,OK yace mata,tana shiga bandaki pant dinta ta cire tayi flushing dinsa ta wanke jikinta cos gabadaya ajike take,ta fito tasa hijabinta izz baya dakin alokacin,ta nufi Palo still baya nan buruntunshi taji a kitchen,can sai gashi ya fito da kulolin data kawo abincin,da alama juye sauran abincin yayi ya wanke flask din,yasasu a basket dn datazo dashi,yakai mata gabanta,I don't Rilly know how to thank you,shhh tace tana aza hanunta alips dinsa u don't need to thank me,kaina nayiwa duk abinda zan faranta ma rai shi zanyi,kiss yamata a goshi love you, love you too, tadauki basket din,shikuma ya rike mata Jakarta yarakata har bakin kofa,ta juyo sai munyi way a bye✋murmushi yayi yace bye✋,tafiya take cikin Sauri dan batasan hadua da wanan tsohon,tasleem taji an gwada mata kira cak ta tsaya ta juyo taga Wanda batasan ganin ne dai baba,yata yihakr na tsayar dake kina Sauri  gashi mangaruba takawo kai,bakomai baba,yata tun jiya da muka hadu naji kaunarki araina tamkar er cikina,kinga ba yadda zanga abinda zai cutar dake in ban sanar dake ba,shekarata goma a unguwanan ina gadi acan yanuna mata kangon dake jikin gidan izz,wani zubin kuma wasu insukayi parking din motarsu sai su bukaci na wanke musu sai su biyani,nasan izzadeen dan anan yazo yasameni,wlh ba mutumin kirki bane,tun jiya danaga kinzo wajensa naso ingaya miki,nabari sai nakara ganin kinzo wajensa zan gaya miki,wlh kinga dai ba amfanin inrantse miki izzadeen ba mutumin kirki bane manemin mata ne na gaske,mata iri iri ke zua wajensa ba wacce nataba Tara acikinsu,dan tsakanina dasu adduar shiriya CE,ke ma abinda yasa na tareki lura danayi da nutsuwarki da kamallarki,dagani Daga gidan mutunci kika fito,dan Allah tasleem karki biyewa samarin zamanin nan sukai ki subaro,wlh izzadeen inbanda L🅰L🅰T🅰 yayan mutane ba abinda yakeyi, ki rike mutincinki,in aure kikeso ki fadawa iyayenki kar kiji kunyarsu kinji yata,tasleem da tunda yafara magana take kuka tace toh baba nagode ki gaida manyan naki toh baba ngd Allah yasaka da alheri,ta juya ta cigaba da tafiya tana share hawayen dake zubo mata, ji tayi ta tsani kanta,har ta isa gida,zuciyarta acunkushe,tunda ta idar da sallah take tunani Ashe izz yaudara ta yake duk kalmomin nan dayake min Ashe karya CE, bayanda zaayi baba yamasa karya,alhamdulillahi da bai rabani da budurcina ba daya cuceni,wata zuciyar ta kwabeta,yazaki CE izz bayasanki,da bayasanki,dayau ya ba abinda zai Hana yasanki ya mace lura dazakiyi da turaren da kikayi amfani dashi mai sa karfin shaawa,har yarokeki karki kara sawa,in izz baya sanki bayada zaiyi kuka akanki,har jinya yayi,sbd ke,yau ma sai daya ce ki mishi alkawari bazaki rabu dashi ba,wayarta tadauko dan ta cire Daga silent,taga yana blinking alamar anyo mata txt,bude wa tayi ganin bakon number, TeX din da el Bahrain ya turo mata dazu ta karanta,innalillahi wa inna ilahi rajiun tace tana dafa kai...

👄L🅰L🅰T🅰🙊

          written  by
            💅💅sadnaf💞

Page 27

               Izz kua bayan tafiyarta wanka yayi,yadauki wayarsa yakira wata buduruwarsa datake balain sanshi safiya,ya rabu da ita ne tun lokacin daya kamata da wani a mota,izz duk Neman matarsa baya neman karuwa,er mutinci yake samu,ya maidata kamar matarsa,gashi da kishi,bayasan rival, indai zai yi muamalla da mace sai yaja mata kunne bai yarda tayi muamalla da kowane  namiji ba,duk abinda takeso zai ringa mata,indai yakamaki kina muamalla dawasu kun rabu kenan,bugu daya tadauka jikinta na rawa izz am I dreaming, kasan yanda nake missing dinka kua,izz kamar yanda nagaya muku indai yayi muamalla da mace,duk Wanda xatayi muamalla dashi ba isa ya tado izz ba,sbd gwani ne ta bangaren nan,bashida kyankyami in bai yarda da tsaftar mace bama cikin siyasa yake sa mace tashiga wanka tayi brush,wani zubin ma suyi tare dan karta kawo komai aranta,mallama can u come and spend the night with me banasan dogon surutu,jikinta na rawa tace of course I can,I would b on my way,ya katse wayar,waw yau akwai suman dadi kenan tace taje tasamu mahaifiyarta ta tsugunna agefenta,ya akayi safiya ammi dama rashida CE takirani tace research din dazamuje Zaria yayanta yakawo mata har gida,inzo in karba yanzu,kinsan karfe 2 zamuyi summiting,kinga dasasafe mukayi niyar wucewa tunda gashi ansamu sai naje na amso,safeeya kihakura mana da asuba sai ki tafi aa,ammi dan Allah kibarni in tafi,toh yazanyi karfe 8 yanzu,inkinje ki kwana kawai,inkinje ki tabbata kin kirani dan hankalina ya kwanta,dama abunda takesan ji kenan toh ammi bari naje nashirya,dauko min jakata inbaki kudin mota,lah kibarshi inada sauran kudi agurina toh shikenn ki gaida mutan gidan..

     HATTARA YAN MATA


     Kuna deceiving iyayenku da sunan karatu,kuna ganin kamar su da basuyi ba da kun linke su shikenan,mafi yawan en mata abinda sukeyi kenan su shararawa iyayensa karya,suyi cover up da karatu,iyayenmu kuma basu San mai kika tafi aikatawa ba sai sunriga murna ersu na karatu har labari zakiji sunayi Allah sarki wacce har tausayinta nakeji tana shan wuyan karatun nan,Wanda Sam bahaka bane wasu hanging suke da samari,wasu chasu zasu tafi,Alot of bad things da en mata keyi da sunan makaranta,you are not deceiving anybody but yourself,namiji kua duk iskancin dazasuyi,basa wasa da sallah,basa Karin gashi,basa saka damamun kaya,mu lura fa rayuwar ya mace gajeriya ce Daga haihuwarta,sai gidan aurenta,sai kabarinta,yakamata mu hankalta,macece,take hada sallar azahar da la asar,macece take Karin gashi,duk wani naui  na zunubi  muna aikata shi bance duk matan dasuke jamia ( high institution) suke haka ba few of them rayuwar dasukeyi kenan, yakamata mu hankalta, Allah ya shiryemu shirin addinin musulunci ameen.........haka safiya ta shirya ta tafi gidan izz,yasa wayarsa a silent suka ta aikata masha a, tasleem kua sai data karanta TeX din da aka turo mata da bakuwar number yafi a kirga,who is brother that care kenan, akwai wayanda suka San ina zua gidan izz tabbas izz dan yaudara ne,ai baba bazai mai karya ba,kiran lambar da akayi mata TeX dashi tayi amma akashe haka tayi ta gwadawa shiru,jin  har 12 izz bai kirata yaji yataje gida ba,yasa ta kira shi yanata ringing ba adaga ba  abin yadaure mata kai,ganin har karfe daya da rabi tana zaune,yasa ta Mike ta dauro alwala tana rokon Allah daya zaba mata abinda yafi alheri arayuwarta idan izz ba alheri bane yaudararta yakeyi Allah ya cire mata sansa azuciyarta yabata nagartacen daya fishi, yaganar da iyayenta gaskia su aurar da ita,ahaka bacci yayi awon gaba da ita cike da mafarkin izz.....

👄L🅰L🅰T🅰🙊


      *Written by*
       💅 💅     *Sadnaf*💞


*i dedicated this page  to   u Maimuna Niger thanks for your love and support*


Page 28

            Izz basu suka tashi ba sai 9 suka Shiga wanka atare,sukayi sallah,tanufi kitchen ta dafa musu indomie,suna ci suna hira,zumbur ya mike,ya tuna tin jiya bai kira tasleem ba,watakila ta kikirashi,aikuwa yana dubawa miss call dinta zaiyi 30 zama yayi,agefen gadon yana tunanin karyar dazai mata,can dabara CE tafado masa TeX yatura mata kamar haka _*Swt hrt I saw ur miss call wlh jiya bayan kin tafi naje gidanmu nagaida ummana garin sauri na manta wayar agidan sai Dana dawo na tuna,kuma dare yariga yayi lokacin ballantana inkoma Bby I Rilly miss you*

   Yayi sending yakoma gurin safiya dan ya sallameta,dan kasuwa zai wuce,tasleem kua bayan ta taya Umma en aikace aikace daki takoma, dan Fateema ba kasafai take kwana a gida ba tafi kwana a gidan Anty inna kanwar mamansu dan gidanta yafi kusa da makarantar datake,wayarta tadauko dan ta gwada kiran lambar da aka mata tex dashi har yanzu akashe,kiran mayyenta ne yashigo wayarta,dagawa tayi tare da amsa sallamar dayayi mata,el Bahrain wani irin sanyi ne ya ratsa shi jin zazzakar muryarta dayayi,gaskia bakaramin so yakewa tasleem ba,Bby yanaji muryarki haka koni na tashe ki Daga bacci,aa nadade da tashi,in tambayeka mana inajinki heartbeat,pls who are you? Gabansa ne yafadi yarasa amsar dazai bata answer me pls nagaji da waya da Wanda bansani ba u have to identify yourself pls am begging you,tasleem yakirata da ainihin voice dinsa,gabanta ne yafadi,kamar tasan mai muryar nan but she can't remember, kara kiran sunanta yayi akaro na biyu,naam duk abinda na ce miki ki yarda dani wlh ni masoyanki ne mai mutukar kaunarki nasanki,kinsani da hannunki kika bani numberki,ni tace tana dafe kirji,yes a mafarki nasanka balle har nabaka number na,aa ba amafarki ba azahiri,wlh bazan cutar dake ba,zan bayyana kaina,lokaci ne baiyi ba kinji,yace da wata irin murya,tasleem ji tayi gabanta yafadi ee naji Allah ya nuna mana lokacin,ameen yace one more thing pls Bby kiringa nuna concern dinki akaina ko yaya ne zanji dadi,I will tace asanyaye love you ,bata CE masa komai ba ta katse wayar,tunani tafara yi waye mangal dinan tabbas da zata sanshi azahiri sai ta fi sansa akan izz,yanada caring da alama shima ba karamin so yake mata ba ,izz kua bashida caring sosai,yanzu ace tun jiya bai kara wai waiyarta ba shigowar text ne ya katse mata zancen zucin datakeyi,budewa tayi taga izz ne yamata tex,tana gama karantawa taja tsaki,ba dai ka Iya yaudara ba insha Allah nafi karfinka,Ya Allah ka yaye min San izzadeen araina,whuuh Allah na dayasani ya mace daya gama dani..izz jin har 1 tasleem bata kirashi ba yafara shan jinin jikinsa,anya ba fushi take dani ba,kiran wayarta yayi,ya karaci ringing bata Daga ba Abu kamar wasa sai daya jera mata kira sau 20 bata daga ba,tab ke kin isa tun ban cika burina akanki ba ki zille min wlh kinyi kadan da izz kike magana, ya suri mukullin motarsa yabar kasuwan,tasleem kua bakaramin daurewa tayi ba taki Daga wayar izz,sabida ji tayi kamar kara mata San shi ake azuciyarta,da ta rufe ido moment din dasukayi spending jiya take tunowa,kayan data sa jiya tadauko ta rungume tana shakar kamshin turarensa..izz kua direct wajen wani katon chemist yayi parking,yafito yashiga ciki gaisawa sukayi da alamar sun San juna,auduga mai chemist din yadauko yazuba wani Abu kamar jini aciki yadauko bandage ya warware,yadaura akan izz😳yakara zuba wanan abin mai kama da jini, cikin minti goma izz yakoma kamar wanda yayi hatsari,readers mai izz ke nufi ko duk acikin salon yaudarace🤔,hannu yasa a aljihunsa ya zaro kudi yabawa mai chemist din, yafito ya tada motarsa yadau hanyar gidansu tasleem.....

👄L🅰L🅰T🅰🙊


     *written by*
  💅💅        *sadnaf*💞




*I dedicated this page to my lovely Swt hrts affan and ikram thanks for your support*


Page 29


*yana zua kofar gidansu tasleem yakara kiran wayarta still bata Daga ba tex ya mata  _Bby  kiyi wa ya rasullilah kiyi picking call dina,ina kofar gidanku pls bby yayi mata sending,tasleem da bata Dade da fitowa Daga wanka ba tasan izz yakirata taki dagawa,tana ganin tex dinsa ta bude ta karanta,hijab ta zira tafita harabar gidansu ta aiki mai musu wanki da guga, kaje waje kashigo da bakona ka kaishi dankin saukan baki toh yace mata yayi hanyar waje,ita kuma takoma ciki ta zura doguwar Riga ko mai bata shafa ba turare kawai ta fesa,tadauki dankwallin doguwar Rigar ta yane kanta dashi..basiru kua sannu yaringa jerawa izz yana mai tausaya mai irin raunin daya ji,yamai jagora har palon saukar baki,ya juyo yana jinjina irin San da izz ke yiwa tasleem har ya ji rauni irin wanan ya Iya zua gurin ta gaskiya San dayake mata yakai,kicibis sukayi da tasleem ahanya ya gaya mata yakai shi,ko kallonsa batayi ba dan yau so take tayiwa izz wulakancin da bazai manta da ita ba,izz kua daya juyawa kofar shigowa baya hawayen drama yake tayi 😂,sallama tayi Daga bakin kofa ta harde hannayenta akirjinta fuskan nan ta ta adaure,amsa mata yayi tare da juyo,innalillahi wa inna illaihi rajiun,ta fada da karfi tana karasawa gurin izz,meye sameka ? Do have an accident? Izz answer me alokacin dawasu hawaye suka hau zubo mota,izz da tunda takaraso gabanta ya kura mata ido ko kyaftawa bayayi,ya durkushe ya rungume kafafuwanta,yakara fashewa da wani irin kuka,y are you refusing to pick my call?why are  you avoiding me Bby why? Cire hannayensa tayi itama ta zame ta zauna tana kukan zatayi magana yakara katseta,kinsan rashin Daga wayarki ne ya janyo min accident, what have o done to deserve this, wani hawayen yakara kwaranyo masa do you knw you u are my life,without you my life is incomplete  bby meyesa kike punishing dina is it because I love you,dasauri tasleem ta girgiza kai Bby why baki yarda Dani bane,alokacin daya daga habarta yakura mata ido,mikewa tayi ta juya masa baya am sorry izz I Neva knew u have an accident, wlh am confused yesterday unknown number Tex me that you are deceiving me you just want to use and dump me,u are not going to marry me,and still before the tex,tinawa tayi inta gaya wa izz baba tsoho yamata magana zata Iya janyo wa baba tsoho rashin mutunci agurin izz,shiyasa tafasa fada masa,jin tayi shiru ne yasa izz karasawa gabanta,yarike kafadarta y should I deceive you tasleem? Y should I use and dump you, baki yarda dasan danake miki ba,karki manta kinzo gidana har say biyu inada chance dazanyi amfani dake ,did I? Answer me tasleem, no I didn't because San danake miki na aure ne mai kikeso inyi miki ki yarda inasanki duk maganan dayake hawaye ke zuba a idanshi,tasleem da wani irin sanshi da tausayinsa ne yarufeta,tana so tayi magana yajanyo ta tafada jikinsa,Bby karki kara punishing dina kamar haka pls I beg of you,tunanin ki da kin daga wayata dakikayi yasa nayi accident, am  sorry izz nayarda dakai hakan bazata sake faruwa ba,sakinta yayi yana kallon cikin idanta promise me duk abinda aka fada miki akaina zaki toshe kunanki,wait nuna min lambar da aka miki tex dashi mika masa tayi ya shiga inbox ya karanta,kallonta yakara yi u see dis Same number aka min tex dashi akace in rabu dake ke karuwa CE that's y har yanzu bakiyi aure, ni tace tana dafe kirji,yes amma dayake,ni nayada dake ban taba tambayarki ba kinga anan zakisan nafi sanki,wani makiyanmu ne dabayaso yaganmu tare ne yaje yana tutura mana tex,tasleem tinda izz yace an masa tex ance mata karuwa wani irin kuka ya kwace mata,is OK my love bazan taba rabuwa dake ba kidaina kukan haka tadago zatayi magana yayi saurin hada bakinsa da nata ahankali taji wanan abun daya tokare mata wuya yasauka wani irin sanyi nasaukar mata a zuciya,ahaka suka yi sallama tana mai jin sabon sansa azuciyarta, izz kua tuki take yana murmushin Mugunta yarinya namiki daurin da har abada bazaki Iya kwancewa ba har nacika burina akanki,inkara gaba ihuuu sai ni izz,ya fincike auduga da bandejin dake kansa*

👄L🅰L🅰T🅰🙊



        *written by*
         💅💅    *Sadnaf*💞


         *dedicated to classical finest ladies and Arewa finest ladies love you oll*



Page 30


           *tundaga lokacin ta saki jiki da izz ta amince yana Santa da aure koda anyi mata da tex da bakuwar lambar bata budewa ta karanta,yana shigowa gogewa take,el Bahrain kua bai fasa turawa ba,tana kaiwa izz ziyara ko kallon inda baba tsoho yake batayi daina ma gaisheshi tayi gani take koda dagaske izz yana Hulda da en mata ada amma yanzu ya daina izz kua kullum cikin sabon salon nuna mata so yake da kauna kamar ya hadiyeta shi yasa takara sakin jiki dashi,mayyenta ma kullum baya fashin kiranta awaya da texes  na soyayya wani sain tayimai responding wani sain tayi ignoring dinshi ahaka yake rainon makahon San dayake mata yana kuma adduar Allah kada yabawa izz damar ketawa tasleem  mutuncinta dan duk zuwan da tasleem zatayi gidansa izz sai ya bashi labarin komai ba abinda yake ragewa a abinda ya shiga tsakaninsu da tasleem yanada masaniyar har a lokacin bai Santa ya mace ba haka ya bashi daman cigaba da mata tex da etisalat dinsa yana mata waazi da nasiha,tasleem da tariga tayi nisa da zurfi asan izz ko ta bude ta karanta ba fahimta take ba atinaninta dan bakinciki ne agefe yakeso yarabata da izz tana da hujjojin da ta amince da izz yana Santa mutumin dayayi hatsari sbd ita ba maida kuka komai ba inyazo gabanta,yanzu tasamu wata biyu tana zua gidansa ba abinda ya taba shiga tsakaninsu duk da mugun sabo da shakuwa dasuka kara yi har wanka suke shiga tare bai taba  attempting sex da ita ba duk da salon wasan  nasu ya canza har fingering yake mata amma duk dahaka bai taba nuna wa zaiyi sx da ita wani sain har  haushinsa takeji akan me bazai sx da ita ba, shikuwa izz yana sane lokaci yake jira,ranar da tasleem bazata taba mantawa dashi ba arayuwarta,ranar da izz yasanta ya mace,el Bahrain kua yazame masa mugun gani Wanda yayi fatan dama mutuwarsa yagani da wannan ranar,bayan tasleem da izz suka gama cin abinci,izz yashiga wanka, ita kuma ta wanke kwanuka dasuka ci abinci dashi,tanufi daki taje ta tarar da izz na taje gashin kansa gajeran wando ne kawai ajikinsa sai farin vest itama bandakin tashiga dan tayi wanka,tana kokarin daura towel yashigo bandakin dawani farin cup ahanunsa mai dan girma,jitayi yajuye mata abinda ke cikin cup din ajikinta tundaga wuyanta har kafarta madara yahada da Zuma,kafin tayi magana cak ydauketa yakai ta gado,ya shimfidar da ita Daga ita sai towel da pant din jikinta,kiss yaringa kai mata ko ina aranar wani nauin wasa yaringa yimata Wanda bai taba mata irinshi ba tin tana toshe bakinta jin datayi bazata Iya cigaba da toshe bakinta ba yasata ringa kiran sunansa cikin wani irin yanayi..el Bahrain narike da wayarsa sau 8 kenan yana kiran izz bai Daga ba aranar haka kawai ya tsinci kansa da shiga damuwa da kunci na ba gaira ba dalili,wani sain sai yaji gabansa ya fadi,dama abbansa ne yasa shi kiran izz dan yazo ya sameshi akwai odar da yabawa abokinsa dake India nawani sari masu kyau da tsada ba asamu Wanda ya bada odan ba, sai wani sample din shine yabawa daddynsu el Bahrain ya nunawa izz inyanaso,wajen abbn nasa yakoma,Abba tundazu ina kiransa bai Daga ba inaga baya kusa,anya lafiya kua kamalu,izzadeen bazai ki Daga waya ba haka kawai maza dauki mukullin motarka kaje ka dubo min shi ko lafiya,amma kiran Ahmed kaji in yaje kasuwa,Ahmed ne yaron izz dake kular masa da shago,Kiransa el Bahrain yayi ya tambayeshi ko izz yana kasuwa yace mai tun 12 rabonsa da kasuwa,katse wayar yayi mikewa yayi bari inje gdan nasa naji ko lafiya,maza inajiranka,motarsa yahau ya nufi gdan izz..tasleem kua wasanin da izz yake mata yau ya wuce hankalinta bazata Iya jurewa ba,izz kokarin sakinta yayi ta tsinci kanta da kankameshi gam,nan ya cigaba da aika mata sakoni har yazame pant dinta...karshen tika tiki tik,el Bahrain na zua kofar gidan izz parking yayi ya doshi kangon da izz ke parking,suka gaisa da baba tsoho yatambayeshi ko izz na nan,amsa masa yayi da yana nan,ya juya yakoma kofar gidan izz ya kwankwasa jin shiru yasa shi tura kofar yashiga,yana kwada sallama jin shiru ba a amsa ba yasa yasamu guri yazauna yana tunanin watakila yashiga wanka sai daya shafe minti biyar yana zaune izz bai fito ba,tashi yayi ya nufi bedroom din izz gurnani yaringa juyowa Daga dakin,kwankwasa wa yayi yana mai yiwa abokinsa adduar shirya,dan yasan yana tare da mace,kokarin juyawa yake yaji wayarsa naringing ganin abbnsa ne ke kira yasa yayi shahada ya tura kofar yashiga*...

👄L🅰L🅰T🅰🙊




        _written by_
            💅💅 
 _sadnaf_💞



Page 31


            _abinda yagani ne yasa numfashinsa daukewa na wucen gadi tasleem daya ke mutukar so arayuwarsa,yake mafarkin tazama uwar yayansa itace suke aikata zina da amininsa,jiyayi wani duhu ya ziyarci idansa kansa na juyawa,zuciyarsa kua kamar tafado,kasa yanke jiki yayi yafadi daganan bai kara sanin inda kansa yake ba,karar faduwar el Bahrain ne yadawo dasu hayyacinsu,cikin zafin nama izz ya duro Daga kan gadon, tasleem ta jawo bargon dake kan gadon ta rufe jikinta,doguwar Riga izz ya xura yayi wajen el Bahrain da gudu,yadago shi innalillahi wa inna ilaihi rajiun izz yace yana girgiza shi mai yakawo friend gidanan,juyawa yayi ya kalli tasleem dake kakarwa dama baki rufe kofar Palo ba kasa magana tayi,dan ta mugun tsorata sai yanzu takejin wani mugun zafi akasanta,dan izz ahankali ya tafiyar da ita,gashi batasan waye ya shigo ba,wani irin kuka ne ya kwace mata wai yau ita aka kama tana zina,har aka suma,abinda tafi tsana arayuwarta sai yanzu taji wani irin nadama ya rufeta sabida mugun gani da Wanda ya shigo ya musu yasa shi suma,inalillahi wa inna ilaihi rajiun,tai ta maimaitawa,izz da tinda ya tambayeta ya fita Daga dakin,dawowa yayi da Kofi ahanunsa yaringa yayyafawa el Bahrain ruwa cikin tashin hankali,wani dogon ajiyar zuciya el Bahrain yayi still bai tashi ba, yakara yayyafa masa ruwan ahankali yaga el Bahrain ya bude idonsa yakuma rufewa da dasauri daya hada ido da izz,wasu siraren hawaye ke zubo mishi ta gefen ido,girgiza shi izz yakarayi am sorry friend pls bude idanka,duk atunaninsa ganinsu dayayi ne yasa shi suma sbd yasan abokin nasa ma' abocin addini ne da tsoron Allah in akwai abinda ya tsana bai wuce zina,ba dan kullum cikin nasiha yake masa,daya guji aikata zina,dan akwai ranar dayazo yaga mace agidansa,bai ma gansu yanda yagansun yanzu ba,yafita Daga harkarsa dakyar ya shawo kansa da zumar insha Allah ya taya shi da addua zai daina,el Bahrain kua bayaso ya bude ido yaga izz ga kukan tasleem dake karasa zuciyarsa tafasa,bai taba jin ya tsaneta ba sai yau,ji yayi izz yanawa tasleem magana,dawane zanji ne tasleem da kukan  dakike yi ko da abokina da bansan halin dayake ciki ba duk laifinki ne da kin kulle mana kofar dahakan bata faru ba,jin yace abokinsa ne yasa kukan tasleem tsayawa cak,dan tasan indai el Bahrain yake nufi,da ba Wanda zai kaita shan kunya dan yana girmamata,wayar el Bahrain ne keta ringing tun dazu hannu izz yakai yadauka dan yakashe,ganin mai kiran,ne yasa jikinsa rawa,friend dan Allah ka bude idanka ka Daga waya nan Abba ke kira,ko gezau el Bahrain baiyi ba har wayar ta katse,kira Abba yakarayi asanyaye izz yadaga wayar da rawan baki,aa bb' aa" jin muryar izz ne yasa Abba rufeshi da fada ina kuka shiga ne naketa kiranku Baku Daga ba,irin wanan ai sai Ku daga wa mutum  hankali dan har nasa Idi driver yakawoni tinda yacemin yasan gidan,ina kamalun? aa ya shiga bandaki ne Abba yafada da rawar murya,kai ina ka ajiye wayarka ake ta kira baka Daga ba,a silent wayar take kuma bacci ne yadaukeni shiyasa banji ringing din wayar ba,yace yana kinkina,gawani gumi dayake yi,to ai shikenan tunda lafiya Ku taho yanzu inajiranku,ya katse wayar tare da sakin hamdala afili el Bahrain duk abinda suke yana jinsu,tasleem kua har lokacin kuka take,izz mikewa yayi yanufi gurin tasleem Bby dan Allah kiyi shiru haka dawane zanji muje intaimaka miki pls,yace yana riko hanunta fisge hanunta tayi leave me alone u caused. Everything, I know pls let me help you,kara fisge hanunta tayi,ganin zata bata mishi lokaci yasa yadauketa cak yakaita bandaki,ya tari ruwa mai zafi,yasa dettol,aciki  ya dagata yasata acikin,bahon,pls dear bari inje gurin friend in dawo ki tabbata ruwan zafin ya ratsaki pls yamata kiss agoshi yabar bandakin,yana fita yaga wayam el Bahrain baya dakin,Palo yashiga still bai ganshi ba da hanzari yayi waje, yaga el Bahrain har yatada motarsa ya tafi_

👄L🅰L🅰T🅰🙊


 

    *written by* 
💅💅 *sadnaf*💞






       *I dedicated this page to love ones Fatima,khansau,Islam, maryam, Ummu Ayshat,and all readers tanks for your support*





Page 32


    *komawa yayi ciki dagudu yasa dogon wando Daga cikin doguwar Riga, ko ta kan tasleem bai bi ba yanufi kangon dasuke parking baba tsoho ya bude masa gate din yafigi motar  a 360, har yana neman buga wani yaro,..tasleem kua sai  data dade,bath din wankan tana kuka kafin ta Iya wankan tsarki tayi alwala, ta fito tahau kan sallaya,tsintar kanta tayi dakasa karatun sallah,abinda yashiga tsakaninsu da izz nafado mata wani irin kunya da nadama yarufeta gani take,yanzunan tagama sabon Allah,wani hawaye masu zafi suka zubo mata,durkushewa tayi takara fashewa da kuka Ya Allah ka yafemin nayi kuskure,ba asan raina na aikata zina ba,nakasa fin karfin zuciyata,Ya Allah kayafemin haka tayi tafada dakyar ta mike tayi sallar magriba,idanan nata kamar barkono sbd kukan data sha,ahaka ta lallaba ta dauki Jakarta ta rufowa izz kofarsa,tana mai kudirtawa aranta bazata kara zua gdan izz ba*.....


      *El Bahrain na parking ko kofar motar bai tsaya rufewa ba yashiga gidan direct bangarensa yayi,yashiga can daki ya kulle kansa dan yasan definitely izz zai biyoshi shi kuma baya San ganinsa,izz ganin motar el Bahrain abude jikinsa yakara sanyi yana tunanin yanda zai rarrashi el Bahrain dan yana mugun ji da el Bahrain tamkar dan uwansa na jini yadaukeshi,bayasan abinda zai shiga tsakaninsu,main house din ya shiga yaje yasamu abbansu el Bahrain azaune afalo shi kadai yana kallon channel din sunna tv,ganin izz ya shigo ne yasa yarage volume din tv tare da amsa sallamar da izz ya masa,tsugunawa yayi har kasa ya gaisheshi,ya amsa mai,ina kamalun,anan izz ya gane bai shigowa nan ba yana, bangarensa,Abba ai ya wuce dakinsa wai kansa na ciwo,amma yasha magani,to Allah yasauwake,anan yamai bayanin Neman dayake mishi ya nuna mishi,samples din da aka samu,izz ya nuna wayanda yakeso,ya tashi yace bari yaje gurin el bahrain, tafe yake yana tinani Ashe ba intentionally el Bahrain yazo ba abbansa ne ya aiko shi,palonsa ya shiga yaga baya nan,yanufi dakinsa ya tura yaji arufe bugun duniya yayi el Bahrain ya bude yaki,ba abinda baiyi ba,ganin babu sarki sai Allah ya mike ya shiga bandakin dake Palon ya tsarkaka jikinsa,yadaura alwala yazo ya tada sallah...tasleem kua tana zua gida bayan Umma ta mata fada kamar zata bugeta,akan kwana biyu bata gane mata wanan yawo datakeyi ba ta inda take shiga bata nan take fita ba dakyar tabata hakuri ta hakura,tana shiga daki ta wurgar da Jakarta tayi sallar isha,ta kwanta akan sallayar wani zazzafan zazzabi yarufeta,wani irin tsoro ne yakamata yanzu idan Allah yadau ranta acikin wanan yanayin mai zata cewa Allah,mutuwa da farat daya zata daukeka kirjinta yakara bugawa,laifina ne ko na iyayena da sune silar jefani acikin wanan halin,innalillahi wa inna ilahi rajiun,Allahuma innaka afuwun tuhibul afuwa fa afu Anna,tai ta nanatawa,Ya Allah karka dau raina alokacin da kake fushi dani,Ya Allah kabani ikon bauta ma har karshen rayuwata,kasa nafi karfin zuciyata, Ya Allah kabani ikon raya sunnar manzo SAW kasa in mutu a inuwar aure,ahaka tayi ta adduoi tana Daga kwance har bacci yayi awon gaba da ita,izz kua aranar apalon el Bahrain yakwana,dan har lokacin el Bahrain bai bude kofa ba,el Bahrain ranar bacci baiyi gigin daukarsa ba, kuka yaci ya gode Allah, daya runtse ido tasleem da izz yake hangowa,ahaka har 1:30 tayi yatashi yayi alwala yayi ta nafilfili yana rokon Allah daya yaye masa san tasleem azuciyarsa*

👄L🅰L🅰T🅰🙊



      *written by*
        💅💅 
 *sadnaf*💞


*here is a  page in honour of my supporters, hauwa,hudallah,khadija,sis Feedy,and mutaimaki juna group tnx for your love*



Page 33


               *kiran sallah ne yatashi izz Daga baccin daya daukeshi,yayi alwala,yafito ya nufi dakin el Bahrain yayi ta kwankwasawa friend stand up is time for prayer,gwada tura kofar yayi yaji ta budu,da hanzari yafada dakin,ganin bai ganshi adakin ba yasa ya dauka yana bandaki,ganin bandakin adan bude ne yasa yayi wajen bandakin,ya tura yaga baya ciki,jin alamar za a tada sallah ne yasa yayi hanzari yatafi masallaci,el Bahrain da dama bai bacci ba ana kiraye kirayen sallah ya tashi ya tafi masallaci,ana iddarwa izz ya hau waige waige yanaso yagano inda el Bahrain yake, acan nesa wajen bangon ya hango shi ya sunkuyar dakai yana Jan carbi,mikewa yayi yakarasa gurinsa bai fi mutane hudu ya rage amassalacin ba,zama yayi akusa dashi shima ya tankwashe kafarsa,yana kirga yatsun sa,el Bahrain ba nuna alamar yasan akwai mutum agefensa ba duk da yasan izz ne,izz da dama ba kasafai yake zua massalaci sallar asuba ba ji yayi wani barci barci ne Neman daukarsa ahaka har ya yayi awon gaba dashi,kansa ajingine ajikin bango,sai 6 20 el Bahrain ya tashi lokacin dagashi sai izz,carbin hanunsa ya shaudawa izz,afirgice ya tashi yana mitsitska ido,el Bahrain kua ya Dade da fita Daga masallacin,izz dagudu yabi bayan el Bahrain daya kusa isa gida,dawani irin gudu yasha gabansa,friend I need to talk to you pls,matsawa yayi dan ya wuce ta gefensa,kara shan gabansa yayi,dagowa el Bahrain yayi suka hada ido gaban izz ya yanke ya fadi,ganin yanda idan el Bahrain yayi ja abinka da farin mutum,pls bani hanya na wuce I have much things to do,ya matsar da izz gefe ya cigaba da tafiya,izz asanyaye ya bi bayansa yana tinanin kawai Daga ganinsu da el Bahrain yayi ne yasa ya firgice haka,abinda yake bashi mamaki ai abokin nasa yasan yana neman mata,kuma har labari yake bashi,bai taba nuna masa hakan ba sai akan tasleem,meyesa? Kodan yaga tasleem itama ma abociyar addini CE sosai haka yayi ta sake sake, azuciyarsa har ya isa palon el bahrain yaganshi azaune da littafin  40 rabbana ahanunsa yana karantawa,fusge littafin izz yayi Daga hanunsa,haba el Bahrain na kwana a gidanan saboda kai amma kaki ka tsaya ka saurareni,inajinka yace yana kau dakai gefe,dan wani irin haushin izz yake ji kamar ya rufeshi da duka,ba fushi yakamata kayi Dani ba adduar shiriya Yakama ta kamin,nima ba asan raina nake aikata zina ba,bangane ba asan ranka kake aikata zina ba el Bahrain yace atsawace,tare da mikewa,ya chakumi wuyan rigarsa,kana da kudin dazaka auri mata hudu,ko baka dashi,ina dashi amma, amma mai bakada hujja har awajen Allah ka gwamace kayi ta sabon Allah,izzadeen kasan mata nawa ka L🅰L🅰T🅰,kasan mata nawa ka budawa ido suke aikata zina, ko kasan girman zunubin da kk aikatawa kua,inkasan kana da sha,awa kayi aure mana,no bazakayi ba ka gwamace kai ta L🅰L🅰T🅰,yayan mutane, inkana San incigaba da abota dakai,u have to make a promise to me, zaka auri tasleem,now tunda kai kafara sanin ta ya mace,izz da  tinda el Bahrain yafara magana jikinsa yayi sanyi,bashida alternative gwara ya mishi alkawarin for now,sabida hankalin shi ya kwanta,can kasan zuciyarsa kuma yana mamakin el Bahrain yanda ya firgice akan zancen tasleem,I promise, beta when zaka aika gidansu,to cikamin Riga inzauna muyi magana, zama sukayi tasleem ba yanzu zatayi aure ba,babanta yace sai tagama karatu,to naji bt kadai yi alkawari,yes nayi,mundai shirya ko ee mun shirya*

👄L🅰L🅰T🅰🙊


     *written by*
    💅 💅  *sadnaf*💞


Page 34

            Tasleem kua data tashi Daga bacci kanta ke mugun ciwo,tana kuma tunanin,yanda akayi izz bai kirata ba tun jiya yaji yata je gida,sai daya rabata da budurcinta,zai watsar da ita ai ko awane irin hali yake ko tex ya mata, inda aurenta yayi ai ranar daya Santa ya Mace tasan nan da nan zai ringayi da ita,amma gashi awulakance yake kallonta yanzu tun jiya ko waiwayarta baiyi ba wasu hawaye masu zafi suka zubo mata,ta duba wayarta  taga ko karfe nawa,9: 18,zumbur ta mike zaune yau mayyenta bai mata tex ba,bai kuma kirata ba,ko dai yasan mai ta aikata ne gabanta yayi mugun faduwa,bata taba kiranshi ba sai ranar,el Bahrain na daki lokacin yana rama baccin dabai samu ba Daren jiya,kamar amafarki yaji karamar wayarsa naringing Wanda tasleem kawai yake kira da wayar,abinda yasa yasan ita ke kira am so lonely dayayi saving as ringing tone ne yasa yasan karamin wayar daya boye adrawer ke ringing, janyo drawern yayi yadauko wayar adai dai lokacin daya katse,kiranta ne yakara shigowa *heart beat*💞 mamaki yakara rufeshi,y is she calling me,ko tagane nine mangal,mtss tai ta ganewa mana sai me,sai data kira sau uku ana hudu ya daga,dan yaji mai zatace masa,sallama ya mata ta amsa muryarta daji kasan taci kuka ta koshi,inata kiranka baka Daga ba,yamutsa fuska yayi hoton yanda yagansu jiya yafado masa,bana kusa ne ya akayi? aranta ta nanata ya akayi cikin sanyin murya tace yau naji ko irin tashina da asuba bakayi ba,banga tex dinka ba shiyasa,nakira naji ko lafiya,yanda tayi maganar cikin rawar murya,yasa wani irin Santa da tausayinta ya rufeshi hawayen dasuka zubo masa ya goge da bayan hanunsa,wlh ba komai bana dan jin dadi ne shiyasa kika jini shiru,eyya sannu yajikin naka yanzu,tace da concern,am feeling beta,alokacin da kuka mai karfi ke Neman kwace mishi,kashe wayar yayi gabadaya,tasleem mai yasa kika bari izz yaci galaba akanki,meyesa duk tex din danake tura miki baki taba amfani da nasihar Dana miki ba, mai yasa sai yanzu zaki nuna damuwarki akaina,a lokacin da kikasan kin rasa Abu mai daraja da kowace mace ke alfahari dashi intaje gidan mijinta dashi,tasleem y 😭shikadai keta magana  da kuka ,ayau nayi alkawarin zan hakura dake koda sanki zai kasheni,zan jajirce izz ya aureki, this is a promise,yadauko wayarsa ya bude wani folder daya sa password, ya bude hotunan tasleem daya tura awayar izz batare da sanin izz din ba,bakaramin kyau tayi ba ahotunan,delete folder ya shiga amma yakasa danawa,sai dayayi attempting sau uku amma yakasa deleting wani Santa ne ma yakara rufeshi,wurgi yayi da wayar yayi rub da ciki yana tunanin yanda zai Iya cire San tasleem azuciyarsa,tasleem kua yana kashe wayar wani irin gunshekan kuka tasa,kodai mayyenta yagane abinda tayi ne,mai yasa ya amsa mata wayar ahaka,kamar irin bayaso ya amsa,ahaka tayi ta sake sake,...izz kua bayan yabar gidansu el Bahrain gidansa ya wuce,sai daya shiga daki ya tuna,bai kira tasleem va,dafe kansa yayi,lailai bakaramin caza min kai el Bahrain yayi ba zaro wayarsa yayi Daga aljihunsa,ya kira tasleem awaya,bata Daga ba sai daya kira sau biyar bata Daga ba yana kara dailing yaji switch off,a lailai zama bai kamani ba bedroom yashiga ya gyara tas yafito Palo ya gyara,yakira ahmed mai zama ashagonsa yagaya mai yau bazai samu damar zua ba,wanka ya shiga, ya fito ya shirya yasa wani farin yadi mai black din surfani yasa,ya murza bakar hula,da bakin takalmi waw,zanso Ku ga kyan da izz yayi ya jefa butter mint abakinsa yafito ya kulle gidansa ,yahau motarsa yadau hanyar gidansu tasleem

Tasleem kua tana ganin kiran izz taki dagawa,dataga zai dameta ta kashe wayar gabadaya,dan wani irin haushinsa takeji..

👄L🅰L🅰T🅰🙊



      *written by*
      💅💅    *sadnaf*💞


Page 35




               izz na parking a kofar gidansu tasleem direct gate din gidan ya nufa ya kwankwasa,sai daya kwankwasa sau uku aka bude,basiru na ganinshi,ya dan rusuna ya gaisheshi,shigo mana yace,ai kai na gida na murmushi izz yayi ya shiga,yabi bayan basiru,da bai Dade da gyaran dakin saukar baki ba,dan Fatima CE tasa ya gyara afadarta course mate dinta zai zo unguwar zai biyo su gaisa,guri yasamu ya zauna,bari naje na kirata,yauwa kace mata na Dade da zua inata kiran wayarta akashe,zai juya ya tafi ya kirashi yadauko kudi a aljihunsa ya bashi,yakarba yana godiya,ya fita dasauri dan yagawa tasleem isowar izz,sallama yayi a palon nasu Fatima ta amsa masa adai dai lokacin datake kokarin shiga kitchen,ta tsaya basiru ya akayi,dama Anty tasleem ce tayi bako yace inkirata dan yana ta gwada wayarta akashe,kuma ya dan jima da zua,kajika da wani zance kazo ka fada ne dazakace ya jima da zua,nima bansan yazo ba ina can ina aikin dakika sani,sai danaji ana kwankwasa kofa naje naga shine,to naji tsaya ka kai mishi  abin sha kafin anty tasleem ta taje,Allah ya sa ma dazun nan nagama hada kunun aya,faranti tadauko ta Dora jug akai da faro daya sai tumbler cup guda daya,maza kai mishi bari naje nafada mata,dakin tashiga taje tasamu tasleem akwance,anty wai ni har yanzu ciwon kan ne,gyada mata kai tayi,sannu ni Anty wlh dariya kike bani inkina rashin lafiya sai kiyi ta kuka kamar wata yarinya,to nasan yanzu zaki warke,Prince charming dinki yazo tun dazu,yana palon baki,gabanta ne yafadi,waye kuma prince charming, kijiki Anty kinada wanda yawuce,izz ne,to tayi pretending,gashi kaina ciwo yake sis jeki ce masa bnida lafiya pls sakin baki Fatima tayi, tana kallon tasleem Anty ko asume kike,kikaji na ambaci izz ai kya farka dan Allah ki tashi,kinji ko fada kukayi ne kike boyemin Anty? Fada me zamuyi,tace dan bata San Fatima ta gane halin datake ciki,dan dan banzan tambaya ne da ita kamar er jarida,tana nuna mata fada sukayi wajensa zataje tai ta masa tambayoyi,mikewa tayi ta dauki hijabinta tasa,haba Anty haka zaki tafi ko hada baki shafa ba,hodan me zan shafa ni dabani da lafiya ni ban hanya na wuce,,toh anty ko turare kya fesa ai,kanki akeji ni kinga tafiyata,kifadawa umma,nayi bako,tayi waje,sallama tayi ya amsa mata tareda mikewa tsaye,guri tasamu ta zauna ta sunkuyar da kanta kasa,dan wani kuka taji yataho mata,izz karasawa yayi gabanta,ya zauna a kasa ya tankwashe kafarsa yana leka fuskarta tasleem yakira sunanta da sanyin ko dagowa batayi ba amma turaren da ya fesa da yanda ya kira sunanta yasa kawai taji duk wanan haushinsa datakeji,yaragu azuciyarta,kara kira sunanta yayi,bata kulashi ba,nasan namiki laifi da banida kalaman dazan gaya miki ki yarda dani,banida bakin dazan baki hakuri tasleem nasan na miki laifi dan Allah dan annabi kiyi hakuri,ki yafemin, ayanzu nafara sanki karki ga abinda ya shiga tsakaninmu zaisa na canza miki ,aa bazan taba canza miki,kuma wat happened BTW us was not intentional wlh bansan yanda akayi nakasa controlling kaina ba,ki yarda dani,pls yace muryarsa na rawa,still batayi uttering word ba,amma jikinta yayi sanyi,riko hanunta yayi ta fisge, don't try and touch me again,naji what happened BTW us was accident,agreed, mai yahanaka kirana,wlh abbansu el Bahrain ne yake nemana urgently ga bansan halin da friend yake ciki ba wlh bahaka kawai naki kiranki,juyowa tayi ta kura masa ido, look at what you are saying, is that enough reason,dazai hana ka kirani,kaji halin danake ciki,bayan kasan ka rabani da pride Dina, Wanda kowace mace ke sha,awar taga takai shi gidan aurenta,ko aure mukayi mai zan kai ma,nasan tsanata,zakayi tace muryarta na fita dakyar,sabida kukan data sha,Bby bazan taba juya miki baya ba,wlh da zan bude zuciyata kiga irin San danake miki da kindaina kokwanto akan San danake miki, habarta ya dago Bbyna san danake miki badan jikinki nakesan ki ba,dan haka yafaru tsakaninmu,sanki bazai taba Raguwa azuciyata,hannu yasa a aljihunsa yaciro wani zoben gwal kirar Dubai, mai dan girma,yakamo hanunta ya zura mata a yatsarta na tsakiya,yacire wani azurfa dake yatsunta,ya zura ahanunsa,wanan zoben alkwari ne tsakaninmu,wani hawayen farinciki ke zubowa tasleem,izz kua ganin ya shawo kanta,yaciga da mata alkawaririka ta kua saki jiki,ta manta duk kuncin datake ciki.....

👄L🅰L🅰T🅰🙊



        *written by*
        💅💅   
 *sadnaf*💞

 

Page 36



         *aranar sai daya kai su shopping itada fatima,yakaisu shagonsa yace su dau dogayen riguna,Fatima kua duk dadi ya isheta,atleast zatayi bafu da dogwayen riguna a school,tasleem ma tadaukarwa Umma doguwar Riga mai kyau,haka yadawo dasu gida da kaya Niki Niki,Fatima ta shiga da kayan cikin gida,tabar tasleem da izz dan suyi sallama,bbyna hope yanzu kindaina jin haushina,hmm dama ni nace ma inajin haushinka ne tace ashagwabe,kwaikwaiyar muryarta yayi ta kai mai dukan wasa, ko mai ta tuna,mode dinta ya canza zua bacin rai,nan da nan hankalin izz ya tashi,Bby lafiya yanzu muna hira kika bata rai,hawaye datake boyewa ne suka zobo mata,subhanallahi,mai yafaru dan Allah ko har yanzu baki hakura ba yace yana goge mata hawaye,bahaka bane,wlh ina tuna abokinka yaganmu wlh gabadaya sai narasa mai ke min dadi,yanzu ko aure mukayi ya daina ganin mutuncina indai zai gani sai ya tuna abinda ya shiga tsakaninmu,watakila ma yagawa friends dinku,Takara fashewa da kuka,haba Bby yi shiru kiji,tsagaita kukan datakeyi tayi,share mata hawayen fuskarta yayi ya riko hanunta,dago ki kalli idona, dagowa tayi ta kalleshi, wlh el Bahrain bazai taba fadawa kowa ba,kinga a inda yaganmu jiya anan ya bar abinda yagani,nasan halinshi,mutum ne mai gaskiya da rikon amana,kinga jiya ma fushin dayayi dani wai akan me zamu bari shaidan yaci galaba akanmu tunda munsan aure zamuyi,Bby ke kinsan inasanki,indan ta el Bahrain ne karki damu our secret is save and untold kinji ko,gyada masa kai tayi,dats my girl ko kefa,banga kina dariya ba, murmushi tayi suka dan taba hira,yayi mata sallama, yaja motarsa ya tafi,tana shiga cikin gida apalo ta tarar da Fatima da Umma suna zaune,Fatima sai baje kayan dasuka siyo take tana nuna wa Umma,nidai turaruka biyu nan zaku bani dan kamshinsu yamin dadi ta nuna wasu turare guda biyu,zama tasleem tayi agefen umma, lah Umma dauki mana ta debo turaren ta mika mata,kai nagode,Allah ya muku albarka,Umma bakiga rigar Dana dauko miki ba,bangani ba yana ina,janyo wani Leda tayi ta zaro doguwar rigar mai masifar kyau waw kice kudina ya huta,wlh irinshi nace hajiya zainab ta tahomin dashi daga Dubai,Umma ai designers kaya yake siyarwa sirikin naki,Fatima tace tana gwada wani takalmin data dauko,kai amma kua in haka,ne yasan kaya masu kyau Umman tace, tasleem dai batace komai ba,ke bazaki gwada naki ba uhum ba sai na gwada ba nasan zai min,to ai shikenan ni anjima ma shi zansa inyiwa abbanku kwaliya,kai Umma kudai bakwa tsufa, kunci zamaninku ,gashi kuna cin namu,Fatima tace jairar yarinya Umma tace tana jefa mata pillow,sai naki kwaliya sai abbanku yamin kishiya,hhhh Umma yanzu bakisan kishiya tasleem tace da zolaya aa banaso sam ko sunanta banasan ji,ki kwantar da hankalinki Umma ba ke ba kishiya wanan gayun dakikeyi,ai Abba bazai iya miki kishiya ba,Fatima tace tana dariya,umm bari inbar muku palon naga kun maidani abokiyar wasanku*






**izz ne kwance suna waya da tasleem,sai tsarata yakeyi dan tundaga lokacin da yasanta ya mace taki sakin jiki dashi,kamar da,shikuwa bazai bari ta subuce masa ba yanzu,dan gaskia ta wuce yanda yake tinani,dan gaskia sai a tara mata dayawa ba asamu,mai niimar ta ba,kasancewar izz dan duniya yasan logic dayawa da zai shawo kan mace,ahaka yayi ta cusa kansa awajen tasleem yana nuna mata bashida sama da ita,kasancewar tasleem mai raunin gaske, ga zafin San datakeyiwa izz yasa ta amince zai aureta,amma still a lokacin bata kara zua gidan izz ba,el Bahrain kua yana nan yana fama da San tasleem azuciyarsa,yana kiranta in Santa ya motsa mai ko yaya yaji muryarta yana samun relief, ya dukufa da adduan Allah ya cire masa santa azuciyarsa,dan yasan ba yada zaayi ya mallaketa,bangaren tasleem kua,rike wutan da izz yayi ya taimaka wajen share mayyenta,ko ya kirata ba kasafai take dauka ba,wataran tana kwance adaki daddare karfe 12 suna waya da izz lokacin sanyin ne tana kudundune abargo,tun yamma,take jin wani irin feelings, gashi yanzu izz yana mata wani irin murya dakesa hankalinta tashi,tinanin moment din dasukayi spending tare ne yafado mata,ji tayi tana San kasancewa dashi,ko taji saukin abinda takeji,izz kua dayasn inta kamu Daga yanayin muryarta,ma yana ganewa, nan yacigaba da mata kalamai masu kashe jiki,sai daya tabatar in ya mata magana bata Iya replying,sanan ya bukaci tazo ta mishi girki gobe cos kwana biyu snacks yake ci baya samun Abin kirki yaci, tasleem da dama kiris take jira yayi inviting dinta dan ita tasan abinda takeji atake ta CE masa zatazo goben, haka yayi ta mata kalaman soyayya,har tasleem ta kagu gari ya waye taje...
.
.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


        _written by_
        💅💅      _sadnaf_💞



Page 37


          Gari na wayewa,tasleem tafada kitchen tahada musu breakfast tayi dan aikace aikacenta,takoma daki alokacin karfe 9:30 su Umma basu tashi Daga bacci ba sabida lokacin sanyi ne ba afiye tashi da wuri,tana Daga kwance tana jiyo motsinsu Umma adaki, Fatima kua alokacin bata tashi Daga bacci ba,kwanciya tayi itama tafara zancen zuci ina ma aurene dani da yanzu ina rungume da mijina,yanda ake zuba sanyinan,ta janyo pillow ta rungume gam ajikinta dama yanzu ingani agefen izz oo Ya Allah ka nuna min ranar aurena,kan na mutu,wayarta dake ringing ne ya katse mata zancen zucin datakeyi,dan halak ta CE afili,lumshe idanta tayi alokacin dataji muryarsa ya daki kunanta,can kasa yake magana Bby mafarkinki nakeyi wlh na farka,kara rungume pillown tayi dagaske wlh Bby am missn u badly,juya wa tayi ta kalli direction din da Fateema ke kwance dan batasan ta magana idanta biyu,ganin bata yarda da fateema ba watakila ma ta tashi,lamo tayi,yasa ta mike,tayi Palo,bakya jina ne,inajinka,am Rilly missn you,am missn you too Bby karfe nawa zaki taho ne nakagu in ga kyakyawar fuskarki da murmushinki mai rikitani,emm so nake 12 tayi sai na taho,12 kuma haba Bby so kike inmutu kenan,kinsan rabona da abinci kua?bby am starving of hunger,ya afada ashagwabe,OK naji yanzu su Umma basu tashi ba, zanyi kokari ko 10:30 ne nataho,kaji swthrt to ina jiranki,ya kashe wayar yana zuba murmushi,tashi yayi ya hau gyara ko ina yasamu,wani turaren tsinke mai kamshin gaske,ya kunna adaki da palo,tasleem kua cigaba tayi dazama apalon,can sai ga Fatima ta fito itama,Daga dakin,Anty shine kika gudo daga dakin dan karnaji yanda kuke soyewa ko,munafuka ai sanin halinki danayi ne yasa nabar dakin,salon anjima kisako rayuwata agaba da tsokana,kai anty dan zan dau course shine nazama munafika,alokacin datake zama akusa da tasleem, hmm uban course zaki dauka,dariya Fatima tasa,Allah yabarmin ke antyna muyi fada mushirya,Anty wlh yunwa nakeji,anya zan Iya jiran su Umma kua,sannu kinadaga kwance baiwarki tagama girki,dole kizuba kici kai Anty nifa zanyi ba rana,ba ruwana ko na dare ne ma,bazakici ba sai su Umma sun fito,bata gama rufe baki ba,sai ga su Umma sun fito Daga dakin su Umma, anci kwalliya kamar zataje biki,Abba shikuma yasaka doguwar Riga da rigar sanyi Daga ciki,zubewa sukayi akasa suka gaishesu,suka amsa,Yar albarka kice har kin mana breakfast,ee wlh Umma tun asuba ban koma bacci ba Fatima tace dasauri,ke dallah gafara can yanda kike da uban nauyin baccin nan ke zaki tashi ki wani Dora wa mutane abinci,lailai da mun mutu da yunwa adai dai lokacin dasuka zauna a dining shi dai ba abinda Abba yace sai murmushi dayake,Fatima CE tazuba musu chips da plaintain, sai ferfesun kai da kafa,tasleem tace karki zuba dani fa dan nariga kowa ci ta shimfida karya dan tafisan sai taje gidan izz taci,kice zanci nakoshi Fatima tace cike da tsokana to acici,dan Allah cinye duka,ahaka sukayi ta tsokanar junansu dayake weekend ne abbansu baya fita,sai da tabbatar da sun kamalla cin abinci,Fatima ta kwashi plates dan ta wanke,Abba inaso zanje gidansu fidausi akwai text book dina data ara inaso nayi amfani dashi dan naji mun kusa komawa,dayake abbnsu tasleem duk wani Abu daya shafi makaranta baya wasa dashi,aa tasleem kibari gobe sai kije inaso na aike Ku da Fatima,zua bichi,Ku kai min sakonan,gidan hajiya Iya Umma tace,aa baza ayi haka ba bakiji mai tace bane text book dinta zata karbo,ki aiki Fatima ita kadai,ko kizo muje in kaiki,to ai shikenan,yauwa ko kefa,maza shirya kitafi,Dama abinda take jira kenan mikewa tayi ta tafi daki dan tayi wanka, mai take shafawa Fateema ta shigo Anty yanzu ni kadai zaa bari agida dan Allah,  inrakaki gidan Anty fidausyn mana kinji,aa ni bazaki rakani ba kishirya ki tafi gidansu mashida,inyaso sai inbiyo miki mutaho gida tare tunda hanya CE,yauwa antyna bari nashiga wanka,na fito dan naga su Abba ma yanzu zasu tafi, long sleeve tasleem tasa fari mai dot din baki tazo ta Dora wata doguwar Riga black akai shigar yamata kyau,kitson 2 step ne akanta kana kana,wet lips kawai ta sa amma tayi kyau,Farin mayafi tayi Rolling kanta dashi ta fesa turaruka masu dadin kamshi,tazauna agefen gado tana jiran Fatima dake shiryawa,itama irin shigar tasleem tayi sai dai banbancin kala,tare suka fito suka hau adaidaita sahu,sai da suka fara sauke Fatima, sanan suka dau hanyar gidan izz..













Izz da tnda yagama  gyara,wanka yashiga yashirya da wasu kananan kaya yellow da baki,sai kallon agogo yake,dan yau yasan akwai swimming arafin dadi😜lol,mai adaidaita sahu adai dai kofar gidan izz ya sauketa,ta bashi kudinsa,tura kofar tayi tashiga dan abude take,izz kua najin alamar itace yayi sauri ya buya abayan labule, kwada sallama tai tayi taji shiru sai tayi tunanin ko wanka yake,bedroom dinsa ta nufa,izz yafito Daga bayan labule ya lallaba yayi hugging dinta ta baya ya dagata sama,  bby I miss you,dariya taringa yi pls ka ajiyeni karka yardani,ajiyeta yayi shima yana dariya Ashe haka kike  da nauyi huuh kinji hanuna kua bawani nauyi danake dashi,janyo ta yayi jikinsa ya rungumeta tsam har muryarsa ta canza ( jarrababe kawai)😏 Bby I miss you kasa magana tayi dan kamshin turarensa kawai ma yasata awani hali ballantana voice dinsa daya yi yakara sa jikinta mutuwa ,fuskarta ya dago yayi kissn din lips dinta softly ta lumshe ido,ya cikata Bby mu tafi kitchen ko,hanyar kitchen,sukayi tana gaba yana binta abaya,yana lashe labe uwa tsohon mayye😏 in less than 30 minutes,tagama white rice da miyan jajjage dayaji naman rago,ta zubo musu  a plate daya,shi kuma yadauko musu lemon exotic afridge,atsakiyar palon suka zauna suka ci izz sai zuba santi yake,takwashi plates din takai kitchen ta wanke,tadawo gurinsa tazauna......

👄L🅰L🅰T🅰🙊


         _written by_
        💅💅_sadnaf_💞
             



Page 38
           
             *kamo hanunta yayi,ya kura mata ido,sunkuyar da fuskarta tayi dan bazata Iya jure irin kallon da yake mata ba,Bby kina sona kua yanda nakesanki,yace cikin sanyin murya,mai yasa kayimin wanan tambayar,murmyshi yayi ki bani amsa mana,adai dai lokacin daya cika mata hannu,yakamo jelan gashinta yana wasa  dashi,San danake ma ya zarce Wanda kakemin,haba wane mutum kema kinsan fadi kikayi dan kiji dadin bakinki,Bby gaskia kitsonan yayi kyau,dole na biya kudin kitso yazame mayafin gaba daya Daga kanta,Allah ko,sosai ma kua Fatima CE tayimin kasan ta Iya kitso,ahh kice kanwartawa makitsiya CE emana,tace tana murmushi,tasleem yakirata dawani murya mai rikita ta,naam ta amsa can kasan makoshi,wlh na kagu in mallakeki amatsayin matata,dan gaskia sanki da shaawarki na azabtar dani,wlh duk dare sai nayi mafarkinki,kiban izini in turo manya na,inyaso sai ki karasa karatunki  agidana,kinji dagowa tayi ta kalleshi taji wani irin sansa da shaawarsa yakamata,izz i knw how you feel,bt policyn babanmu ne sai mun kamalla karatu zai mana aure,sauran lokacin daya rage min kadan ne pls,shekara biyun ne kadan haba Bby anya kina sona kua alokacin da ya matso jikinta sosai,ya kwantar da kansa akafadarta yana shinshina wuyanta,ahankali yafara mata kiss a wuya ya gangaro kirjinta,tuni wuta ya daukewa tasleem,haka yayi ta mata salo iri iri,batasan lokacin data fara mayar mai da martani ba,kinkimarta yayi yakaita bed room,sai daya kwashi kusan hour yana romancing dinta,sai daya tabbatar ta kamu,yakai hannu zai cire mata pant ta rike gam,tana girgiza kai,sakin ta yayi ya mirgina gefe, Bby dan Allah ki taimakamin,wlh ciwon Mara nake,pls yace yana hawaye,dan Allah izz  mu daure har sai munyi aure,dan gaskia ina tsoron ka juyamin baya,bazan taba juya miki baya ba Bby pls ina cikin wani yanayi,in baki taimakamin ba karshenta,sai an kwantar dani a asibiti,pls Bby am begging you,hawaye na kwararo mai,tasleem da tsananin tausayi da San izz yahana ta motsa,pls zaki taimakami,Daga mishi kai tayi,itama tana hawaye,dan gaskia ba asan ranta zata kara sex ba,ita dai su tsaya Iya romance,hawayen fuskarta yaringa lashewa yana hawaye thank you Bby I rilly love you u,u have save my life,yace muryarsa na rawa,ita dai bata Iya ko da motsi ba sai hawaye datakeyi,ahaka yayi ta sarrafata,har yashigeta,.........




     Kuka sosai tasleem take izz na rarrashinta,ji tayi ta tsani kanta tana kuma jin haushin izz,ga wani irin tsoro datakeji,dakyar ya shawo kanta,tayi shiru, tashiga bandaki dan ta tsarkaka jikinta,palo izz ya dawo yana wani irin shuumin murmushi,dan shi kadai yasan dadin dayaji,gaskia tasleem tayi,wayarsa dake kan kujera yadauko,dan ya kira el Bahrain, har yayi dailing yayi sauri ya katse,dan ba karamin warning,el Bahrain ya mishi ba akan inyaje yagama iskancinsa kar yakara tunkarinsa da zancen,kiran el Bahrain ne yashigo wayarsa,yadaga,ya akayi naga kamar kayimin flashing,no wlh bansan na kiraka ba,wayar na cikin aljihuna ne,yace yana inda inda,yanda yayi magana ne yasa el Bahrain yasan bashida gaskia,ko dai yana tare da tasleem ne gabanshi yaji ya fadi,katse wayar yayi dasauri,ya dauko wayar dayake kiran tasleem da ita yayi dailing numberta yana ta ringing bata Daga ba,sai daya mata miss call goma ya hakura zuciyarsa na masa wani irin zafi,kansa ma yamai nauyi,adduoi yaringa ja yadan samu sasaucin abinda yake ji,tasleem tana fitowa Daga bandaki kayanta ta  mayar still alokacin kuka takeyi,ta nufi sallaya dan ta rama sallar azahar,dan yanzu lokacin sallar laasar tayi,gaba daya ji tayi batada nutsuwa,ahaka tayi sallarta,ta koma tayi sujjada,tana rokon Allah ya yafemata,ahaka,ta shafa adduar tana nadamar biyewa izz datayi,Palo ta fito tasamu izz azaune,ko kallon,inda yake, batayi ba tadauki Jakarta,tayi hanyar waje,izz gabanta yasha dasauri,ya durkusa har kasa,Bby am sorry bazan sake ba pls,naji tace tana kokarin wucewa ta gefensa,rigarta ya riko pls,I had you let me go Fatima tana jirana ta fusge rigarta,tayi waje,tashi izz yayi yana tabe baki,zama ki dawo ne dani kike zancen,tasleem tana hawa adaidata  gidansu mashida ta tsaya ta kira Fateema tace ta fito su tafi,mashida CE tarako Fateema har wajen adaidaita sahun,ta gaida tasleem ta amsa tana binsu da kallon sha,awa azuciyarta kuma tana cewa dama itace su dan tasan su yanzu da budurcinsu,Ita Yanzu tazama fanko,hawayen datake ta boyewa ne suka zubo,tayi saurin gogewa,adaidai lokacin da Fateema ta hau adaidaita sahun*

👄L🅰L🅰T🅰🙊


      *written by*
       💅💅    *sadnaf*💞

Page 39

             *juyawa Fatima tayi dan ta nunawa tasleem abinda ummansu mashida,tabata tayi turus,datayi tozali da fuskar tasleem daya kumbura sabida kukan data sha,ooo not again, yanzu anty kina dan fara ciwon kai sai kuka,wlh ni mamaki kike bani sai kace yarinya,tasleem bata ce mata komai ba illa ma juyar da kanta datayi,dan ita tasan ba ciwon kan datake takaicin abinda tayi ne yake damunta,ahaka suka isa gida tasamu magani tasha....ahaka rayuwa ta cigaba da tafiya izz yasan hanyoyin dayake bi yashawo kan tasleem,tazo ya biya bukatarsa da ita,sai komai ya wakana,a tsakaninsu tasleem kuma tazo tana kuka da nadama,amma still sai izz ya maidata ruwa,ahaka har yasabar mata,bata Iya sati bata je gidan izz ba,mayyenta kua yana nan yana kiranta,wani sain ,yamata tex, el Bahrain kua yana nan da San tasleem azuciyarsa,ba abinda ya ragu asan dayake mata,tasleem kua ko taje unguwarsu izz harara ke shiga tsakaninsu da baba tsoho,shikuma sai ya bita da adduar shiriya dan yasan tayi nisa,ahaka izz suka shekara daya da tasleem,duk lokacin daya bukaci,tazo  zataje,dan macece ita mai karfin shaawa,ahaka har izz ya kyallaro mashida,dayaje siyan pizza a oasis,hanyar dayabi ya tsara tasleem hanyar yabi ya tsara mashida,azuciyarsa kuma yana tunanin is high time daya kamata ya rabu da tasleem tinda yasamu abinda yakeso,karya zai mata yace an bashi wata er uwarsa ya aura,auren zumunci zaa musu,inyaso el Bahrain yasan yanda zasu kwashe dashi,dan shi gaskia bazai Iya auren yarinyar daya Riga yasani,ba dan gaskia ko da bai San tasleem ya mace ba,yafisan yarinya Yar 16 ba 20+ ba,ko el Bahrain zaiyi fushi dashi akan bai cika alkawarin daya daukar masa ba,yasan nadan lokaci ne Shi yanzu yanda mashida zata zo hanunsa shi yasa agaba*.....








*cigaban labarin*



               *el Bahrain ne keta kai da kawowa,apalonshi yana tunanin yanda zai taimaki tasleem,dan burinsa arayuwa yaga tasleem cikin farinciki,duk abinda zaiyi yaganta cikin walwala shi yakeso duk da mugun San dayake mata,zaiyi sacrificing happiness dinsa dan yaga ya faranta mata,dan yasan bata da burin da yawuce ta mallaki izz amatsayin mijin aurenta,dan bakaramin so take masa ba,zai San yanda zaiyi dan ya cika mata burinta,inyaso sai ya dage da addua akan Allah ya cire masa Santa azuciyarsa,wayarsa yadauko dan yakirata dan yasan duk inda take yanzu tana cikin damuwa,kiranta yayi da ainihin layinshi,tasleem da tsabar kukan data sha ya haddasa mata ciwon kai,bata Iya Daga kanta ji take kamar kanta ba ajikinta yake ba, kasa Daga wayarta dake ta ringing tayi,tunanin tayi ko izz ke kiranta,ta mike daga kwancen datake tajanyo wayarta dake side bed,dan ta Daga taji mai zai ce mata*......








*pls kuyi hkr da typing danayi kadan wlh kaina kemin ciwo need ur prayers*


 *for comment and correction*
       
         08032722069



            💅💅  _urs sadnaf_💞

👄L🅰L🅰T🅰🙊


      *written by*
       💅💅    *sadnaf*💞

Page 39

             *juyawa Fatima tayi dan ta nunawa tasleem abinda ummansu mashida,tabata tayi turus,datayi tozali da fuskar tasleem daya kumbura sabida kukan data sha,ooo not again, yanzu anty kina dan fara ciwon kai sai kuka,wlh ni mamaki kike bani sai kace yarinya,tasleem bata ce mata komai ba illa ma juyar da kanta datayi,dan ita tasan ba ciwon kan datake takaicin abinda tayi ne yake damunta,ahaka suka isa gida tasamu magani tasha....ahaka rayuwa ta cigaba da tafiya izz yasan hanyoyin dayake bi yashawo kan tasleem,tazo ya biya bukatarsa da ita,sai komai ya wakana,a tsakaninsu tasleem kuma tazo tana kuka da nadama,amma still sai izz ya maidata ruwa,ahaka har yasabar mata,bata Iya sati bata je gidan izz ba,mayyenta kua yana nan yana kiranta,wani sain ,yamata tex, el Bahrain kua yana nan da San tasleem azuciyarsa,ba abinda ya ragu asan dayake mata,tasleem kua ko taje unguwarsu izz harara ke shiga tsakaninsu da baba tsoho,shikuma sai ya bita da adduar shiriya dan yasan tayi nisa,ahaka izz suka shekara daya da tasleem,duk lokacin daya bukaci,tazo  zataje,dan macece ita mai karfin shaawa,ahaka har izz ya kyallaro mashida,dayaje siyan pizza a oasis,hanyar dayabi ya tsara tasleem hanyar yabi ya tsara mashida,azuciyarsa kuma yana tunanin is high time daya kamata ya rabu da tasleem tinda yasamu abinda yakeso,karya zai mata yace an bashi wata er uwarsa ya aura,auren zumunci zaa musu,inyaso el Bahrain yasan yanda zasu kwashe dashi,dan shi gaskia bazai Iya auren yarinyar daya Riga yasani,ba dan gaskia ko da bai San tasleem ya mace ba,yafisan yarinya Yar 16 ba 20+ ba,ko el Bahrain zaiyi fushi dashi akan bai cika alkawarin daya daukar masa ba,yasan nadan lokaci ne Shi yanzu yanda mashida zata zo hanunsa shi yasa agaba*.....








*cigaban labarin*



               *el Bahrain ne keta kai da kawowa,apalonshi yana tunanin yanda zai taimaki tasleem,dan burinsa arayuwa yaga tasleem cikin farinciki,duk abinda zaiyi yaganta cikin walwala shi yakeso duk da mugun San dayake mata,zaiyi sacrificing happiness dinsa dan yaga ya faranta mata,dan yasan bata da burin da yawuce ta mallaki izz amatsayin mijin aurenta,dan bakaramin so take masa ba,zai San yanda zaiyi dan ya cika mata burinta,inyaso sai ya dage da addua akan Allah ya cire masa Santa azuciyarsa,wayarsa yadauko dan yakirata dan yasan duk inda take yanzu tana cikin damuwa,kiranta yayi da ainihin layinshi,tasleem da tsabar kukan data sha ya haddasa mata ciwon kai,bata Iya Daga kanta ji take kamar kanta ba ajikinta yake ba, kasa Daga wayarta dake ta ringing tayi,tunanin tayi ko izz ke kiranta,ta mike daga kwancen datake tajanyo wayarta dake side bed,dan ta Daga taji mai zai ce mata*......








*pls kuyi hkr da typing danayi kadan wlh kaina kemin ciwo need ur prayers*


 *for comment and correction*
       
         08032722069



            💅💅  _urs sadnaf_💞
👄L🅰L🅰T🅰🙊


            *written by*
               💅💅   *sadnaf*💞





Page 40


         *ganin el Bahrain ke kiranta yasa ta gwalo ido da mamaki sabida tun lokacin daya ganta da izz basu kara haduwa ba,bai kuma kara kiranta dan su gaisa ba,mamakine yakara rufeta,har kiran ya katse ko dai izz ne yasa ya kirani dan yabani hakuri,tana cikin zancen zuci kiran el Bahrain yakara shigowa,dagawa tayi asanyaye,wani mugun kunya ya lullubeta,gani take kamar yanzu yaganta da izz,Sallama yakara mata akaro na biyu,ta amsa,dakyar dan wani kuka daya taho mata,el Bahrain jin yanda ta amsa masa, yasan tasleem tana cikin damuwa wani irin tausayinta yakara rufeshi,ranki ya Dade,yanaji muryarki haka,ko dai bakyasan gaisuwartawa,naga mun Dade bamu gaisa ba,kukan datake danewa ne ya kwace mata,subhanallahi tasleem lafiya kua,dakyar take magana lafiya kalau el Bahrain, wlh bana dan jin dadi ne,eyya sannu Allah yasauwake,izz yasan bakida lafiya kua,yace dan yaji mai zata Ce,wani kukan takara fashewa dashi,ya zaayi yasani yadaina Daga wayata,el Bahrain abokinka nema yake ya juya min baya,tun jiya nake kiransa bai Daga ba,bansan mai na mishi ba,bansan mai yasa abokinka ke wahalar dani ba,el Bahrain nasan bashida amini sama dakai,kasan komai akanmu,wlh ba halina bane,ban taba kusantar zina ba sai gashi abokinka shi ya dulmiyar dani na aikata zina,Wanda kai ma ganau ne,gashi ba aje ko ina ba yana Neman juya min baya,tace numfashinta har wani sama yake sabida kukan datakeyi,tunda tafara magana el Bahrain hawaye ke zubo mishi dan sai yanzu ranar daya gansu ya fado mishi kamar yanzu ya hango su,runtse idansa yayi da karfi kukan tasleem na dukan dodon kunnensa,dakyar ya Iya tattara nutsuwarsa gu daya,yace tasleem kina jina,ee tace cikin sheshekar kuka,bar kukan haka,izz bai isa ya yaudareki ba indai ina raye sai Inda karfina ya kare,ki kwantar da hankalinki,in yasaba yaudarar yayan mutane,bai isa ya yaudareki ba,cak ta tsayar da kukan datakeyi,el Bahrain,dama izz mayaudari ne yasaba yaudarar yayan mutane, dama duk kalaman dayake min karya yake jikina yakeso,el Bahrain meyesa baka taba fadamin ba,ko ka Tina na taba tambayarka,kacemin San dayake min yafi Wanda nake mishi,mai yasa ka boyemin halinsa,ko dan ni ba kanwarka bace shiyasa bakayi kokarin hana shi ya keta min haddi ba,y el bahrain,meyesa baka daukeni kamar kanwa ba,kafadamin waye abokinka,tafashe dawani irin kuka mai ban tausayi,tunda tafara masa magana shima yake kuka,Bahaka bane tasleem ba kokarin da banyi ba dan nafahimtar dake,amma ina kinyi nisa asan izz bakya jin kira ballantana duk maganar da zan miki ki yarda a lokacin,katse shi tayi dasauri yaushe ka fahimtar dani el Bahrain har nakasa fahimta ,jin zai tonawa kansa asiri yasa yace tasleem kina jina dan   Allah ki kwantar da hankalinki,ki daina kuka,insha Allah zan tsaya tsayin daka,naga izz ya aureki,kidaukeni as brothernki mai share miki hawaye,kinji,zan shigo jibi mu zauna muyi magana kinji,insha Allah tanx for being there for me,don't mention, yace,but before then,el bahrain dan Allah karka boyemin yanda kukayi da izz pls ko ya canza raayinsa akaina karka boyemin dan gudun bacin raina,ka fada min ko mai yace ma,I believe in destiny either good or bad ,and what has beginning must surely have an end,tausayinta ne yakara kamashi I promise, yace yana share hawayen dasuka zubo mishi,nagode allah yabar zumunci,ameen yace sai najika,ta katse kiran,dafe kanta tayi oo Allah na,na cuci kaina,kaico Ashe izz ba sona yake ba, meyesa ban taba ganewa jikina yakeso,Ashe baba tsoho dagaske yake izz mayaudarine,janyo wayarta tayi ta shiga inbox tayi scrolling kasa,ta bude tex din brother that care,tana karantawa,tana kuka,meyesa ban taba nutsuwa nakaranta tex din da ake min ba? Zafin San danakewa izz yakaini yabaro,ina ma hanun agogo yakoma baya,da ko ahanya naga izz guduwa zanyi,na shiga uku 🙆 ni tasleem waye zai aureni idan izz bai aureni ba,innalillahi wa inna ilaihi rajiun,Allah ka taimakeni zuciyata tana gab da bugawa  😭, kiran izz takara yi yana ringing ba adaga ba data kara kira busy yaringa ce mata,Dora hannu tayi akanta,ta tafi bandaki ta kunna pampo dan kar ajiyo kukanta,wage baki tayi taita kuka,har sai data gaji dan kanta,ta fito Daga bandaki,dishi dishi taringa gani,taringa bin bango tana gab da karasawa kan gado,ta yanki jiki ta fadi*.........
👄L🅰L🅰T🅰🙊

         *written by*
             💅💅  *sadnaf*💞



Page 41

            el bahrain kua suna gama waya da tasleem,kiran izz yayi bugu biyu ya Daga,kana ina ne? Izz yace ina gida amma fita nakesan yi,zua ina,sai da yayi Jim kafin yabashi amsa,gurin mashida nakesan zua,to inasan ganinka akwai maganar danakeso muyi very important ya zaayi yanzu,to kabari mana inadawo Daga gidansu sai in biyo muyi maganar,aa yanzu nakesan ganin ka,ka  jirani gani nan zua,wai wane irin important magana ne da bazaka fadamin awaya ba har sai kazo dakanka,bazakuma ka Iya jira nagama uzurina ba,zaka jirani ko kua,ran izz ne yafara baci dan gani yake kamar commanding dinsa el Bahrain keyi,gaskia bazan Iya jiranka ba,inagama uzurina zan biyo,dif ya kashe wayar,tare da Jan wani uban tsaki,sannu ubana sai na jiraka,gaka ubana,nine ma nasa ka raina ni dan kaga banasan muyi fada,amma zanyiwa tufkar hanci,yadau mukullin motarsa yafice,el Bahrain kua mamakin abinda izz ya mishi yake,dan bai taba tinanin zai iya masa haka ba,Fatima CE tashigo palonsu ta samu gu tazauna,wash nagaji wlh,ba zua gidansu anty Bilki ne matsala ba sa aikin masifa sai kace Daga kanta aka fara ciki,Umma da tana Kitchen tana jiyo mai Fatima take cewa,gaki,kuma lazy ba ai in bakayi sharan massalaci ba kayi ta kasuwa,ni taimakamin tayi ai,kai ummana autarki ce fa,tace ashagwabe,autar fa,Umma wai ina anty tasleem ne banji motsinta ba ko ta fita ne? aa tana ciki,wanan dai ciwon kan datake fama dashi ne ya tasar mata,wlh narasa wa zan gayawa yaban kwakwaran magani ta warke gabadaya, ,Allah sarki antyna tana shan wuya intana ciwon kan nan Allah dai ya yaye mata, amin jeki dubo min ita,dan rabona da ita tin dazu ta fito,tadan ci wani abun,ki rakata chemist ta siyo magani,toh Umma,Fatima ta mike tayi hanyar dakin,tana tura kofa,taga tasleem akwance akasa,da gudu takarasa gunta, Anty ki tashi,tace tana girgiza ta,ji tayi kamar ma bata numfashi,innalillahi wa inna ilahi rajiun Umma kizo nashiga uku Anty tasleem bata numfashi tafada da karfi tare da fashewa da kuka,dagudu Umma ta wular da cokalin dake hanunta tayi dakinsu da gudu har tana neman faduwa,ture Fatima tayi gefe,ta dago tasleem, innalillahi wa inna ilahi rajiun,Fatima maza debo min ruwa, aguje fatima tayi hanyar bandaki,sabida tsabar rudewa datayi abokiti ta zubo ruwan,yayyafa mata ruwan ta hau yi,taja ajiyar zuciya,amma bata bude ido ba,kara yayyafa mata tayi,ta bude idanta ahankali,ta mayar ta rufe,wayyo kaina umma,zai fashe,tasleem tace tana rike kanta da hannu biyu, Fatima yi sauri ki kira mana adaidaita sahu mu tafi asibiti,mikomin wayarki inkira abbanku insanar dashi,fatima na mika mata wayar tayi hanyar waje da gudu ko takalmi bata tsaya sawa ba,kiran abbansu tasleem Umma tayi,yana dagawa,tahau magana alhaji tasleem bata da lafiya ,yanzu ma haka asibiti zamuje, subhanallahi mai yake damunta,wlh nima bansani ba tadai cemin kanta na ciwo,to maza Ku tafi asibitin gani nan zua,wane asibitin zakuje? Asibitin get well zamuje yafi kusa,to nima gani nan zua,ya katse wayar,Fatima CE tashigo dakin dasaurinta,Umma ga mai adaidaita sahun a
Waje,dauko hijabinta kisa mata,bari naje nadauko mayafina,da jaka,ta fita Daga dakin,Fatima kuma tadauko hijabin tasleem tasa mata,tasleem kua sai sallati take,tana kiran sunayen Allah,Umma CE tashigo dakin,itada Fatima suka taimaka tasleem ta mike, suka fita waje,sai da suka hau adaidaita sahu umma ta tuna bata sauke miyan data dora ba,Fatima maza koma,ki sauke miyan nan,kar ya kone,tafita aguje taje ta kashe ta dawo,suka dau hanyar asibiti,suna isa,nurses biyu suka taimakawa tasleem,suka kaita dakin da ake kwantar da marasa lafiya,dan suna da file a asibitin,tun kan su karaso Abba ya kirasu ya sanar dasu*




         *izz kua na zua gidansu,mashida iso mai aikin gidansu tayi mai inda suke zama suyi zance,baifi minti biyar da zama,mashida ta shigo tana sunkuyar da kai,dan gaskia tana da kunya sosai,shiyasa izz yadage yake cusa Kansa wajenta,dan yasan sai yayi da gaske,zata zo hannu,yanda dai yakewa tasleem,kuka,da durkusawa agabanta,haka yake was  mashida dan ta Saki jiki dashi,ita kuma nasihar da ummanta ke mata kullum shi take tunawa taji ta kasa sakin jiki da izz,amma dayake izz dan duniya ne ,yasan yanda zai tsara mace,ahankali ta saki jiki dashi,sai daya yasan hanyoyin dayabi mashida ta kamu da mugun sansa,dan gaskia izz indai zaiyi muamalla dakai na wata daya sai kaji ya shiga ranka,gashida barkwanci,ita kuma mashida ta na San namiji mai barkwanci arayuwarta,har sawa yake takira ummanta ya gaisheta cikin ladabi kamar mutum nagari,ahaka yayi nassaran sace zuciyar mashida,amma bata saki jiki dashi,yanda tasleem tayi saurin sakin jiki,dan hallitarsu ba daya bace,tasleem tafi mashida karfin sha" awa,aranar sai da izz yasan yanda yayi,yayi romancing dinta,duk da shamatarta yayi,itakuma tausayinsa da San datake mishi yasa bata nuna mishi bata San abinda yake mata ba,dan kuka yaringa mata,wai yakasa controlling kansa,inyana kusa da ita tayi hakuri,ahaka sukayi sallama ta rakoshi,har wajen mota,yana bata hakuri,wai shi ba halinsa bane,har sai da ta nuna mishi bacin ranta akan hakurin dayake bata ya isa haka,sukayi sallama ta juya ta shiga ciki,bin bayanta yayi da kallo,yana ayyana abubuwa da dama aransa,dan yanasan mace full option, mashida kua duk ta Tara abinda yakeso dan er duma duma ce,ahaka ya tafi yana tunanin yanda zai shawo kanta cikin sauki*

   👄L🅰L🅰T🅰🙊


       
   _Written by_
  💅💅       _sadnaf_💞

_dedicated to Maimuna Niger tnx for your love and support_

Page 42


             Izz na barin gidansu mashida,gidansu el Bahrain ya nufa, sai daya fara shiga main house yagaida su hajiya,sanan ya nufi part din el Bahrain,adoguwar kujera ya sameshi  akwance ya rufe ido da alama idonsa biyu dan karkada kafarsa yake,sallama izz yakara yi,el Bahrain ya amsa idansa a rufe,kujeran dake fuskantarshi izz ya zauna,shima ya tamke fuskarsa alamar bawasa,yadauko wayarsa Daga aljihun wandonsa yana dane Dane,el Bahrain still bai dago Daga kwanciyar dayayi ba ballanta yanuna yasan da zaman mutum agurin,sai da suka dauki,tsawon minti goma sha biyar ahaka ba Wanda yayi magana a cikinsu,izz ya mike,ni zan tafi in bakada abin cemin,el bahrain still idansa arufe sai karkada kafa yake,ganin hakan yakara tunzura izz,ya dau hanyar barin palon,wait el Bahrain yace,yana mikewa Daga kwance dayake,ya zauna,tsayawa izz yayi amma bai juyo ba,inajinka cos I have a lot to do you are wasting my time, tashi el Bahrain yayi yaje gun dayake tsaye ya riko hanunsa yakai shi kan kujera ya zauna,shima ya zauna akujerar dake fuskantarshi,izzadeen yanzu mace tafini agurinka, Ashe abotarmu dakai dakake cewa yawuce yan uwantaka karya ne,nima macen ce dazaka yaudara jin abinda el Bahrain yace ne yasa yadan murmusa,hmm yanzu mai yakawo wanan zancen dan nace ma kabari ingama uzurina,shine yakawo wanan zancen,akwai uzurin da zai hana ka zo gurina in ba na mahaifiyarka ba,to naji abar zancen tunda gani,wacce magana CE haka kk San gayamin ka Daga hankalinka haka,gyaran murya el Bahrain yayi meyesa baka Daga wayar tasleem inta kiraka?wani uban tsaki yaja harda harara,yanzu akan tasleem kake nema ka Daga min hankali,wlh yawa kake,nadauka wani gagarumin abune yafaru,Ashe karana takawo ma Mara kunya,Ashe zata iya kiran naka,bazan Daga wayarta ba, dan tafiye naci,ni kaga nama yi blocking dinta,naga ta inda zata sameni awaya har ta kawo maka karata,tunda yafara magana el Bahrain ya saki baki da hanci yana kallonsa,mikewa yayi ni kaga tafiyata,Ashe ba zancen arziki zakamin ba,mikewa el Bahrain yayi tare da chakumo wuyan rigarsa,kasan mai kk cewa kua,ina alkawarin dakamin,cire hanunsa yayi Daga rikon da el Bahrain yamasa,yaja da baya yana mishi wani irin wulakantaccen kallo,alkawari,yaushe mukayi alkawari dakai,kai ko nama alkawari na Iya lokacin ne,kuma nasamu abinda nakeso sai ta nemi Wanda zata kaiwa saurana dan ni tasleem bata cikin irin matan danakeso na aura,akan mai zaka Daga hankalinka akanta,mata nawa rabu dasu abaya sai akan tasleem zaka sakoni agaba,amma kasan kai ka  kafara saninta ya mace ko,to danasanta ya mace Dole nayi mata ko gidan iyayenta na bita nayi mata fyade,da kafarta tazo,kuma nabata abinda nake nema,izzadeen kaji tsoron Allah,zakayi aure,bazaka so ka auri macen da wani yarigaka saninta ba,ita wa kakeso ya aureta,sai kuma aka cema ni kadai ne saurayinta,ai bada nikadai take Hulda ba,ni nasan yanda ta yarda dani haka zata yarda dawani,kaga el Bahrain dan Allah kadaina min zancen tasleem,wani irin haushi da takaicin izz ne Yakama el Bahrain ya cakumo wuyan izz,kana tsoron Allah kua?
 Idan akayiwa kanwarka haka ya zakaji?
Yanzu kayiwa tasleem adalci?
Kasan irin San datake maka kua?
Mai yasa kake sha,awar ka L🅰L🅰T🅰 yayan mutane Daga karshe ka gudu?
Kasan kua tun a gidan duniya Allah ke hisabi?
Izz wlh  idan bakayi nadama ka tubarwa Allah ba ina jiye maka makomarka,fincike hanunsa izz yayi Daga jikinsa,ya nuna shi da yatsa,wlh badan ina ganin mutuncinka ba da ba Wanda ya isa yamin wanan haukan in kyaleshi,rayuwata daban taka daban,kabarina daban kabarinka daban,ba Daga kaina aka fara Neman mata ba,bakomai nakeyi ba akan wasu,bana shaye shaye,bana yankan kai,kai ire ire manyan abubuwa bana yi,kuma kowane bawa arayuwa akwai inda yake da nakasu,abinda nakeyi lokacine wataran in ance nayi bazanyi ba,ya matsa kusa da el Bahrain ya zuba mishi ido inasan idan tasleem takiraka kace mata ni izzadeen bazan aureta ba,idan ma mafarki take tafarka,nabarka lafiya,ya juya yayi hanyar waje,izz wlh zakayi nadamar abinda kayiwa tasleem tin aduniya zan roki Allah ya saka mata abinda kayi mata,kuma zaka yi mamakin matakin dazan dauka,wani irin shuumin murmushi izz yasaki,yayiwa el Bahrain wani kallon up and down ya fice Daga dakin,el Bahrain yakoma ya zauna,ya dafe kansa,yana tunanin yanda zai Iya gayawa tasleem izz yace bazai aureta ba,









 Umma CE azaune a office din likitan daya duba tasleem,hajiya abinciken da nayi akan rashin lafiyar dake damun erki,gaskia damuwa CE ke haddasa mata ciwon kai,gashi hawan jini na kokarin kamata,dan jininta ya dan hau,innalillahi wa inna ilaihi rajiun,Umma ke ta fadi,damuwa da hawan jini likita, turo kofar akayi abbansu tasleem yashigo,have a seat,likitan yace masa yana nuna masa kujerar dake kusa da, ummansu tasleem,kara yimishi bayani yayi kamar yanda yayiwa Umma,shima salati yasaki,yana kallon Umma,ke kika fi zama dasu,mai yake damun tasleem haka da har hawan jini,yake Neman kamata, ba rasa chi tayi ba,ba rasa sha tayi ba,dai dai gwargwado duk abinda take nema tana samu,likitan ne ya katse zancen dayake,yanzu alhaji shawaran dazan Baku kuyi kokari Ku San abinda yake sata tunani,Ku shawo kan matsalar,am sorry to say wani sain  laifin iyaye ne basa janyo yayansu jiki balantana su San insuna da damuwa ko basu da ita,kaga danka ya shige daki,24 hrs bai leko waje ba,amma bazaka bishi daki kaji matsalarsa ba,shiyasa turawa suka fimu sanin darajar yaya,dan ko tari yayansu sukayi sunsani,Alhaji kuyi kokari kusan mai ke damunta,dan gaskia ciwon kan nan datakeyi is dangerous, insha Allah,zamuyi kokari musan abinda yake damunta,to shikenan zaku Iya tafiya,na rubutawa hajiya magungunan dazaku siya mata,to mungode,suka tashi jikinsu asanyaye suka fito Daga office din,maryam atunaninki mai yake damun tasleem,abbansu tasleem yace cike da damuwa afuskarshi,wlh Alhaji nima bansani ba dan kasan tasleem zurfin ciki gareta ba kamar Fatima ba,inta shige,daki nasa Fatima takirata,sai tace wai bacci zatayi,nikuwa bansan abunda zaisa tasleem tunani harda damuwa ba,bari mukoma gida zamu tambayeta,abbansu tasleem yace,muje mu siyo magangunan,aa alhaji karbi ka siyo,naje wajenta,dan Fatima kadai ce agurinta, karbar katin yayi,ita kuma ta tafi dakin da aka kwantar da
tasleem.......

   👄L🅰L🅰T🅰🙊

          *written by*
      💅💅 *sadnaf*💞

*dedicated to Hafsat saad and official Hausa novel tnx for your support*



Page 43


               Umma na shiga dakin tasamu gu ta zauna kusa da tasleem,bata farka bane,ee Umma inaga fa har allurar bacci suka mata,to Allah yasauwake ya bata lafiya ameen Umma,Fatima intambayeki mana,inajinki Umma,akwai abinda kikasan yana damun tasleem,da har yake sata tunani,kinga sai ke kisani ni bansani ba,Umma mai akace yana damunta,kiban amsar tambayar Dana miki,wlh Umma bansani va dan kinsan anty tana da zurfin ciki ko ganinta nayi tayi shiru haka ina tambayarta zata koreni Daga dakin tace na fiye surutu,tafisan zama ita kadai,toh ni Maryam mai yake damun tasleem,ko fadan da muke mata ne bata maida hankali tayi karatu,sai spill take samu ana maidata baya shiyasa take tunanin,abbansu ne yashigo da Leda hanunsa,ya ajiye ledar agefen gadon da tasleem take kwance,bata farka bane,  ,ee wlh bata farka va cewar unma,Fatima maza jeki gida ki taho da abincin nan ki kara warming din miyar to Umma,da kudi agurinki ko, ee,tace tana mikewa,sai nadawo Umma,ki hado da ruwan zafi a flask,in case inta kasa cin abincin,ahada mata tea,to ta fice Daga dakin..el Bahrain kua zaman dirshan yayi akasa yana saka da warwara,tasleem zan share miki hawaye zan aureki,no matter what,kaninsa ne ya leko dakin,yaya kaje inji Abba,toh gani nan zua,ya Mike ya shiga bandaki,yafito yatafi dan amsa kiran da abbansa ke mishi,azaune ya tarar dashi,shi da hajiya da alama maganarsa suke ya shigo dan yana shigowa suka CE yauwa gashi nan,guri yasamu ya zauna,akasan carpet,ya sunkuyar da kansa yace gani Abba,yauwa kamalu,agurguje naga kamar ankusa kiran sallar magriba,kana jina,ee Abba na biya ta rijiyar zaki dazu naga fenti kawai ya rage ayiwa gidanka,na izzadeen ne naga ba a kamalla ba,dayake izz da el Bahrain a rijiyar zaki suka siyi filaye manyan manyan,plan din gininsu iri daya,gidajen nasu facing din juna yake, kana jina ina jinka Abba yanzu kasa ayi fenti,dan dazu na biya gidan bala( kanin babansu el Bahrain) yace min Yusrah awatan nan zata gama waec dinta,inaso asa ranar bikinku next month,mun gama magana da hajiya zan bata kudi ta hada lefe,nikuma ending month,zanje Dubai zan yiwa Yusrah odan kayan daki,tunda abbansa yafara magana gabanshi yayi ta faduwa,kayi shiru inaga ai kasan da zancen zaa hada aurenku,wani irin gumi ne yake ketowa,el Bahrain, eee nasan da zancen Abba, amma nadauka sai tayi gaba da secondary, aa nafisan kayi auren yanzu,inyaso sai tacigaba da karatun a adakinka,hajiya ce ta lura kamar el bahrain hankalinsa atashe yake,dan macece ita mai sawa yayanta ido,tasan halin da suke ciki,baruwanta da wani kunyar dan fari,kamalu,ko da matsala ne,naga kamar da  magana abakinka ,kafada kar ka kwari kanka,jin abunda ummansa tace ne yabashi kwarin gwiwar magana,em dama Abba akwai yarinyar danayiwa alkawarin aure,kanada hankali kua bayan kasan da alkawarin auren er uwarka akanka,kaje kuma kayiwa wata alkawari,to bazaka auri waccan ba Yusrah zaka aura,kana so ma ka maidani mutumin banza,Mara cika alkawari,toh wlh baka isa ba,aa alhaji ba zaayi haka ba,yaron nan dai dai gwargwado yana bin umarnin mu,Yusrah fa zabinka CE,fa ba zabinsa ba,ya amince da zabin daka mishi,tunda shima yasamu wacce ta kwanta masa,dan Allah Alhaji karka juyawa danka baya dan San ranka,namiji ne shi yana da damar dazai auri mata biyu,kabarshi ya auri zabin ransa,Daga vaya sai ya auri Yusrah,wanan ne baki isa ba,er uwarsa zai fara aura Daga baya ya auri wacce yakeso,kuma dakike cewa ya auri mata biyu,ke kina da kishiya ne?naga take takenki,tunda nacewa bala zan hada auren kamalu da Yusrah kike bakinciki,da hadin danayi,to bari kiji in gaya miki,aurensu ba fashi dan itama Yusrah yata ce yau in bala yafadi ya mutu,batada wanda ya wuce ni,in ma zugashi kike dan kar ya auri Yusrah wlh kinyi abanza,dan aurensu kamar anyi angama,ya mike yabar falon afusace,Ummansu el bahrain tabi bayansa da kallo tana girgiza kai,ta dawo da kallonta kan el Bahrain daya sunkuyar dakai tunda suka fara magana,kamalu,naam Umma,karka damu da maganganun da abbanka yake,insha Allah zan tsaya tsayin daka ka auri wacce kakeso,kaji ko naji Umma ngd,maza tashi kaje kayi alwala,ankusa tada sallah,to yace  ya Mike yayi waje,kansa na wani irin sarawa....

👄L🅰L🅰T🅰🙊

         _written by_
💅💅 _sadnaf_💞

 _this page is for u bestynah hudallah tnx for ur love and support_



Page 44

           Yana dawowa  Daga masallaci,dakinsa yaje ya kwanta ya dauko wayarsa yayi dailing number tasleem dan yaji wane hali take ciki dan yasan tana nan cikin damuwa,adai dai lokacin da Fatima ta dawo Daga kitchen, tayi packaging din abincin a basket,tanufi dakinsu dan tayi alwala,taji wayar tasleem na ringing, tana daukar wayar kiran ya katse,anan ta tuna bata sanar da izz an kwantar da tasleem ba,watakila ya kikira ba a dauka ba, kokarin kiran izz take,dan tagane sunan da tasleem tayi saving sunansa *promise* kiran el Bahrain yakara shigowa ganin anrubuta *p friend* yasa tadaga,sallama ya mata ta amsa,dan Allah ina mai wayar yace,jin ba muryar tasleem bace,dayake tasleem Nada saurin baki inta na magana, kanwarta ce abokin izzadeen ne? Ee yace dan yakosa tabawa tasleem wayar dan haka kawai jikinsa ke gaya masa tasleem tana cikin bad condition, wlh Anty tasleem bata jin dadi,yanzu ma haka an kwantar da ita a asibiti,subhanallahi izz yace baisan lokacin daya Mike ba,mai yake damunta?,awane  asibitin aka kwantar da ita? yace arude, Fatima dauke wayar tayi Daga kunanta takara ganin sunan wanda ya kira,ta maida kunanta,kina jina yace arude,ina jinka mana gani nayi ka rude,idan kuma uban gayyar yaji fa inaga shi suma zaiyi,pls joke apart awane asibiti aka kwantar da ita,a asibitin get well aka kwantar da ita,to gani nan zua dan Allah kibar wayar ahanunki yanda inazo bazan sha wuyan gane dakin ba,to ba matsala zaka gayawa izz din ne,ko inkira shi insanar dashi,ee zankira shi tare zamuzo,tom sai kunzo,tace ta katse wayar ta ajiye  ta tafi bandaki dan ta daura alwala,el Bahrain kua canza kayansa yayi zua manyan kaya,yadauki wayarsa da mukulin mota yafita waje dasauri,yana tada motar ya kira lambar izz,yana ta ringing bai Daga ba,yana driving da hannu daya yana rike da wayarsa da daya hannu,sai daya mishi miss call 4 ana 5 yadauka,ehe inajinka abinda izz yace kenan,izzadeen dan Allah ba tashin hankali nakeso ba,kana ina,ina ruwanka da inda nake,ko en hisba ka debomin,su zo su kamani dan nace bazan auri tasleem ba,haba izzadeen dan Allah kabar wanan zancen,kana gida? Wai mai yasa kake San kasan inda nake,Allah nace ma fa,ina gida ya akayi,kk gani nan karasowa nan da 10, minute, oo fadan dakake min ne bai isheka ba shine sai kabiyoni har gida,aa kadai jirani pls,ganinan ya katse wayar,minti biyar ne yakai shi gidan izz,ko parking bai yi dai dai ba,ya tura kofar ya shiga,a Palo ya tarar da izz ya Dora kafa akan centre table,yana chin chips da kwai,sallamar el Bahrain kawai ya amsa amma bai dago ya kalleshi ba,kusa dashi el Bahrain ya zauna,izzadeen dan Allah kayi hakuri da abinda nayi ma dazu,I know I over reacted, still izz bai dago ya kalleshi ba,karbe fork din dake hanunsa yayi pls,what do you want,izz yace rai abace,el Bahrain ma Dane bacin ransa yake,yana shanye wulakancin da izz yake masa,dan Allah inaso ka rakani dubiya asibiti,am not in the mode izz yace batare da ya kalleshi ba,dubiya Mara lafiya nace fa,kuma kaima zaka samu lada,enough el Bahrain nace ma am not in the mode, ko ana dole ne,kaje ka nemi wani ya rakaka,ko sai akace ma dole ni zan raka ka,ka manta wulakancin da ka shuka min dazu,sai yanzu ka wani kwaso jiki wai inraka ka dubiya bazanje ba,tunda yafara masifa el Bahrain zuciyarsa ke tafasa,Mikewa yayi rai abace enough izzadeen,yace atsawace who the hell do you think you are,kai ka isa ma kajani akasa,no wlh kayi kadan inada reason din dayasa nazo wajenka,sanadiyar selfish interest dinka,sanadiyar muguwar yaudara dakayiwa tasleem an kwantar da ita a asibiti,tunda kaine sanadiyar kwanciyarta a asibiti dole muje ka duba ta,this is bunch of nonsense, if that is what brought you here, find your way out of my house pls yace angrily yana nuna mishi kofa,izzadeen ni yau kake kora Daga gidanka sabida ina gaya ma gaskia,ka rike gaskiyarka banaso,ni nataba ganin mai shishigi irinka ko mutuwa tayi ina ruwanka,kaji da abinda ya dameka mana,yau ni kk kora,an kore kan,dallah fitarmin Daga gida,wlh sai kayi nadamar abinda kayimin,and if anything happen to tasleem I will not spear you,out,of my house,if you know you have concern for her,go and get married to her as for me akai kasuwa,fita mallam before I loose my temper,ya matsa kusa da el Bahrain yana hankadashi,wani wawan mari el Bahrain ya dauke izz dashi,kafin ya sauke hanunsa izz shima yasakar masa nashi Marin,wani mugun naushi el bahrain yakaiwa izz ahanci sai jini,taba hancinsa yayi,yaga jini ahanunsa dagudu yayi hanyar kitchen I will kill you today, kafin ya fito el Bahrain tuni ya shige motarsa yayi Rivas, izz aguje ya fito ganin motar tafara tafiya ya wurga wukar daya dauko dan yasamu motar,amma bai sameshi ba,oo shiit,wlh I will Neva let you go free,yace yana taba hancinsa,yakoma ciki...






*Readers wayata fa naga alama sanyi ya tabata sai kunyi hakuri da typing din danake,wlh wayata hooking take,masoyana masu turomin tex da masu kirana awaya dan su dubani,ba abinda zance muku sai dai godiya nagode da kulawarku agareni,sakallahu khairan*


     💞    *urs sadnaf*💞💅💅

👄L🅰L🅰T🅰🙊



        _written by_
      💅💅    _sadnaf_💞


_dedicated to all readers and my well wishers tnx for your love and support_



Page 45

        _el Bahrain wani irin tukin gaganci yaringa sabida ransa a mutukar bace yake,birki yataka da karfi,dan kadan ya rage ya kade wasu en mata biyu dasuka so tsallakawa,lekawa yayi ya basu hakuri,yasamu gu yayi parking,yaringa karanta innalillahi wa inna ilaihi rajiun,Allahuma la sahla illa ma ja altahu sahla wa anta taj alu hazna izza shi"ita  sahlan,haka yayi ta nanatawa afili ahankali yaji zafin da zuciyarsa ke masa na raguwa,karatun Qur'an ya kuna suratul Al imran,ya tayar da motarsa yaciga da tafiya,yana bin karatun ahankali,wani nutswa na kara shigarsa,awani katon supermarket ya tsaya,ya siyi su kayan tea,biscuit,lemona,  ice cream chocolate, da dangin kayan kwadayi,aka jibge masa a Leda,ya biya kudin yafito yadau hanyar asibitin get well_





_Fatima kua tana zua asibitin,direct dakin da aka kwantar da tasleem ta shiga,tasamu Umma azaune akan sallaya,shi kuma Abba akan kujera,sallama tayi Abba ya amsa Umma ita kuma ta rufeta da fada,haba Fatima Daga zua gida ki dauko abinci,zaki je kiyi zamanki wai yaushe zakiyi hankali ne,inasan zua gida nayi wanka,abbanku ma yana bukatar ya huta,amma kinje kinyi zamanki,kamar wacce aka aika wani garin,yi hakuri Umma wlh sallah na tsaya nayi,Umma zata kara magana Abba ya dakatar da ita,haba Maryam tunda tagaya miki uzurinta ta kuma baki hakuri,sai kibar zancen kifiye mita wlh,yace yana mikewa,ki tashi mutafi tinda ta dawo,Fatima ki kulla da tasleem,zamuje gida mu dawo,toh Abba idan tasleem ta farka ki tabbata kin bata abinci,in ma tea takeso ga kayan shayi nan to Abba,ke kinci abincin ne,aa zandai ci,to shikenan,Bari muje mu dawo,to.Abba adawo lafiya,yafice Daga dakin,Umma kuma ta dauki Jakarta saura kuma karki kulla da ita,ki koma gefe kiringa danna waya, wlh inkin ban haushi kwace wayan zanyi,zan kula da ita insha Allah, itama Umma tabi bayan Abba,waje tasamu akan kujera ta zauna ta zubawa tasleem ido,cike da tausayinta dan har ta rame,kusa da ita taje ta manna mata kiss agoshi,getwell soon my Anty tace tana share hawayen da suka zubo mata,gefen tasleem tazauna ta riko hanunta,tinawa tayi bata gayawa mashida ba,dan mashida aminiyarta ce tundaga secondary school har zua yanzu da suke  nd2 first semester,ajinsu daya ba abinda ke rabasu in ba weekend ba ko in hutu ake,bugu daya mashida ta dauka habibatyna ina shirin kiranki,kika kirani,haba Allah kua,yanaji muryarki haka,ko bakida lafiya,hmn wlh lafiyata kalau,Anty tasleem ce dai bata da lafiya,yanzu haka ma ankwantar da ita a asibiti,subhanallahi,mai yake damunta ko dai ciwon kan nan datake fama dashi,ee wlh,Allah sarki antynmu Allah yabata lafiya awane asibiti aka kwantar da ita,get well,kk tom bari nagayawa hajiya tasa driver ya kawoni,aa haba kibari mana sai gobe,aa wlh ina nan zua nima fa auntyna CE,to shikenan sai kinzo,ta katse wayar,tadauko wayar tasleem ta hau dane Dane,inbox tashiga tahau karanta messages din da ake turowa tasleem, waro idanuwanta tayi,data fara karanta messages din brother that care,haka tayi ta bi tana karanta texes din,har Wanda izz yake cewa dafatan taje gida lafiya,da yanda yake missn lips dinta,da texes din da mayyenta yake turo mata,jikinta ne ya hau rawa,saurin shiga sent message tayi,anan ta hau karanta messages din da tasleem ta tuturawa izz,na kar ya yaudareta dan Allah, da irn magiya datake mishi dayayi picking call dinta,kar ya gujeta dan yariga yagama saninta ya mace,kiran p friend ne yashigo wayar,hawayen dake zubo mata,ta share da hanunta,ta Daga wayar ,aranta tana kissima irin rashin mutuncin daxatayiwa izz,sallama ya mata,ta amsa gani nan na iso,gaya mishi dakin dasuke   tayi ta kashe wayar,Anty kin cuci kanki, kinbar saurayi ya yaudareki,sai yanzu nasan dalilin rashin lafiyarki,heart attack ma dole ya kamaki ba Iya hawan jini ba,namiki alkawari zan rufe sirrinki bawanda zai sani,bari bloody fool din yashigo yaga yanda zan yagashi,dan duk atunaninta el Bahrain suna tare da izz,ta goge hawayen dayake ta zubo mata,tana karkada kafa,tura kofar da akayi ne yasa ta dago ta kalli kofar tare da amsa sallamar dayayi,fuskan nan tata atamke,el Bahrain ma bai lura da fuskarta ba,direct wajen kujerar dake gefen gadon da tasleem ke kwance ya zauna tare da ajiye ledojin dake hanunsa,yakurawa tasleem ido wani Santa da tausayinta na tsirga mishi,mai akace yana damunta,yace alokacin daya dawo da kallonsa kan Fatima dake ta girgiza kafa,dagowa tayi ta kalleshi da zumar tayi mishi rashin kunya sai taga yamata kwarjini,bata bashi amsa ba,illa jifansa datayi da tambaya,ina izzadeen? abinda yake gudu kenan,shiyasa yaso ya lallaba izz suzo tare ko dan hankalin tasleem ya kwanta,ina izzadeen ina tambayarka kayi shiru,nakirashi baya nan tafiya ta kamashi urgently, you are lying ba wani tafiya dayayi tace angrily ta mike tsaye,my sister is in this sick bed because of him,he break her heart, and break the promise he made to her,u think I don't know  anything, no I knew everything, abokinka yana tunanin he can use and dump my sister and go free,no wlh koni  bazan barshi ba_.....

👄L🅰L🅰T🅰🙊

        *written by*
         💅💅 *sadnaf*💞

 

   Page 46

              *no wlh ko ni bazan barshi ba ko dayake bakinku daya,tinda kai abokinsa,dan Allah yazakaji in akayiwa kanwarka haka toh wlh idan ma kun saba da L🅰L🅰T🅰   yayan mutane,Ku yaudaresu Ku gudu to wlh insha Allahu Daga kan Anty tasleem kun daina,tunda tafara masifa el Bahrain ya zuba mata ido,zata cigaba da magana ya dakatar da ita,ta hanyar Daga mata hannu,ke wane irin rashin hankali ne wanan yayarki na kwance ba lafiya kina ta  magana dakarfi,salon ki tasheta,ni ba mara hankali bace,kai bama kaji kunyar karyar daka sharara ba,to ya isa zauna kiji,bawani zaman dazanyi cuta dai ancuci yayata kuma wlh bazan yarda ba kawai ka gayamin inda tsinanen abokinka yake inje insameshi dan wallahi bai isa ya yaudari yayata ba wlh Daga kanta bazai kara marmarin yaudarar wata ba,turo kofar da akayi ne yasa ta dakata da banbamin datake, nurse ce tashigo dakin,lafiya me kua patient na bacci kina Daga murya in zance zakiyi kufita waje mana dan duk atunaninta el Bahrain saurayinta ne,aa yi hakuri nurse magana muke ne,to ta rage muryarta dan so ake tasamu ishashen bacci,kunga in kuka tasheta kun mayar mana da aiki baya,hakane zamu kiyaye,ta juya ta fita, zauna kanwata muyi magana ta fahimtar juna,zama Fatima tayi tana girgiza kafa,yanzu tinda kinsan komai,inaso kinsan wani Abu wlh tallahi halina Dana izz ba daya bane,akan abinan daya faru zaki yi mamakin fadan da m ukayi da izz,fada sosai har da dambe, yanzu taimakamin ki fadamin abinda aka ce yana damunta,damuwa da hawan jini ke damunta,subhanallahi,yanzu taimako daya nakeso kiyimin dan Allah karki bari tasan izz bai zo ba,kinga yanzu abinda za aringa kwantar mata da hankali zamuyi,inta tashi kice mata nida izz muka zo dubata pls,inyaso kibar komai ahanuna wlh zan dau mataki akansa,aa badani za ayi wanan karyar ba ta ina ma zata yarda izz yazo,naga fa irin texes din data tura mishi,anan el Bahrain yagano ta text message Fatima tasan komai,aa kidai fada mata hakan,tunda dazu namata alkawari zan shawo kan izz,pls sister ta,kura mishi ido Fatima tayi,hawaye na zuba a idonta, kasan ba halinku daya ba,mai yasa kabari izz ya yaudari yayata,mai yasa baka sanar da anty cewar izz L🅰L🅰T🅰 ta zaiyi ya gudu,ba sai wani bawan Allah ne yake kokarin ya ganar da ita ,ta waya, mai yasa baka hana izz ketawa yayata mutuncin ta ba sai daya mata tabon da bazai gogu ba kace zaka taimaketa,duk maganganun nan datake kuka take mai tsuma zuciya,el Bahrain kua rike kansa yayi da hannu biyu, kalmomin da Fatima takeyi na taba zuciyarsa,Fatima listen to me,I tried my best but yayarki tayi nisa bata jin kira,how? did  you tried to stop her from seeing izz and she refused? yes I do,bani wayarta in nuna miki,mika masa wayar tayi,yakarba ya shiga inbox ya bude TeX din dayake mata da etisalat ya mikawa Fatima,I hope inkinga wanan zaki yarda ba halinmu daya ba and pls ki duba tun lokacin da ake mata tex din, ganin TeX din data karanta dazu na brother that care dayake tayiwa tasleem mgnr karta yarda da izz,ya nuna mata u mean u are the one sending  dis message, gyada mata Kai yayi,am so sorry pls,turo kofar da akayi ne yahana tacigaba da magana, mashida ce ta tura kofar ta shigo wata na biye da ita abaya ko ba afada ba kasan mahaifiyarta CE sabida tsananin kama dasuke,el Bahrain ne ya matsa yabasu guri, ita kuma Fatima tayi wurin mahaifiyar mashida takarbi Ledar dake hanunta sanu da zua hajiya, yauwa yamai jikin,tace tana kallan tasleem,dasauki hajiya sai da habibaty ta taso ki daddaren nan aa bakomai ai da nakowane,tace tana zama akujerar da el Bahrain yatashi,rusuna wa  el Bahrain yayi ya gaisheta,ta masa tana Murmushi kodai sirikin nawa ne,dasauri Fateema tace aa fa yayana ne,mashida da tinda tashigo ta zauna agefen tasleem take satar kallon el Bahrain,aranta tanaso ta tuna Inda ta taba ganin fuskarsa,ni zan tafi Fatima inganki Minti daya, hajiya sai da safenku,Allah yatashemu rai da lafiya,yafita Fatima ta bishi abaya,tsaya wa sukayi adan wani corridor,Fatima kina jina, what has happened has already happened, dan Allah muhada kai nidake mu kwantarwa da tasleem Hankali pls kice mata tare da izz mukazo dubata,shi yakawo mata kayan  dubiya,aa gwara nagaya mata kai kadai kazo,sabida tin wuri ta kokarin cire sansa aranta,amma in haka ba zatayi tinanin izz bai canza raayinsa akanta ba, nasani just for today Daga baya sai agaya mata, zankir a ki anjima inji inta farka, to mungode Allah yasaka da alheri,is OK i will be on my way,bye take kia, tajuya takoma ciki,hajiya sannu da zama yauwa Fatima ina ummantaki,wlh taje gida tadawo,toh kya cemata Munzo duba tasleem, zan gaya mata inshaa,mu zamu tafi driver yana waje yana jiranmu,kai hajiya ko gaisawa ba muyi bafa,mashida tace ashagwabe,to yi zamanki sai ki tayata zama tunda ita kadai ce yauwa hajiyata shi yasa nakesanki,kua mata sannu inta farka tadauki Jakarta suka rakata har bakin mota,suka juyo, mashida tace habibaty  guy din dazu wlh kallon sani nake mishi bt I can recall Inda nataba ganinshi,eyya Anty yazo dubawa ko shine yayan namu,ee tace dan beta San dogon surutu,wayar mashida ce tafara  ringing murmushi tasaki dan tasan mai kiranta,dan ringing tune dinsa daban tasa mishi*....

👄L🅰L🅰T🅰🙊

        *written by*
            💅💅 *sadnaf*💞




Page 47
               *dagawa tayi tana swthrt,ya kk,izz yace fn,ya kina ina ne haka, wlh kaga ina hospital nazo duba wata yayata,acan ma zan kwana,mikewa yayi aransa yana cewa opportunity, Bby ko inzo inganki ne,wlh raina abace yake daga nasan ina ganki zanji dadi,zuciyata zatayi sanyi,kai dare yayi fa,naga dazu kazo ka gani,I know bt kinsan bana gajiya da ganinki,9: 40 fa har karfe nawa zaka karaso,nasni pls for the sake of love you have for mii pls,yanzunan zaki gani,olryt Daga nan ma ka duba yayata,olryt am on my way, wane asibiti ne? Get well,ok ya katse wayar,yes at least nadan rage zafi yace,ya canza kayan jikinsa,yadau mukullin motarsa yafice,tana gama waya ta kalli Fatima data sunkuyar da kai,habibaty wai rashin lafiyar Anty ne ya sukurkuta  ki haka,um um mai kika gani,haba friend wlh duk kinyi wani iri insha allahu Anty zata samu lafiya,ki saki ranki,shiyasa ma ban bi hajiya ba, sbd indebe miki kewa,tnx bakomai wlh kawai zuciyata ce bata min dadi,wayar Fatima,ce tafara ringing ganin Umma ke kira yasa ta Daga da sauri,tasleem tafarka ne,aa Umma har yanzu bata farka ba,kinga kaina ke ciwo,da tuni abbanku yadawo dani,zaki Iya kula da tasleem ai,gobe dasassafe abbanku yakawoni,zan Iya Umma dan hajiyarsu mashida har tazo ta dubata ta tafi,tabar mashida ta tayani kwana,kai amma naji dadi Allah saka da alheri,bawa mashida waya,nan Umma ta mata godiya ta kashe wayar,habibaty yau zakiga swtyna,at this time of the night,Fatima tace tana gwalo ido,emana ai dare bai wani yi ba zai ai zai shigo ma ya duba Anty tasleem, duk dahaka da kince yabari zua gobe,in yanzu a  gida yake ya isa yazo gidanku uwar haka,amma dayake dan iska ne ba mutumin arziki bane yana jin bakya gida ya kwaso jiki ya taho Fatima tace angrily dan gabadaya haushin maza takeji,gani take duk halinsu daya,mashida mamakin maganganun,da Fatima taringa yi,haba Fatima ina laifin mai sanka,yadamu da damuwarka,har yataso daddaren nan dan ya duba Anty tasleem,ya dubaki dai ba Anty tasleem ba,kema kibiyewa samarin zamanin nan sukai su baro,kema sun kai ki sun baro ne,mashida ta ce cike da jin haushin maganar Fatima,akwai tsinanen daya isa ya kaini ya baro ai ko uwarsa ma tayi kadan,fada miki dai nayi kiyi taka tsan tsan,yanda kike acike nan,maza jikinki zasuyi ta hari,hmmm Fatima kenan bari na kyalle ki dan naga zuciyarki take kusa dinan nima gab kike da ki zageni,tabe baki tayi wanan kuma kanki akeji,wayar mashida ce tayi ringing, tadauka,ka karaso ne,ee na karaso,OK gani nan zua,ta katse wayar habibaty dan Allah rakani muje inshigo dashi,tunda banida aikin yi ba,narakaki,haba Fatima wanan wulakanci ne,ina laifin nazo duba yayarki,har kwana zanyi,saurayina ma yazo amma ki rasa da mai zaki sakamin sai bakakken maganganu,idan zaman nawa bakyaso sai intafi gida,amma ba wai dan kina cikin bacin rai kiringa sauke fushinki akaina ba,natafi nashigo dashi inkin ga dama ki ci mai mutunci yanda kika cimin mutunci,ta bude kofar ta fita,Fatima kua ta girgiza kai,dan tasan mashida tayi nisa,amma bazata bari ayaudareta yanda aka yaudari tasleem ba,mashida na zua wajen izz jingina tayi da motarsa tasakar masa murmushi,shima ya sakar mata murmushinsa mai sawa taji takara sansa,shigo mana kika tsaya Daga waje, aa kai dazaka fito mu karasa ciki ka duba yayata,nasani at least kya shigo mu gaisa,mun ta gaisawar kenan,hmm Bby kenan ni nadade dasani bakya sona,baki yarda dani ba,nikadai ke kida na nake rawana daka shiga mota sai na cinyeki,haba swthrt wlh bahaka bane gani nayi dare nakara yi shiyasa nace ma mushiga ciki ta bude motar tashiga ta zauna,am sorry pls,tace tana langwabar dakai,wani irin kallo yaringa jifarta dashi, daya sakar mata kasala,ga kamshin turarensa mai tada hankali,sunkuyar dakai tayi tana wasa da zoben hanunta,Bby yace cikin sanyin murya,muje nan kasa ki karawo antynm wani Abu duk da nataho mata da kayan dubiya nasan kinfini sanin abinda takeso muje ki siya mata,aa no need, ka wahalar da kanka Wanda ka kawo mata ma ya isa mungode,dago da habarta yayi ,mashida kinsan inasanki kua,dago da hanunta yayi yasa akirjinsa kinga yanda zuciyata bugawa,sbd San danake miki, pls kisoni yanda nakesanki,ganin ta lumshe idanta,ne yabashi damar hada bakinsa da nata, sai da suka dau tsawon minti biyar, ya cikata yasa, zura hanunsa bayan kujera yadauko wani katon Leda ya ajiye akusa da mashida, ga wanan yadauko rafar  en dari Dari yadora akan ledar,pls kibawa yayarmu wanan ba yawa,mum dina tana jirana yanzu haka,amma I promise you gobe dasafe zanzo indubata,Daga nan ma sai nakaiki gida, haba izzadeen, inbaka shiga ba bazanji dadi ba dan nagama gayawa sister ta zamu shigo tare kaduba ta, pls swthrt gobe I promise you zanshigo,to shikenan sai da safen tace tana daukar Ledar daya ajiye mata agefenta,ta ajiye masa kudin,and what is the meaning of this, yace yana kallonta,hidimar tayi yawa,aa u deserve mur dan that, pls take it,dauka tayi tace tnx gudnyt,tana kokarin bude kofar,mota ta fita, yarike hanunta,not even a Peck,murmushi tayi tamai kiss a kumatu,ta fita Daga motar, tana Daga mishi hannu,har sai da ta daina hango motarsa,tana  juyawa taga Fatima atsaye*....

👄L🅰L🅰T🅰🙊

       
            _written by_
            💅💅   _sadnaf_💞

_na sadaukar da page dinan ga dumbin masoyana,masu kaunar novel dina,masu kirana awaya,da masuyimin text din fatan alheri,nagode da kaunarku agareni,masu kushe novel din L🅰L🅰T🅰 ban damu ba dan masu son novel din sunfiku yawa sun kuma gane sakon danakeso na isar,kuma insha Allah inkuka Bini ahankali zaku gane abinda nakeso kugane,dan ina ganin abinda ke faruwa awanan zamanin,na fito dashi dan en mata su hankalta, iyaye kuma su lura,love you all my supporters_



Page 48

                 *wani irin kallo Fatima takewa mashida,mashida tasha jinin jikinta tana tunanin ko taganta ne,daurewa tayi tace ya kika tsaya anan ai da kin karaso kun gaisa,mai yahana shi shigowa ya duba antyn? Tacewa mashida tana mata wani irin kallo,lah sauri yake wlh shiyasa ba tsaya ba,amma gobe dasafe zai zo,friend stop deceiving yourself wlh gaye nan is a deciever despite bansanshi ba,wlh haka kawai na tsaneshi,karkice bakin ciki nake miki,kince min anty yazo dubawa,amma yashiga yaganta minti biyu ma yakasa,amma kunyi minti goma,think friend tace tana taba brain dinta,karki bari zafin San da namiji yasa kikasa gane yaudararki ake,enough of all this nonsense Fatima,definitely you are hidding something from me,have you fallen a victim,shiyasa kk min hanunka mai sanda,yes,am a victim, namiji ya yaudareni kuma wlh sai na dau fansar abinda yamin,aa naga kundade da rabuwa da al amin,waye yayi deceiving dinki kuma,tace in confusion, murmushin yake tayi tace mu karasa ciki nabar anty ita kadai,jikin mashida duk yabi yayi sanyi suka karasa dakin,suna shiga dakin,tasleem, ta bude idonta ahankali,dasauri su biyun suka karasa wajenta sannu anty kin tashi,girgiza musu kai tayi,sannu yauwa,Fatima taimakamin na zauna banida karfi,dasauri ta rike kafadarta ita kuma mashida ta sa mata pillow abayanta,ina Umma,tace tana cije baki,bata jin dadi itama tana gida,bata jin dadi,amma wayarta ne yafara ringing la kinga Umma ce ma take kira,Daga wa tayi,ee ta tashi gata nan ma,OK ta mikawa tasleem wayar,sannu tasleem yauwa Umma,kaina ke ciwo shiyasa ban dawo ba,amma gobe da asuba zanzo kinji, to Umma,kisamu kici abinci zakiji kwarin jikinki kinji er albarka ,to Umma,yauwa ta katse wayar, ta mikawa,Fatima wayar, anty mai zakici,inzubo miki bakomai shayi kawai zaki hadamin,to,tace tahada mata shayin dasauri,tabata tana sha,mashida kuma sai jeramata sannu,take,dagowa tayi ta kalli Fatima kin Kira izzadeen kin gaya mishi banida lafiya,wani irin tausayin tasleem ne yarufeta ga wani hawaye dakake kokarin zubo mata,saurin mayar da hawayen tayi ta yi dariyar yake emana har sun so da abokinsa dazu sun dubaki,kinga kayan dasuka kawo miki,wani murmushin farinciki tasleem ta saki,ta Riko hanun fatima are you serious sis,izzadeen yazo ya dubani,of course anty akan me zan miki karya,mor ova y are you surprise,ko kunyi fada da izz din ne,tace dan taji mai zatace,aa sis,ba fada mukayi ba just that nayi mishi laifine,har yayi fushi dani,that's y nake mamaki da kikace yazo dubani,ta sharara mata karya,tausayin tasleem ne yakara kama Fatima,Allah sarki antyna tayi nisa asan izz,tace azuciyarta,mashida kua tunda taji tasleem ta ambaci izz gabanta yaringa faduwa, Allah Allah,take su kabe da Fatima ta tambayeta waye izz din tasleem,sis nama koshi tace tana mikwa Fatima kofin hanunta,dan Allah kira min izz din awayarki,gaban Fatima ne yafadi tana tunanin karyar dazata yiwa tasleem luckily kua sai ga kiran el Bahrain yashigo wayar tasleem,bani wayar tasleem tace cike da zumudi,watakila izz ne,mika mata wayar tayi asanyaye tana mai tausayin yayarta,tana kuma tsinewa izz azuciyarta,ganin el baharain ke kiranta murmushn datakeyi ya ragu,ta Daga wayar tare da amsa sallamar daya mata,mashida kua ganin wayar da tasleem keyi ne,yasa taja hanun Fatima sukayi waje,wani benci  suka zauna,habibaty am confused dan Allah ki gaya min mai yake faruwa pls dan ni wlh kin tsoratani,al ameen ne yadawo ya yaudareki ko kua,aa wani dan iska ne amma zan gaya miki kowaye shi,sai lokaci yayi to naji,in tambayeki mana,mashida tace inajinki,Wanda muka zo muka tarar dazu shine izzadeen din anty tasleem? sai data girgiza kai cike da takaici tace bashi bane ,waye to tace tana waro ido  to abokinsa ne shi izzadeen din mai yahanashi zua,ke wai meyesa kika sani agaba kina jera min tambayoyi haka kamar er jarida,dan Allah ki gayamin akwai abinda nakesan sani ne, OK nima bansan abinda yahanashi zua ba Fatima tace cike da kosawa da tambayoyin da mashida ke mata,OK akwai pix din dazan nuna miki,kigani ko shine,dariyar rainin hankali Fatima tayi amma friend kina bani dariya well nuna min ingani,ko shine, gallery mashida tashiga,ta bude wani folder da gabadaya pix din izz ne aciki,ta mikawa Fatima wayar,ki gani dan allah ko shine izzadeen din anty,karba tayi tana ganin pix din izz ta mike tsaye, itama mashida ta mike  nuna wayar Fatima tayi da hannu,shi shi shine tace tana kinkina,jagwab,mashida takoma ta zauna innalillahi wa inna ilahi rajiun tace tana rike Kai, Fatima itama dasauri tazauna friend karki gayamin shine swthrt dinki,shine habibaty tace tafashe da kuka innalillahi wa inna ilaihi rajiun Fatima tace itama hawaye na kwaranyo mata,friend shine Wanda nake cewa ya yaudareni,yayata ya yaudara,yagam,ganin sirrinsu ne yasa ta fasa fadar abinda tayi niyya, habibaty alkawarin aure ya mata,yafasa ko kua,murmushin takaici Fatima tayi,friend karki damu izz is trying to act smart, ga yayata,ga aminiyata,izz wlh I would not spear you,Daga kan anty da friend ka daina yaudara is a promise, sai inda karfina yakare,wayar mashida CE ta fara ringing, Fatima ta duba taga izz ke kira,murmushi tasaki,friend see who we have here tace tana mikawa mashida wayar,ganin Wanda ke kira ne yasa ta buga uban tsaki tana kokarin kashe wayar,no,no,no, Fatima tace ta kwace wayar ahanun mashida*....

👄L🅰L🅰T🅰🙊

       *written by*
            💅💅  *sadnaf*💞





Page 49


        *zama tayi agefenta,haba do you want to ruin our plan,yanzu in baki daga ba ai sai yayi suspecting ko kin gano shi,habibaty dan Allah ki kyalleni,bazan Iya daga wayan nan ba ina Daga anytin can happen dan yanda nake jin zuciyata wlh ina Daga ina fara zaginshi,ina La,antarsa wlh sai ya gwamace daya sani bai kirani ba,I know how you feel it pains,bt abinda nakeso   fa kigane,yaudarar daya yiwa anty tasleem yafi naki zafi,to bari kiji ingaya miki asanadiyar yaudarar daya mata take kwance agadon asibiti,damuwa da hawan jini ke damun anty, ke ki gode Allah ma da Baku Dade tare dashi ba ballantana ya ida mugun nufinshi akanki,wane mugun nufi mashida tace,na yace zai aureki mana ki saki jiki kinsamu mijin aure ,kina cewa ya fito sai ya arce,kai alhamdulillahi Allah nagode ma da ka nuna min true colourn izz mashida tace tana Daga hannu,amma na tausayawa anty tasleem,sosai dan dagani ba karamin so take wa dan iska,ba emana ai shine sanadiyar dayasa,nace miki wlh sai naga bayan dan iska,amma habibaty taya kika gane mayaudari ne,dan naga kamar anty batasan kin sani ba,emana agarin bincike na nagano dan itama kanta batasan nasan komai ba,Allah sarki antynmu Allah yasaka mana ya cire mana San tsinane azuciyarmu wlh habibaty bakiji San danakewa dan iska ba yanda kika San mai amfani da asiri,dan Gayen akwai saurin shiga rai,ai dama mayaudara sunfi shiga rai masu sonka da aure kaji basu kwanta ma ba, yanzu na dazun abokinsa ne emana,haba sai yanzu na tuna inda na taba ganin fuskarshi,awayar dan iskan nataba ganin hotonsa, dagani halinsu ba daya ba,dan da alama wanan ustaz ne,sosai ma ai bazaki hada nutsuwarsu bama,amma shi yasan komai Kenan mashida tace,ee amma yanzu mubar zancen,yanda zamu bullowa gaye nan yakamata muyi tunani,kinsan mai zakimin,girgiza kai mashida tayi,good inaso kibani hadin kai muci ubansa yanda gobe in ance ya yaudari yayan mutane ko kudi aka bashi bazai Iya ba,in yasaba da  L🅰L🅰T🅰 yayan mutane ko en mata aka jera masa tsirara sai ya gudu,waro ido mashida tayi bayan yaudara,har  L🅰L🅰T🅰 yayan mutane yake🙆,sosai ma,wai Allahna mungode ma da muka gano waye izz Daya L🅰L🅰T🅰 mu yagama damu,fatima kua azuciyarta tace daya L🅰L🅰T🅰 ki dai dan yadade da L🅰L🅰T🅰 anty,to Habibaty  mai kike ganin xamuyi wa izz wanda zai yi dayasani saninmu, kibar  komai ahanuna,Abu daya nakeso kiyimin yanzu yamiki 5 misscall, ki Kira shi kice masa bakya kusa da wayar shiyasa Baki Daga ba,kai habibaty bazan Iya ba dan gaskia ina kira anything can happen,OK if that should be the case, bari muyi mishi text, text ta tura mishi kamar haka_swthrt bana kusa da wayata  lokacin daka kira,hope kaje gida lafiya love  n miss you_ta tura  mishi, mukoma ciki nasan by now anty tadade da gama wayar*..





              *tasleem kua data Daga wayar cewa tayi Ashe dazu kunzo dubani,,ee tasleem mai yasa nace miki ki kwantar dahanklinki,karki sa damuwa aranki,kika ki,har sai da aka kwantar dake a asibiti,baki yarda da ni bane,no bahaka bane el Bahrain ina tunanin makomata ne in friend dinka yajuya min baya ,amma yanzu am feeling beta tunda kashawomin kansa,yakukayi dashi? Karki damu,mum dinsa CE batajin dadi shiyasa bai Daga  wayarki ba,yanzu dai ki kwanta ki huta gobe zanzo sai na miki bayanin yanda mukayi dashi*.

👄L🅰L🅰T🅰🙊


       *written by*
         💅💅   *sadnaf*💞



Page 50



            *Yanzu dai ki kwanta ki huta gobe zanzo sai namiki bayanin yanda mukayi dashi,no pls kafadamin haba tasleem meyesa kike da gardama kibari goben,zan gaya miki,to ngd bansan yanda zan nuna ma how greatfull I am ba,is ok yace ya katse wayarsa,yayi ajiyar zuciya,anya tasleem zata taba sona kua,tayi zurfi asan izz, oo Allahna help me out,tasleem kua kwanciya tayi tana lumshe ido ya Allah kasa izz yazama miji agareni,ya Allah karka bashi ikon juyamin baya,su Fatima kua suna shigowa dakin wajen tasleem sukaje mashida ta zauna akujerar da ke gefen gadon ta zubawa tasleem ido tana rayya abubuwa aranta,yanzu itama anty tasleem izz fa yayi romancing dinta duk tsawon shekara daya nan,Allah ya isa tace afili,Fatima tayi sauri ta kalleta,ke kuma kedawa, forget mashida tace,inaga anty ma takoma bacci,mu tafi mu kwanta a waccan gadon, ta nuna gadon dake daya side din,hmm habibaty bana jin bacci duba min karfe nawa,1:20 Fatima tace tana duba wayar hanunta,bandaki mashida ta tafi taje ta dauro alwala,ta dawo,tadauki sallaya ta shimfida ta tafi wajen Fatima data Dade da kwanciya amma ba bacci take ba Dane Dane take awaya,habibaty ban Aron hijabinki,mai zakiyi dashi,kijiki dawani tambaya dan Allah kibani,sallah zakiyi ee,dariya Fatima ta kyalkyale dashi,friend yaushe kika fara nafillan dare,yau tace tana daura fuska,rokon Allah zakiyi ya mallaka miki izz,ya tsine mishi dai karar sa zan kai wajen Allah abinda ya mana Allah ya mishi,dariya Fatima takara kyalkyalewa dashi tana rike ciki,mashida kua tuni ta hau kan sallayar tayi ta nafilfili tana rokon Allah daya cire mata San izz,yakuma saka musu yaudarar daya musu,tasleem da itama ba baccin takeji ba,tashi tayi itama tayo alwalar,ta je gefen mashida ta tayar danata sallar tana mai rokon Allah ya mallaka mata izz,fatima da tuni bacci yayi awon gaba da ita juyi tayi dan ta gyara kwanciyarta,kamar amafarki,ta hango tasleem da mashida sun jere,mashida ta jingina da bango tana jan carbi,tasleem kuma ta sunkuyar dakai da alama bacci ke fusgarta,wani irin dariya ne ya kwacewa Fatima har da fadowa Daga kan gado,mashida da tasleem atare suka juya suka kalleta,subhanallahi Fatima lafiya kua,mashida kua tsaki tayi ta juyar da kanta dan tasan dariyar da Fatima keyi,mashida ko kawarki mafarki tayi ne,bawani mafarki iskancinta ne,to Allah ya kyauta tasleem tace tana mikewa tare da cire hijabin dake jikinta ta linke,takoma kan gadon,Fatima kua sabida tsabar daria cikinta har ciwo yake😂, ganin tasleem taje ta kwanta yasa ta tafi wajen mashida still tana rike da cikinta,ta zauna agefenta ta rage murya dan kar tasleem ta jiyosu,friend danasani na muku hoto na Dora a dp,afusace mashida ta juyo kicigaba da dariya dan bakisan yanda so yake bane,shiyasa kika samu agaba kina dariya wlh da kece kika samu kanki a situation din danake bazan miki haka ba,amma bakomai no condition is permanent,nama FASA baki hadin kai,ai dasafe zaizo daukana,in yazo rashin M, zan mishi dasauri Fatima ta riko hanunta am sorry friend bazan sake miki dariya ba,am sorry pls tace tana kama kunenta,yanda tayi da fuska ne yasa ta murmusa,is OK,yauwa dats my one n only friend wait a minute, kina nufin yace zai zo yayi picking dinki gobe, ee haka yacemin dan iska,to kinsan ya zaayi,aa karki bari yashigo ki tareshi awaje ya kaiki gida,inyaso sai kice masa an sallamemu,tab na bishi fa kika ce, ee in yaje yamin fyade fa, kijiki dawani zance ya zaayi ya miki fyade sai kace jaki ne shi,ai sai kun Dade zai fito miki da halinsa, gaskia habibaty nidai tsoro nakeji kibari gobe nayi mishi jagora ya shigo,inyaso sai mu rufeshi da duka😂,aa ke kinfiye gaggawa ai in muka mishi haka,munyi mishi mai sauki,muma sai mun yaudareshi yanda ya yaudaremu,fatana kawai kibani hadin kai, toh mai zamu mishi,matso da kunanki kiji,magana ta rada mata akunne,mashida tace yes,wanan shawara tayi ,amma fa  ina tsoro,dalla share kibar komai ahanuna,inyasan wata ai baisan wata*





        *izz kua tunda suka rabu da mashida yaji wani irin sha awarta na ratsa shi har ya isa gida yana tunanin yanda zai shawo kanta yakawo ta gidansa batare da ta zargi ba aurenta zaiyi ba,ahaka yayi ta sake sake aransa ganin bai samo mafita ba,yasa yadau wayarsa ya kirata Dan yafara pampa ta tun yanzu,yanda gobe inyaje daukarta a asibiti bazata masa musu ba inya kawota gidansa,ganin yakirata sau biyar bata Daga ba yasa hankalinsa tashi ,sai data mishi text hankalinsa ya kwanta,yajanyo pillow ya rungume yana tunanin yanda zai sarrafa mashida ,yaringa Allah Allah gari ya waye*...

👄L🅰L🅰T🅰🙊
   

       *written by*
          💅💅  *sadnaf*💞

*dedicated to Aysha Ghana novel and Meenal and nurul novel tnx for your love and support*

Page 51

            Karfe shida a asibiti yayi wa su Umma,alokacin duk sunkoma bacci,Umma CE ta tashi Fatima,mika tayi da salati,Umma har kun karaso ee,durkusawa tayi ta gaisheta, ta amsa, ina Abba yana waje,Allah sarki mashida er albarka,Ashe dai kwana tayi, Allah yasa zumuncinku ya dore har abada, amin Umma,tasleem dai bata kara complain din ciwon kai ba ko,ee bata kara yi ba alhamdulillahi sauki yasamu watakila yau asallamemu,eee haka nake tunani,bari naje nasamu abbanku,inji karfe nawa likitan zai zo,tana juyawa idanta ya sauka akan ledojin dake zube akasa,wanan kayan fa,ko sirinkin nawa yazo jiya ne,murmushin yake fatima tayi ee Umma,waccan yellow da bakin kuma ummansu mashida CE takawo,Allah sarki sun kyauta,Allah ya saka da alheri, ga chips nan na taho muku dashi sai Ku hada shayi ga ruwan zafi nan aflask,toh Umma,ta fita tabar dakin,bayan minti goma suka shigo dawani likita abayansu,adai dai lokacin da tasleem ta bude idanta,karasawa likitan yayi gaban gadon datake kwance,sannu ko,yauwa ta mike Daga kwacen datake,how are you feeling now, am feeling beta that's good,pls kuyi excusing dinmu inaso nayi magana da ita,fita  su umma ke kokarin yi likita yace no ku tsaya hardaku zaayi maganar  su fatima ne suka bar  dakin,yarage Daga likita sai  su umma da tasleem, zama yayi akujeran dake fuskantar gadon,kanwata naam,tace tana sunkuyar dakai, dan Allah mai yake damunki,mai kikasa aranki,Wanda yake haddasa miki mugun ciwon kai,da Abba da Umma duk kafeta sukayi da ido dan suji mai zatace, ba abinda nasa araina dayake damuna,kawai dai ina yawan ciwon kai, aa tasleem, Abba yace karki damu ki fada mana ko menene yake damunki,insha Alla h zamu magance miki matsalarki  kinji, bakida sama damu,boye mana damuwarki,ba naki bane tunda bakida sama damu kinji mamana,maza fada mana damuwarki,shiru tayi tana tunanin mai zatace,likita ne yakara cewa kiyiwa girman Allah kifadawa iyayenki damuwarki,ciwon kan nan dakike fama dashi,bakaramin hatsari bane,kinji kanwata ko in fita in Baku guri,kifada musu,tsintar kanta tayi dacewa aure nakeso,tace tana sunkuyar dakai tana kuma mamakin yanda  akayi Kalmar ta fito Daga bakinta,kallon juna Umma da Abba sukayi,suna mamakin Kalmar daya fito Daga bakinta,likitan ne ya juyo ya kalli su Umma,to alhaji kunji mai yake damunta,gabadaya kasa magana sukayi, likitan kua ganin sun kasa magana,yasa ya juya ya kalli tasleem data sunkuyar dakai kamar zata shige cikin katifar,kanwata karki damu kinji,Indai aure kikeso zaayi miki karki kara sa tunani aranki kinji, ko gezau,batayi ba,daman yasan ba amsa masa zatayi ba,mikewa yayi yace alhaji, muje office dina muyi magana,binsa sukayi kamar jela jikinsu duk yabi yayi sanyi, zama sukayi gabadayansu,Umma ta rafka uban tagumi,Abba shikuma yacire hulansa,likitan cire glass din fuskarsa ya ajiye akan table,em Alhaji inajin kai da hajiya kunji abinda yake damun yarku da kunanku,aure takeso, sai kuyi kokari kuyi mata,inaga shine zai zame mata kwanciyar hankali,abbansu tasleem ne yayi gyaran murya,doctor kagane am shocked da zancen da tasleem tayi,nawa take dazatayi zancen aure,yaushe aka haifeta,ni atsarina sai yarana sungama school,sun samu aikinyi sai na aurar dasu,dan gaskia su biyu Allah yabani kuma duk mata,kaga kua yakamata ace na basu ilimi mai zurfi,Wanda zasu ci ribarsa su tsaya da kafafuwansu,koda aurar dasu nayi nasan banida fargaba ko mijinsu bai basu ba zasu Iya rike kansu,hakane Alhaji,in tambayeka mana, inajinka,shekarar tasleem nawa,inaga August zata cika 26, amma kake cemata yarinya,yaushe aka haifeta,aa alhaji,idan mace da aka sani da kunya,da kawaici zata Iya bude bakinta tace aure takeso,lailai ba akaramin hali take ba,inaso fa kagane wani Abu alhaji karatu baya hana aure, sure baya hana karatu,ya ma zaayi mace baliga taci mai kyau, ta sha mai kyau,kuma lafiyarta kalau ace bazatayi sha,awa,am sorry to say iyayenmu na yanzu are selfish Kansu kawai suka sani basu San halin da yayansu suke ciki ba,yanzu alhaji ace kamar Kaine fa kayi shekaru kana sha,awa yazakaji, to the same thing da erku,wlh tanada hankali ma da ta Iya gaya muku matsalata inwasu ne wlh sheka ayarsu zasu tayi ba ruwansu kafin afarga the damage has already been done, sabida haka ayi kokari ayimata aure, inyaso sai tacigaba da karatunta a gidan mijinta hankalinta kwance,tun da likita yafara magana jikinsu Abba yayi sanyi,juyawa Abba yayi ya kalli Umma,Maryam akwai Wanda ke zua wajen tasleem? Ee akwai,kk shikenan tashi mutafi in munje gida sai muyi magana,mikawa likitan hannu yayi sukayi musabiha,doctor nagode kwarai dagaske ,Allah yasaka da alheri,haba alhaji don't mention, narubuta muku takardar sallama zaku Iya tafiya,mungode suka fito Daga office din jikinsu asanyaye

👄L🅰L🅰T🅰🙊

          *written by*
             💅💅 *sadnaf*💞



     *readers zaku ringa ganin post dina ba yanda kuka saba ba,sakamakon,aikin danake nema nasamu,zan ringa zama busy,amma inasamu time xaku ringa jina insha Allah,daukaka,na Allah ne,wlh ban taba novel ba sai akan wanan,amma Allah cikin hikimarsa sai novel din L🅰L🅰T🅰 yakarbu awajen jamaa, Aysha Ghana naga sakonki,nakuma gode da adduar dakika min haka akesan mutum ya karfafawa mutum gwiwa,tnx readers for your love and support*




Page 52

          Akan wani benci suka zauna,Abba ya kalli Umma data sunkuyar da kai,Maryam Ashe dama tasleem aure takeso amma bamu taba sani ba,amatsayinki na mahaifiyarta yakamata ace kingano hakan tunda ke kike zama dasu,alhaji taya zaayi nagane kasan tasleem da zurfin ciki, to adai bar zancen Abba yace tunda mungane matsalarta,kince akwai mai zuwa gurinta ko,ee akwai ya sunanshi,sunansa izzadeen,to babu laifi yanzu in min koma gida kifadawa tasleem din tace mishi yaje yasamu baffa( yayan abbansu tasleem) da zancen auren, kinsan aikin dayake ne,ee dan kasuwa ne,to shikenan ya turo manyansa dan wlh na tsorata,idan tasleem mai kunya da kawaici zata Iya bude baki tace tana San aure, lailai amatse take, sabida haka dawuri nakeso ayi musu auren ni ko karshen watan nan ne ma ashirye nake,ke harda Fatima ma itama ta fito dawanda takeso,nahadasu na huta tunda duk gado sukayi awajenki,daura fuska Umma tayi kajika dawani zance suka gado ka dai,dariya Abba yayi hmm to naji tashi mutafi ina mota ina jiranku,tashi tayi ta nufi dakin,tasleem da tunda suka bar dakin ta rufe ido tana tunanin yanda zata kara hada ido dasu Umma,sai yanzu takara jin kunyar abinda tafada,har su Fatima suka shigo suka hada shayi bata dago kai ta kallesu ba,suka hada mata nata suka bata,sukuma suna cin abincin,suna hira kasa kasa,ahaka Umma tashigo,tasamesu,tana lura da yanda tasleem take atakure tasan kunya takeji,tasleem kara sunkuyar dakai tayi data ji an bude kofa dan tasan su umma ne, zama tayi agefen tasleem ta riko hanunta,tasleem ki kwantar da hankalinki kinji,zamu miki abinda kikeso,laifina ne tin farko daban taba lura da halin dakike ciki ba,munyi magana da abbanku,yace kicewa izzadeen ya turo manyansa su je,su samu baffa na kundila, tunda dama ke yake jira kigama school yanzu sai ki sanar dashi,nasan zaiji dadin news dinan ko,tace tana murmushi dan abbanku next month yakeso ma ayi bikin,tunda Umma tafara magana tasleem taji wani farinciki ya mamayeta Wanda hakan yagaza boyuwa a fuskarta,aranta kuma tana tunanin matsalarta yazo karshe tinda Abba ya yarda tayi auren yanzu,indai dgsk el Bahrain yake da yashawo kan izz ba yaudararta yake ba,tasan izz sai yafi kowa farinciki tunda in suna tare bashida zancen daya wuce na aurensu,dagowa tayi tace to Umma zan gaya mishi,yauwa ki sha tea din kar ya huce,mu tattara mu tafi,dan an sallame mu, Fatima tashi ki harhada kayan nan dan abbanku yana waje yana jiranmu,toh Umma,tashi sukayi gabadaya,mashida taja hanun Fatima sukayi waje, habibaty anya zan Iya Jiran izz kua,gashi tafiya zakuyi,Ku Barni nikadai,aa friend kinsn yanda zaayi kira shi kice masa an sallame mu zaki wuce gida,kiji mai zaice,kiransa mashida tayi tasa a handsfree sai hararar wayar take,Fatima kua sai kunshe dariyar data taho mata take,dagawa yayi heee bbyna kamar kinsan mafarkinki nakeyi kika tasheni,wani uban harara ta makawa wayar,zata budi baki tayi magana,Fatima ta kwace wayar ta kashe,haba friend naga alama kina Neman ki ruguza mana plan dan Allah ki saisaita kanki, kiransa ne yashigo wayar pls ki Daga ki yaudareshi pls,dagawa tayi takara sawa a handsfree,sorry swthrt Ashe ba kudi awayar shi yasa ya ta katse,is OK darling mantawa nayi bansa miki Kati ba jiya,mafarkinki nake kika tasheni wlh, gaskia bbyna nakagu na aureki dan,gaskia San da nake miki ya wuce tinaninki,dan iska shege mashida tace ahankali,mai kikace cewa nayi nima nakagu inga munyi aure,amm dama kiranka nayi ince maka an sallamemu fa yanzu zamu wuce gida,mikewa yayi dasauri Daga kwancen dayake so early, Bby yanzu nake shirin inyi wanka fa intaho,kinga bai kamata ace ban duba yayarmu ba pls kijirani,yace hankalinsa atashe dan yanda yaci alwashin ya dan Shana da mashida yau dan kwana yayi yana mafarkinta,haba karka  damu,anjima inkazo gida sai inraka ka,ka dubata, jin abinda tace ne yasa Yasaki ajiyar zuciya dan yasan indai zasu fita din zai samu abinda yakeso, OK swthrt if you say so,anjima zanzo muje,kk to sai munyi waya ta kashe wayar shege dan akuya, sai na ma kaciya tsinane naga ta iskanci,Fatima kyalkyalewa tayi da dariya,wai wayaga kinyiwa izz kaciya,ai dan bakisan yanda nakeji bane,da zan ganshi agabana wlh tsaf zan Iya kasheshi,is ok friend I knw how you feel, yanzu dai anjima inya zo kisaki jiki dashi,pls karki bari yagane wani abun kinji inyaso inyazo sai kisan dabarar dazakiyi ki hana shi zua,kinga by then nagama plan dina nakuma gayawa Anty tasleem komai,bakya ganin in kika gayawa Anty tasleem zuciyarta zata buga,bawani bugawa nasan yanda zan tareta da zancen,habibaty wlh banasan izz yazo gidanmu,dan inyazo dole inyazo sai ya tabani shu,umi ne nagaske,dafata Fatima tayi pls friend hakuri zakiyi Iya yau dai kafin nakamalla mission dina, Fatima yanzu dan wulakanci kije ki kwashe kaya ki kai boot abbanku najiranmu,shine kika zo kika tsaya kuna hira wai bakwa gajiya ne,Umma tace tana karasawa inda suke, yi hakr Umma wlh yanzu nakesan nakwaso,ta tafi dakin ta debo ledojin da basket ta fito tasamesu atsaye,mutafi to,amma mashida binmu zakiyi ko anjima sai ki tafi gida,aa Umma yanzu zankira driver yazo yadaukeni,nakira ummantaki ai nafada mata anjima zansa akai ki,to Umma,oya Ku wuce mu tafi suka dungunzuma suka hau motar suka tafi gida..

👄L🅰L🅰T🅰🙊

          *written by*
            💅💅   *sadnaf*💞




Page 53


          A kofar gida Abba yasaukesu,shi kuma ya wuce wajen aiki,adakinsu suka yada zango,Umma ita kuma tayi bangarenta,tasleem zama tayi a doguwar kujerar dake dakin tana ta gwada wayar izz amma busy yake nuna mata,kiran el Bahrain tayi dan taji ya akayi har yanzu wayar izz inta kira yake ce mata busy,bugu daya yadauka, sallama yamata ta amsa,suka gaisa,kingani nan nakusa karasowa asibitin,lah an sallame mu fa,yanzu nan ma muka karaso gida,OK bari nakaraso gidan ai ba nisa Daga asibitin,OK toh shikenan sai ka karaso, lumshe ido tayi tana tunanin yanzu rabanta da izz wajen kwana uku kenan,Fatima kua tana lura da duk motsin tasleem,sign tayiwa mashida data basu guri,mikewa tayi,habibaty bari inje Palo inyi kallo toh nima gani nan zua,ta fita Daga dakin, Fatima kusa da tasleem tazauna, anty tasleem yadai naga kinyi shiru kamar mai tunani,kinsan fa likita yace kirage tunani,aa sis ba tunani nake ba,ina mamakin yanda akayi bana samun izz awaya,jiya dayazo ya dade ? Dakinsani kin tasheni wlh,shiru Fatima tayi tana tausayinta dan tasan she's blindly in love,anya zan Iya gaya mata kua,ji tayi daya zuciyar tace ki fada mata kawai,Anty tasleem namiki laifi,laifi kuma name? izzadeen bai zo ba karya namiki dan hankalinki ya kwanta, gabanta ne yafadi,mai yasa kika min karya toh,banasan hankalinki ya tashi shi yasa,shiru tayi hawaye na zubo mata,yanzu Ashe hada baki kukayi da el Bahrain izz bai zo dubani ba,ee Anty shi yace kar nace miki baizo ba,sis taimakamin dan Allah ki kira min shi awayarki ko zai shiga,bansan mai yasa ina kirashi awayata baya shiga busy yake samin,to Anty wane irin laifi kika masa haka da har zai ki Daga wayarki,sai kace ba izz mai balain sanki ba,kedai kira min shi dan Allah, mikewa fatima tayi ta juyawa tasleem baya agaskia bazan Iya kiranshi awayata ba,meyesa? sabida mayaudari ne yaudararki yake,mikewa tasleem tayi taje gaban Fatima ta sharara mata mari,karya kike bakinki ya sari danyen kashi,insha allahu izz bazai yaudareni ba,Allah bazai bashi ikon yaudarata ba,girgiza Fatima tahau yi meyesa kika ce yaudarata yake sis,mai yasa,tacikata ta durkusa akasa ta fashe da kuka mai cin rai,Fatima itama durkusawa tayi akasa,itama tana hawaye,Anty sabida nasan mayaudarin ne,ni ganau ce ba jiyau ba,mashida kawata buduruwar izz ce, yarabu dake ne saboda ita,cak kukan datake ya tsaya kina nufin izzadeen dina saurayin mashida ne kawarki? kwarai kua anty ina zua,dasauri taje side bed tadauko wayar mashida tashiga gallery ta bude hotunan izz ta mikawa tasleem,jiki na rawa tafara ganin hotunan daya bayan daya,akwai Wanda ma tare suka dauka a Gidan lokacin taje gidansa,ya yanke ta yayi daga hoton ya tura wa mashida,wayar subucewa yayi Daga hanunta sabida rawar da jikinta yake, daukar wayar Fatima tayi ta shiga inbox ta kuma mikawa tasleem takarba tafara karanta irin texes din da izz yake turawa mashida exactly irin texes din dayake turo mata kafin yashawo kanta,sakin wayar tayi ta Dora hannu a  kanta innalillahi wa inna ilahi rajiun Fatima nashiga uku na lalace,Anty tasleem low down your voice kar Umma ta jiyoki,toshe bakinta tayi Fatima am in big trouble,am finished,riko hanun tasleem tayi aa Anty tasleem u are not finished while you are still alife,kiyi tawakalli dan Allah kiji mai zance miki,fusge hanunta tayi,sis izzadeen have succeeded in ruining my life,banida sama dake, izzadeen yagama dani,ya L🅰L🅰T🅰 min rayuwa,yakarbe min abinda,ba a Iya siyansa,he took away my pride from me,abinda kowace ke tunkaho dashi intaje dashi Gidan mijinta,abinda ke jawo respect da trust agurin miji,Fatima mine is away, taya zanyi tawakalli,wane namijin zan aura yaga mutuncina,tace tana kuka mai tsuma rai harda majina,cak ta tsayar da kukan datake,tayi Palo dagudu,mashida kua dake zaune apalo duk tanajin maganar dasuke itama kuka kasa kasa,jitayi anruko hanunta tana Daga kanta taga tasleem ce, jan hanunta tayi hardaki,mashida tell me something izzadeen shima yagama dake ko,ya L🅰L🅰T🅰 miki rayuwa ko,tace tana girgiza kafadarta,mashida da batasan inda zancen tasleem yadosa ba kasa magana tayi,Fatima kua taso wa tayi,anty what are you saying dan kina cikin bacin rai karki nemi hankalinki kirasa, tafadi hakan ne,dan bat a san mashida tasan sirrinsu,kyaleni Fatima,I have nothing to hide, mashida Answer me,izzadeen ya L🅰L🅰T🅰 ki yanda  ya L🅰L🅰T🅰 ni, ummansu tasleem da hayaniyar datake jiyowa adakinsu ne yasa  ta taho dakin,jin abinda  tasleem tace ne yasa ta yanke jiki tafadi...

        Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
        (admin
       Novels villa
     Duniyan novels
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
          And
Cool novel, makeup and cooking)

      WHATSAPP NO:
       07039625239
👄L🅰L🅰T🅰🙊


        _written by_
          💅💅 _sadnaf_💞




Page 54



          Karar faduwa dasuka jiyo apalo ne yasa sukayi Palo dagudu har da tuntubensu,innalillahi wa inna ilaihi rajiun Umma ki tashi,tasleem tace tana jijigata,Anty tasleem ga irinta nan ai ina ta cewa ki rage muryarki amma kinki yanzu ki janyo Umma taji mai muke cewa tace tana fashewa da kuka,mashida wajen fridge tayi da gudu ta dauko ruwa,tafara yayyafa wa Umma,dogon ajiyar zuciya taja ta bude idanta nan tafara tuna abinda taji tasleem na cewa an L🅰L🅰T🅰 mata rayuwa,Umma sannu,mikewa tayi ta ruko tasleem,tasleem mai naji kunnuwa na juyo min izzadeen ya L🅰L🅰T🅰 ki? Kuka tasleem takara fashewa dashi takasa magana,su Fatima ma kuka suke,no is not possible Umma tace tana  girgiza kai bantaba zina ba,abbanku bai taba zina ba,babu yanda dan cikin Dana Haifa yayi zina ni nasani,say something tasleem before I do something stupid tace tana shararawa tasleem mari, jin taki magana ne yasa ta cigaba da sharara mata mari,dagudu Fatima da mashida suke je suka rike hanunta,Umma dan Allah kiyi hakuri sharrin shaidan ne Fatima tace,wani wawan mari tadauke Fatima dashi,sharrin shaidan,kinsan illar zina kua,kinsan masifar dake tare da zina kua,abbanku nawajen aiki dan nemo mana abinda zamuci,ni ina nan ina kokarin Baku tarbiyya, tana can tana janyo mana masifa, do you knw she's trying to tarnish the reputation of this family,kinsn duk Wanda tasleem zata aura bazai Taba darajata ba sai ya daina ganin mutuncinmu,zaiyi tunanin da laifinmu,tasleem Y? In akacemin zakiyi haka karyatawa zanyi ashe shiru shiru nan naki na munafinci ne,kina tunanin zan Iya yafe abinda kikayi min duk kokarin danake akanku   kinje kin zubar mana da mutunci tasleem dagowa tayi ta kalli umma,Umma zaki yafemin abinda na aikata dan duk ahalin dana tsinci kaina kune sila,Umma tun lokacin Dana gama secondary na nuna muku inasan aure ta hanyar turo muku manema na dasuke sona da aure, Umma keda Abba kuka koresu kukace ba yanzu zaku aurar dani ba sai nagama makaranta,Umma bawanda yakaini kyamatar zina, ba kokarin dabanyi wajen tsare mutuncin kaina Umma duk da halin Dana tsinci kaina,am a human being I have feelings, cos nature ne ajini,Umma dakun mun aure tun lokacin Umma da ban fada tarkon izz ba,tafashe da kuka mai cin rai gaskia ne tasleem mune silar shigarki wanan halin,danasani ban biyewa abbanku ba na sai kin gama karatu,lura daya kamata muyi cewar ke ba yarinya bace,dole abinda zai tsareki,Daga fadawa hallaka shine kijiki agidan mijinki,tasleem munyi kuskure  gabadaya sabida amanarku Allah yabamu,Umma tace tana kara fashewa da kuka,yanzu gashi mun janyo izzadeen ya keta miki haddi,ya L🅰L🅰T🅰 miki rayuwa,share hawayenta tayi dasauri tasleem hope dai izzadeen ba kokarin guduwa yake ba dan banaso abbanku yasan zancen  nan kinsan yace izz yaturo manyansa,ahadu a rufawa juna asiri, jin abinda Umma tace ne yasa dukkansu fashewa da kuka kamar had in baki,shikenan tafaru takare, abinda nake gudu izzadeen yayi dumping dinki koh? Gyada Kai tasleem tayi,innalillahi wa inna ilaihi wa inna ilahi rajiun,ni Maryam izzadeen ya cucemu,tasleem bani number shi na inkirashi,haba dai Umma Fatima tace mai zakice masa inkika kirashi,zaku bani number shi ko sai kun tsaya bata min  lokaci umma tace atswawace,karanto min,my friend, karanto mata lambar Fatima tayi,tayi dailing tasa ahandsfree yana fara ringing,kirjin  tasleem yahau bugawa, assalamu alaikum,Umma tace, izz jin muryar babbar mace yasa ya amsa  sallamar tare da gaisheta,lumshe ido tasleem tayi dataji muryarsa tana jin wani iri azuciyarta,Izzadeen ne? Ee shine, mahaifiyar Tasleem ke magana, gabansa ne  yafadi,tasleem tasleem, am anya ba wrong number kika kira ba,dan gaskia ni bansan wata tasleem ba, ba izzadeen bane? Shine,amma bakasan tasleem ba,hajiya zan miki karya ne,ko mai irin sunanta ma ban taba ji ba....
👄L🅰L🅰T🅰🙊


       _I dedicated this Page to my lovely supporters who always stand by me,
  Anty mamy😘
    Maryam yahaya😘
       Ambby nura😘
         Ummi hafsa😘
           Mmn sudes😘
             Umman Ilham😘
  Tnx for your love and support










Page 55

             Izzadeen yanzu bakajin tsoron Allah,you trying to dump tasleem,bayan ka gama da ita,ka L🅰L🅰T🅰 mata rayuwa,in akayiwa kanwarka haka zakaji dadi,karka manta fa Yar wani ka L🅰L🅰T🅰 kai ma zaa L🅰L🅰T🅰  naka,domin duk abinda kayiwa dan wani,sai anyiwa naka ko bajima ko badade,izzadeen karka wulakamu,ta hanyar nan kazo mutaru mu rufawa juna asiri,ka turo manyanka dan abbansu bai San zancenan ba sai nikadai I beg of you dan ni nasan kai kadai take kulawa Umma tace hawaye na zubo mata,ikon Allah hajiya am totally speechless dan duk bansan inda zancenki ya dosa ba ni ban ma San wacece haka ba ballantana har nakai ga L🅰L🅰T🅰 ta,yarki tun wuri tafada miki Wanda ya L🅰L🅰T🅰 ta amma bani ba,izzadeen inajinki hajiya insha allahu yanda kasani kuka,ka tarwatsa rayuwar yata,sai kasa mahaifiyarka kuka,sai Allah yasakawa yata cutar daka mata ya tarwatsa rayuwar yayanka ko bajima ko badade,zanyi hanging wayata hajiya dan am sure wrong number kika kira,dif yakashe wayar, amma bantaba ganin mahaukaciya irin wanan tasleem din ba,zua tayi ta gaya wa mamansu abinda ya Shiga tsakanina da ita mtsss yaja uban tsaki ba adduar ki dazai kamani tunda ke ba uwata bace,nye nye nye nye, yace yana kwaikwaiyan muryar ummansu tasleem ina catching fun dina tazo ta batamin rai nonsense,Umma kua ajiye wayar tayi asanyaye, ta share hawayenta,kadan da aikn namiji kenan, tasleem jitayi uwa zuciyata  tafaso kirjinta,kanta yamata nauyi,in akace mata izz zai Iya mata haka karyatawa zatayi,Fatima kua jikinta har rawa yake sabida bacin rai,dazata Iya ganin izz  yanzu inda akwai fetur akusa   tsaf zata konashi,mashida tun data ji rashin albarka da izz ke shukawa awaya take  kuka dan hararowa take da itace ya zatayi,tasleem naam Umma matso kiji, matsawa tayi kusa da kafarta umma Dan Allah kiyi hakuri duk ni najanyo abinda yafaru, da banje inda yake ba dahakan bata faru ba,nasani tasleem Allah yariga ya hukunta hakan sai tafaru,ni yanzu banasan abbanku yasan zancen nan,dan ba Iya ke ba harni sai raina yabaci,dan laifina  zaifi gani, yanzu bayan izzadeen ba wani daya nuna yanasanki,akwai Umma wayeshi?, wani   ne Abdul mangal, amma bantaba ganinsa ba,waya kawai mukeyi dashi, ko Wanda naji kina ce masa mayye, eee shi Umma, abinda zaayi tasleem ki kirashi yazo   nasan yanda yake kiranki awaya, dagudu zai zo,inyaso sai yaje yasamu abbanku amatsayin izzadeen, Umma vantaba ganinsa bafa,Umma kuma bai taba zuwa gurinta ba Daga zuwansa sai ace yaje yasamu Abba sai kace Neman Kai akeyi da ita, wayasani ma ko gurgu ne,Fatima tace tana zumburo baki,zan kwada  miki mari kika kara magana, koma wane iri ne shi indai zaizo yasamu abbanku shikenan,tasleem kinji mai nace ko naji umma,ni zanshiga ciki zan kwanta kaina na ciwo, Fatima anjima ki shiga kitchen kiyi  mna launch..

👄L🅰L🅰T🅰🙊


     *written by*
        💅💅*sadnaf*💞


*wanan  page din naki ne zainab h dogon chanji*(Queen  zeema) *nagode kwarai dgsk da kwarin gwiwa dakika bani,nima ina biye daku*😍😍

Page 56


            Shigewa dakinta tayi,ta banko kofar,Fatima zama tayi akan kujera zuciyarta namata zafi tasleem kua kwanciya tayi akasan carpet, din jin datayi zuciyarta na mata wani irin zafi kanta yamata nauyi,sai girgiza kai take hawaye na zubo mata,a filli  kuma tana nanata allahuma ajirni fi musibati wa aklifni khairan min ha,yanayin datake ciki ne yasa mashida kukan datake danewa ya kwace mata sabida mugun tausayin da tasleem tabata,dafa yanzu izz yaci galaba akanta dahaka zai jefata atsaka mai wuya,jin kukan mashida ne yasa kamar kara zuga tasleem take,Fatima kua wani kullutu ne ya tsaya mata awuya,friend mene haka,ke dazaki tayani rarrashin Anty tasleem,amma ke kike kara kuka,dawane zanji ne,anty tasleem ni Fatima namiki alkawari sai inda karfina yakare wlh tallahi Daga kanku bazai kara marmarin yaudara ba is a promise,amma fa sai kinbamu hadin kai,ko dagowa tasleem batayi ba Daga yanda ta kwanta,dan magana ma takasayi ballanta ta Iya Daga kanta dan ita kadai tasan mai takeji, basiru ne ya rafka sallama Daga bakin kofa,amsawa Fatima sukayi da mashida atare, ya akayi Fatima tace adan tsawace dan gabadaya haushin maza takeji,dama wani ne tundazu awaje yazo duba Anty tasleem, nazo infada naji kamar magana kuke shine nakoma nafada masa kuna magana ya dan jira,wane dan iskan ne yazo dubata,Fatima tace rai abace,haba habibaty kikasan waye dazaki cemesa dan iska,tasleem tashi tayi dakyar tazauna still tana rike dakanta,el Bahrain ne kai shi dakin baki kace masa ina zua,Anty tasleem badai abokin izz kike nufi zaki fita wajensa ba,mashida dan Allah dauko min hijabina adaki,dasauri mashida ta tafi tadauko hijabin,ta kawo mata tasa ta rike hanun mashida ta mike, sannu Anty tasleem yauwa,ta fara tafiya kamar zata fadi,dan har wani dishi dishi take gani,tabar palon,mashida karasowa tayi inda Fatima take zaune,Fatima tace mamakin kiran sunanta da mashida tayi ne ya sa itama ta zuba mata ido dan bata kiran sunanta idan ba kamawa tayi ba,nayi mamakin abinda kika min,ni kuma mai namiki har zaki Iya boyemin Abu,baki daukeni yanda nadauke ki ba,wlh kamar er uwa na daukeki, Fatima ba abinda zan Iya boye miki,Ashe izz mugun mazinaci ne,ahaka kike so nabarshi yazo gidanmu,salon ya danne yamin fyade,ai anty tasleem yayata CE,kina tunanin kika gayamin abinda yashiga tsakaninta da izz sai nakasa rike sirrinta,aa friend you are gettn me wrong abinda nakeso ki gane wanan maganar ba karama bace kuma da ace dani abin yafaru,wlh tallahi bazan boye miki ba,amma da yayata yafaru ina gaya miki kamar na tona sirrinta ne,kinga bazata ji dadi ba dan zatayi tunanin kina kallonta da abun,pls ki fahimceni,na fahimceki,Allah ya sakawa  Anty tasleem, insha Allahu sai yayi nadamar abinda ya mata ameen friend, habibaty gaskia ina mugun tsoron izz dan gaskia ya wuce tunanina,banajin zan Iya baki hadin kai kiyi aiwatar da abinda kike shirin yi, idan zai Iya murzawa idonsa toka,yace baisan anty tasleem ba,kinsan kua yadauko hoda ya badamin,ya keta min haddi ba wuya zai masa ba,friend kenan ai haduwar taku Iya na yau ne,sai kuma ranar dazamu dau fansa,sai dai in baki ji zafin abinda yayiwa anty tasleem ba,wlh nafiki jin zafin abinda yayi,kawai atsorace nake wlh dafata tayi trust me friend nothing would happen OK,gyada kai tayi dats my Swt friend tashi mushiga kitchen,kitchen suka nufa,dan su Dora girkin rana,tasleem tana fita Daga palon bango ta ringa bi,har ta isa palon da ake sauke baki,sallama tayi Daga bakin kofa,dakyar muryarta ke fita sabida kukan data sha,el Bahrain da zarya kawai yake apalon,dan yakasa zama,burinsa kawai yaga tasleem, amsa sallamar yayi tare da zuba mata ido,gabansa ne yafadi ganin yanda idanta yayi jajawur kamar barkono,kasa zama tayi akan kujerar ta zube akasa,tadago ta kalleshi ta fashe da wani irin kuka,el Bahrain am finished,takowa yayi ya tsuguna dan nesa da ita,wani irin tausayinta da kaunarta na ratsashi,kukan datake nataba masa zuciya, ji yayi hawaye nakokarin zubo mishi,dakewa yayi yace da rawar murya,tasleem dan Allah kidaina kuka,so kike kikara jefa kanki adamuwa, pls stop crying,yadauko hankici Daga aljihunsa yana mika mata,da hajibi tarufe fuskarta tana sheshekar kuka,numfashinta har wani sama yake bata ma San yana miko mata handkerchief ba, tasleem yakirata da ainihin voice dinsa dayake kiranta dashi ,dan kakausa muryarsa yake inyazo gurinta amatsayin el Bahrain, cak ta tsayar da kukan datake tadago dasauri ta kalleshi....





Off to work

👄L🅰L🅰T🅰🙊

        *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞



       _nasadaukar da page dinan ga dumbin masoya na masu San novel din L🅰L🅰T🅰 sabida bazasu lissafu ba,da masu zabga min addua,dawanda suke jinjina min amatsayina na wacce bata taba novel ba sai akan wanan gaskia ba abinda zan CE muku sai godiya,nagode da encouraging dina dakuke,er uwata, aminiyata,bestyna kinsan kanki basai na fadi suna ba,tnx for ur love and support,love all readers of_ L🅰L🅰T🅰😘😘










Page 57


           Ganin yanda ta dago ne,yasa ya kakausa muryarsa,dan kar tagane shine mangal, tasleem dan Allah kidaina kuka haka,nafada miki I will handle everything pls,wani marayan murmushi tayi tadaga mishi hannu,I know everything el bahrain stop deceiving me,el Bahrain abokinka finally ya yaudareni,yayi dumping dina,zai yi magana takara Daga mai hannu, kanaso ka boyemin sabida baksn Bacin raina ko,el Bahrain ba ayanzu nakeso ka guji bacin raina,tin lokcin da abokinka yaso ya L🅰L🅰T🅰 ni,tin lokacin yakamata ka taimaka min ka faranta min ka guji bacin raina tahanyar hana shi yake ta min haddi, ta hanyar sanar dani el Bahrain,tace tana hawaye ba yanzu da aikin gama yariga yagama ba,el Bahrain do you know how I feel deep inside me, el Bahrain izz yace baisani ba bai taba jin mai irin sunana ba,el Bahrain ina zansa raina, izz yagama dani,wa zan aura yagani da mutunci,yaga iyayena da mutunci,wa zan aura yagani da daraja, babu el Bahrain, yau abbana yace izz yafito,ayi maganar aure,adai dai wanan lokacin ya gudu,Y is this happening to me Y? Tafashe da wani irin kuka, tinda tafara magana el Bahrain ya sunkuyar dakai,shima yana hawaye,sai da suka dauki tsawon minti 5 ahaka, yadago ya share hawayensa,tasleem am speechless, this is your destiny,your faith, you have to believe in destiny either good or bad,what have beginning must surely have an end,kamar yanda kika fada,wata inkikaji halin datake ciki wlh sai kin godewa Allah dan akan wata a niima kike, ya zakiyi da wacce cikin shege zaa mata,akuma gudu abarta da cikin, iyayenta su koreta tashiga duniya,akarshe tazama karuwa,ita wanan tace me,ai duk bawa arayuwa sai anjarrabce shi, dadin abin tun agidan duniya Allah ke hisabi, ba sai anje can ba,izzadeen Kansa ya cuta,bake ba dan Allah ba azzalumin sarki bane, baya zalinci,tasleem pls wipe away your tears  life continue and put,a smile on your face yace yana murmushi,tunda yafara magana taji zuciyata na sanyi,sai yanzu taji hankalinta na kwanciya,kura masa ido tayi aranta tana cewa dama kai kace kana sona,ba izz ba,ko dayake baka dace da Irina ba, da Salahar mace kadace,tasleem yace,ajiyar zuciya tayi ta kakkalo murmushi,hope yanzu hankalinki yadan kwanta, Daga masa kai tayi, dats my sister ko kefa,yanzu mai yarage, sai da tasaki ajiyar zuciya,tace cikin sanyin murya,Abba yace  ince izz ya turo and he is no where to be found,and ba Wanda nake kulawa sai shi,shine bansan yanda zan tari Abba ince izz ya yaudareni ba,tace hawaye na zubo Mata,I have an idea yace yana kura mata ido,itama kallonsa take what idea? Um yadaga fuskarsa sama alamar mai tunani,wanan ne yabata damar kare masa kallo, Ashe ba karamin kyakyawa bane,dan yafi izz kyau nesa bakusa ba,sai dai yagaya mai daukan swagss da wayewa, dan el Bahrain bai fiye sa kananan kaya ba,yauwa mai zai hana ki gabatar dani amatsayin izz,sabida kar Abba ya zargi wani abu inyaso Daga baya sai musan yanda zamuyi ko yakikace,Abba fa so yake ya aurar dani next month, ko kaje masa yanzu,wazan samu kafin next month,yafito muyi aure, tayaya zan gabatar dawani bayan nagabatar dakai amatsayin izz, solution daya ne,akwai Abdul mangal dake balain sona, amma bamu taba haduwa ba, shi nakeso inkira awaya yazo sameni,muyi magana idan mun Daidata dashi,shima ba yaudarata yake ba good and fine ko ya kagani

👄L🅰L🅰T🅰🙊

     
     *yau dai zan gaya muku maanar sadnaf sabida musamman ake kirana atambayeni ,ainihin sunana Nafeesa,sad din danake sawa yana nufin sadiya,sadiya kawata CE aminiyata wacce ta sanadiyar ta nafara rubuta novel din L🅰L🅰T🅰,dan ita  ta karfafa min gwiwa Dana rubuta dan tarigani fara wani novel amnah sabida nafara rubuta nawa sai ta dakata da rubuta nata har sai nagama nawa,dafatan masu cewa boss dina ne sad,zasu gane friend dina ce ba boss ba tnx for your love and support, masu kirana awaya da masu yimin text musamman dan su tambayeni ma,anar sadnaf zasu gane mai yake nufi*😘


Page 58

Murmushi yayi aransa kuma yana mai jin dadi dan yasan ahankali burinsa zai cika,kin taba ganin mangal din ne afili, aa bantaba ganinsa ba,kika sani ko shima yaudarar taki yake, tunda bai taba attempting din zau gidanku ba,aa Abdul mangal ba yaudarata yake ba inaji ajikna,duk da ban taba ganinsa ba nasan mutum ne shi mai amana da rikon gaskia duba da irin texes din dayake turomin,gashi dagani ma,abocin addini ne,dan lokacin sallah nayi zai kirani, ko yamin text,yakuma ce in masa addua Allah ya cika masa burinsa daya sa gaba na aurena,to abinda yasa ban bashi mahimaci ba sabida San danakewa  izzadeen  yarufe min ido banaji bana gani,ballantana in tantance mai kaunata na hakika,tunda tafara magana yaji wani sanyi na saukar masa azuciyarsa,to kina ganin idan mangal din ya bayyana kansa zaki so shi kamar yanda kike San izzadeen,shiru tayi wani hawaye na zubo mata,ba abinda zai hana na kauna ceshi duk danasan naso izzadeen, cire sansa araina,sai na hada da adduoi,shi dai nake tunanin in zai soni bayan yaji labarin abinda yafaru dani,dan ba abinda zan boye mishi,game da yaudarar da izz yamin har abinda ya shiga tsakaninmu,inyana ganin zai soni ahaka falullahil hamdu,inyana ganin bazai Iya ba ,sai nahakura naga yanda Allah zaiyi ikonsa akaina,to amma kinsan you have to make it soon sabida abbanku kar yaji shiru,ee insha allah, yau zan kirashi awaya, duk yanda mukayi dashi zan sanar dakai, to shikenan ni zan wuce sai najiki,ya mike yayi hanyar waje,kamal, tsayawa yayi cak,ya juyo,yana kallonta,takowa tayi ta tsaya agabanshi,ba abinda zan cema,sai dai nace Allah ya biya maka bukatunka na alheri,bantaba tunanin you would be of help haka ba,I appreciate,dnt mention is my pleasure, yasakar mata murmushi,haka kawai taji gabanta yafadi,bye sai najiki yafice Daga palon,yabarta atsaye,haka kawai taji ina ma Allah yayi ikonsa el Bahrain yace yana Santa,da Allah ya mata sakkaya ta hanyar bata el  Bahrain a matsayin mijin aurenta,ji tayi damuwar datake ciki ya ragu sosai,dakinsu ta nufa taje ta dauko wayarta,takwanta,ta dailing number mangal,taji akashe watakila bashida chaji anjima nasake kira,ta ajiye wayar,ta rufe idonta,haka kawai taji el Bahrain na fado mata arai,wayar mashida CE tahau ringing, tasleem ta bude idanta ta kalli inda wayar take,ta kuma rufe idanta, ganin kiran yakara shigowa,ne ya sa ta mike ta nufi wajen wayar dan takai wa mashida,ganin mai kiran ne yasa tayi sauri ta dauki wayar dan duk da mashida tayi deleting numbersa,inta ga numbers ba abinda zai hana ta gane,hello bbyna, ina mugun missn dinki,karfe hudu agidanku zai min,hawaye masu zafi ne suka zubo mata,ta kashe wayar,kiransa ne yakara shigowa,dasauri tayi waje, takai wa mashida wayar,mashida na karba,ta juya tabar kitchen din,mashida itama ganin mai kiran ne yasa taja uban tsaki,tana kokarin kashe wayar,dasauri Fatima ta karbi wayar ta Daga  tasa ahandfree,tafara tari dan ganin datayi mashida bata shirya Daga wayar ba,kokari take ma tabar kitchen din, ta kashe wayar,haba friend ni banajin dadin abinda kike min alkawari fa kika min,inkina haka ya zaayi mu Iya aiwatar da plan dinmu,ganin ran Fatima yabaci,ne yasa mashida karbar wayar Daga hanunta am sorry habibaty daki San yanda na tsani naji muryarsa ko da baki CE nadaga ba,to shikenan ai nagane ahaka kike cewa kinji zafin abunda yayiwa Anty  tasleem, Allah yabaki hakuri bari nakirashi,tana kokarin kiransa,kiranshi yakara shigowa,Daga wa tayi tasa ahandfree,swthrt am sorry wlh kwarewa nayi,jin abinda mashida tace ne yasa Fatima ta jinjina mata👍, eyya sorry swthrt,harnaji ba dadi,lah kajika kwarewa kawai nayi fa,Bby am missn you badly,am missn you too,ina Gama girki zan taho,hararar wayar tayi Fatima ta rufe bakinta dan dariyar daya taho mata ganin yanda idanta,ke kokarin fadowa,sabida harara,Ashe har girki kakeyi, to yazanyi bbyna am lonly banida kowa,shiyasa na matsu na aureki na huta,karka damu kamar gobe ne ai,bbyna yanzu 1:40,4 agidanku,zatamin insha Allahu, cos nakagu naga kyakyawar fuskarki,nima haka,waw Bby mai zaki tanadarmin inazo,kadai sai kazo,OK dear love you,love you too,takashe wayar, LA,anane, dan akuya, zakaci ubanka, damu kake zancen,barshi ai bai San ya janyowa kansa masifa ba, habibaty amma yakamata kisanar da Anty tasleem plan dinmu,yau dinan ma kua....

👄L🅰L🅰T🅰🙊



      *written by*
        💅💅 
 *sadnaf*💞



Page 59

        Atare suka kammalla girkin, suka fito,suka jera flask din a dining, friend inzubo mana yanzu kinga u have to get going dan kije ki tari izz,har kinsa gabana yafadi wlh bana ma jin yunwa,kedai anyi matsoraciya,hmm sallama abbansu yayi,suka juya atare suka amsa,Abba kayi mantuwa ne,aa ba mantuwa,nayi ba inata kiran ummanku awaya bata Daga ba,tana ina ne? Tana dakinta kanta ke ciwo,dakin ya ya nufa,suka bishi da kallo,friend kinsan me? Aa wlh ina adduar Allah yabani miji mai irin halin abbana,kinsan meyesa aa,kinga duk da ya tsufa yana kula da ummana sosai,yanzu duba kiga ganin yakirata ne bata Daga ba yasa yadawo gida,haka nake adduar Allah yabani miji mai caring ko Romeo and Juliet baza su fada musu soyayya ba,tace tana kana ido,hmm ke iskancinki ma har su Umma baki bari ba,ni zoki rakani intafi,to muje kiyiwa anty tasleem sallama mana aa,dan Allah ni kunyarta nakeji,dauko min dai jakata,Umma inta fito kya ce mata natafi,OK to bari nadauko miki,dakin ta tafi ta dauko mata Jakarta tasa hijab sukayi waje, friend dan Allah karki kwapsa mana pls,inkika kwapsa plan A wlh plan B yaruguje,naga kamar atsorace kike,karki damu,zanyi kokari insha Allah, dats my friend kina isa gida ki kirani,inya tafi duk yanda kukayi dashi ki gayamin,I will,ta tsallaka titin tahau adaidata sahun data tsayar,Daga mata hannu Fatima tayi best of luck,👍,itama ta Daga mata hannu 👍, ta koma cikin gida dakinsu ta nufa direct, taje ta Tarar da tasleem akan sallaya,itama bandakin ta wuce dan tayi alwala,abbansu tasleem yana shiga dakin,yaga Umma akwance tayi rub da ciki, yana ganin haka yasan ba bacci take va idanta biyu,dan tunda tashiga daki,take tunanin halin da tasleem take ciki tana mai bakincikin abinda izz yayiwa tasleem,sai ayanzu take nadamar biyewa abbansu tasleem datayi na sai tagama karatu,Maryam,Abba yace yana hawa kan gadon,naam tace tana saurin goge fuskarta,mai yake damunki,Alhaji wlh ciwon kai nake, ya akayi ka dawo yanzu,girgiza kai yayi Maryam kenan,damuwa kika sa aranki,keda inaje wajen aiki kike kirana yau kuma naji shiru,ai nasan ba lafiya,kuma naki kiraki baki Daga ba kinsan kua dole nataho gida naji lafiya,taba kanta yayi Fatima tace kanki ciwo yake, gashi kan naki ba zafi,Maryam ba abinda kike boyemin mai yake damunki,bakomai Alhaji fa kawai banasan fatima ta takura min shiyasa nace mata ciwon kai nake,bawani nan ko har yanzu mamakin tasleem ne yake damunki,in ma shine, ki kwantar da hankalinki,aure ma inkikace amata sati mai zua sai ayimata,dan ko ni danaje wajen aiki zancenta ne araina,ai Allah zamu godewa,data fadama mana da wuri,bata biyewa yan iskan samarin yanzu da basuda buri daya wuce su L🅰L🅰T🅰 yayan jamaa,gaban Umma ne yafadi kaico Alhaji ansamu dan iska ya L🅰L🅰T🅰, rayuwar
Tasleem, tace azuciyarta, afili kuma cewa tayi kadai bari Allah dai yakara tsare mana zuria,ameen sunyi magana da yaron dan sonake inyi komai dawuri, eee amma baya gari inya dawo wai zai zo yasameka ,yaushe kenan nima vansani ba wlh,,tafadi hakane dan tanaso tasan yanda tasleem sukayi da mangal tukuna,to shikenan,ina nan ina jiransa, zubo min abinci naci na wuce,to alhaji.






El Bahrain na zua gida,yana shiga dakinsa  wayar dayake kiran tasleem amatsayin mangal ya dauko,ya kunna yana murmushi shi kadai ina nan inajiran kiranki kuma zanje miki amatsayin mangal insha Allah, sallama akayi Daga bakin kofa,ya amsa Kai ya akayi ne yacewa kaninsa,hajiya ce tace inkiraka,to wuce muje,ya Mike yabi bayansa,sallama sukayi ta amsa, tana  zaune ita kadai da littafin umdatul ahakam,ahanunta ajiyewa tayi agefe, yauwa kamalu,tunda zu,nace akiraka akace min kafita, yau kuma baka zo kamin sallama ba dazaka fita, wlh hajiya dayake ba office naje ba,dubiya naje to Allah ya sauwake waye ba lafiya,sunkuyar dakansa yayi em em,ko sirikartawa ce, ba lafiya gyada mata kai yayi, Allah sarki mai yake damunta,inaga zazzabi ne,Allah yabata lafiya kace zua dubiya yakamani,tace tana murmushi,Dama Alhaji ne yace in gaya maka sun sa ranar bikinka da yusrah farkon wata mai kamawa,ince ma kaje ka sameta kuyi magana dan kasan shirye shiryen dazakuyi, dagowa yayi yana kallon hajiya da mamaki abayne afuskarsa,yanaga kana mamakin maganar Dana ma,kamar baka San da zancen ba, hajiya naga ansa ranar kurkusa ne kuma kinga inada shirye shirye,dazanyi,wane shirye shirye,zakayi abinda komai yimaka zaayi,tasleem ce dai daka ce zaka Aura alhaji yace kwandalarsa baza tayi ciwon kai ba,hajiya yanzu ma danaje abbansu yace inturo manyana ,dan so yake ayi auren wata mai kamawa, to haka yace, ee, to zan fadawa alhaji, inhada bikin zaayi gabadaya sai asa ranar lokaci daya inkuma na Yusrah zaa farayi tunda farkon wata ne,inyaso ita tasleem sai ayi nata karshen wata duk yanda mukayi da alhajin dai Zan fada ma, to hajiya ngd,har yamike yafara tafiya,kamalu,naam ya juyo, wai nikuwa ina izzadeen na kwana biyu ban ganshi ba dazu ma alhajinku ke tambayarsa,hajiya ayyuka ne suka masa yawa, shiyasa baya zua,amma muna waya dashi, Allah sarki yakamata yashigo kuyi tsare tsaren dazakuyi, tunda shi ya tsaya ruwan ido, yakasa tsayar da wace zai aura, gashi kai kazabo har biyu, bari nashiga nadan kwanta ,to hajiya afito lafiya,ya juya yabar falon, mashida kua tunda ta isa gida wanka kawai tayi,ta zura doguwar Riga tazauna agefen gado,fargaba duk yacikata dan gani take in izz yazo zai iya danneta,yamata fyade, kiran izz ne yashigo wayarta sai da gabanta yafadi,sai daya kusa tsinkewa ta Daga,bbyna nazo, ok gani nan zua, takashe wayar, gabanta na faduwa ya Allah ka taimakeni,har tadauko mayafi,ta mayar tadauko hijabi,dan mashida akwai kirji gani take intasa mayafi izzadeen, zai Iya zua ya tabata, amma intasa hijab ba abinda zai hango har yaja hankalinsa, ko turare bata sa ba wai dankarma yaji kamshi,yayi tunanin zua kusa da ita, tana zua Palon,da suke zance,tayi sallam a ya amsa tare da nufota...

👄L🅰L🅰T🅰🙊

         *written by*
           💅💅 *sadnaf*💞



     *huuuuh  am totally speechless sis Aysha Ghana u always support me in anyway, this page is for you and Aysha Ghana fans tnx all for your love and support I love you guys*😘



Page 60

           Sallama tayi ya amsa tare da nufota yana wani shuumin murmushi,gabanta ne yahau dukan uku uku,saurin ja da baya tayi tana kokarin komawa,chak ya tsaya aa bbyna mai haka yau kuma guduna kike,tinawa tayi da tayiwa habibaty alkawari ne yasa ta wayance,haba swthrt ya zaayi na gujeka,Abu na manta ne nakeso inkoma in dauko,kura mata ido yayi,ya kalleta tundaga saman ka zuwa tafin kafarta,bbyna anya lafiya kua wlh duk kin firgicemin ko dai duk rashin lafiyar da yayarmu takeyi ne yasa kike firgice haka, haba bbyna ki kwantar da hankalinki,zata samu sauki your swthrt is here,kinji,gyada masa kai tayi still jikinta ba daina rawa ba,to bbyna yau atsaye zamuyi hiran ne,kin tsaya kamar soja,murmushin yake tayi,ta dofana duwawunta akan kujera,gaskia bbyna vanji dadin yanda naganki ba,kamar bake ba kin chanjamin wlh yau harda su katon hijabi kamar matan liman,abinda tundaga nesa inkika taho turaren jikinki kefara min maraba
 da zua yau ma ko turaren baki sa ba,ballantana insa rai da ayimin kwaliyar nan mai Jan hankali,matsowa yayi ya durkusa agabanta tare da ruko hanunta,bbyna yace da sanyi murya pls kicire damuwa aranki,ayanda naganki ahakan zamu Iya zua dubata kua? Tinda ya durkusa agabanta ya ruko hanunta taji kamar ta kurma ihu dan takaici dan wani irin haushinsa da tsanarta ke ratsata dan iska kawai zaka ci ubnka tace aranta,afili kua marairaicewa tayi,wlh swthrt bana jin dadi,tinda muka dawo Daga asibiti, tana fadarka haka murmushin dayake yaragu, kut,amma yarinyan nan ta kwapsa min yanda naci buri akanta yau xata cemin bata da lafiya, tana lura da yanda ya chanja fuska, tace swthrt lafiya kua,kai dazaka min sannu ka nuna damuwarka sai naga ka canza fuska, wlh bahaka bane, Bby gani nayi mun gama magana dake akan zamuje dubo yayrki inada important abubuwan dazanyi na ajiye na taho dan muje kuma yanzu kice min bakida lafiya indicating bazaki je,kinga dole naji ba dadi,to banda abinka ai bata baci ba gobe ba sai muje ba,to shikenan ni bari na wuce,yace yana mikewa wai yana ganka hakane kodai kaji haushine,haushin mai zanji,tunda mun fasa zua kinga sai in je  inyi uzurina, toh shikenan swthrt ni naga kamar ka bata rai,inkaji haushi,in daure muje mu dubata,Aaa bakomai wlh to bari naraka ka aa ki barshi keda bakya jin dadi,yi zamanki,hutaroro na dan akuya tace azuciyarta,to sai munyi magana ya fice, dan shegiya,kawai gani er iska ba dole in ma kwalliya,taja tsaki,ta bar palon,izz kua yana fita afusace yaja motarsa yabar gidan lailai yarinya nan er rainin hankali ce,ni zatayiwa rashin mutunci nagama sa rai da ita,kodayake fushi banawa bane Dani take magana wlh intazo hannu na raga raga zan mata er banza kawai,wayarsa ya dauka ya kira safiya , bugu daya tadauka, beb kina ina ne,wlh kaga ina kd, muna biki kash amma banji dadi ba danaso kizo kiyi passing nyt dinki awajena,kash wlh bana gari,amma gobe zan Iya tahowa da safe,inba matsala, no kibarshi,kawai nadauka kina gari ne tunda bakya nan shikenan, kina tare da wani katon zaki shirga min karya kice min biki kuke,haba izz yazaka cemin haka,dan kaga kana cewa inzo nake zua,shine zaka dauka taxi no garage ce ni,safiya kenan nasan halinki fa,San kudinki,ma kawai zai sa kibi wani mai zaki boyemin,hawaye ne suka sauko mata jin cin mutuncin da izz ke mata,amma kasan ko mai nake aikatawa izz kaine sila, da bahaka nake ba,kai kafara L🅰L🅰T🅰 ni,kinga ba dogon zance nace kimin ba,ba a namiji dan iska sai anyi mace er iska,tunda dakanki kikawo kanki,ba fyade namiki ba,kafin ki hau cewa ni nafara L🅰L🅰T🅰 ki,ya buga tsaki ya kashe wayar,kuka sosai safiya tahau yi tana jerawa izz Allah ya isa, el Bahrain na barin bangaren hajiya bangarensa ya nufa,ya kwanta yana tunanin yanda zai gayawa tasleem shine mangal,adai dai lokacin da tasleem ta idar da sallah,takuma gwada wayar mangal ko zai shiga, lukily kua taji yana ringing,yanajin wayarsa na ringing ya mike yadauko yanata murmushi,dagawa yayi tare da amsa sallamar data shi, kame kame tafarayi tana tunanin mai zata ce masa, Fatima wayancewa tayi tana danne danne waya amma ta baza kunne tanajin abinda tasleem ke cewa,ranki yadade kinyi shiru,dama alfarma nake nema agurinka,haba heart beat anything for you wane alfarma kike nema aguna...

👄L🅰L🅰T🅰🙊


       *written by*
       💅💅    *sadnaf*💞


_wanan page din naki ne fareeda sodangi tnx for your love and support_😘

 






Page 61

          Dan Allah inasan ganinka akwai magana mai mahimmaci danakeso muyi,wacce magana ce haka mai mahimaci dabaza mu Iya yi awaya ba,Abdul kasan nadade ina cewa ka bayyana min kanka,kaki,idan dai San da kake min dagaske ne inaso yau kazo gidanmu sai dai in yaudarata kake,banki zua ba tasleem wlh ina tsoron ina zo kika gani kice ban miki ba bakya sona,shi yasa kika ga naki zua,Abdul dan Allah inaso kazo akwai maganar dazamuyi dakai, zanzo amma da sharadi,daya inajinka,idan nazo bazaki yi mamakin,ganina ba,bazakice min bakya sona ba zakuma ki aureni,na yarda to shikenan zanzo karfe bakwai,bayan magrib prayer,toh bari namaka kwatancen gidanmu,no basai kinyi ba nasani,kasani kuma,tayaya karki damu, nima kinsani,sai dai nazo din love you,ya kashe wayar,bin wayar tayi da kallo wai yau finally zanga Abdul mangal mayyena tace afili,Fatima ajiye wayar tayi taje tazauna akusa da ita,Anty tasleem dan Allah inaso muyi magana ta fahimtar juna,inajinki,agaskia Anty tasleem bana jin is advisable ki cewa Abdul ya zo kuyi zancen aure,bafa ki taba ganinsa ba,bai taba zua gidanan ba,amma tashi daya yana zua ace ya turo manyansa sai kace Neman kai ake dake,wlh Anty ko ya yarda ya tura manyansa bazai ganki da daraja ba gani zai yi kamar bakida mashinshini,Fatima kin gama,aa ba zancen haka bane anty tasleem ki duba maganata, to naji ya kikeso inyi da Abba dayace ingabatar da izz,mai zance masa ince izz ya yaudareni ko yaya,aa Anty Zamu San yanda zamu bullo masa,to shikenan naji, yauwa antyna ko kefa,Anty yanzu wane mataki kike ganin yakamata mudauka akan izz,shiru tayi bata ce komai ba,Anty tasleem kinyi shiru,Fatima dan Allah ki kyaleni nabar izzadeen da Allah, ba matakin dazan dauka akansa,waro ido Fatima tayi kai Anty kinsn mai kike cewa kua,nasani sarai, durkusawa Fatima tayi pls Anty kibani hadin kai in kwatar miki yancinki,izzadeen ba irin Wanda za a kyale bane,bayan ke kikasan mata nawa zai gurbata rayuwarsu ya yaudaresu ya gudu, fatima izz ya wuce tinaninki,duk abinda ma kike tunanin zaki mai ba Damuwa zaiyi ba,nasani anty amma dai daure kibamu hadin kai pls, wane irin mataki zaku dauka dazai sa Ku Iya rama, abinda ya min, kedai kibamu hadin kai, to naji zan Baku shikenan,shikenan antyna,wayarta ne yafara ringing, taje tadauka dasauri dan tasan mashida ke kiranta,dagawa tayi tasa ahandfree,friend yazo ne,yazo yanzun nan ya tafi,hope dai baki kwapsa ba, no ban kwapsa ba to yanzu ya kukayi dashi,anan ta kwashe komai ta fadawa Fatima,kice harda daura fuska,bar tsinane,tasleem kua da  sauri ta tashi ta karbi wayar Daga hanun Fatima, mashida kina jina tasleem ce inajinki Anty naji yanda kukayi da izz,kinsan mai zaki min,aa inaso ki kirashi ki bashi hakuri sai kice masa gobe zaki zo gidansa Daga nan yakawo ki,ki dubani,inyaso duk yanda kukayi ki fadamin nikuma zan gaya miki abinda zamuyi,to shikenan Anty zan gaya miki,OK sai najiki damu yake zancen,ta kashe wayar Fatima cike da doki tace Anty wane plan ne dake fadamin inga ko Irin namu ne,matso kiji abinda zan masa, magana ta mata akunne,waw antyna idean mu daya wlh zaici ubansa gobe nan zamu dau fansa,Anty kin San da inada hali abinda zamu kara masa yaji zafi,girgiza kai tayi bansani ba sai kinfada,wlh da ma el Bahrain yabamu hadin kai yazo gurin Abba amatsayin izz,Allah kuma yasa Ku daidaita ,kuyi aure,tinda amininsa ne,wlh zai Iya kamuwa da hawan jini, zai kuma ji zafin abinda el bahrain yama sa,hmmm Fatima nasan hakan dan sai da el Bahrain ya nemi yagabatar dakansa amatsayin izz,ni naki kash Anty kin kwapsa wlh bakisan da yanada uba arayye ba da takansa zan fara daukar fansa,amma dakin Bawa el Bahrain hadin kai ni nasan wlh da sai izz yaji haushi,akwai dalili Fatima, amma bari Abdul yazo tukuna duk yanda mukayi dashi,zan fada miki,sai musan yanda zamuyi,to shikenan antyna,nakagu gobe tayi wlh,muci uvan izz,yauwa Anty gobe da safe xan rakaki saloon ki gyaran gashi,name kuma,is part of our plan Anty,to ai Shikenan Allah yakaimu,am glad to have you as a sis,murmushi tayi,Anty Bari na zubo mana abinci,tafice Daga dakin,el Bahrain 5:30 yafara gwaje gwajen kayan dazai sa,akarshe wasu kananan kaya ya zabo,farar riga mai ratsin baki,sai bakin jeans, ya ajiyesu agefe,dan tunda yake zua gurinta amatsayin el Bahrain da manyan kaya yake zua,yau da zaije amatsayin mangal zaisa kananan kaya,  tasleem kua shiryawa tayi cikin doguwar riga red, mai adon golden agaban rigar sai mayafi data yi rolling dashi red and gold,batayi makeup ba sai Iya wet lips data shafa,haka kawai taji gabanta nafaduwa,yau zatayi confronting mayyenta, ana iddar da sallah magrib yakirata yace mata ya iso,basiru tasa ya kaishi dakin saukar baki,yakai shi yadawo ya dauki farantin dake dauke da kayan motsa baki yakai masa,el Bahrain haka kawai yaji hankalinsa ya tashi yana tinanin,yanda tasleem zata yarda dashi,tashi yayi ya juyawa kofar shigowa baya,itama tasleem kusan hakane tana tunanin ko  ya kamanin Abdul yake oho,koma ya yake zata Iya zama dashi,fargabanta idan tagaya masa gaskiyar abinda yafaru da ita, zai yarda da ita,ahaka ta karasa dakin saukar bakin,jikinta asanyaye.....

👄L🅰L🅰T🅰🙊


         *written by*
            💅💅 *sadnaf*💞



   *wanan page din naki ne basma er lele tnx for your love and support*😘
     





Page 62
               

              Abakin kofar ta tsaya ta zubawa bayansa ido,tundaga kan kwantacen gashinsa har zua kafarsa,waw amma fa Abdul dagani yahadu,sirranta muryarta tayi,tai masa sallama, amsa wa yayi tare da juyowa,da wani irin murmushi afuskarsa,aa el Bahrain Kaine anan amma baka min waya zaka zo ba,nadauka bakona ne, yazo baka ganshi ba,bai ce mata komai ba inbanda murmushi dayake yi,hmm pls minti daya ina zua inaga basiru bai shigo dashi ba tace tana kokarin juyawa, tasleem yakirata da ainihin voice dinsa,cak ta tsaya tayi saurin juyowa tana kallonsa,u dont need to go anywhere Abdul mangal is here, where? How?Pls kana confusing dina how comes kayimin muryar Abdul,murmushi yayi daya kara fido da zahirn kyaunsa,ya taka ya je gabanta,kinymin alkawari bazakiyi mamakin ganina ba,nine Abdul mangal,heart beat,ja da baya tafara yi hawaye na zubo mata no is not possible u cant be Abdul,tasleem pls shigo ki zauna,muyi magana sakin baki tayi tana kallonsa,pls seat,zama tayi ta zuba mishi ido still bakinta abude,zama yayi akasan carpet ya tankwashe kafarsa,tasleem karki manta dazu nace miki ina bayyana kaina bazakiyi mamakin ganina ba amatsayin boyayyen masoyinki mai kaunarki, na biyu kinyi min alkawari zaki soni,na uku kinyimin alkawari zaki aureni,so batun kiyi mamakin nine Abdul bai taso ba,wani yawu ta hadiya kutt,ra rufe bakinta,amma still bata daina kallonsa ba,tasleem,sai something kin zuba min ido kamar yau kika fara ganina,emm dole na zuba ma ido dan bangane storyn dakayi cooking ba,tsaya ma tukuna inaso kayimin bayani yanda kazama Abdul,yanzunan ma kua,nan yafara bata labarin tun lokacin dayake sonta,da yanda yaso ya kareta Daga fadawa sharrin izz,da yanda ya boye number yake mata texes,data rabu da izz,tunda yafara bata labari take kuka,yanzu dama Kaine Abdul mai yasa ka boyemin? Meyesa tun lokacin baka bayyana min irin San dakake min ba,tasleem kiringa kinyi nisa asan izz ko nafada miki inasanki alokacin bazaki saurareni ba,fada miki alokacin bashida amfani,karkuma ki manta izzadeen abokina ne aminina,shiyasa kikaga inkika ce in bayyana miki kaina nake miki hanya hanya,innalillahi wa inna ilahi rajiun,tace tana dafe kai,daka bayana min kanka lokacin ka gayamin halin izz,I would understand, no you won't tasleem kinriga kinyi nisa bakya jin kira inda zaki gane tin lokacin danake miki TeX zaki dau hanyar rabuwa da izz,bt hasali ma kamar kara shakuwa kuke,shiyasa nahakura nacigaba da rainin soyayyarki araina,kuma ahaka zaka aureni bayan kasan komai akaina,   kasan abinda na aikata tunda kai ganau ne,ba jiyau ba, murmushi yayi,heart beat San danake miki Daga min indillah yake, badan wani Abu naki ba,wlh ko awane irin hali kike am sorry to say ko gurguncewa kikayi,kika makance,wlh ba abnda zai ragu asan danake miki,tinda izz ya juya miki baya ma naji kamar karamin sanki ake azuciyata,karkiyi doubting din san danake miki,tunda yafara magana take kuka,so true love still exist, yes dear, mikewa tayi,am sorry el Bahrain bazan Iya aurenka ba tace cikin sheshekar kuka,bai San lokacin daya mike tsaye ba what yace cikin tashin hankali,el Bahrain bazan Iya aurenka ba sabida dalilai da dama,
karka manta kataba ganina da idanka ina aikata alfasha,abunda ka gani bazai taba goguwa a memorynka ba,yanzu ma danake magana nasan kana ganina da abinda na aikata,taya zaka Iya auren watsatsiya wace ta  L🅰L🅰T🅰 rayuwarta,we are of two  different,nida kai bamu dace ba,Saliha mace ce tadace dakai, ba wacce ta L🅰L🅰T🅰 rayuwarta ba,ta fashe da wani irin kuka mai cin rai,tasleem abinda yafaru dake fa kaddara ne,kina nufin ke kika tsarawa kanki rayuwa,ni nasan badan izz shuumi bane Yakuma yi amfani da San dakike masa ba,bayanda zaayi yaci galaba akanki,sabida haka karki damu,badan kin tuna min ba ma yanzu namanta Dana taba ganinki,burina arayuwa in ganki cikin farinciki da walwala,kuma am ready to do anything because of you,ki manta da kin taba haduwa da izz,ki vani izini na shiga rayuwarki,kisoni,ko yaya ne mu Gina rayuwarmu cikin so da kauna pls,dagowa tayi tana kallonshi,pls heartbeat, kin amince gyada masa kai tayi, wangale baki yayi cike da farinciki, tnx heartbeat ngd,amma akwai maganr danakeso ingaya miki, dan bana so mu Gina rayuwarmu akan karya,akwai cousin dita, Yusrah da aka hadamu aure farkon wata mai kamawa zaayi bikinmu da ita,nima bansani da sa ranar ba,sai dazu,though dai nasan da zancen auren naso bijirewa,alhajin mu yaki,to alokacin namusu zancenki,duk da banida hope din zansameki,dafatan bazaki damu ba,bakomai tinda ka amince zaka aureni ko ata hudu ne ma zanzo,kece ma tafarko azuciyata, Yusrah ma yarinya ce dan Fatima ta girmeta, bazata wuce 16 ko 17 ba,gabanta ne yafadi 16 ko 17, virgin ce iyayenta sunyi kokari dazasu aurar da ita yanzu, da Abba ya aurar dani alokacin da ban rasa virginity dina ba yanzu,dole ma yafi Santa akaina, hawaye ne suka zubo mata, heart beat lafiya, bakomai wlh, pls ki kwantar da hankalinki, su alhaji zasu zo su nema min aurenki,kinji gyada masa kai tayi, yauwa ko kefa, I have to start going nasan yanzu Alhaji yadawo yana nemana, toh shikenan sai munyi magana, love you hrtbeat 🙈rufe fuskarta tayi da hanunta,to muje ji rakani tunda yau kuma kunyata akeji, har waJen mota ta rakashi takoma gida da gudu tana murna...

👄L🅰L🅰T🅰🙊


      *written by*
          💅💅  *sadnaf*💞




_dedicated to all readers of L🅰L🅰T🅰 love you all_






Page 63



            Fatima fatima kina ina,gani nan anty ta fito dagudu Daga bandaki tana karasa sa skirt dinta hugging dinta tayi sis bazaki yarda da abinda zan  fada miki ba,what, dan Allah fadamin wane albishir aka miki haka dayasa kika ringa kwalamin kira haka ko abdul din gagurimun kyauta ya miki,ina zua cikita tayi,tayi wajen da aka shimfida sallaya,tayi sujadar shukur,sai data samu minti uku ahaka ta dago takoma wajen fatima dake ta binta da ido,zauna in baki labari,tun ba aje ko ina ba Allah yafara saka min,haba Anty kibani labari mana sai ja min rai kike,Allah yabani miji nagartace mai addini, handsome, ke komai yahada,Abdul din,u won't believe it ina gaya miki waye,el Bahrain aminin izzadeen, shine mangal, Anty u don't mean it,are you kidding me?am serious sis,but how comes am confused,nan tasleem ta kwashe komai tafada mata,Alhamdulillahi ala kulli halin,Anty am coming itama tashi tayi,tayi sujadar shukur,ta dade bata dago ba, sai data samu 5 minute,kafin tadago,Anty we need to celebrate cos this is a Good news,komai yana tafiya exactly yanda mukayi planing, kai Allah abin godiya, maji rokon bawansa,sis zoki zauna kiji abinda yake sagar min da gwiwa,menene yake sagar miki da gwiwa,tayi sauri tazo ta zauna agefenta,sis el Bahrain fa an bashi mata,wata cousin dinsa Yusrah har ansa musu rana next month zaayi bikinsu,nikuma wai Daga baya sai ayi nawa,to me Anty karki damu,India en uwansa sun yarda kije ata biyu,ai bakida matsala kirkiri ta raina mana hankali muci ubanta,karki manta kinada dani,duk Wanda ya takaki wlh sai inda karfina yakare,aa sis ni ba tsoron kishiya nake ba,yarinya ce fa bata wuce 16 17 bafa yace min,kyalkyalewa da dariya fatima tayi kice er tatsitsiya ce dai dai kenan,yanda zamuji dadin cin ubanta kenan, har yanzu baki gane ba, sis u know she must be a virgin,and am not,that's why am scared dole zai fi Santa da darajata akaina,and gani nake ma inya aureni zai Iya min gori wataran ya min wulakanci,aa Anty el Bahrain bazai Iya miki gori ba lura dazakiyi da yanda yake sanki,batun virginty ki ajiye agefe,ai yasan abinda yafaru dake, yace yaji yagani,so kiyi freeing zuciyarki ina tayaki murna da samun el Bahrain a matsayin miji and sweetest part of it abokin Izz, waw dai dai kenan Anty wlh yanda kikasan Anyi min bushara Da gidan aljana,kinsan yanda izzadeen zaiji if he finds out you are getting married to his best friend hmm can't wait,to see this day,cos duk da yaudararki yayi bakaramin bakin ciki zai kunsa ba, dariyar farinciki tasleem keta yi kuma fa haka ne,Anty bari nakira friend inbata wanan news din ta tayamu murna,sai kuma mission dinmu na gobe,aa kibari muyi sallah tukuna mana,kinfiya gaggawa wlh,to bari muyi sallahr shaf shaf,au sallar zaki shaf shaf,Anty barini kawai dadi ne ya isheni,ai kua kamata yayi mu godewa Allah da niimar da Allah ya mana kuma fa hakane,muyi raka biyu na godiya ga Allah,hmm bari nidai natashi dan ina biye miki sai mu shekara muna surutu Dan ba gajiya zakiyi ba,mashida kua suna gama waya da tasleem kiran izz tayi, sai data kira sau biyu ana uku yadauka,yana ganin kiranta yaki dagawa dan bakaramin haushinta yakeji ba dan ya mugun sa rai da ita yau ta kwapsa masa,ganin kar yaki dagawa tayi suspecting wani abun ne yasa ya Daga,swthrt inata kiranka kaki dagawa y now,tace  ashagwabe hararar wayar yayi bana kusa ne fa sai yanzu naji ringing din wayar, Bby gaskia ka canjamin wlh ko fushi kake dani,no fushi mai zanyi dake, aa bbyna this is not how you use to be,well tunda fushi kk dani,zanzo har gida in vaka hakuri,you say I don't get you,nufina zanzo in Sameka har gida gobe insha Allah, sai daya dauke wayar Daga kunensa yakara ganin screen din wayar  ya tabbatar da ita yake waya, u don't mean it,am serious, tace tana murguda baki,waw Bby I can't believe you are paying me a visit,aa why are you surprise haramun ne ina zo wajen swthrt Dina,kai waye yace haramun ne,ai sai dai ma kisamu ladan zumunci,Bby I Rilly love you, can't wait gobe tayi naganki, me kikeso in ajiye miki anything ki fadamin zan nemo in ajiye miki,zakaci ubanka,tace ahankali,bakomai wlh Indai zan ganka ba abinda nake bukata,kai Bby yau fa kin chanja min kamar bake ba,nice mana da wacece kawai jinayi kamar karamin sanka ake araina,u don't mean it,serious gobe zanzo ma da lot of surprises,da ina baka bazaka taba mantani ba,waw Bby I can't wait to see tomorrow, inazua  zan kara kiranki bari nayi recharging wayata, OK ta kashe wayar kwartan banza kwartan wofi, zaka ga surprises ganin idanka takira lambar fatima bugu daya tadauka dn dama Allah Allah take ta iddar da sallah tagaya mata,Friend kin kirashi yakukayi dashi, kwashe yanda sukayi da izzadeen tayi tafada mata, waw friend Abu yayi kyau,albishirinki,goro,itama kwashe komai tayi tafadawa mashida, wani irin ihu mashida tasa u don't mean it, habibaty Allah dagaske nake waw, yanzu game dinan yafara min dadi,kedai bari izz zaici ubansa,zaisan yataba antyna,tasleem duk wayar dasuke tana jinsu sai murmushi take,sai nakara kiranki anjima olryt sai najiki...

👄L🅰L🅰T🅰🙊


      *written by*
         💅💅  *sadnaf*💞




Page 65

           Gaisawa sukayi da mai saloon din da alama sun san juna,beauty inaso ki pimpa min Anty na sosai,light  make up zaki mata,dan bata kwalliya,wanan gashin giran nata ,ki rage mata shi ya cunkushe dayawa,aa fatima wlh ban yarda ataba min gashin gira ba,Ku ne dai kuke carving din gashin gira,nidai ban yarda ba,kai Anty sau daya dai banfa yarda ba nagaya miki inba haka ba wlh nafasa,aa mai yayi zafi,beauty pls kimata brushing gashin giran sosai,is my job don't worry beauty tace, sai data fara wanke mata gashinta,tayi mata drying, tasamu mayyuka masu kamshi, ta Shafa mata,hair style tayi mata mai kyau,ta zubo dawani goshinta,ba ayi mata makeup ba amma fuskarta tayi kyau sosai,makeup Tafara mata inless than 20 minutes,tasleem ta canza,dan sakin baki Fatima tayi tana kallonta,Anty kinganki kua,Ashe kyanki aboye yake, ni yau nasan shegen bazai gane ki ba,murmuhi tayi banda zolaya fa,am serious Anty, yanzu dai tashi kicire doguwar Rigar nan kisa wanan tace tana mika mata wani Leda,karba tayi kai sis anya zan Iya sawa kua sosai ma kua abinda after zaki sa akai sai munje zaki cire,bakin jeans ne sai wani wani red din Riga mai kamar vest da tattara Daga wajen chest din sai er samanta baki mai dogon hannu,waw readers naso kuga tasleem,waw Anty u look extremely beautiful, tank you,in el Bahrain yaganki bazai gane ki ba,beauty how much is your bill, 6000 no am giving you 10 k cos u have changed my sister, washe baki beauty tayi am greatful pls can I have a shoot with you,sure you can tasleem tace  Fatima da wayarta ta ringa daukarta hoto, tadaukesu da beauty,ke baza amiki bane,aa Anty wane makeup zanyi kema ai da dalili,mu tafi lokaci na tafiya sallama sukayi da beauty suka fito suka tare abun hawa,suka dau hanyar nassarawa G R A,yan mintina ne yakaisu gidansu mashida,suka sallami mai abin hawa suka shiga ciki,apalo suka tarar da hajiyarsu mashida zubewa sukayi akasa suka gaisheta,ta amsa,hajiya tana ina ne banji motsinta ba tana dakinta Ku shiga Ku sameta,toh hajiya tashi sukayi suka nufi dakinta,tura kofa sukayi tare da sallama ta amsa,kun karaso,waw Anty tasleem kinganki kua,Ashe kinfi habibaty kyau,haske kawai ta piki,kudai kuka sani,friend yana ganki haka wai ba ki shirya ba we don't have time to waste you beta hurry up,Riga kawai zansa fa bawani shiri zanyi ba,doguwar Riga tadauko pink and blue,tasa amma kirjinta ya fito sosai,kasancewar rigar mai bin jiki ce,ganin kanta tayi amudubi ta girgiza kai,ina cire rigarnan zanyi,ya matse ni,saboda me Fatima tace,haba ke baki ga kayan ya matseta bane Daga kirji,to sai me nidanake so taja hankalinsa wa ni mashida tace tana dafa kirji salon yamin fyade kafin Ku zo,aa wlh,to banda abinki ma ko kaya nawa zaki canza ba a abinda zai canza dan kirjinki ne yazo ahaka sai kace kan wani jariri zundumi,pillow dake gefen gadon tadauka ta jefata dashi Anty tasleem kinji ta ko,ni kyalleni kunfi kusa,kuyi mu tafi dan Allah kuna bata mana lokaci,wata atamfa takara daukowa tasa,bai matseta ba kamar nafarko,amma still kirjinta ya fito,hoda kawai tashafa da wet lips,tadauko mayafi da takalmi kalar atamfarta tasa,to mutafi ko,Fatima cire doguwar rigar jikinta tayi,ta bude Jakarta ta zaro scissors, da wani dan karamin wuka,mashida da tasleem waro ido sukayi Waje suna kallonta,ke kinada hankali kua kisan kai zakije kiyi cewar tasleem,mashida ita kuma tace mai zamuyi da wuka da scissors,ai nasan sai kun kwapsa min to tsoratashi kawai zamuyi bawani Abu ba,badan Ku bama danaga kamar kuna tausayinsa da sai na guntulle abinda yake  L🅰L🅰T🅰 yayan mutane dashi anhuta,aaa kisan kai kenan ai kardai a guntulle,amma dai zai sha Mari, cewar tasleem mari kawai Anty kema kinzo dawasa

👄L🅰L🅰T🅰🙊

      *written by*
          💅💅 *sadnaf*💞



Page 66

            Nidai dan Allah karku kwapsa min,duk abinda zamuyi masa karku tsorata inyaga alama wani acikin mu atsorace yake zai gane karfin hali muke,most especially friend ta juya tana kallon mashida pls be brave and smart karki kwapsa dan gaskia kinfiye tsoro,bt before then called the fool and tell him you are on your way, tana kokarin daukar wayar yafara ringing, waw the nunentity is calling,I knw he is earger,maza Daga kisa mana handsfree,dagawa tayi ta sa ahandfree,hello Swt pie yace good morning, morning, kamar kasan ina kokarin kiranka ka kirani,I will be on my way right now,u dont mean it,am serious, dan gaskia kwana nayi ina mafarkinka so gwara nataho yanzu,jinjina mata sukayi 👍👍, waw bbyna kinsa har na mike wlh Bby I love,yanzunan zan tashi inhada miki breakfast dan nasan baki ci komai ba,ee anan zanyi breakfast,yauwa what of surprises din dakikace zaki taho min dashi,murmushi sukayi gabadayansu,lots of surprises zan taho ma dashi,dan yau zanyima offering Abu mai girman gaske da hardly ka Iya mantani,mikewa yayi a zuciyarsa kuma wani dadi ya lullubeshi dan yana tunanin komai yazo mishi cikin sauki,dan Abu mai girman dazata mishi offering bai wuce virginty dinta ba,Bby I can't wait pls sai najiki nikuma namiki alkawari duk abinda kike so no matter how expensive it is,zan siya miki,Bby I love you,love you too send me the address ina hanya yanzu, OK my love ta kashe wayar, idiot son of a beach, tasleem tace mutafi yau zaiga surprises dan iska,Palo suka fita suka cewa hajiya zasu je kasuwa,tadauko dubu biyar tace su kara a kudin gurinsu,tamusu fatan dawowa lafiya suka fice, abun hawa suka Tara suka dau hanyar state road,izz suna gama waya da mashida ya hau gyare gyare yana wakoki,yashiga bandaki yayi ta kyalkyale jikinsa sai kace mace Zuma ya dauko yahada da madara ya ajiye agaban mudubi,yadauko kaya Mara nauyi yasa,yayi ta feshe feshen turaruka,tuni daki da palon ya dau kamshi yadauko alewa ya jefa bakinsa,ya nufi kitchen, kasancewar ya Iya girki in less dan 15 minutes yagama hada breakfast yakai daki, yadawo daki ya kunna kayan kallo,yasa wani American film Wanda kusan Rabin film din iskanci ake aciki,yana kallo yana duba kofa,dan ya matsu tazo,kafin su shiga layin suka tsayar da abin hawan,friend inkika bi layin nan har gidan ai kingane,ee nagane bashine karami ba agidajen layin,ee shine tasleem tace friend I beg of you karki kwapsa min kinsan yanzu kina nuna mishi kina tsoro zaisan you are up to something, amma habibaty kinsan dai sai ya tabani ko,nasani ai nadan kankanin lokaci ne zamuyi joining dinki,muna cikin adaidaita sahun nan muna jiranki,kina mana flashing zamu taho kinji gyada mata kai tayi,that's my friend,juyawa tayi ta kalli tasleem, itama gyada mata kai tayi jeki abinki yanzunan zamuyi joining dinki,tafiya tafara yi ahankali sai kace wacce kwai yafashewa aciki,tsoro duk yabi yakamata gani take tana zua zai danne ta,kwankwasa kofar tayi ahankali,bata ajiye hanunta ba yazo ya bude dasauri,murmushi yasakar mata ya bata hanya tashiga,yarufo kofar,kallonta yayi tundaga sama har kasa,Bby kinyi kyau wlh,tnx tace tana murmushi zuciyarta kua dukan uku uku take ganin yanda yake kallon kirjinta har idansa ya kada duk da kirjin nata arufe yake da mayafi,takowa yayi yazo gabanta,muryarsa na rawa yace Bby I miss you badly,kafin tayi magana yajanyo ta cikin zafin nama yahada bakinsa da nata, yafara mata kiss,jikinta ne yafara rawa tana kokarin kwace kanta amma takasa sabida irin rikon daya mata, gartsa masa cizo tayi aharshe yacikata dasauri,yaja da baya yana kallonta,haba bby dan namiki kiss kawai kika cijeni,no bahaka bane,kafiya gaggawa inka kwantar dahankalinka am all yours today, so no need to rush, murmushi yayi ai kece in ina ganinki bana Iya controlling kaina shiyasa na matsu muyi aure..

👄L🅰L🅰T🅰🙊

      *written by*
          💅💅 *sadnaf*💞



Page 66

            Nidai dan Allah karku kwapsa min,duk abinda zamuyi masa karku tsorata inyaga alama wani acikin mu atsorace yake zai gane karfin hali muke,most especially friend ta juya tana kallon mashida pls be brave and smart karki kwapsa dan gaskia kinfiye tsoro,bt before then called the fool and tell him you are on your way, tana kokarin daukar wayar yafara ringing, waw the nunentity is calling,I knw he is earger,maza Daga kisa mana handsfree,dagawa tayi ta sa ahandfree,hello Swt pie yace good morning, morning, kamar kasan ina kokarin kiranka ka kirani,I will be on my way right now,u dont mean it,am serious, dan gaskia kwana nayi ina mafarkinka so gwara nataho yanzu,jinjina mata sukayi 👍👍, waw bbyna kinsa har na mike wlh Bby I love,yanzunan zan tashi inhada miki breakfast dan nasan baki ci komai ba,ee anan zanyi breakfast,yauwa what of surprises din dakikace zaki taho min dashi,murmushi sukayi gabadayansu,lots of surprises zan taho ma dashi,dan yau zanyima offering Abu mai girman gaske da hardly ka Iya mantani,mikewa yayi a zuciyarsa kuma wani dadi ya lullubeshi dan yana tunanin komai yazo mishi cikin sauki,dan Abu mai girman dazata mishi offering bai wuce virginty dinta ba,Bby I can't wait pls sai najiki nikuma namiki alkawari duk abinda kike so no matter how expensive it is,zan siya miki,Bby I love you,love you too send me the address ina hanya yanzu, OK my love ta kashe wayar, idiot son of a beach, tasleem tace mutafi yau zaiga surprises dan iska,Palo suka fita suka cewa hajiya zasu je kasuwa,tadauko dubu biyar tace su kara a kudin gurinsu,tamusu fatan dawowa lafiya suka fice, abun hawa suka Tara suka dau hanyar state road,izz suna gama waya da mashida ya hau gyare gyare yana wakoki,yashiga bandaki yayi ta kyalkyale jikinsa sai kace mace Zuma ya dauko yahada da madara ya ajiye agaban mudubi,yadauko kaya Mara nauyi yasa,yayi ta feshe feshen turaruka,tuni daki da palon ya dau kamshi yadauko alewa ya jefa bakinsa,ya nufi kitchen, kasancewar ya Iya girki in less dan 15 minutes yagama hada breakfast yakai daki, yadawo daki ya kunna kayan kallo,yasa wani American film Wanda kusan Rabin film din iskanci ake aciki,yana kallo yana duba kofa,dan ya matsu tazo,kafin su shiga layin suka tsayar da abin hawan,friend inkika bi layin nan har gidan ai kingane,ee nagane bashine karami ba agidajen layin,ee shine tasleem tace friend I beg of you karki kwapsa min kinsan yanzu kina nuna mishi kina tsoro zaisan you are up to something, amma habibaty kinsan dai sai ya tabani ko,nasani ai nadan kankanin lokaci ne zamuyi joining dinki,muna cikin adaidaita sahun nan muna jiranki,kina mana flashing zamu taho kinji gyada mata kai tayi,that's my friend,juyawa tayi ta kalli tasleem, itama gyada mata kai tayi jeki abinki yanzunan zamuyi joining dinki,tafiya tafara yi ahankali sai kace wacce kwai yafashewa aciki,tsoro duk yabi yakamata gani take tana zua zai danne ta,kwankwasa kofar tayi ahankali,bata ajiye hanunta ba yazo ya bude dasauri,murmushi yasakar mata ya bata hanya tashiga,yarufo kofar,kallonta yayi tundaga sama har kasa,Bby kinyi kyau wlh,tnx tace tana murmushi zuciyarta kua dukan uku uku take ganin yanda yake kallon kirjinta har idansa ya kada duk da kirjin nata arufe yake da mayafi,takowa yayi yazo gabanta,muryarsa na rawa yace Bby I miss you badly,kafin tayi magana yajanyo ta cikin zafin nama yahada bakinsa da nata, yafara mata kiss,jikinta ne yafara rawa tana kokarin kwace kanta amma takasa sabida irin rikon daya mata, gartsa masa cizo tayi aharshe yacikata dasauri,yaja da baya yana kallonta,haba bby dan namiki kiss kawai kika cijeni,no bahaka bane,kafiya gaggawa inka kwantar dahankalinka am all yours today, so no need to rush, murmushi yayi ai kece in ina ganinki bana Iya controlling kaina shiyasa na matsu muyi aure..

👄L🅰L🅰T🅰🙊

        *written by*
        💅💅     *sadnaf*💞





Page 67
                Allah ko,wlh babyna dan bakisan irin kaunar danake miki  bane,murmushi tayi tace nima haka ai,riko hanunta yayi,Bby yajikin yayartamu she's feeling beta,ai zamuje ina tashi tafiya anjima, olryrt to ki cire mayafin nan mana Bby kince today u are all mine,so feel at home, gabanta ne yafadi ya Allahu ya rahaman,tace azuciyarta murmushin yake tayi,ta cire mayafin,waw Bby you are hot yace yana rungumota,kai dadina dakai azarbabi wlh tace tana tureshi,is this how to welcome your guest,not even a water for me to drink,tace tana wayancewa,dan kar yadago ta,ooo Bby am sorry wlh duk kinbi kin rudani,muje Daga ciki namana haddaden breakfast,I know u would like it,jin yace suje Daga ciki yasa ta tsorata dan tana ganin suna shiga ciki,zai mata fyade,aa ka dauko mana muci anan,pls anjima sai mushiga dakin swthrt,tace tana shafo fuskarsa,wangale baki yayi,bari nadauko mana toh,ya nufi daki ta dokawa keyarsa harara,saurin dauko Jakarta tayi ta zaro wayarta,tayiwa Fatima  txt,pls kuyi sauri Ku zo karya min fyade fa tayi sending, yana fitowa da tiren ahanunsa ta wayance da Dane Dane,aa bbyna bakya gajiya da chatting murmushi tayi bama chatting nake ba,game nake,to ajiye wayar haka kici abincin swthrt dinki,nasan sai kunenki ya tsinke,sabida dadi,cos mace bazata gaya min girki ba,uhmmm sai ka bari dai nayi tasting, naji,bude flasks din yayi chips da plantain da soyayyan kwai,sai daya flask din ferfesun kaza,mhmmn smell good Allah yasa abaki haka yake da dadi,sai dai kinci zaki ji da dadi ko ba dadi,come here let me feed you,yace ya dagota ya dorata acinyarsa jikinta ne yafara rawa shi kuma jin mazaunanta ajikinsa yasa hankalinsa yafara tashi,debo chips din yayi yakai bakinta,ita kuma tsoro ne yakamata gani take yasa magani a abincin,wayancewa tayi tafara tari sosai kamar gaske,subhanallahi sannu bbyna let me get you a water,ya Mike dasauri ya dauko ruwa a fridge,sorry dear karbi kisha, karba tayi tasha tana maida numfashi kamar gaske,let's eat, aa kabari anjima zanci,inyayi sanyi fa,karka damu zanci,tsakurar abincin yayi ya ture abincin gefe, wai har kayi me? Nakoshi nima dan jinayi abincin ya fita araina,lailai kam,bbyna mai labari,bawani labari,Dora kansa yayi akafadarta mushiga kibani surprises din dakika taho min dashi yace can kasan makoshi,haba swthrt ko hutawa banyi ba,karka damu ina nan har yamma,yanzu dai kasamin cassette nayi kallo,murmushin mugunta yayi ,yarinya cassette din dazai Daga miki hankali zansa yace aranshi,mikewa yayi yasaka wani cassette din, yana playing tagane ba film din arziki bane,dawowa yayi ya zauna kusa da ita yana wani lumshe ido yana wani lashe labe,mashida gabadaya a tsorace take, wayarta ta dauko, mai kuma zakiyi da waya kinsa nasa miki film mai dadi,sonake nasa a silent,ki kashe gabadaya kar hajiya ta kiraki, ta katse mna jin dadi,OK tom bari nakashe gabadaya,kiran wayar Fatima takarayi yana fara ringing ta katse, takashe gabadaya ta ajiye wayar,yauwa ko kefa,Fatima naganin flashing din mashida tace mai adaidaita sahun yakarasa dasu kofar gidan izz, yana karasawa dasu,tace Anty Ciro min after dress dinan,cirewa tayi ta mika mata takarba ta linke tasa ajakarta tasleem ta kara gyara siririn mayafin data yafa akanta,suka sallami mai adaidaita sahun,suka kwankwansa gidan,alokacin har izz yafara Shafa mashida yana Jan wani numafashi,mashida kua dauriya take,tana kokarin tureshi taji an kwankwasa kofa tasaki ajiyar zuciya, mtss yaja ya tsaki,who the hell is this,bbyna pls tashi mushiga ciki,indawo inga wake kwankwasa kofa yace yana mikar da ita,jin anfara  kwankwasa kofar Dakarfi ne yasa,yace waye ne a fusace,ya nufi kofar yaje yabude,ja dabaya yayi dasauri yana kallonsu,kurawa tasleem ido yayi,yakalleta tundaga sama har kasa,su biyun kua duk murmushi ne a afuskarsu,heey swthrt na canza maka ne,wanan kallon haka kamar yau kafara ganina, ko surprise visit din damuka ma ne,yasa kazama shocked, haba yaya izzadeen kabamu hanya mushiga mana ko laifine dan munkawo ma ziyara Fatima tace tana kokarin shiga ciki,tunda ya zubawa tasleem ido yakasa daukewa dan ganin yanda ta canza takara kyau,ganin Fatima nakokarin tureshi ta shige ne yasa yayi sauri yace one minutes dan Allah ina zua

👄L🅰L🅰T🅰🙊



            *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞


Page 68

               swthrt kai da waye ne mashida tace tana karasowa gurinsu,gabansa ne yafadi,yayi sauri ya juya yana kallon mashida, matsar dashi gefe tayi,ta kalli su tasleem ta dawo da kallonta kansa,suwaye wanan tace tana daura fuska,oo tasleem tace Ashe bakuwa ce dakai shiyasa baka so mushiga,jikinsa ne yafara rawa,ya kalli su tasleem ya kalli ya mashida,wani irin zuciya ne yazowa tasleem ta hankadashi  ciki suka shige,fatima ta rufe kofar da makulli,tasleem gabansa taje ta tsaya tana kallonshi,why are you avoiding me,inata kiranka baka dagawa Daga karshe a blacklist kasani,ko zaka iya gayamin dalili,or are you trying to use and dump me because of mashida,jin dayayi ta ambaci sunan mashida ne yasa yakalleta dasauri dan tunda ta taka tazo gabanshi ya sunkuyar dakai,yes kana mamakin ya akayi nasan sunanta ko,karkayi mamaki dan kanwatace, what?  Yace yana zaro ido,kwarai kua ni kanwartace dan iska dan akuya,mashida tace ta karasa gurinsu itama ta tsaya ,izzadeen ba karamin tsorata yayi ba dan bai taba tunanin ko amafarki akwai ranar da mata zasu sa shi agaba su titsiyeshi ba,ganin kar sudauka yaji tsoransu ne yasa kunga ban gane mai kuke nufi ba,zaka gane sannu ahankali,Fatima tace itama tana karasawa gurinsu,dafa tasleem tayi,Anty tasleem ce bakasani ba ko mashida,shiru yayi yakasa magana, answer me tace atsawace tana kwadawa mai wani bahagon mari,dan wani mugun tafasa zuciyarta keyi,dafe kumatunsa yayi ya ware ido yana kallonta da mamaki afuskarsa,au mamaki kk tasleem tace zakayi mamaki tukuna sai Kaji abinda ya kawo mu,tureshi mashida tayi ya fada kan kujera still yana dafe da kumatunsa,yana binsu da ido daya bayan daya,Dora kafa tasleem tayi akan kujerarar,swthrt ina tambayarka mai yasa kake kokarin yaudarata bayan ka gama L🅰L🅰T🅰 min rayuwa,wa kakeso ya aureni yagani da daraja,ina tambayarka kabani amsa tace tana kwada mai wawan mari,da hannu biyu ya rike kumatunsa yakasa magana,har mahaifiyata ta kiraka kace bakasanta ba,sabida tantirin dan iska ne kai,well ba abinda yakawo mu kenan ba,I want my virginity back,what?yace yana zaro ido You had me right,inaso kadawo min da budurcina yanzunan yin haka shine kwanciyar hankalinka idan bahaka zakayi mamakin abinda zan ma,what are you saying tasleem taya zan dawo miki da virginty dinki,yace da rawar murya,Fatima matsar da tasleem tayi gefe ta Dora kafarta akan ruwan cikinsa,tayanda ka karba,tahaka zaka dawo mata dashi, pls Fatima ku kyalleni inyi muku bayani ba yaudarar tasleem nake ba,mashida ba buduruwata bace she's my friend, kyalkyalewa sukayi da dariya,friend indeed,Fatima tace kana bata mana lokaci fa ka bata virginity dinta mutafi,pls tayaya zan Iya dawo mata da virginity dinta,OK tunda bakasani ba muma zamu rabaka da Abu mai mahimamaci equivalent to  her virginity,mai kike nufi yace atsorace,ina nufin zamu cire wanan tasa kafarta ta buge gabansa,ahhhh yace yana dafe gabansa da hannu biyu,xaro wuka da scissors tayi daga aljihun wandanta,no you can do this to me pls Yace yana girgiza kai,yana hawaye,tasleem kyalkyalewa tayi da dariya,Ashe swthrt dina matsoraci ne,karka damu ba duka xamu yanke ba zamu bar ma rabi, inaso kaji how it pains and hot to loose virginity,tasleem dan Allah karku min haka pls I beg of you wlh zan aureki kuyi hakuri,Daga baya kenan Fatima tace friend ban igiyanan indaure dan iska mucire wanan abun dayake L🅰L🅰T🅰 yayan mutane dashi ahuta takara buge gabanshi,innalillahi wa inna ilaihi rajiun zaki kasheni yace dakarfi,mashida miko mata igiyar tayi,tana kokarin warware igiyar,yahankada ta dakarfi ya diba dagudu yashiga daki yasa key ya zube akasa yana maida numfashi,oo shiiit,Fatima tace tana hade hannyenta,naso inci uban guy dinan...

👄L🅰L🅰T🅰🙊


        *written by*
           💅💅   *sadnaf*💞





Page 69

         Oo shiit fatima tace tana hade hannayenta,naso naci uban guy dinan,mashida kua zubewa tayi akasa sai dariya take dan izz ba karamin dariya ya bata ba,taku biyu yayi ya shige daki,tasleem itama dariyar take,sai kuzo mu tafi ai Ashe dan iskan karya ne,Anty wai kina nufin mari biyu kawai zamu mai mu tafi ina Anty wlh kamata yayi muji mai rauni,muna nan muna jiransa,habibaty ki rufa mana asiri abinda ma muka mai ya isa haka ke aganinki da bai gudu ba sai ki Iya yanke shi, sosai ma kua ai naga alama Ku tausayinsa kuke ji,wlh da ni yayiwa abinda yayiwa Anty tasleem ko uwarsa bazan bari ba wlh,ke kika ce amma ni dai bazan Iya kisan kai ba dan abinda kike shirin yi kisan kai ne,tasleem tace Anty dan Allah mufasa kofar nan,mu dan kara tsoratashi,dan Allah ni Ku wuce mutafi Iya wanan ma ya isa,ta dauko after dress dinta tasa,Fatima dakin izz taje da gudu tayi kicking din kofar ka bude ko mu balle kofar,habawa izzadeen ai da gudu ya kwasa yayi bandaki yasaka key,inka gudu ma ka kulle kofar zamu dawo dan iska dan akuya ai da ka tsaya kaga yanda zamu ma tace dakarfi yanda zai jiyota,janyota mashida tayi ni kizo mu tafi tin kafin ya zuciya ya fito,ke kike tsoron fitowarsa,Jan hanunta mashida taringayi har sun zo fita,idan Fatima yasauka akan plasma dake akunne,film din da izz yasawa mashida ke ta playing inda aka nuno wasu turawa suna ta romance,fisge hanunta tayi Daga rukon da mashida ta mata tadauki flask din dake kan train din dake ajiye akan carpet ta wurgawa plasmar,takara dauko daya flask din ta kara wurgawa plasmar haka tayi ta dauko duk abinda tagani dauka take ta wurga,tasleem ce ta fincikota da karfin gaske,wai ke bakida hankali ne,mai TV kuma yamiki da zaki farfasa,Anty film din batsa yakesawa  yayan mutane saboda ya tayar musu da hankali shiyasa na fasa kinyimin daidai mashida tace,yanzu gmu tafi dai Iya wanan da muka masa ma ya isa,fita sukayi Daga gidan,Fatima sai cika take tana batsewa dan bahaka taso ba,izz kua jin karan kamar ana fasa Abu afalo yasa shi sakin fitsari awando dan duk atunaninsa yanda zasu shigo dakin suke nema,sai kuka yake yana toshe baki dan kar su jiyo shi,dan yasan indai suka samu nassarar shigowa bandakin ba abinda zai hana su yanke shi,haka yayi ta zama abandakin har sai daya tabbatar yadaina jin motsin kowa ya sidado yayo waje doguwar Riga ya zura yadauki mukullin motarsa yafita da gudu,yaje yadauko motarsa ya bar unguwar,su tasleem kua agidansu mashida suka yada zango,suka ci abinci suka fara maida zance,Fatima dai sai kumbure kumbure take,Ashe izzadeen matsoraci ne ban taba tunanin yanada tsoro haka ba tasleem tace tana kyalkyalewa da dariya,wlh nima haka Anty kinga yanda yake zare ido mashida tace tana kyalkyalewa da dariya,habibaty gaskia bakida tsoro tab ai da kun kara mintuna baku zo ba, ba abinda zai hanani suma, hmm dakun kyalleni naci ubansa wlh inya ga en mata ahanya bazai Iya dago ido ya kallesu ba Fatima  tace, aa hakan ma da mukayi mai yaji ajikinsa ai ni kitashi mu tafi,kai Anty tasleem tun yanzu zaku tafi, wlh Umma tace karmu Dade shiyasa,mikewa sukayi gabadaya,sukaje sukayiwa hajiyarsu mashida sallama, suka fito mashida ta rakasu titi suka samu abin hawa suka tafi,el Bahrain aranar dasafe alhajinsu yasa shi agaba suka tafi gidansu Yusrah,apalo suka tarar da Yusrah da aunty dayake mahaifiyar Yusrah tarasu,sai mahaifinta ya auro wata wacce tarike tasleem da amana, aa alhaji kune dasasafen nan,banda abinki ina wani  sassafe anan karfe Goma da rabi fa,Abba ina kwana Yusrah ta zube akasa tana gaishehi,lafiya lau er albarka,karatun ake ne,ee, haka akeso ai,yaya ina kwana lafiya lau yace batare da ya kalleta ba, yakarasa kusa da kujerar da aunty take zaune ya gaisheta ta, masa..

👄L🅰L🅰T🅰🙊


      *written by*
           💅💅 *sadnaf*💞




Page 70


            Ina balan yake ne banji motsin shi ba, yana dakinsa bacci yake bai tashi ba,jeki taso minshi mu damuke da hidima agabanmu zai kwanta yaringa bacci,mikewa tayi ta bar palon,Yusrah kua ta Dade da barin palon,kamalu kadai ji abinda nafada ma kuje da Yusrah kasuwa tazabi abinda takeso,yanzu zanyiwa bala maganar turawa gidansu yarinyar dakakeso yama sunanta,tasleem yace yana sunkuyar dakai, to zan min shi magana amma ita sai karshen wata tinda yanzu bikinku da Yusrah saura sati biyu,kuma dan nabarka kayi auri wata bashi zai baka dama ka wulakanta min ya ba,dan ma bala yasa bakida wlh ba wani auren da zaka kara,raba musu gidan zakayi ko hade su zakayi waje daya,hada su zanyi waje daya,yadai fi tashi kaje ka sameta dan ni Daga nan zamu wuce da bala,toh alhaji adawo lafiya,Yusrah kua tinda ta shige dakinta ta zauna agefen gado ta buga tagumi,tana tunani dan tasan el Bahrain baya Santa dan dai kawai an tilasta mishi ne,ita kua tun tana yarinya Allah ya jarrabceta dasansa,tun alokacin take adduar Allah yasa yazama miji agareta,gashi Allah ya amsa adduarta za a musu aure sai dai kash,abbanta yace mata akwai wacce zai Aura bayan ita,tasan dole yana santa,ita kuma bata gabanshi,ko mai yasa oho,tashi tayi taje gaban mudubi ta tsaya tana kallon kanta,Yusrah kyakyawa ce ta ajin karshe dan suna kama da el Bahrain ta ma fishi kyau,kana ganinta kasan yarinya ce mai hankali da nutsuwa, uwa uba tana da kunya,sauke ajiyar zuciya tayi ko meyesa el Bahrain baya Santa oho al halin tasan in kyau ne tana dashi dai dai gwargwado,turo kofar yayi hade da sallama,jin muryarsa ne yasa tayi saurin sunkuyar dakai,ta amsa, harde hannayensa yayi ya jingina da bango yana kallonta,aransa yana ganin kankantar ta ko mai wanan tasani a aure, da Abba yadage sai ya aurar da ita,ai da sun hanani auren tasleem da sun takaiceni,ni sadnaf nace yaran da kasani bana yanzu ba,dan na yanzu ba abinda basu sani ba,"Yusrah"  naam yaya,Abba yafada miki akwai wacce zan Aura bayan ke ko? Ee yafada min yauwa inaso yanzu ki shirya kafin mu tafi kasuwa inkaiki ki gaisheta,kusan juna tun yanzu, duk da kece uwargida, ta girmeki nesa bakusa ba,sabida haka inaso ki girmamata,amatsayin wacce ta girmeki,kina jina koh, naji yaya,yauwa kishirya ina jiranki apalo,kuma kar kibata min lokaci,yace yajuya yabar dakin,Yusrah runtse ido tayi hawaye na zubo mata,tasan el Bahrain bakaramin so yakewa wacce yakeso ya aura ba,tunda gashi har so yake taje ta gaishesta,goge hawayenta tayi tashiga bandaki tayi wanka,cikin en mintuna tashirya cikin wani shadda maroun colour anyi mata dinkin doguwar Riga,da bakin stones agaban rigar,brushing gashinta tayi tasa bakin mayafi bata daura dankwali ba,tayi rolling mayafin bakaramin kyau tayi ba duk da ba kwalliya tayi ba,bakin takalmi tasa sai bakin jaka ta fesa turare ta fito Daga dakin tazo ta tarar da el Bahrain yana waya, zama tayi akasa ta sunkuyar dakai tana jira yagama wayar,sai daya kwashi kusan minti ashirin kafin yagama wayar,yajuya ya kalleta,yanda ta sunkuyar dakai yasa kawai yaji tausayinta yakamashi, dan haka kawai sai taringa bashi tausayi tun lokacin da mahaifiyarta ta rasu,kuma zubin tausayi ne da ita, kinyi kyau yace yana mata murmushi,saurin Daga kanta tayi takalleshi,dan bata taba tinanin zaice tayi kyau ba,nagode tace tana sunkuyar dakai da murmushi afuskarta,jeki gayawa Anty mun tafi kizo kisameni amota,toh tace ta Mike ta tafi dakin antyn shikuma yayi waje,amota ta tarar dashi ta bude gaban motar ta hau,yaja su suka tafi,yana tuki yana kiran tasleem amma bata Daga ba sai daya mata 8 miss call alokacin kua wayar tasleem nacikin jaka,suna hanyar gidan izz,ganin bata Daga ba yasa yawuce da ita kasuwa,tayi siyayyar abinda take bukata,ganin kanta take ta daukarwa yasa yamata magana,kanki kawai kike sani baxaki siyawa antyn taki ba?  aa nadauka kai zaka zabar mata abinda take so,sabida nasan sai ka fini sani, amma ga turaruka na daukar mata,bashi ma nazo da ita tadauki abinda takeso,ahaka suka gama siyayyar ya  tayata daukar kayan Yasa aboot suka hau mota suka bar kasuwar,ganin yakara kiran tasleem bata Daga ba yasa yakira lambar Fatima itama sai daya mata miss call bata Daga ba,azuciyarsa yaringa addua Allah yasa lafiya,bari nakai ki gurin hajiya inata Kiran antynki bata Daga ba watakila bata kusa,inyaso anjima inakira tadaga sai inzo muje yanzu zan wuce office ina sauke ki,to tace masa,akofar gidansu yasauketa,yaciro kayyakin dasuka siya yace tanunawa hajiya Dan ita zata hadata da telan dazai mata dinki,Daukar kayan tayi tashiga cikin gidan,shikuma yawuce office, sai dasu tasleem suka dawo gida tadauko wayarta taga miss call din el Bahrain...

👄L🅰L🅰T🅰🙊

          *written by*
            💅💅    *sadnaf*💞





Page 71

              waro ido tayi data ga yawan miss call din daya mata,sis kinga ashe el Bahrain ya kirani bansani ba,ayya a silent kika sa wayar ne? Inafa ba a silent nasa ba wlh banji ringing Din wayar bane,ai kam bazaki ji ba lokacin daya kira muna can wajen dan iska nan ki kirashi kice masa Umma ce ta aike mu kin bar wayar agida,kiranshi tayi adaidai lokacin dayake kokarin kiranta,dasauri yadaga wayar haba heart beat ai sai ki Daga min hankali inata kiranki baki Daga ba,so sorry wlh agida na bar wayar Umma ce ta aike mu sai Dana dawo naga miss call dinka,toh yanzu dai kun dawo ko,ee mun dawo,ok dama kanwarki nakeso inkawo ta gaisheki,kanwata kuma, ee,dama kanada kanwa ne? Dariya yayi aa abokiyar zamanki toh tunda Baki gane hausar ba,oo yayata zaka cemin, aa kanwarki dai,ai itace uwar gida kaga kua yayata ce,aa itace dai kanwarki,yanzu zan bar office inaje gida zamu zo dama tin safe naso nakawota nake ta kiran wayarki baki Daga ba,to shikenan sai kunzo,love you,yace bata bashi amsa ba ta katse wayar ta dafe kai,tunda tafara waya Fatima ke kallonta,ya akayine Anty naga kin dafe kai,gefenta ta zauna,hmm sis el Bahrain ne zasu zo da yusrah,wacce haka tace tana yatsina fuska,matar da zai aura mana,au sunanta yusrah,ee,shine kike wani dafe kai,ai gwara ma yakawota ta gaisheki kinga tun yanzu zata San da banbanci tsakaninki da ita dan yafi sanki,tunda gashi ya taso keyarta agaba tazo ta gaisheki,kai har na kagu naganta wlh dan nasan watakila mumuna ce kinfita kyau,hmm sis kenan er uwar el Bahrain ce fa,taya zaayi tazama mumuna kema fadi kike dan kiji dadin bakinki,toh bari dai mujira zuwan nata,Anty dan Allah kiyi gayu ki tsotse mata ruwan kai,yanda zata tsorata tace tafasa auren,Allah ya shiryeki fatima ko yace yafasa ma nima ba aurensa zanyi ba,ni kitashi mushiga kitchen mu dan girka mata abu,Anty asoya samosan nan na cikin fridge mana abata sai mun wani sha wahalar yimata girki,wai bazaki tashi mushiga bane ko sai kin tsaya tsaramin abinda zanyi,wai akan kishiya kike rawar kafa haka,wlh dani ce ruwa kawai zan bata,tace tana ficewa Daga dakin girgiza kai tasleem tayi tabi bayanta,suka shiga kitchen,el Bahrain kua nazua gida bangarensa yanufa yashiga toilet ya watsa ruwa yafito yashirya,bakin shadda yasa anyi mishi farin surfani bakaramin kyau yayi ba,yasa hula fara mai zanen baki,da farin agogo sai farin takalmi dayasa yafesa turare huggo, ya fito,yanufi bangaren su hajiya,apalo yatarar da hajiya tana zaune Yusrah namata kitso,sallama yamusu suka amsa gabadaya,kamal kadawo ee hajiya har nayi wanka ma,kasa dauke idanta Yusrah tayi Daga kansa tinda ya shigo dan bakaramin kyau yamata ba,dazu telar tazo ta gwadata,ta tafi kayan dakuka siyo yayi kyau wlh,sai kudi ba yace,ba Dole ba Abu mai kyau ai sai da kudi,hajiya fita nakeso muyi fa zamuje unguwa naga kuma tana miki kitso,ai tama gama yimin kitson ina zakuje,Sosa kai yafara yi em em wajen tasleem zan kaita su gaisa,ah ka kyauta gwara su San juna  tin yanzu,maza tashi yusrah kije ki shirya ki fito Ku tafi,tashi tayi tanufi dakin hajiya dan ta shirya,yauwa kamalu dazu muke zancen izzadeen da alhaji,gashi anfara shirye shiryen bikinka yakasa leko mu wane irin aiki ne yasha masa kai haka, gwara alhaji yace yana kiransa su gaisa kaga yakamata ya shigo kuyi   tsare tsaren da zakuyi sabida harkar biki sai da taimako,hakane hajiya amma ai nafada miki ba abinda zanyi walima kawai zanyi da abokanai na kece
Ma naji kince zakiyi mothers night, duk dahaka Yakama ta yazo tunda bakada amini sama dashi, daukar wayarta tayi bari nakirashi naji wanne irin ayyuka ne suka sha masa kai haka, dazaayi bikin amininsa da bashida lokaci,kiran layin izz tayi tasa  handsfree yana fara ringing hankalin el Bahrain ya tashi  dan yasan indai yadaga hajiya tambayoyi zata ringa jera mishi kuma bai San zaiyi aure ba,izz kua tunda yabar gida,agidan wani abokinsa ya tsaya, jafar lokacin zai fita kasuwa shima ganin izz yazo yasa yabashi mukuli da zumar inya dawo sai ya raka izz gida,tunda yace masa baya jin dadi dan yayi wani zuru zuru,jafar na fita ya kulle gidan ya kwanta yana mai al ajabin abinda yafaru tsakaninsa dasut tasleem,yana kuma mamakin jarumtakar Fatima dan yasan yanda take azuciye da ita ce tasleem tsaf zata harbeshi,haka kawai kuma ya tsinci kansa da tunanin tasleem dan gaskia yau ta tafi da imaninsa shi sai yau ma ya tabbatar da mai kyau ce lumshe ido yayi daya tino yanda take murmushi,wai ya akayi mashida ma tazama kanwarsu,yace a filli gaskia zan nemi el Bahrain ya shiryamu da tasleem nakuma nuna masa na amince zan aureta dan gaskia yau Dana ganta ta tafi da imanina yace afili,jin wayarsa na ringing ne yasa yadauko Daga aljihunsa ganin mai kiransa ne yasa yasaki murmushi Allah sarki hajiya tajini shiru kwana biyu Daga wayar yayi tare da sallama

👄L🅰L🅰T🅰🙊

        *written by*
           💅💅   *sadnaf*💞




Page 72

            Amsa sallamar tayi,hajiya ina wuni,haba izzadeen ina ka shiga haka da baka ganuwa wane irin ayyuka ne suka sha maka kai dazai sa ka kasa zua kuyi tsare tsaren daya dace kuyi,tsare tsare kuma,ee mana ko iya walimar zakuyi ai ka dai samu lokaci kazo,tinda kai ka tsaya ruwan ido ka kasa tsayar da mata,bai gane inda zancen ta ya dosa ba,wayancewa yayi wlh hajiya ayyuka ne suka sha min kai amma yau zan shigo daddare insha Allah, allah ya yarda sai ka shigo din,toh hajiya ngd,ta katse wayar,el Bahrain kua tinda izz yadaga gabansa yafara dukan uku uku, dan yadauka izz zai gayawa hajiya baisan komai ba,yauwa kamalu kaga hakan da nayi ne zai sa ya ajiye ayyukan dayake yi yazo,hakane hajiya,wai shi bashida buduruwa ne kaga da anhada aurenku,tinda a unguwa daya kukayi gini,wlh hajiya bansani ba,yazakace min bakasani ba kai kua kasani tunda amininsa ne kai,zaiyi magana Yusrah tafito Daga dakin,duk juyawa sukayi suna kallonta, material tasa baki,mai adon stones ja,sai Jan rosek,data daura da Jan takalmi sabida kusan Rabin kayan da abbanta ya dinka mata tayi fitar biki suna gidan,hoda kawai tashafa da wetlips amma tayi kyau sosai dan el Bahrain shima kasa dauke idonsa yayi akanta,kanta asunkuye takaraso gurinsu,aa kinga Amaryar kamal sun sha anko da angonta,hajiya tace tana zolayarta,kai hajiya ta ina mukayi anko tasa baki da ja ni nasa baki da fari,kundai yi ankon kuma kunyi kyau,yakamata Ku tsaya agidan photo kuyi ko kala daya ne,murmushi sukayi dukansu,Yusrah mai zaki kaiwa kishiyartaki naganki da Leda,turare ne hajiya,ah kin kyauta wlh,kamalu ni yaushe zata zo ta gaisheni,tunda ka tasa yata agaba taje ta gaisheta,zata zo kafin biki insha Allah, Allah ya kawota lafiya,ameen hajiya bari muje lokaci na tafiya Daga nan zaka wuce da ita gida ko zaka dawo da ita, aa gida  zan wuce da ita,to shikenan Yusrah ki gaida min da antynki, zata ji insha Allah,suka bar palon,kafin su karasa wajen dayayi parking wayarsa tafara ringing, yana dubawa yaga izz ke kiranshi,tsaki yayi ya maida wayar cikin aljihunsa,izz suna gama waya da hajiya,yafara tunanin badai aure el Bahrain zaiyi ba bai fada masa ba inbahaka ba wane tsare tsare hajiya take zancensa,inkua aure zaiyi bai fada masa ba lailai bakaramin fushi el Bahrain yake dashi ba,dan shi tun aranar da yazo sukayi kaca kaca washegari yafara nadama dan yasan koma menene bai kamata yayiwa el Bahrain haka ba,shine ya dauki waya dan yakira shi yaji wane tsare tsare hajiya ke magana bai Daga ba, haka yayita kira Daga karshe ma aka kashe wayar ajiye wayar yayi yaci alwashin zua gidansu el Bahrain daddare,el Bahrain akofar gidansu tasleem yayi parking ya juya ya kalli yusrah da tunda suka taho tayi shiru ko kwakwaran motsi takasa yi sai murza zoben hanunta takeyi,"yusrah" naam ta dago ta kalleshi,yana ganki kamar atsorace ko tsoron yayartaki kike ne,girgiza kai tayi,murmushi yayi karki damu tasleem batada matsala zata karbeki hannu biyu,bari nafara kiranta awaya, kunna wayarsa yayi,yakira tasleem,dagawa tayi tare da sallama ya amsa,"heartbeat" gamu awaje fa mun karaso, gaban  Yusrah ne yafadi ta nanata sunan aranta heart beat,jitayi hawaye na Neman zubo mata,kk gatanan shigowa,Yusrah shiga ciki tundazu suke  jiran isowarki,Yaya kafada mata wata tamin iso mana tunda bantaba zua ba,muje sai in nuna miki,ni adakin saukar baki zan zauna,fitowa sukayi Daga motar gabadaya,suka shiga cikin gidan,ga kofar dazata sada ki da palonsu can,yanuna mata,mikewa tayi tanufi ki
Kofar,shikuma yayi bangaren da suke zama,tinda suka gama girkin daxasu sauke Yusrah dashi,Fatima tasaka tasleem agaba da sai tayi kwalliya,Jan shadda tasa sai farin mayafi gyaran gashin da aka mata yana nan,bai warware ba shiyasa ta kashe dauri itama tayi balain kyau,el Bahrain na mata waya tasa Fatima ta tafi Palo tazauna,ita kuma ta zauna adaki,sallama Yusrah tayi abakin kofa Fatima ta dago ta amsa,dan wani novel take karantawa,shigo mana kika tsaya,shigowa tayi tasamu gu tazauna,Fatima still kallon bakin kofa take,ina Yusrah take naga bata shigo ba Fatima tace tana murmushi,murmushi Yusrah tayi tace nice yusrah ai,kan balain nan Fatima tace azuciyarta tsalli,au yihakuri wlh nadauka ko kanwar Yusrah ce,bari nakawo miki ruwa...

👄L🅰L🅰T🅰🙊

     
        *written by*
          💅💅   *sadnaf*💞





Page 73

           Ta mike tadauko lemon kwakwan dasuka hada da  ruwa mai sanyi tasa afaranti,takawo gabanta ta ajiye sannu ko tace tana tsiyaya mata lemon acup,yauwa Anty bamu gaisa ba ina wuni,lafiya lau bafa nice Anty tasleem ba ni kanwarta ce bari nakirata ta mike tayi hanyar dakinsu,Yusrah kua tadauka Fatima Ce tasleem Ashe ba ita bace ahaka tana ganin Fatima tamata girma ya yayarta zata kasance,Fatima kua data tafi daki dan takira tasleem zancen zuci take,tab ai yusrah nan mai kyau ce ba abinda Anty zata gaya mata kash  bahaka naso ba wlh naso Anty tafita kyau nesa bakusa ba tura kofar tayi tashiga Anty har ta iso fa nakai mata lemo da ruwa,taso wa tayi sis kinganta?ya take? Tafini kyau ko? Murmushi Fatima tayi aa ta isa tafiki kyau fari kawai tafiki,sai dogon wuya kamar marikin lema,amma Anty yarinya ce fa sosai wlh dan data shigo ban dauka ita bace,Allah ko,wlh,dama yace min bazata fi 16 17 ba,muje palon cewa nayi bari nakiraki,fitowa sukayi Daga dakin Fatima agaba,tasleem abaya,yanda ta tafi tabarta ahaka tazo tasemeta,aa Yusrah ya baki sha ruwan ba,Fatima tace tana zama akan kujera,tasleem kua tunda suka fito idanta nakan Yusrah data sunkuyar dakai,sai da Fatima tayi magana ta dago,gabanta ne yafadi datayi tozali da fuskar Yusrah dan bakaramin kyau ne da ita ba,gata er yarinya sbd akanta dai yarinya ce sosai,zama tayi akan kujera da Fatima ta zauna,Yusrah sanunki da zua tace tana murmushi,itama Yusrah sai da gabanta yafadi,dasuka hada ido da tasleem dan itama taga kyan tasleem sanan kuma taga ta girmeta nesa bakusa ba duk da karamin jiki ne da ita amma kana ganin kwayar idanta zakasan tana da shekaru,ina wuni Anty tace tana dan rusunawa alamar girmamawa,lafiya lau Yusrah yasu hajiya,suna nan kalau yauwa sannu,kisha lemon mana,tasleem tace,daukar  lemon tayi hanunta nadan rawa ta kurba ta ajiye tana wasa da zoben hanunta,Fatima wayancewa tayi kamar novel take karantawa amma satar kallon Yusrah take,Fatima jeki dauko mata abincin nan ki Kai mata dakinmu naga alamar kunya takeji,mikewa Fatima tayi tanufi kitchen tadauko farantin dasuka jera abincin dasukayi aciki takai dakin,kizo muje kici abinci tasleem tace tana mikewa tsaya,Anty wlh akoshe nake,aa inkikayi haka bazanji dadi ba musamman nashiga kitchen nagirka miki,ko kyankyamina kike shiyasa bakyaso kici abincin,aa wlh Anty bahaka bane nakoshi ne,amma muje ko kadan ne naci,yauwa ko kefa,Fatima kuje ki zuba mata,bari naje mu gaisa da el Bahrain, hanyar dakin sukayi ita kuma ta fita waje jikinta duk yabi yayi sanyi dataga yusrah dan ganin datayiwa Yusrah dagani batasan komai ba virgin ce dole gata da kyau,ahaka ta karasa gurin el Bahrain, tayi masa sallama,ya amsa fuskarsa dauke da murmushi,heart beat shine kika shanyani ko,yace ashagwabance,ni na isa na shanyaka muna gaisa da yayata ne,dariya ya kyalkyale dashi,wai yayarki kanwarki dai,kundai gaisa ko,ee mun gaisa kyakyawa da ita masha Allah, hmm duk kyanta takai princess dita ne,zageni kai ma kasan tafini,nikuma ba macen danake ganin kyanta aduniya sama dake,tsarani,Allah ba tsaraki nake ba,hmm yasu hajiya,suna nan kalau tama San nan zamu zo,har tace ince miki yaushe zaki zo ki gaisheta,Allah sarki zanje in gaisheta kwanan nan insha Allah, yakamata kam dan ta matsu taganki yanda taga na isheta da labarinki,lailai kam,heart beat gaskia kinyi min kyau sai kace amarya,murmushi tayi ngd amma duk kyan danayi ban kai ka ba,aa ni ina naga wani kyau,bari inkoma gurin yayata,tinda mun gaisa,kizauna muyi hira mana,aa yanzu zan dawo,toh kifadawa Umma zan shigo ingaisheta,tom zan fada mata,ta fice Daga palon,dakin Umma tashiga tasameta azauna tana cire lallen hanunta,sallama tayi mata ta amsa,tasleem bakuwar taku ta iso ne,ee tundazu ma dayake sun fada mata komai game da el bahrain kawai boye mata sukayi abokin izz ne,dama el Bahrain ne dama yace ingaya miki yanaso yashigo ya gaisheki,toh jeki shigo dashi bari na wanke hanuna,fita tayi Daga dakin tafara shiga dakinsu dan taga Yusrah ko taci abincin,Yusrah nazaune akan carpet ga tulin kuloli agabanta,Wanda aka zuba mata,ma ko cokali uku batayi ba,Fatima nakan gado azaune tana chatnn da mashida tana munapinta mata kyan Yusrah,aa Yusrah ya bakya cin abincin,murmushi tayi Anty inaci fa,Anty tasleem tindazu nake fama da ita taci wlh sai juya cokali take inaga abincin ne bai mata dadi ba Fatima tace, wlh bahaka bane akoshe nake ne shiyasa, toh shikenan  zan rama ai inazo gidanku,nima bazan ci komai ba,kifito Ku gaisa da Umma,dasauri Yusrah ta mike kamar kiris take jira tabi bayan tasleem,  ki zauna kafin tafito Bari naje nashigo da el bahrain,tafita Daga palon....
👄L🅰L🅰T🅰🙊


         *written by*
              💅💅  *sadnaf*💞





Page 74

            wajen el Bahrain tokama tamai iso har palon, akasan carpet yazauna,dan Allah ka zauna akan kujera tasleem tace,aa kibarni anan am comfortable,tunda suka shigo Yusrah ta sunkuyar dakai,Umma Ce tafito Daga daki tana sanye da dogon hijabi har kasa tamusu sallama,suka amsa,Yusrah dasauri ta durkusa har kasa har suna hada baki wajen  gaisheta itada el Bahrain,ta amsa tasamu guri tazauna adan nesa dasu,Ku zauna mana akan kujera dan Allah Umma tace aa wlh nan ma yayi,Ku saki jikinku ai mun zama daya,el Bahrain dai sai kara sunkuyar dakai yake sabida kunya,shiru sukayi dukansu,Umma na dan satar kallon yusrah azuciyarta tana yaba kyau da nutsuwarta,katse shirun tayi ta hanyar tambayarsu,yaushe ne bikin ne,tasleem tace min ankusa,ee ankusa saura sati biyu,Allah yasanya alheri yasa ayi damu,can kasa ya amsa da ameen,dagowa yayi dama alhaji yace infada muku asatinan zasu zo,ai nadauka sai angama bikin zasu zo,aa asatinan yace min zasu zo,to Allah yakawo su lafiya zan fadawa alhajin inya dawo insha allahu,tasleem na zaune acan gefe tunda Umma tashigo,tasleem kin kawo musu ruwa kua,nakawo musu gwara shi yasha ruwan,Yusrah ce dai bata sha ba har abincin damuka bata lokaci  muka girka bata ci ba,kai bata kyauta ba kunyar wa zataji acikinku anriga anzama daya,Yusrah ki saki jikinki anriga anzama daya kinji,gyada mata kai tayi kanta akasa,bari nashiga ciki Ku gaida mutan gidan,Umma tace tana mikewa,zasu ji insha Allahu,Umma ta kalli tasleem zo in baki sako,tasleem tashi tayi tabi bayanta suka shiga dakinta,katuwar Leda tadauko ta bude turarruka ne aciki birjik,ta diba tasa awani dan jaka mai kyau sai doguwar Riga mai kyan gaske tahada da wanan turarukan ta mikawa tasleem ki kaiwa Yusrah kice mata gashi ba yawa,to Umma mun gode,takarba ta fice Daga dakin,tana fitowa Daga dakin Umma taga el Bahrain yakoma kan kujera ya zauna,Yusrah tana zaune dai a inda ta barta,kusa da Yusrah taje ta ajiye jakar,gashi  inji Umma wai ba yawa,sunkuyar dakai takara yi alamar girmamawa tace nagode Allah yasaka da alheri,haba Yusrah mai abin godiya,kallon el Bahrain tayi dayake ta kallonsu,Ku tashi mutafi in rakaku naga magriba takawo kai,mikewa yayi wlh kamar kinsan Anty har tafara kirana wai muyi mu dawo,bari nakira Fatima Ku gaisa Daga nan sai mu rakaku,dakinsu tayi dan ta kira Fatima,el Bahrain ya kalli Yusrah data sunkuyar dakai taki dagowa tun da yashigo," yusrah" dagowa tayi ta kalleshi batare da ta amsa ba,miko min jakar in rike miki, dan naga alamar bakyaso ki dauka,kabarshi zan dauka,aa kawo dai yace yana kokarin daukar jakar,itama takai hannu zata dauka,hannuwansu haduwa yayi guri daya, Fatima taji wani shock, shima hakan yaji,saurin janye hanunta tayi, adai dai lokacin dasu tasleem suka fito Daga dakin, daukar jakar yayi ya rike,Fatima ta karaso wajensu  ta gaishe da el Bahrain ya amsa,sukayi waje gabadaya,el Bahrain da tasleem agaba,Fatima da Yusrah abaya,ahaka suka karasa wajen dasukayi parking, sukayi musu sallama suka tafi,tasleem juya tayi ta kalli Fatima data bi motarsu da kallo,sis kinga kyaun Yusrah ko har kike cewa fari kawai tafini, murmushi Fatima tayi bata fa fiki wani kyau bafa ke kike ganin kyaunta,aikuwa wlh tafini kyau,gata da nutsuwa da kunya wlh, tasleem tace,aikuwa ba laifi tanada kunya ni wlh haka kawai take ban tausayi,dagani ba ruwanta,ai nadauka irin kanta zai ringa hayaki,in gyara mata zama,sai naga Ashe Saliha Ce,kai Anty yanzu sai ace itace uwargida ai tayi kankanta wlh, kamata yayi ace kece uwargida,ita Amarya gaskia ki cewa el Bahrain adaga nashi da ita, afara daurawa dake,inyaso Daga baya sai adaura nasu, aa sis ankusa bikinsu fa kike zancen ince afara daurawa dani,hakane kuma fa,amma dai bahaka naso ba,yauwa Anty bari muyi sallah mu zo muyi tunanin dressing din dazamuyi abikin
👄L🅰L🅰T🅰🙊

         *written by*
             💅💅  *Sadnaf*💞






Page 75


              El Bahrain kua gida ya wuce da Yusrah,yayi parking akofar gidansu yasauko daga motar,itama Yusrah tasauko,tayi cikin gida,el Bahrain yakarasa gurin abban Yusrah dake alwala,tsugunawa yayi ya gaisheshi,ya amsa,kun dawo ee mundawo,yasu hajiyar? suna  nan kalau sunce agaisheku,muna amsawa dazu munje da alhaji naje naga gidanka yayi kyau wlh kayi mutukar kokari,har angama fenti,ee tun satin daya wuce aka gama fenti,ai kua yayi kyau,yawa dazu muke maganar turawa gidansu yarinyar nan naje nasamu kawu nafada masa, zamuje ran asabar insha Allahu,sai ka fadawa yarinyar tafadawa mahaifinta,ai nafada musu sai dai na gaya musu ranar daza kuje,toh shikenan sai ka sanar dasu,bari in wuce masallaci,maza kayi alwala kar karasa jam'ii dan naga kamar ankusa tayar da sallah,ya tafi masallaci,el Bahrain yadauki butar yayi alwala shima yanufi masallacin,izz kua ana iddar da sallar magriba gidansa ya wuce yayi wanka ya shirya cikin kananan kaya yafito yanufi gidansu el Bahrain, el Bahrain kua ana idar da sallah yafito Daga masallaci,yakoma cikin mota yakira Yusrah awaya dan suyi sallama,kifito zan tafi,ya katse wayar, Yusrah da itama bata Dade da idar da sallahr ba hijabin datayi sallah dashi shine ajiknta ta fita gun el Bahrain,sallama tayi masa ya amsa,ta jingina ajikin motar,ni zan tafi gida kiranki nayi naji koda matsala,shiru tayi batayi magana ba, shirunki yana nufin ba matsala kenan ko,dagowa tayi suka hada ido tayi sauri ta dauke kanta,uhm dama alfarma daya nake nema agurinka,inajinki,dan Allah ka raba mana gida da Anty tasleem,kallonta ya tsaya yi yana mamakin maganar datayi, sabida me?  Haka kawai yaya,aa komai da dalili Yusrah,meyesa kikeso araba muku gida ko kishi ne yasa bazaki Iya zama da ita gu daya ba? Aa wlh yaya haka kawai nakeso araba mana gida kaga tagirmeni nesa ba kusa ba shiyasa nakeso araba mana gida,hmm kawai dan ta girmeki sai nahau raba muku gida,ki ajiye batun raba. Gida agefe,gidan duplex ne kina kasa tana sama,ba ruwan kowa da kowa,nasan halinki nasan halinta baza asamu matsala ba,ki fada min inda wata matsalar bayaga wanan, babu yaya,kin Tabbata?,ee to shikenan ni bari na wuce gida sai munyi waya, toh yaya ka gaida gida,rufe kofar motar yayi ya tayar,ita kuma takoma cikin gida,minti goma sha biyar ne yakarasa dashi gida,yana parking,izz na parking,el Bahrain na kallonshi yayi kamar bai ganshi ba,yafito daga motar,yayi cikin gida,dagudu izz yasha gabansa,haba abokina kanaso kace baka gani bane,ko kallonsa el Bahrain bai yi ba yabi ta gefensa ya shiga cikin gida izzadeen yabi bayansa,bangarensa ya nufa,izz kuma yayi cikin gidan dan yagaisa da hajiya,afalo ya samesu azauna suna kallo sallama ya musu,suka amsa,izzadeen sai yau kasamu shigowa abbansu el Bahrain yace,eee wlh alhaji,ciki yakarasa ya tsuguna ya gaishesu,suka amsa,ai dazu ni nakirashi nace ana shirye shiryen bikin abokin nasa yakasa samun lokaci yashigo ummansu el Bahrain tace,kin kyauta ai tunda gashi ya samu ya shigo,kaga da ka tsayar da wacce zaka Aura da yanzu anhada bikin naku na huta,gashi abokin naka  har biyu zai aura,dagowa yayi Daga sunkuyar da kan
Dayayi,yana kallon alhaji da mamaki a bayyane afuskarsa,ko bakasan mata biyu zai aura ba alhaji yace,wayancewa yayi dan karsu gane nasani alhaji shiyasa ma nakokarta na shigo dan musan shirye shiryen dazamuyi,bari naje gurinsa dama zua nayi na gaisheku tukuna,ah kyauta cewar alhaji,izz ya Mike yayi bangaren el Bahrain yana mamakin el Bahrain da auran mata biyu,shi dayasan bashida buduruwa a ina ya samo har mata biyu dazai aura,shiga palon el Bahrain yayi,yasameshi axaune yana dane Dane a laptop, sallamar daya masa  kawai ya amsa,bai dago ya kalleshi ba,rufe laptop din izz yayi,el Bahrain yadago afusace kai mallam lafiya zaka rufe min laptop,mai ma yakawo ka gidanan? murmushi izz yayi yazauna agabansa,abokina nasan ni mai lafine dan Allah kayi hakuri ka yafemin nayi kuskure,am sorry pls,el Bahrain kallonsa kawai yake bai ce masa komai ba...

👄L🅰L🅰T🅰🙊

         *written by*
             💅💅  *sadnaf*💞



 Page 76
           
             pls abokina kasan gaba ba kyau,ka tuna you throw me out of your house  simply because ina gaya ma gaskia,nasani pls kadaina tunawa ruko ba kyau,naji bani laptop dina in cigaba da abinda nake, kara rike laptop din yayi,abokina yanzu Ashe aure zakayi baka fadamin ba sai da hajiya takirani dazu,duk abinda nama aganina ai yakamata ka fada min,yanzu tunda kaji labari ai shikenan,wa zaka aura? hajiyar bata fada ma ba,haba el Bahrain you are sounding kamar har yanzu komai bai wuce ba,komai ya wuce mana,toh pls kafadamin wacce zaka aura dan ni nasan bakada buduruwa, Yusrah Ce,wacce Yusrah? Yace yana waro ido,Yusrah dai cousin dinka,ee ita,kai abokina am happy for you irin matar danakeso na aura exactly,Allah yabaka,amma alhaji yace min mata biyu zaka aura wacce dayar?baka Santa ba,amma how comes zaka auri mata biyu alokaci guda kai kua mai yamaka zafi,yanda ake tsara rayuwa da mace daya kai zaka auri har biyu,share shi el Bahrain yayi bai kulashi ba ganin ba amsa mishi tambayoyinsa zaiyi ba yasa yace,friend kasan  mai yakawoni gurinka kua apart from apologising,bnsani ba sai kafada,hmm wlh Allah ya jarrabceni da San tasleem ayau dinan,duk da wallahi bada aure nake Santa ba yaudarar ta nayi niyyar yi,dan gaskia nafisan in auri mace er 16 17 kamar dai Yusrah daxaka aura,but yau I don't know what came over me naji inasanta kuma zan Iya aurenta,mai yakawo sudden changes din ko ganinta kayi?el bahrain yace,ganin inya fadawa el Bahrain irin rashin mutuncin da su tasleem suka yimai zai Iya rainashi ko yamasa dariya yasa shi mishi karya,not at all kawai dai na tsinci kaina da Santa da aure    yau dinan,shiyasa nakeso dan Allah ka shirya mu ka nuna mata nayi regrettn abinda nayi yanzu am ready to marry her pls, dariya rainin hankali el Bahrain yayi,Daga baya kenan izzadeen didn't I tell you zakayi regrettn abinda kayiwa tasleem kace min karya nake,ban taba fada maka tasleem marriage type bace kace min bakina wari yake she's eaten type,ko bamuyi haka dakai ba,nasani but ya wuce all I need is your help,gaskia bazan Iya ba, kasan hanyar gidansu,kanada phone number dinta zaka Iya shawo kanta amma karkayi involving dina,and nasan tasleem for now ta Riga tama nisa,no friend karka min baki,ai nasan ma basan Allah da Annabi kake mata ba,watakila baka gama samun abinda kakeso awajenta ba shiyasa kuma ka bullo tanan izzadeen nasan halinka fa ya mukayi dakai lokacin safeeya, nasani but this time around am serious,ba yaudararta zanyi ba,well go and fight for your self BT as for me count me out, kk ba matsala inaje gida  zan kirata,wane preparation kakeyi abikin naka dan nasan kai ustaz ne bawani event zakayi ba,bawani preparation after daurin walima zanyi kawai,sai hajiya datace min zatayi mothers night,nace mata ma bazan je ba,tadage min sai naje,indai zakayi attending ai ba Matsala zan dau nauyin komai da komai yanda zai zama well organised,let me rush home,akwai abinda zanyi,to ba matsala sai munyi magana el Bahrain yace yana mika masa hannu sukayi musabiha,izz ya mike yabar dakin,el Bahrain siririn tsaki yaja kafin kasan mai ke faruwa munyi aurenmu naga ta inda zaka aureta,yacigaba da abinda yake, izz na zua gida bayan yayi sallah yaci abinci,wayarsa yadauka yakira tasleem,yana fara ringing gabanshi yafara faduwa,Adai dai   lokacin,Fatima na kwance adakin tana chattn da matuniyarta,tasleem nadakin Umma tana tayata gyaran kayanta,Daga wayar tayi  jikinta narawa,dan ta rike lambar izz akanta,hello bbyna dan Allah ki saurareni akwai maganar dazn miki mahimmaci, oo dazu dan kaga muntafi bamu ci ubanka ba shine yabaka right din kiran wayar Aunty tasleem ko,dif yakashe wayar jin muryar Fatima,dan ba karamin tsoranta yakeji ba,dan abunda tamasa daxu,yasa yake tsoranta...
👄L🅰L🅰T🅰🙊

         *written by*
           💅💅  *sadnaf*💞


*assalamu alaikum masoyana hakika ba abinda zan ce muku masoyana sai godiya hakika kun nuna mun kauna,sabida cin zarafina da akayi kuka fito kuka nuna bacin ranku,karku manta hassada ga mai rabo takice,wanan alama Ce ta daukaka,nasiha ta agareki aunty sis,don't judge what u don't Rilly know,kinyi judging littafina alhalin baki karanta ba kafin ki yanke min hukunci amatsayinki na mai ilimi,kin hadu dawasu kina zagina,amatsayinki na mai hankali koda iskanci na rubuta a novel dina kamata yayi kisameni privately kimin nasiha religiously, bt rather dan kizauna kiyi ta zagina,alhalin ke baki karanta ba ballanta kisan sakon danake so na Isar,dan kinga sunan littafin L🅰L🅰T🅰 bashi yake nunawa ba abin arziki na rubuta ba,don't judge things by appearance,masoyana  inaso Ku gane rago akewa Abu ya rama, jarumi kua in an masa ko ajikinsa dan haka inaso duk wacce tasan mai kaunar sadnaf ce ta manta da antaba zaginta mucigaba da gashi ba abinda zaa fasa,ni sai da ma akayi zagin naji kwarin gwiwa dan ni nasan asanadiyar novel dina na ceto en mata dayawa Daga fadawa halaka ,sabida haka ko ajikina,love you oll my fans*😄


Page 77
                 Ya ajiye wayar da zumar bayan minti talatin zai kara kira watakila tasleem bata kusa ne shiyasa Fatima ta dauka,Fatima kua tana jin ya kashe wayar dailing numbersa tayi awayarta ta kirashi,sai dayayi ringing sau uku ana hudu yadauka,bakaso ka Daga wayata ne dan kasan  bakada gaskia ko,and in ka kashe min waya wlh en dabba zansa su kawo ka har gidanmu in aiwatar da abinda nayi niyya,shiru izz yayi jikinsa na rawa,kana jina,ee yace da rawar murya,wlh ka kara kiran aunty tasleem awaya, sai namaka abinda har ka koma ga mahallincinka bazaka manta ba,mai kuma kk nema agurinta this should be the first and last time dazaka kara nunawa ma ka taba haduwa da aunty tasleem in kunne yaji jiki ya tsira lalatacen banza lalatacen wofi dan akuya,ta kashe wayar tana huci,izz najin ta kashe wayar, yayi  sauri ya kashe wayar gabadaya,wai azaba wanan ba karamar masifaffiya bace er iska kawai,bazan kara kira ba amma zan San yanda muka hadu,dan nasan tasleem nasona bazan sha wuyan shawo kanta ba,tasleem shigowa dakinsu tayi bayan ta gama taya Umma gyara,tazo tasamu Fatima na jijiga kai tana huci,ke kuma lafiya keda waye, hmm nida dan akuya izzadeen, bangane ba kiranki yayi awaya na zana mishi DDC,kinyimin dai dai dan iska ko mai zai cemin daya kira,rabu da shege,har yanada gut din kara kiranki,wlh da dazu kun barni na mishi kaciya da sai ya manta sunanki ballantana har yayi tinanin kiranki,ba matsala ai tunda kinci ubansa,yauwa dazu muna maganar kayan daza Mu sa....




       akwana atashi babu wuya abban Yusrah sunje sun tamabaya wa el Bahrain auren tasleem,anyi komai cikin mutunci da mutuntawa, inda aka sa rana sati uku bayan bikin el Bahrain da Yusrah,abbansu tasleem dai bahaka yaso ba,yaso tasleem ba mai mata ta aura ba,laakari dayayi da irin hallitar tasleem amma ganin ta gabatar dashi amatsayin Wanda zata aura yasa yasanya musu albarka,yau ake kamun Yusrah agidansu el Bahrain kasancewar filin gidan nasu babba ne anan akayi decoration,aka kawata gurin,amarya tasha kyau ba kadan ba,dan ummansu el Bahrain ba karamin gyara tasa akayiwa Yusrah ba dan abbansu el Bahrain yasaki kudi sosai,bangaren el Bahrain kua siyayya yayi wa tasleem da Fatima na bikin,inda suka nuna jin dadinsu,kwalliya mashida da Fatima sukaje sukayi,suka sa wani atamfa ja da baki anyi mishi fited gown bakaramin kyau sukayi ba,humra da turaren wuta Umma tasa akayo mata Daga maiduguri,mai uban yawa tasa akai wa yusrah,tasleem ma ba abarta abaya ba kulolli tasiya masu tsadan gaske set uku,tabawa su Fatima sukai dan tace batasan zua kamun,sabida agidansu el Bahrain zaayi,kuma tana kunyar aringa nuna ta amatsayin amaryar da el Bahrain zai aura dan bayan ansa ranar su da el Bahrain taje ta gaida hajiyar el Bahrain haka taringa sawa ana kiran danginsu nakusa su zo su ganta shiyasa bata San zua,haka Fatima da mashida sukat dungunzuma da uban kaya suka dau hanyar gidansu el bahrain,akofar gidan aka saukesu,aka sauko musu da kayan, suka sa almajirai suka shigar musu da kayan suka bi bayansu,en mata suka yi ta wucewa dagani kawayen Yusrah ne,dan duk sa,anin Yusrah ne,girgiza kai Fatima tayi friend kinga low class girls dinan yanda suke rawar kai wai suma sun girma,kai habibaty ina laifi sunyi kyau fa,umm karma su daukau mu sa,aninsu ne aa yaushe ido ba mudu ba  ai yasan kima,ahaka suka karasa palon su el Bahrain dake cike da mutane,hajiyarsu el Bahrain nazaune acan gefe,karasawa sukayi gabanta suka zube akasa suka gaisheta,ta amsa da faraa afuskarta ta tambayesu ya tasleem bata zo suka Ce batajin dadi ne,amma zatazo gobe,suka bata sakon da Umma da tasleem suka Bawa Yusrah ta amsa tana godiya tare da Zabga musu adduoi,suka tambayeta ina Amarya,tasa aka rakasu inda Yusrah take...

👄L🅰L🅰T🅰🙊



    *written by*
        💅💅 *sadnaf*💞



Page 78

         Wani bangare aka kaisu agidan anan Yusrah take zaune da kawayenta,ana mata makeup,amma gama mata gwagwaro ake nada mata,material ne ajikinta Riga da skirt,skirt din  Daga kasa yadan bude purple da flowers din baki da aka jejera askirt din,kasancewarta fara kayan sun karbeta sosai, sallama sukayi gabadaya en dakin suka juya suka amsa ciki harda Yusrah fuskarta dauke da murmushi,Anty Fatima sanunku da zua,Fatima kua ganin duk saoin Yusrah ne adakin yasa ta amsa ayangance suka kame agefen gado,yauwa Amarya kinsha kyau gaskia Fatima tace tana murmushi,sunkuyar dakai tayi nagode aunty Fatima,ya aunty tasleem bata zo ba,wlh  bata dan jin dadi amma karki damu gobe zatazo,Allah yakaimu,wata mata Ce ta leko dakin,en matan Amarya yakamata kufito haka ana ta jiranku,kun bar mutane azaune,mikewa kawayenta sukayi gabadaya,mai makeup din ta kara gyarawa Yusrah zaman gwagwaron,suka saka Yusrah atsakiya,kallon su amarya, tayi aunty kuzo mutafi,karki damu zamu biyoku abaya,to tace suka fita Daga dakin,mashida kallon Fatima tayi habibaty gaskia Yusrah tayi kyau,uhmm ba laifi kam tayi kyau tashi muje,in mata hotuna inturawa aunty tasleem kinsan tace in mata hotuna,fita sukayi farfajiyar gidan inda aka jejera kujeru dan azauna,Amarya Yusrah na zaune akujerar amare sai sparkling take kamar star,gefe daya kuma mai kidan asharalle na zuba kida,gaskia gurin ya kawatu,manyan kawayen ummansu el Bahrain ketayiwa Yusrah yayafin kudi duk da ba rawa take ba tana Daga zaune sai sunkuyar dakai datakeyi dagani kasan kunya takeji,wani net aka dauko mai uban kyau aka rufeta,wata tsohowa tazo ta bude ta,ta fesa mata turare,aka saki gudah,Fatima da mashida sai video suke dauka awayarsu,dakyar aka bar Yusrah tashigo filli dan ta taka rawa,dan gabadaya en uwa da abokanan arziki,rubdugu suka mata suna mata hoto, tana shiga filin mashida ta bude Jakarta tazaro bundle din ashirin ashirin guda hudu tabawa Fatima biyu ta dau biyu suka shiga fillin suka fara mata liki,Yusrah dai na kame aguri daya,ko dan motsa jiki batayi,ahaka sukayi hotuna da ita,suka dauke ta ita kadai,suka bar fillin,suka koma gefe daya suka zauna,ahaka aka gama kamun inda akayi rabon abubuwa mai yawa,dan duk wanda yayi attending bikin yasamu,har dasu agogo mai dauke da  hoton ango da amarya,su Fatima sai da aka kuma ware wasu na musamman aka basu,ana kiran sallar magrib aka dakatar da kida,wasu suka tafi wasu suka tafi suyi sallah su dawo,acikn wayanda suka tafi harda su Fatima,inda drivernsu mashida yazo yadaukesu,yafara sauke Fatima agida sukuma suka wuce,tana shiga gidan Umma ta Tarar apalo ta mata sannu da gida,kun dawo, ee,ina mashidar sun wuce gida,umma hajiyarsu el Bahrain tace agaisheki amiki godiya,haba me abin godiya,Umma wlh bakiga yanda kamun yahadu ba bari ma kigani,hotunan tafara nuna mata, bayan tagama nuna mata tashiga video nan ma ta nuna mata videon data dauka,kai masha Allah Abu yayi kyau Amarya tayi kyau sosai,Umma shiyasa nakeso ayi organising na aunty tasleem haka,kedai kiyi addua Allah ya ara mana tsawon rai da Nisan kwana ameen Umma,ina aunty tasleem ne,tana daki dazu ma ta karbo muku dinkin dazakusa gobe, mikewa tayi yauwa ta kyauta bari naje na gwada inga ko zaimin kyau dan gaskia gobe sonake na bada assignment,ta nufi dakinsu,tura kofar tayi da sallama tasleem ta amsa ta cigaba da wayar datakeyi,ganin haka ne yasa ta dauko kayan datake tunanin shine Wanda tasleem ta karbo ta zazzage akasa,waw gaskia dinkin nan yayi kyau tace tana Daga.   wa,sallama tasleem tayiwa el Bahrain da suka kusa awa daya suna waya, sis ajiye kayanan kizo kibani labari, Aunty bari na gwada dinkina nazo nabaki labari, aa dan Allah zoki ban labari anjima kya gwada,kan gadon Fatima tahau,tabude mata hotunan,data dauki Yusrah,sakin baki tasleem tayi tana kallon hotinan,gaskia sis Yusrah tayi kyau ba kadan ba,huuh idan el Bahrain yaganta ai ji zaiyi yadaina sona,sabida me Fatima tace tana yatsina fuska,bakiga kyaun data yi bane,

👄L🅰L🅰T🅰🙊



        *written by*
          💅💅   *sadnaf*💞





Page 79

             Dadina dake Fatima San zuciya bakyasan fadan gaskia kema kinsan tayi kyau,ai bawai nace batayi kyau ba aunty yanda kuke zuzuta kyaunta ne sai kace wata indiya dan kun ganta fara,hmm gaskia sun fi dacewa da el Bahrain akaina,hmm aunty ni ki kalli videon inje in gwada kayana dan gaskia gobenan so nake mu tsotsewa jamaaa ruwan kai,kallon videon tasleem tafara yi Fatima kuma tahau gwada kayanta,juyi tayi agaban mudubi,aunty how do I look? Beautiful tasleem tace,kai aunty yadan dameni Daga sama Allah yasa bahaka yayi wa friend ba dan kinsan ta fini jiki,aa kinsan yanada measurement dinta,Daga ki gani dai dai jikinta yamata,dagawa tayi tagani,gaskia ne wanan dai dai ita ne,aunty wlh sonake gobe muhadu,ayi miki makeup na tashin hankali yanda zaa dauka kece amaryar,kijiki dawani zance,wlh light make up zanyi,dan ko uban makeup nayi wlh ban isa na tado Amarya ba,ai dadina dake aunty bakida confidence, hmm,Allah yasa waccan dan akuyan yaje,wa? Izzadeen mana wlh sai nayi disgracing dinshi,aa Fatima bana San tashin hankali wlh,abinda muka masa ma ya isa bansan tashin hankali,kinsn el Bahrain baisan mun mishi komai ba,toh shikenan aunty Allah yasa kar yazo dan indai zai zo wlh zuciyata zata Iya ingizani nayi something stupid, bari naje nayi sallah..



      Bangaren ango el Bahrain, tunda yaji agidansu zaayi kamu yakoma family house dinsu,ranar kamun ba abinda baiyi ba dan tasleem taje,taki, wai ita kunya shiyasa ya kyalleta sukayi ta waya,bayan angama kamu,mutane sun fara dawowa,ganin kar su zo su sashi agaba da tsokana yasa ya sulale yakoma gida,wanka ya shiga,yana fitowa izzadeen nashigowa,ango ango,ango ka sha kamshi,murmushi yayi,kaima ai angon ne,nadai kusa zama,dan dazu nahango wata tsalelliya acikin kawayen Yusrah,idan dai bansamu nashawo kan tasleem ba,to da ita zaayi dan har nagabatar dakaina gurinta,kuma kasan dama nace ma nafi san Saar Yusrah,yanxu akawayen Yusrah har kasamu wata kenan kwarai da gaske,kaga izzadeen banasan iskanci dan nasan halinka karkajawo min raini agurin Yusrah,dan nasan halinka bakaramin aikinka bane kaje kayiwa er mutane akuya,azo adauka halinmu daya dakai,haba abokina,ai saoin Yusrah wayanda za a aura ne,bana catching fun ba,amma wlh Nabeela da aure nakesanta,har muyi aure ma bazanyi attempting koda rike hanunta ba,Indai nasamu nashawo kan tasleem to nima biyu zanyi yanda kayi,hmm kanka akeji,in ma zaka cire tasleem acikin lissafi ka cireta dan tariga tamaka nisa,nima da zan Iya cireta a lissafi wlh da tuni narufe chapterta,dan kaima kasan atsarina bansan in auri macen danasani amma wani ikon Allah,Allah ya jarrabceni da Santa Wanda ayanzu bana cikakken minti goma bata fado min araina ba,dan wlh yanzu moment din da mukayi spending da ita ke fado min,ina tuna,ya isa haka,dan Allah el Bahrain yace atsawace,dan ji yayi ransa yafara baci,dan yasan bakaramin aikin izzadeen bane yahau bashi labarin dazai kona mishi zuciya akarshe ma yakasa bacci,to Nabar zancen,ka karbo dinkinka kua,ee nakarbo,kk naje nakuma magana da caterias dazu,kasan tinda event din gobe harda iyaye kasan ba karamin Yawa zaayi ba,hakane,shiyasa ma nakama meenah event centre dan ko mutane zasu kai dubu zai daukesu,ka kyauta angode,bari na tashi na karbo nima dinkina na daurin aure, dan na Dade da karban Wanda zansa da yamma,ok sai munyi waya,sukayi musabiha yafice Daga dakin,kanin el Bahrain ne ya leko dakin da sallama ya amsa,yaya wai hajiya tace kazo ka kai aunty Yusrah chemist kanta ciwo yake, to ganin zua,kananan kaya yasa yafito yayi bangarensu hajiya haka yayi ta ratsa mutane suna tsokanarshi har ya isa dakin hajiya,Yusrah na kwance akan gado gashinta abarbaje akan gado,tasa doguwar Riga blue Mara nauyi ta dafe kai idanta alumshe,hajiya nazaune agefenta tana linke kayan data cire, sallama yayi,ta amsa,yakaraso cikin dakin idansa nakan Yusrah dake kwance,yauwa kamal kai mun Yusrah chemist abata magunguna kanta ke ciwo kasan bata fiyesan hayaniya ba,Indai kanta ke ciwo bari nakarbo mata maganin ciwon kan,aa kuje tare tafi yi musu bayanin yanda takejin ciwon kan, Yusrah tashi yakai ki chemist din kinji,ta riko hanunta ta mikar da ita, ungo ribbon dinki karba tayi kanta asunkuye tayi parking gashinta,tasa hannu tadauko hijabinta tasa,ta Mike tabi bayansa,ta baya suka bi sabida gudun tsokana,waje suka fita dan dama bai shigo da motar ba,sabida masu decoration basu gama kwashe kujerunsu ba,babu wajen parking aciki,shiga motar sukayi ya tayar suka hau kan titi yaringa driving ahankali....

👄L🅰L🅰T🅰



     *written by*
         💅💅 *sadnaf*💞





_A/N fans dina masoyan novel din lalata ina mai bakin cikin sanar daku ainihin abinda yafaru game dacin zarafina da akayi Wanda mukayi tunanin Aunty Sis tamin,inda kuka fito kuka nuna rashin jin dadinku sosai har wasu suka kira aunty sis awaya suka zageta,wasu suka ringa zaginta awatsapp duk adalilin zagin datamin,sai dai kash today being 23 of January at exactly 1 : 10pm na rana,I received a call inda aka min bayanin komai da komai nagame da abinda yafaru Ashe wata makiyata Ce dabata san cigabana tanaso ta janyo min bakin jini taje group din lubie mai tafsir amatsayin sadnaf,taje ta zazzagi ita lubien da aunty sis,takuma Ce musu itace sadnaf anan aka hau musayar kalmomi still same person ta turomin zagina da akayi agrp da irin aibata novel din dasukayi,nikuma na tura dan kun yanke min hukunci irin iskancin da akace na rubuta a novel dina abun yamin ciwo sosai Ashe duk misunderstanding aka samu fake sadnaf Ce ta haddasa komai duk abinda taga anyi posting awani GRP din sai ta turo GRP dina ta kwashi zancen GRP Dina takai wani GRP din duk bansan mai akayi ba sai yau da aka kirani akemin bayani dalla dalla,shiyasa akesan mutum yayi bincike kafin ya yanke hukunci,banida laifi aunty sis batada laifi dan bacin rai ne yasa ta kushe novel dina dan ansan writers da manners approach amma ita fake sadnaf ta hau ta zagi Nima inda bacin ran abinda tayimin na tura muku,kuka karanta har wasu suka nuna bacin ransu,to alhamdulillah Nagano gaskia mun kuma fahimci juna nida aunty sis fata dai Allah ya kiyaye gaba,aunty sis na ara bakin fans dina dasuka zageku nabaki hakuri sabida duk abinda yafaru rashin sani ne,dafatan fans dina sun gane aunty sis bata da laifi,munafukar kuma data hada wanan husumar Allah ya shiryeta ya gane gaskia,Allah ya kiyaye gaba ameen_



page 80



             Yaringa driving ahankali,ya juyo ya kalleta yaga ta sunkuyar dakai,"Yusrah"dagowa tayi tana kallonsa haka kawai yaji gabansa ya fadi,yaga tamasa wani irin kyau na musamman ga wani kamshi dake tashi ajikinta,kinci abinci kua,gyada masa kai tayi,banyarda ba Yusrah watakila yunwa kike ji shiyasa kike ciwon kai,aa yaya ba yunwa nakeji ba,kaina ke ciwo to yaushe rabonki da abinci,tinda safe,shine zaki cemin bakya jin yunwa,ke meyesa bakya san cin abinci? Shiyasa fa bakya kiba kamar ahureki ki fadi,kai yaya duk kibanan tawa kace kamar ahureni infadi,tace ashagwabe,ahaka kike da kiba,hmm baruwana in tasleem taringa zama aruwan cikinki tana zaneki inkika mata laifi sabida rama,fadan hakan dayayi ne yasa taji hawaye na Neman zubo mata,laaa kuka zakiyi wasa nake miki fa little angel,kara nanata sunan daya kirata dashi tayi,little angel, heart beat,kai da banbanci atsakanina da tasleem ita bugun zuciyarsa ni kuma little,tace azuciyarta,am sorry kinji wlh wasa nake miki,nifa ba haushi naji ba,kinji mana,a inda ake. Siyarda kaji da tsire yayi parking yasauka,ina zua kinji 5 minutes, gurin mai siyarwa ya nufa yace yasa mishi kaji biyu,aka kara reheating din dankwala dankwalan kajin akasa mishi aleda,yaje daya side din dasuke siyarda lemo mai sanyi yasiyi lemona masu sanyi yadawo cikin mota yasa su aback seat,yaja motar suka cigaba da tafiya,Amarya ko kibari ki nuna min kwalliyar da aka miki,shine kikayi sauri kika goge kwalliyan dan kar nagani, lah Yaya wlh bahaka bane,wanka nayi fa,bawani nan ai sai kin kara min wani kwalliyar inkika ci abinci kika sha magani ,toh zanyi wani kwalliyar  indai Kaine,yadai fi awani chemist suka tsaya yasauka yasiyi paracetamol,suka wuce gida,tare suka fito Daga motar,yadauko ledojin Daga bayan mota, wuce muje side dina,kici abinci kisha magani,yaya Dan Allah kabani inje dakin hajiya ince, ni bazan Iya cin abinci agabanka ba tace tana Rufe fuska,zaki wuce mutafi ko sai kintsaya batamin lokaci,karshen kunya ma gobe in aka daura mana aure waje daya zamu kwana,gaba yayi ta bishi abaya,bude kofar yayi ya shiga da sallama ya ajiye ledojin hanunsa ya juya yaga Yusrah bata biyoshi ba tana tsaye abakin kofa sai zare ido take,bazaki shigo ba sai nazo nadauke ki ,shigowa tayi asanyaye tare da sallama,ya amsa,akasan carpet tazauna  shi kuma yaje kan fridge yadauko plate da table knife yakawo gabanta ya ajiye,yakoma yadauko tumbler cup guda daya yadawo gabanta yazauna

👄L🅰L🅰T🅰🙊

         *written by*
          💅💅    *sadnaf*💞



      *kamar yanda namuku bayani an samu misunderstanding, kuma nida aunty sis mun fahimci juna dan naga har yanzu wasu suna min magana ta watsapp suna zagina wai nasa an zagi aunty sis,ni Nafeesa wlh bansa kowa ya zagi aunty sis ba,dan inada hankali niba jahila bace,an Riga anyi kuskure mun kuma gane,sabida haka dan Allah wala fans dina ko na aunty sis dan Allah abar maganan ya wuce kamar ba,ayi ba,dan munafikai duk su suka haddasa wanan abun,adaina biyoni prvt ana zuba min zagi,adaina bin aunty sis ana zaginta,wayanda suka haddasa wanan abun Allah ya shiryesu yaganar dasu gaskia*



       Page 81

                  Ya bude ledar yazaro kaza guda daya ya yayanka da wuka,duk abinda yakeyi yusrah kallonshi kawai take tana karajin kaunarsa azuciyarta,dama nikadai Zan zauna da yaya,danaji dadi arayuwata tace azuciyarta,dagowa yayi ya kalleta oya sa hannu kifara ci kafin minti biyar inaso naga kin miko min plate dinan,waro ido tayi tana kallonsa,yes kike kallona ko bazaki ci bane,yaya kaza daya ai tamin yawa,nadauka nida kai zamuci,keda bazaki Iya cin abinci agabana ba taya zamu ci tare,wasa nake ma yaya muci dan Allah, sa hannu yayi yadauko cinya,yayi bismillah yafara ci,itama cinyar tadauko takai bakinta taringa taunawa ahankali,ganin taki sakin jiki taci sosai yasa yadauko wayarsa yafara Dane Dane hakane yabata dama,taci kazar ba laifi tazuba lemon tasha tayi gyatsa tare da hamdala,dagowa yayi yace ko kefa, sunkuyar dakai tayi tana murza zoben hanunta ballo paracetamol din yayi ya bata karba tayi tana yatsina fuska,sha mana,yaya da daci wlh,kisha ko indura miki,jujuya maganin taringayi ganin zata bata mishi lokaci ne yasa yazuba ruwa acup yanufi bakinta dashi,oya haa,ko na rike ki wlh na baki,bude bakinta tayi ta watsa tabs din abakinta yabata ruwan tasha,yauwa little angel,yanzu tashi muje inrakaki ki kwanta ki huta,tana kokarin tashi wutar palon yadauke,subhanallahi,mai yake faruwa ya wutan yadauke,kuna hasken wayarsa yayi muje in rakaki daganan sai in duba,mikewa tayi yayi gaba tana binshi abaya,ahaka suka fita waje,wayarsa ce tafara ringing,ringing din wayar kawai yaji yasan tasleem Ce dan ringing tone dinta daban,murmushi yasaki har hakoransa suka fito,yana kokarin dagawa yaga Yusrah ta zuba mishi ido,muje mana kika tsaya,ka answer wayar mana,ai nasan aunty tasleem ce,Yusrah ko kishi kike ne,yace yana murmushi,kiranta ne yakara shigowa wayar,siririn tsaki taja tana kokarin juyawa tabar gurin, dasauri ya riko hanunta,taji wani shock tunda ga kanta zua tafin kafarta,shima kusan haka yaji dan hanunta bakaramin laushi ne dashi ba,saurin cikata yayi yana yarfe hannu,am sorry wai fushi kike dani dan yayarki takirani,aa yaya ba fushi nake ba,kace ina gaisheta,tajuya dasauri tabar gurin,bin bayanta yayi da kallo har ta bace,ajiyar zuciya yayi ya girgiza kai aransa kuma yana mamakin yanda Yusrah ta nuna kishinta,kiran tasleem yayi awaya itama sai daya mata miss call uku tadaga,korafi tahau yimishi wai dan yana gaban Amarya shiyasa yaki Daga wayarta bakomai dama tasan yafisan Yusrah akanta ita maneji zaiyi da ita,hakuri yahau bata, yace bays kusa da wayar dakyar yashawo  kanta tahakura,sukayi sallama,dafe kansa yayi wai tun yanzu kenan  suna Neman dagula min lissafi,dakinsa yashiga yadauro alwala dan yayi sallah,


       Washegarin dazaayi daurin aure tin karfe 9 en nesa suka fara zua,dan karfe goma zaayi daurin auren, izzadeen karfe bakwai agidansu el Bahrain tayi masa,suna zaune apalon el Bahrain dawasu abokanansa dasuka zo Daga nesa,bangaren Amarya Yusrah kua tuni ansa tayi wanka tayi kwalliya dawani shadda mai tsadan gaske,fari da aikin golden, tayi kyau sosai..

👄L🅰L🅰T🅰🙊

           *written by*
             💅💅    *sadnaf*💞







Page 82

             Karfe goma dai dai dubanin mutane suka shaida daurin auren kamal ( el Bahrain) da Yusrah inda mahaifin el Bahrain yazama walliyin Yusrah, akan sadaki dubu hamsin,nan el Bahrain yayi ta gaisawa da Jamaa,yana washe baki,abbansu tasleem ma sai dayaje daurin auren, hotuna ango sukayi tayi da abokanansa,suka cikin gida aka zakulo Yusrah dakyar dataje ta buya tun lokacin da akayi daurin auren sabida tsokanarta da akeyi tayi,mayafi golden tayafa har saman kanta,hotuna akayi ta musu da el Bahrain ciki kua harda izzadeen amasu daukan nasu izzadeen shima bakaramin kyau ba,dan in el Bahrain baya gurin tunani zakayi shine angon, Nabeela kawar Yusrah sai rawar kai take ita gata tayi saurayi akayi ta uploading pix din a social network, adai dai lokacin tasleem take chattn aface book ,taga hotunan daurin auren,jikinta ne yayi sanyi dataga hotunan rintse ido tayi hawaye na zubo mata haka kawai taji wani kishi ya rufeta,oo yanzu Yusrah tarigani mallakar el Bahrain amatsayin miji,in ba kaddara ba,ba abinda zaisa in auri mijin wata,amma gashi asanadiyar yaudarar da da namiji yamin banida option dayawuce inje ata biyun,kanwar kanwata amatsayin uwargida,girgiza kai tayi cikin takaici takara kallon hotan da el Bahrain suka dauka da Yusrah suna kallon juna suna murmushi,bakaramin kyau sukayi ba,ajiye wayar tayi ta kwanta tana tunanin, Fatima Ce tashigo dakin da sallamarta,tasleem ta amsa,aunty yanaganki haka kamar Mara lafiya,wlh bakomai kawai bansan me ke damuna ba,murmushi Fatima tayi,ni nasan mai yake damunki Aunty kishi ne kawai,injiwa hmm Aunty nasani fa,kitashi muje friend tazo mu wuce ayimana kunshin daganan mu wuce saloon,ni Ku tafi kawai ma ba inda zani,hmm kinyarda kishine yake damunki tunda gashi kina zancen bazakije ba,alhalin kin Dade kina jiran wanan rana sabida tanadin dakikayi,Aunty kitashi mutafi dan Allah, ai in ba tashi nayi ba haka zaki sakoni agaba taja tsaki,ta mike, ta zura doguwar Riga ta yafa mayafin doguwar Rigar suka fita waje, gaisheta mashida tayi ta amsa,sukayi waje suka tari abin hawa,yakaisu gidan kunshin,basu tarar da layi ba dan sun Dade da booking, aka zanna musu hanunsa da baki da Jan lalle,banda kafa,na tasleem yafi kyau dan nata yafi tsada,daganan saloon suka wuce,aka musu gyaran gashi,ahanyarsu nakomawa gida kafin su samu abun hawa,el Bahrain da abokanansa sun cika mota zasu tafi inda suka kama dan suyi reception,izzadeen ke driving, el Bahrain agefensa,wasu abokanansa biyu abaya,gawasu motocin abayansu,kamar cewa akayi izzadeen ya juya ya hangosu atsaye,kurawa tasleem ido yayi dan alokacin an tsayar dasu, wani kyau yaga takarayi el Bahrain direction din da izz ke kallo ya kalla shima yahango su,haka kawai yaji gabansa yafadi,kai kaga wasu kyakyawa acan most especially chocolate colour dincan,gaskia tahadu,kai bkada ido ne wlh er duma duma can tafi haduwa dan full option Ce,cewar abokanan el Bahrain,juyowa izzadeen yayi cikin bacin rai ya isa haka dan wacce kuke maganarta matata ce,banasan irin wanan indai er duma Duma Ce kuje kusameta,amma banda tasleem kayi hakuri ai bamu sani ba,el Bahrain mutuwar zaune yayi dayaji abinda izzadeen ke cewa,karfin hali yace a zuciyarsa,kara juyawa yayi dan ya kallesu yaga sun tari  abin hawa,sun tafi,izzadeen kallonsa yayi abokina ansamu matsala am in critical condition you have to help me out,amma bari agama walimar muyi magana,bai Ce masa komai ba inbanda haushin izz dayake ji azuciyarsa,wayarsa yadauko yayiwa tasleem TeX na soyayya yayi sending, yamar da wayarsa cikin aljihu,ahaka suka karasa inda suka kama dan ayi walimar akaci akasha,akayi hotuna,karfe 6 dai dai aka fara shirin tafiya mothers night,inda Yusrah tayi shigar red and silver,readers kuhango irin kyaun dazatayi amatsayinta nafara,el Bahrain shikuma shima kusan kalar kayan datasa yasa,shi hularsa da takalmi ne ash,sunyi mutukar kyau, bangarensu tasleem ma bakaramin kyau sukayi ba,dan Fatima da mashida shiga iri daya sukayi,da cord less baki,suka sa gwagwaro red anyi musu dinkin Riga da skirt, takalminsu da sarka da dankunne duk red komai nasu iri daya, tasleem kua farin material tasa mai dan banzan kyau, anyi mata dinkin Riga da skirt,sai net pink mai farin flowers da aka Nada mata,takalminta pink dasarka bakaramin kyau sukayi ba,dan tasleem har gyaran jiki Umma tayi mata kasancewarta ta Iya wai tafisan dangin el Bahrain su San hasken fata kawai Yusrah zata gayawa tasleem drivern gidansu mashida yazo yadaukesu...

👄L🅰L🅰L🅰🙊

       

          *written by*
           💅💅   *sadnaf*💞





       Page 83

          Drivern gidansu mashida ne yazo yadaukesu,suka dau hanyar meenah event centre,gurin acike yake sosai,zama sukayi acikin motar,suna jiran zua ango da Amarya,minti biyar da zuwansu,Amarya da ango suka karaso,izzadeen ke tukasu Nabeela agefensa tasa anko  itama tayi kyau ba laifi sai daukar ido datake dagani kasan ba farinta bane ta shafa mai sai tauna cingam take,el Bahrain da Yusrah abaya,masu video coverage zageyasu sukayi suka fara daukansu hotuna,dakyar aka musu magana suka bada hanya abokanan ango da Amarya sukayi layi,suka sasu atsakiya,Yusrah jikinta sai rawa yake ganin yanda mutane suka sasu agaba har neman faduwa take el Bahrain yayi sauri ya tarota,sai a idansu tasleem kallon juna sukayi,Fatima zatayi magana tasleem tadaga mata hannu,matarsa Ce yanzu karki Ce komai,izzadeen ne yafito Daga motar da rafar Dari Dari ahanunsa yasaka wata dakakkiyar shadda milk colour,bakaramin kyau yayi ba dan izzadeen ya Iya dressing sosai gaban Amarya da ango yaje ya tsaya suna tafiya yana musu liki hangoshi da tasleem da mashida sukayi yasa gabansu faduwa,Fatima kuma taja wani dogon tsaki dan akuya dan iska mayaudarin banza mayaudarin wofi ahaka sai ka dauka mutumin kirki ne nan kua dan bunsuru ne,su tasleem basuce komai ba,illa ma kowace da tunanin datake azuciyarta,sai kutashi mushiga ciki,tinda sun shige Fatima tace,sis,dan Allah karkiyiwa izzadeen komai dan nasan halinki,kinsn el Bahrain baisan komai ba,kina wani abun zai gane, naji Ku tashi mutafi tace tana sauka Daga motar ai wlh ko yaya ne sai na mai rashin mutunci,tace azuciyarta,jerawa sukayi suna taku dai dai,Mashida da Fatima sai juya duwawu suke sabida uban hill din dasuka sa,tasleem takalmin datasa bai kai nasu tsini ba,ahaka suka karasa hall din,suna shiga hall din ido yadawo Kansu dan tasleem suka sa atsakiya kasancewar shigar white tayi su Fatima sukayi black sai sukayi ta daukan ido,el Bahrain dake zaune da Yusrah yana hango tasleem yafara murmushi dan bakaramin kyau tamasa ba,dan gashinta twisting dinshi tayi tayo gefen wuyanta dashi,itama murmushin tayi masa takarasa gurin hajiyarsu el Bahrain ta tsuguna har kasa ta gaisheta,kamo hanunta tayi tana murmushi,taringa nunawa dangi ita,ahaka ta rike hanunta suka karasa gaban ango da Amarya,el Bahrain kua sai binsu yake da ido, gefen Yusrah takai tasleem ita kuma ta tsaya agefen el Bahrain aka fara musu hotuna,atsakiya suka sa hajiyarsu el Bahrain aka daukesu,aka dauki el Bahrain yasa su atsakiya,Fatima da mashida suma shiga sukayi akayi,akayi hotunan dasu ganin sunfara Jan hankalin mutane yasa hajiyarsu tasleem tarike hanun tasleem suka bar wajen mashida cokala wayarta tayi aselfie stick sukayi ta hotuna da ango da Amarya duk abinan da ake izzadeen yatafi anso cake din da Amarya da ango zasu yanka,mashida da Fatima bakaramin tafiya sukayi da imanin abokanan el Bahrain ba,dan bayan sungama hotuna suka fara bude gurin da rawa, inda aka sa wakar kujerar tsakar gida,Mashida sai juya mazaunai take,liki akafara musu sosai ciki harda ango da Amarya,da hajiyarsu el Bahrain video da hotuna akayi ta musu sabida bakaramin burge mutane sukayi ba dan rawa iri daya sukayi tayi,dakyar Dj yace abar Amarya da ango suma suzo su taka,watsewa akayi akabar Amarya da ango afilli dan suyi rawa,Daga el Bahrain har Yusrah kamewa sukayi kamar bishiyar da aka dasa,Yusrah ta sunkuyar dakai kamar zata shige kasa,rufuwa akayi akansu aka fara musu yayyafin kudi,tasleem ma ba abarta abaya ba,en Dari Dari taringa lika musu dangin el Bahrain dasuka San itace amaryar dazai aura, koma kanta sukayi suna mata liki,ahaka mc yakara bukatan  amarya da ango su koma su zauna,yana San aminin ango yazo yabada tarihin ango,sunan izzadeen aka ringa kira akaji shiru,har ankoma wajen el Bahrain dan yabada sunan wani sai gashi ya shigo,wani nabiye dashi abaya da cake ahanunsa,lokacin su tasleem na zaune aguri daya, karba lasifikar yayi Daga hanun mc,yayi sallama,ya bude taro da addua,yafara bada tarihin ango,Rabin en Matan gurin jisukayi suna San izzadeen, inda Nabeela taringa fiili da iyayi wai ita ga mai saurayi,tasleem kua lumshe idanta tayi muryarsa na tuna mata moment din dasukayi,mashida ma hka,Fatima kua sai zabga masa harara take kamar idanta zai fado kasa,ahaka yagama bada tarihin ango yamusu fatan zaman lafiya,ya mikawa mc lasifakar,aka tafa mishi, aminiyar Amarya aka kira nabeela dan tabada tarihin Amarya itama tafito tana wani fari,ta makale murya dan kanaji kasan makala muryar tayi tana fara magana Fatima da mashida suka kyalkyale da dariya,sai da tasleem tamusu magana suka daina,ahaka ta bada tarihin Amarya ta koma tazauna...

👄L🅰L🅰T🅰🙊



       *written by*
          💅💅 *sadnaf*💞




Page 84


            Ta bada tarihin Amarya takoma ta zauna,mc kuma kiran Amarya da ango yayi dan su taka kafin aci abinci,dakyar Yusrah ta yarda haka ma el Bahrain,tun kan sukaraso filin izz yafara musu liki har suka karasa filin,mahaifiyar izz ma data samu hallatar zua  sai data mike tafara yiwa el Bahrain likin en goma goma,jin dadin abinda tayi ne yasa hajiyarsu el Bahrain yi mata liki,tasleem mikewa tayi dan itama tayi likin Fatima ta riko hanunta ta girgiza mata kai,komawa tayi ta zauna Fatima da mashida suka mike,Fatima adai dai kunan tasleem tayi mata magana,aunty kiyi zamanki,banaso dan iskan can yaganki,duk da nasan Abu ne mai wuya,ace har mu bar gurinan bai ganki ba bari muje mu lika sauran kudinan mu dawo,ta ja hanun Mashida suka nufi filin magana tayiwa mashida kasa kasa ta gyada kai tana murmushi suka karasa inda ake rawan,alokacin abokan ango da Amarya sun dukufa suna liki dan abin kamar gasa yakoma,izz dai yana tsakiya zaro kudi kawai yake Daga aljihunsa yana likawa,kutsa kai suka ringayi har suka samu nasarar tsaya agefen izz,mashida Daga hagu Fatima Daga dama,rawa suke sosai suna liki,Fatima harda kamo hanun Yusrah tana girgizawa ahankali ta matsa kusa da izz sosai ta take masa kafa da takalminta mai tsini ta ringa murza takalmin akafarsa,juyawa yayi dasauri ya kalleta,ganin Fatima Ce yasa gabansa faduwa tsoro ya ziyarceshi,haka ma mashida tayiwa daya kafar,runtse idonsa yayi dakarfi,dan wani mugun zafin da kafarsa ke masa,fatima sabida mugunta,harda dan tsallanta,wai nan duk rawa take,el Bahrain ganin izz ya tsaya cak,da hanunsa yasa yadago ya kalleshi,ganin ya runtse ido ne yasa yafahimci akwai matsala kallonsa yayi daga sama har kasa,yaga yana kokarin janye kafarsa daga takun dasu Fatima suka masa,kallonsu Fatima yayi ya girgiza musu kai,mashida tayi sauri ta janye kafarta,Fatima kua kafin ta janye,sai data kara murza kafar dakarfin tsiya tasa hannu ta bugi gabansa ta wayance tacigaba da rawa,Wanda tsabar zafin dayaji sai daya saki  ihu,dan kidan dake tashi ne amma da bawanda baizai ji ihunsa ba,el Bahrain da a idonsa akayi komai,kallon mamaki yabi Fatima dashi,ita kuma takane mai ido daya,tacigaba da rawa,harda sunkuyawa haba wa ganin yanda ta sauya salon rawanta ne yasa aka koma kanta ana mata liki,ahankali izz yaja kafarsa yana dingishi yayi hanyar waje, hango shi da tasleem tayi taga yana dingishi yana cije lebe,yasa tagano akwai abinda Fatima tayi masa,ahaka yabar hall din yasamu wani guru yazauna yana kallon yanda Fatima ta fasa masa kafa da tsinin takalminta,gwara mashida ma bata ji mai rauni,yanda Fatima taji masa ba,Allah ya isa yaringa jawa fatima,tasleem kua tana ganin ya fita,  tanufi filin, dan el Bahrain sun koma sun zauna,Mashida da Fatima kua sai zabga rawa suke, dan ansa musu wakar da suke masifar so,"shake body" janyo hanun Fatima tayi suka bar filin mashida tabi bayansu,wani guri tajata inda babu hayaniya sosai,ta daura fuska,mai kikayiwa izz?Aunty bangane mai nayiwa izz ba ni mai ruwana dashi ba kin magana ba,Fatima banasan irin  wanan kinsan nasan halinki sarai,wlh ganinsa kawai danayi nasan akwai muguntar da kika masa,ke kuma mashida bai kamata kiringa biye mata ba kuna rashin hankali,kuma kunsan dangin el Bahrain gabadaya suna nan,duk abinda zamuyi idansu na kanmu,sabida haka tunda so kuke Ku zubar mana da mutunci,Ku wuce mu tafi gida,hakuri suka hau bata, dakyar tahakura taja musu warning, suka koma suka zauna, izz kua bayan ya daure  babban yatsan kafarsa,da Fatima ta fasa masa, gwara inkoma ciki incewa Umma tazo mutafi tun kan azzalumar yarinya nan takara jimin wani raunin, yamike yakoma ciki

👄L🅰L🅰T🅰🙊


           *written by*
                 💅💅 *sadnaf*💞




Page 85

            Yana shiga sukayi kicibis da wani abokin el Bahrain mustapha,yace masa el Bahrain nakiransa,suka karasa wajenshi,ya zauna kusa da el Bahrain, friend zan kai Umma gida,naga dare yafarayi,kasan bakowa agida,ina mikata sai nadawo yafadi hakane dan kar el Bahrain yadagoshi,aa banyarda ba ko dan abinda Fatima tamaka dazu ne yasa kakeso katafi,ko daya wlh zan dawo ai,yanzu dai kaga lokacin cin abinci ne,tunda serve yourself ne,jeka zubawa umma ka kai mata intaci sai ka kaita gidan,bayasan yiwa el Bahrain musu shiyasa ya mike amma ba haka yaso ba,alokacin har wasu sun fara zubowa suna ci,layin maza daban na mata daban dan babu irin nauin abinci da babu kama Daga na turawa har na gargajiyar,komai anutse akeyi duk wanda ya zuba abincin sai yakoma ya zauna,hotuna su Fatima sukayi tayi da mashida,tasleem kuma ta kau da kanta gefe dan tana Daga ido, zata ga el Bahrain na kallonta,ita kuma jitayi ta takura,fatima hango izz datayi da plate ahanun yasa,tayi sauri ta ajiye wayar,ta wayance,aunty bari muje mu zubo abinci,ko zaki zo mutafi,haba Fatima kibari mutane su ragu mana,sai kuje,amma yanda akayi layinan zaku wani je karbar abinci sai kace mayunwata,kai aunty wlh nagidan biki yafi dadi nidai inbazaku je ba,kunga tafiyata,tafara tafiya,alokacin izz mutane biyu ne agabansa,dasauri Fatima tadauki plate taje tasamu wacce take kan layi ta roketa tabari ta zuba yunwa takeji sosai murmushi yarinyar tayi ta matsa mata ta zuba fried rice tayi gaba ta zuba pepper chicken,agefe tayi sauri taje gurin dazata dauko cokali,izz alokacin har ya zuba,yajuya ya tuna bai dauko cokali ba,kokarin juyawa yake yaje yadauko,Fatima da idanta nakansa,itama tayi sauri ta taho tana sunkuyar dakai,sai data daidaici tazo kusa dashi,shikuma kokarin kaucewa yake ta goce kafarta ta watsa mishi abincin ajikinsa asanadiyr faduwar datake kokarin yine yasa ta bugi plate din hanunsa ya fadi,bin jikinsa yayi da kallo,yaga yanda abincin ya bata masa kaya,cije lebe Fatima taringayi,tana rike kafarta,kai mahaukacin ina ne,dazaka zo ka bangajeni baka kallon gabanka ne,kallonta yake cikn takaicin abinda tamasa,hawayen na kokarin zubo mishi, mutane idansu yadawo Kansu,wasu suna ganin laifinshi ne,wasu suna ganin laifinta ne,y Fatima? Y are treating my like this,murmushi tayi u have not seeing anything what is best for you u better leave this place if not u can't bear to see what am going to do to you,duk maganar dasuke ahankali suke maganar,wucewa tayi ta gefensa,takarasa wajen su tasleem,duk abinda yafaru a idan el Bahrain da mashida,tasleem kua tunda ta sunkuyar dakanta bata dago ba shiyasa bata San asalin mai yafaru ba,aunty kinga dan akuyanan na zubo abinci ya barar min ko,yanzu nayi magana kice ni na tsokaneshi,kallon wajen da izz yake tsaya tayi,taga yarike Riga ahanunsa yana kallon fatima,karap suka hada ido da tasleem,dauke kanta tayi,izzadeen shikuma yasaki rigarsa yana kallon tasleem dan baitaba tunanin Tazo bikin ba,kokarin karasawa yake gurinta,Fatima ta galla masa harara,yayi sauri yayi waje, hakuri tasleem tabawa Fatima,tace sutashi su tafi Umma nakiransu awaya,sallama sukaje sukayi wa Amarya da ango,el Bahrain yanaso yayi mata  magana amma  bayaso Yusrah taji haushi dan yaga fitar izz bayaso yaje ya tare tasleem sai daya tuna suna tare da Fatima hankalinsa ya kwanta dan yasan Fatima bazata yarda tasleem ta kulla izz ba,ahaka suka musu sallama suka fita waje suka hau motar suka tafi gida,izz kua yana fita rigar jikinsa yacire ya canja amota,yana ta adduar Allah yabashi ikon kebewa da tasleem batare da Fatima tasani ba,yana kokarin fitowa Daga motar, yahango sun fito sun shiga mota sun tafi,fitowa yayi Daga motar yakoma ciki,ahaka aka gudanar da bikin cikin kwanciyar hankali..





washegari karfe 5 na yamma aka fara shirye shiryen kai Amarya,Fatima da mashida ma  sai dasuka je wai suna so suje suga kwakwap,motocin daukan Amarya ne sukayi ta shigowa layin ciki kua harda izz,en mata ne suka fara fitowa suna duruwa amotocin,izz ganin su mashida sun fito Daga gidan ne yasa shi reverse dan bayaso su ganshi, dabara Ce tafado masa,yana ganin wanan shine lokacin daya kamata yaje gurin tasleem tunda basa tare da Fatima, shawarar daya yanke kenan yadauki hanyar gidansu tasleem....

👄L🅰L🅰T🅰🙊



         *written by*
          💅💅   *sadnaf*💞




       _wanan page din naki ne aunty sis Allah ya kara girma da daukaka,dan hakika Wanda bai sanki ba shine zaiyi tunanin you are bad,but for me nasan wacece ke,you are such a nyx person after all that happened you still find a space in your hrt and forgive my fans,tanx for everything,I do respect you,Allah yaraya sultan_




  Page 86

           Yana isa kofar gidansu tasleem  yasamu basiru azaune akan benci azaune,wajensa yakarasa ya mika masa hannu,ranka ya Dade kwana biyu najika shiru,bana ganinka inaso na tambayi aunty tasleem amma ina tsoro,bana nan ne nayi tafiya,Allah ya Sarki,dan Allah kacewa tasleem tazo inji dan makarantarsu,yallabai kaima kasan auranta zaayi kenan?   ji yayi kirjinsa na bugun uku uku,wayancewa yayi dan bayaso basiru yagane,ee zua nayi namata Allah yasanya alheri,shiyasa ma nace kace dan makarantarsu sabida kar taki zua intaji nine,toh shikenan bari nagaya mata,yauwa ko kasan wa zata aura? E nasan shi,wani ne mai mutunci wlh amma na manta sunansa,dan sunan larabawa larabawa hake naji ana kiransa dashi,Allah Sarki,jeka to ka gaya mata,intace yasunan fa mai zance,kace mata Ali, yace hakane dan yataba jin Ali ya kirata akan assignment din dazasuyi,ta tambayeta tace dan ajinsu ne,tasleem lokacin ta gama girki kenan tanufi dakinsu taji sallamar basiru,ta amsa,ya akayi,Aunty tasleem dama wani dan makarantaku ne yake sallama dake,dan makarantarmu? Ee,ya sunan shi,Ali sunan shi,Ali ya akayi bai kirani awaya ba,kai shi dakin baki kace masa ina zua,daki tashiga tasako hijab dinta,ta fita waje dan umma batanan ta tafi siyo kayan gyaran jiki,dan tun da aka sa rana tafara gyara tasleem ciki da waje, shiyasa bata fiye zama ba,kullum tana hanyar kasuwa dan tunda tasan halin da tasleem take ciki tasha al washin gyara tasleem dan dama ta Iya,kawai batasan taringa yiwa mutane sabida abbansu tasleem bayaso,kanta kawai takeyiwa,sai yanzu datafara yiwa tasleem, izz kua bayan basiru yakaishi dakin baki,duba daya yadauka yabashi yaringa zuba mishi godiya,yana fita,yafara zarya apalon yana tunanin wa tasleem Zata aura, sallama tayi Daga bakin kofa yajuya dasauri ya amsa dasauri tare da karasawa wajen datake atsaye,allahuma ajirni fi musibati wa aklifnin khairin minha,kalu innalillahi wa innal ilahi rajiun," Izzadeen" mai yakawo ka gidanmu tace atsorace tana ja dabaya,zubewa yayi akasa pls tasleem ki tsaya ki saurareni,dan girman Allah badan halina,rufe ido tayi ta nuna kofar fita kafin na bude idona ka fita kabar gidan nan,dan iska mayaudari,sabida bakada cikakken hankali bakada kunya har zaka kuma Iya takawa kazo inda nake ,wlh izzadeen na tsaneka banasan in budi ido inganka arayuwata,kuma abinda kayimin bazan taba yafe maka,koda yafe makan dazanyi shine zai sa ka shiga aljana,I so much hate you,and insha Allah all the pain I went through because of you,wlh sai Allah ya jarrabceka ta silar yayanka,tunda tafara magana hawaye ke zubo mishi,tabbas Nasn nayi miki ba dai dai ba nasan dafarko yaudararki nayi niyyar yi,amma tun ba,aje koina ba Allah ya jarrabceni dasanki,tasleem pls find a space in your heart and forgive me give me one more chance pls,toshe kunanta tayi da hannu biyu, God forbid tace tana tofa masa yawu afuska,get out before I do something stupid, tace Tsawace, zai kara magana takuma cewa out dakarfi tana nuna mishi kofa,ganin bazata saurareshi ba yasa ya mike jiki asanyaye yazo ya wuce tagabanta yana kallonta,hankadashi tayi da karfinta har yana Neman faduwa,I love you tasleem and I will always do,cire takalmin kafarta tayi ta wurga masa sai akeyarsa,dagudu yafita gate yaje yatayar da motarsa ya tafi,tasleem kwalawa basiru kira taringayi rai abace,,yashigo aguje,yaushe kaima kafara munafinci,izzad een,ne Aliyu,wlh duk ranar daka karamin haka sai na saba ma,inya kuma zua kofar gidanan kasa yara su jefeshi,hakuri yaringa bata,tajuya afusace tashiga cikin gida dan wani mugun zafi zuciyarta kemata dan sai yanzu ma tafara jin zafin abunda izzadeen yamata
👄L🅰L🅰T🅰🙊


        *written by*
        💅💅    *sadnaf*💞



Page 88

              Izz na barin gidansu tasleem,kiran el Bahrain yayi awaya ya tambayeshi yana ina,yace masa yana family house dinsu,yace mishi gashi nan zua ya kashe wayar, yawuce, family house dinsu el Bahrain, yana isa bangaren da mazan gidan suke,yayi yaje yasamu el Bahrain azaune da kofi ahanunsa yana shan milk shake,ango ango,kaine angon ai,kana daga nan mun kaima Amarya,kun kyauta ai,bismillah fa yace yana mika mishi kofin hanunsa alhamdulillah,abokina ina tayaka murna fa yau zaka shiga sahun manya,da asahun yara nake,emana kai da bakasan mace ba,yau zakasan sweet 16,kaga bansan iskanci ka dauka kowa irinka ne mtss yaja tsaki,Allah yabaka hakuri,baice masa komai ba yacigaba dashan milk shake dinsa,abokina kasan kua Daga gidansu tasleem nake,banje kai Amarya ba,duuum gabansa yafadi kofin hanunsa ya subuce Daga hanunsa,subhanallahi ta akayi ka saki kofin,subucewa yayi yace rai abace,inajinka dakaje ta fito,ta fito mana,wai ni nan dabara nayi danaga Mashida da Fatima,sunje kai amarya naje gidan dan nasamu mu sasanta amma kasan abun mamaki duk atunanina San da tasleem ta ke min bzai Iya sawa tamin rashin mutunci ba,amma abun mamaki bakaga Koran karen datamin ba,harda jifana da takalmi wlh saura kiris ta fasa min keya,el Bahrain  kwashewa yayi da dariya, hmm dariya kake min ko,ai tamaka dasauki dabata cire ma hakori ba,yauwa friend inata so intambayeka ya akayi su tasleem suka je bikinka? waye ya  gayyacesu?nine na gayyacesu, yaushe kuka San juna dahar suka shaku dakai haka,ai akwai alaka mai karfi atsakaninmu dasu,bangane ba,zaka gane sai nan gaba,ruko hanunsa izzadeen yayi abokina pls ka taimkeni nasan tasleem tana ganin mutuncinka pls kamata magana ta saurareni pls,wlh Allah ya jarrabceni dasanta,zame hanunsa yayi Daga rikon da izz ya mishi,in baka shawara izzadeen? Gyada masa kai yayi, ka hakura da tasleem Dan tanada mijin dazata aura,nasani danaje angayamin,amma ai ba a daura musu aure ba,inada chance, hmm to shikenan rabon kasha wuya ne,haba abokina yanzu bazaka Iya taimaka min ba,zancen kakeso,to shikenan ai bari inje gida inyi wanka,anjima zanzo muje siyan bakin Amarya,wa kayi zamanka wlh bana bukatar rakiyar kowa, kana nufin kai kadai zakaje? kwarai kua,haba kai kua,ni ai na gida ne,koma na dakine ni kadai zanje, uhmm basa bamba,anyi Amarya sai rawar kai ake,kanka akeji,gobe nazo naci girkin amarya ko shima kar nazo,hmm kai kasani fa ni bari inje inyi wanka kana batamin lokaci,ya tashi yashiga bandaki,yabar Izz atsaye shima hanyar waje yayi, yaja motarsa yatafi,el Bahrain na fitowa Daga wanka, shiryawa yayi cikin green din shadda yakafa hula kana ganinsa kaga ango,gidansu yaje,dan alhajinsu nata kiransa,yana zua palon alhaji yaje yasamu alhaji da abban Yusrah ,sai hajiya da Auntyn Yusrah, durkusawa yayi ya gaishesu,alhaji  ne yafara masa nasiha daya rike Yusrah da amana,Yakuma zama adali,kar yasake yayi rashin adalci inya auri tasleem, haka dai dukansu suka mishi nasiha,suka Ce ya tashi yatafi,godiya ya musu, ya tashi yayi waje, sai dayaje bangarensa,yadauki abubuwansa masu mahimmanci irinsu litattafan adduoinsa,yafito ya nufi mota yadau hanyar sabuwar gandu inda ake siyar da Kazan amare,ya siyo guda hudu yace a ware masa guda biyu,yabiya kudin,yanufi hanyar super market, dake kusa da gurin yasiyo manya many an yoghurt da lemona masu sanyin gaske,yasa abayan seat din motar yadau hanyar Jan bulo,kiran tasleem yayi awaya yace gashi nan zua,tasleem kua tace yabari gobe yazo, yace bai yarda ba yau zaizo, ya katse wayar, tashi tayi dasauri tayi kwalliya tasaka wani Riga da skirt black and pink bakaramin kyau tayi ba,bata fesa turare ba dan tunda Umma tafara mata gyaran jiki,tadaina fesa turare dan jikinta kamshi yake na musamman,kiranta yayi yace mata yakaraso,ta mike takara kallon kanta amudubi,ta gyara mayafinta ta fita gurinsa,yana zaune yana yana yiwa Yusrah TeX akan gashi nan zua tashigo,amsa sallamar data masa yayi, bai dago ba sai daya yi sending,yadago,tasleem kua zuba mishi ido tayi taga yanda yayi masifar kyau,take taji wani masifaffen sanshi da kishinsa yakamata, yana dagowa murmushi yasakar mata,ya zuba mata ido,yaji wani Santa na ratsa shi...
👄L🅰L🅰T🅰🙊


       *written by*
        💅💅   *sadnaf*💞



Page 87

            Bangaren Amarya Yusrah kua abbansu Yusrah sun mata fada sosai,tana kuka haka aka fito da ita aka dau hanyar jan bulo,Fatima da mashida sabida iyayi sai dasuka San yanda suka hau mota daya da ita,akofar gidan motocin sukayi ta parking en mata na fitowa suna shiga cikin  katafaren gidan,waw friend gaskia gidanan yahadu,wlh habibaty Allah yasamu adanshinsu,ameen,wasu tsofaffi biyu ne suka ruko hanunta suka Ce tayi bismillah tashiga da kafar dama,video Fatima tafarayi tundaga harbar gidan dake zage da flowers har zua inda akayiwa Yusrah Jere,Palo biyu sai dakuna uku,kitchen da store aciki,kowane bedroom da toilet, haka ma palon,farkon palon brown and milk colour aka mishi fenti kayan dake cikin palon ma haka,gaskia bakaramin kudi alhajin el Bahrain ya kashe ba,karamin palon kua yafi kowane tsaruwa nan ne palon el Bahrain, komai naciki white and pink, ga manyan manyan frame mai dauke da ayyatul kursiyyu da aka rataye abango,palon shi bai kai na Yusrah girma ba,masha Allah komai na gidan ya tsaru ko ina dauke yake da console, dakinta aka wuce da ita tanata kuka,mashida da tasleem ba inda basu shiga ba,Fatima sai video take dan tanaso ta nunawa Umma su San shirin dazasuyi,dan gaskia kowace Ce tasamu kaya irin na Yusrah sai ta godewa Allah, ahaka,abokanan el Bahrain suka fara horn, dan kowace tafito badan ransu yaso ba,suka farawa fitowa dan basu gama kashe kwarkwatan idansu ba,mashida da Fatima kua kin tafiya sukayi sai da suka gama zagaye koina na gidan har saman dasuke kyautata zaton na tasleem ne sai dasuka shiga,tana video tana turawa tasleem ta watsapp dan gani take gwara tafara gani kafin takarasa gida,tabata labari, sai da ta kira tasleem awaya tace tahau watsapp ta turo mata sako,tasleem da tunda izz ya tafi takoma cikin daki ta kwanta ranta abace amma Fatima nakiranta tace tahau ta turo mata sako jikinta yafara rawa dan dama burinta taga irin kayan dazaayi wa Yusrah,tana bude videon tafara ware idanduna tana kallo data ga uban dukiyan da aka kashewa Yusrah,turkashi tace afilli tacigaba da kallo,sai da drivern gidansu mashida yazo suka sauko Daga sama sukaje suka samu Yusrah da still kuka take Daga ita sai kawayenta guda biyu,sallama suka mata taringa musu godiya muryarta dakyar take fita sabida kukan datasha,suna fita Nabeela kawar Yusrah tabi bayansu da harara,wai ni Yusrah a ina kika samo uwayen matan nan ne wlh haka kawai natsanesu sunfiye iyaye munafikai kawai sai video suke,banasan irin wanan Nabeela kikasan yanake dasu,Allah yabaki hakr Nabeela tace tacigaba da Dana wayarta,suna fita Fatima ta doka tsaki,kukan munafinci take fa,kai habibaty gaskia kinada zafin kishi duk Anty sama aunty kasa da Yusrah take cemana sai kince mata munafika,ke dalla can Dan kinganta haka slow poison Ce munsan irinsu,ahaka suka karasa cikn mota suka  fara ajiye Fatima suka wuce gida jiki narawa Fatima tashiga dakinsu,ta tarar da Tasleem na kokarin tada sallah da gudu taje gabanta aunty kinga duniya ko,nagani sis, hmm bari nayi sallah dan bamuga tazama ina Umma take dan itama tasan shirin dazatayi ke dazakije gidan kishiya wlh kamata yayi ace kinfita komai,barni sis wlh jikina yayi sanyi,anya Abba zai Iya min irin kayan nan kua,tab Aunty wlh zamuyi Wanda yafi na Yusrah insha Allah, dan kinsan Umma tanaso taga yayanta sune on top,wlh aunty inta kama Umma tasiyar da filinta na gado nasan zata siyar dan ta fidaki kunya,ke nibanki bama insiyar da sarkata da zobe, wlh ahada asiya miki Abu, Allah Sarki sis,kina sona wlh amma karki damu duk kayan dana samu zan godewa Allah, Dan dama kafi wani,wani yafika,hakane kuma amma insha Allahu zama kifita,Allah yasa bari nayi alwala,tanufi bandaki, tasleem ta tayar da sallah..

👄L🅰L🅰T🅰🙊


        *written by*
              💅💅  *sadnaf*💞





Page 89


                   Ganin yanda ya tsura mata ido ne yasa ta sunkuyar dakai ta gaishe shi cikin sanyin murya,takowa yayi yazo ya zauna akasan carpet  yana fuskantarta ya tallafa fuskarsa da hannu biyu yana kallonta,mayafinta taja ta rufe fuskarta,yau kuma rowar fuskarki zakimin heart beat,to bakaine kake ta kallona ba kamar baka sani ba,tace ashagwabe,murmushi yayi yana kallon kunshin hamunta,heart beat kinga yanda kikayi kyau kua,dan Allah gayamin sirrin,bawani kyau danayi zolayata kake,am serious,hmm duk kyauna ai ban kai aunty Yusrah ba,kyalkyalewa yayi da dariya wai aunty,hmm dan Allah ki bude fuskarki mana inganki sosai inji dadi,zame mayafin tayi Daga fuskarta ta sunkuyar dakai,murmushi yasakar mata dasuka hada ido,yabi tabon sallahnta da kallo,gaskia heart beat ina mutukar kaunarki arayuwata,wlh na matsu naga  lokacin aurenmu yazo dan naga izzadeen yafara kawo min hari tunda yazo yau kuma kin fita,daura fuska tayi wlh da sunan dan makarantarmu yazo shiyasa na fita bantaba tunanin shi bane,nasani heartbeat ina tsoron izzadeen nasan halinshi kar yazo ya kwace min ke,Allah ya sauwake,ni tunda kace kana sona na cire shi Daga raina,haka nakeso and pls kicewa su fatima su fita daga harkarshi,dan naga kamar tafiki daukan zafi bata da hakuri, insha allahu zan mata magana, wai kana nufin har yanzu izzadeen bai san ni zaka Aura ba,baisani,meyesa bazaka fada masa ba,zan gaya masa ba yanzu ba sai lokaci yakusa,toh shikenan, yauwa kicewa Umma ran lahadi su Aunty luba zasu kawo lefe,dan inaganin jibi zasu dawo Daga Dubai, zan fadamata insha allahu,kazo muje in rakaka ka tafi kabar auntyna ita kadai tace tana mikewa,kice dai kin gaji da ganina bahaka bane wlh,kasan irin wanan ba dadi,abar sabuwar Amarya tayi ta jira,hmm to shikenan muje kirakani,waje suka fito suka karasa inda yayi parking, ya bude bayan motarsa yafito da kaza guda biyu nan da aka ware yahada da lemona da yoghurt ya mika mata,kin karba tayi ta tsaya tana kallonshi,dan jitayi zuciyarta namata zafi sabida kishi,karbi mana yace yana kara mika mata,mai wanan din? Ki karba mana kiga mene aciki,ai basai na karba ba nasan menene,bana bukata,Amarya tafini bukatarsa, dariya yayi dan yagano kishi takeyi,nasan da amaryar ai nasiyo miki,itama ganata nan Zan kai mata, indai ba kishi kike ba ki karba dan Allah, haba dai ba kishin danakeyi,au bakya sona shiyasa bakya kishina,nidai kabani kana Jana da hira ta karbi ledan hanunsa,ta juya tana tafiya,heartbeat ba sallama,ka gaida Amarya sai dasafe tace batare da ta juyo ba,tayi sauri tashige dan wani kuka ne yake neman kwace mata,girgiza kai yayi dan yasan kishi ke damunta,kuma hakan ya nunawa tana sanshi murmushi yayi yashige motarsa ya mata text mai dadi,yaja motarsa ya tafi,Yusrah kua gajiya tayi da jiransa bayan ta karanta text din daya mata,ta mike tashiga toilet dan Tayi alwala tayi sallah,dan su Nabeela sun dade da tafiya,tana idar da sallahr akan sallaya bacci yadauketa,el Bahrain nakarasowa dakansa yasauka ya bude gate din ya shigar da motarsa,yadauki ledojin Daga bayan motar,yanufi palon Yusrah,sallama yayi tare da lumshe ido sabida wani kamshin turaren wuta daya bugi hancinsa,ganin bakowa afalon kuma bai juyo hayaniya yasa,yasan bakowa agidan dasauri yayi hanyar dakin Yusrah dan wani tausayinta ne yakamashi dan bai taba tunanin ita kadai bace yadauka kawayenta zasu tayata zama,tura kofar yayi tare da sallama,hangota yayi akwance akan sallaya,ajiye ledar hanunsa yayi yakarasa gurinta,tsugunawa yayi agabanta yakura mata ido,baccinta take peacefully murmushi yayi yace sleeping beauty yashafo fuskarta,firgigit ta mike tazauna,yaya kadawo?  gyada mata kai yayi yana murmushi, yi hakuri nabarki ke kadai am sorry,sunkuyar dakai tayi bakomai yaya,Amarya kinyi kyau,rufe fuskarta tayi alamar kunya,tashi muje kirakani dakina inyi sallah dan naga alama ke kinyi sallarki,ya mike tsaye yaya sai na wani raka ka,wai Dan karna barki ke kadai shiyasa amma tinda bakyasn kirakani yi zamanki inje inyi sallar indawo,aa muje yaya,tace tana mikewa,ta gyara mayafinta,ke mai haka,cire mayafin nan ki ajiye sai kace unguwa zakije,yaya dan Allah kabarni insa, aa ni banyarda ba Ciro min mayafinan ki mikomin ko nacire miki dakaina...
👄L🅰L🅰T🅰🙊


             *written by*
              💅💅     *sadnaf*💞






Page 90

                 Rike mayafin tayi gam dan Allah yaya kabarmin mayafina,hannu yakai dan yacire mata mayafin dan yaga tana bata masa lokaci,fusgo mayafin yayi,tabi mayafin sai akan kirjinsa,saurin cika mishi mayafin tayi tana kokarin ja dabaya,ruko ta yayi ya cire mayafin,kirjinta ya bayyana,idansa ne yasauka akan kirjinta,yaji wani irin Abu ya ziyarceshi,itama hakan taji dan tunda take ba namijin daya taba rike mata hannu ballantana ya rungumeta,cikata yayi ya ruko hanunta,mu tafi,yaja hanunta suka bar dakin, bangarensa suka nufa,suka shiga dakinsa sukayi sallama,bandaki yashiga ita kuma tazauna akasan carpet, tahada kai da gwiwa, dan duk atakure take,ta lumshe ido tana shakar kamshin turaren el Bahrain,fitowa yayi daga bandakin,jekiyi alwala ina jiranki,yaya nayi sallah fa har shafaii da wutr nayi,nasani kije kiyi alwala ina jiranki bana san musu,mikewa tayi tanufi bandakin tana kare kirjinta,murmushi yayi yafita yaje yadauko mata hijabinta,ya ajiye akan gado,ya tayar da sallahr isha fitowa tayi taje tadauki hijabin daya ajiye mata tasa tazauna akasa tana jiran ya iddar,alama yamata ta zo,ta tsaya Daga bayansa,rakaa,biyu yayi asujadar karshe sai daya Dade bai dago ba,yana ta adduar zaman lafiya atsakaninsu da samun zuria dayyiba,yaroki Allah ya mallaka mishi tasleem yadago yakara addua yashafa itama Yusrah tashafa tana hamma dan bacci takeji sosai,kallonta yayi yunwa ko?aa bacci dai,banyarda ba jirani ina zua,yaya bari inje dakina wlh bacci nake ji,wani kallo ya watsa mata wai meyesa kike da gardama ne,kinga Daga yau inayi miki magana banaso kiringamin musu kinji ko,gyada masa kai tayi,ya fice Daga dakin,bayan minti uku yadawo dakin hanunsa rike da plate da leda,daya hanun kuma yariko sleeping dress,ajiye sleeping dress din yayi akan gado yadawo yazaune akasan carpet, ya juye kajin akan plate,yazuba yoghurt din atumbler cups din daya dauko akan fridge din dakinsa,matso muci,ba musu taje tazauna dan tunda yamata warning tayi alkawarin daina masa gardama,yanda tazo tazauna dasaurinta ne yasa yaji tausayinta,zo ki zauna anan in baki dakaina,yace yana nuna mata cinyarsa,kallonsa ta tsaya yi har zatayi magana ta tuna,ta mike ahankali taje kusa dashi ya ruko hanunta ya zaunar da ita akan cinyarsa yacire dankwalin kanta,kananan kitson da aka mata 2 step ya zubo,waw kitso nan yayi kyau, yace yana Shafa mata kai, bata Ce komai ba illa rawar da jikinta yake, kamshin turarenta dayake Shaka ne yasa yaji hankalinsa yafara tashi,ganin inba sauketa yayi ba,za asamu matsala yasa yasauketa,kodayke yi zamanki anan bari na baki,naga kamar tsorona kike,yadauko cinyar kaza yakai bakinta,budewa bakinta tayi ta yagi kazar ahankli tafara taunawa,ahaka yaringa bata har sai daya tabbatr da ta koshi, shima yaci kadan yakai sauran fridge, yadawo yadauki plates da cups din dasuka bata yakai kitchen,yadawo,tashi kishiga wanka,ga wanan rigar sai kisa kizoki kwanta yace yana mika mata sleeping dress din daya dauko mata,karba tayi gabanta nafaduwa ta nufi bandaki,tana shiga bandakin ta rufo kofar bandakin harda murza key,ta dafe kirjinta,nashiga uku ni Yusrah,Ya zaayi na Iya sa kayan nan agaban yaya,tace tana Daga rigar, farin sleeping dress ne Iya kacinsa cinya,wai ya zanyi yanzu,haka tayi ta mutsu mutsu,ta ajiye rigar ta tari ruwa dan tayi wanka, el Bahrain naganin tashiga bandaki yadauki wayarsa yadawo falo,ya kira wayar tasleem,tasleem kua tunda el Bahrain yatafi tashige daki tana kuka,Allahn daya taimaketa Fatima tana wajen Umma,tana nuna mata videon gidan Yusrah, haka kawai taji tana tausayin kanta,ga kishin daya dameta, dan tasan dole yau Yusrah da el Bahrain zasu mallaki juna,tasan  Yusrah virgin Ce,el Bahrain zai kara Santa ya darajata,haka tayi ta kuka tana tsinewa izzadeen,ji tayi wayarta ringing,tashare tacigaba da kukanta,sai daya mata 5 misscall tadaga,heart beat kinfara bacci ne
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
             💅💅   *sadnaf*💞





Page 91


                 Toshe bakinta tayi dan kukan daya taho mata,taji sansa nakuma ratsata,duk da yau aka kai masa Amarya,sai dayazo ya ganta,yakuma kirata awaya duk da ya je gida,tace azuciyarta,ban fara bacci ba kaina ke ciwo,assha so sorry heart beat kinsha magani,ee nasha,amma yanaji muryarki haka ko kuka kike,aa bakuka nake ba,kifadamin gaskia,dagaske nake,kinci abinci naci,ina amaryarka ne ka kirani baka tsoron taji haushi,hmm tayi bacci,bawani nan,kai mai yahanaka baccin? sabida banji muryarki ba,to yanzu ai kaji sai kaje ka kwanta, toh naji zakiyi mafarkina,hmm zanyi,yauwa heart beat shiyasa nake sanki wlh,jin karar bude kofar bandakin dakinsa ne yasa yace bari naje na kwanta love you,love you too,ya kashe wayar gabadaya ya mike yatafi daki,tasleem haka kawai ta tsinci kanta da farincikin el Bahrain yace mata Yusrah ta Dade bacci kenan ba abinda ya shiga tsakaninsu,rungume wayar tayi akirjinta take taji duk damuwar datake ciki ya ragu,ta kuma gamsu da irin san da el Bahrain yake mata,tana kuma adduar Allah yakawo lokacin aurensu,Yusrah da ta Dade da wanka tasa rigar baccin akwai body spray da dama a bandakin ta fefesa,tarasa yanda zata fito Daga bandakin,sai data Dade,Daga baya ta leka ta inda ake zura key,taga el Bahrain baya dakin ta fito da gudu tasa hijabinta ta kwanta akan kujerar dake dakin,jin el Bahrain ya turo kofar yashigo ne yasa ta rufe ido takara kundunduna murmushi yayi dayaga yanda ta kudundune gefe daya azuciyrsa kuma yana kaunar yanda take da kunya,bandaki yashiga dan yayi wanka,minti  goma yadauka yana wanka,yafito ya shirya cikin farin gajeren wando da farar vest,yaje ya kuna A C,yanufi kujerar data kwanta "Yusrah" yakira sunanta,shiru tayi gabanta na faduwa,kara kiran sunanta yayi still tayi shiru,dagata sama yayi ya nufi kan gado da ita,ya zaunar da ita,yana kokarin cire mata hijabin ta rike gam,kinsan bana san gardama ko,yana fadar  haka ta cika hijabin ahankali,ya cire hijabin,ta runtse idanta da karfi jikinta yafara rawa,bin koina na jikinta yafara yi da kallo,yadawo da idansa kan kirjinta,daya fi tafiya da imaninsa,ji yayi hankalinsa yafara tashi,kiran sunanta yayi can kasan makoshi,tare da ruko hanunta,bata amsa ba illa ma kara runtse idon datayi gabanta na cigaba da faduwa,Yusrah inaso ki Saki jikinki Dani, ba abinda zanyi miki kinji, am straight forward duk abinda yake cikin raina zan gaya miki,nasan bazaki Iya  sakin jiki dani ba,zan baki time har zua lokacin dazaki saki jikinki dani,kuma inaso ki rage kunyan nan dakike,dan yanxu ni mijinki ne,amma dan nace zan baki time bashi yake nufin bazan karbi hakkina agurinki ba,so nake ki saki jikinki ki daina tsorona,duk da nasan zan cutu,amatsayina na Wanda yakai stage dinan bantaba sanin mace ba,kinsan dole inyi sha awa amma banaso ki cutu, shiyasa ina kuma La,akari da kankntarki,amma badan nace miki bazan kusanceki ba kiyi tunanin bazan ringa wasani dake ba,kinji mai nace ko,kace haka mana tinda dama baso na kake ba tasleem kk so,tace azuciyarta,afili kuma kara sunkuyar dakai tayi,gadon ya hau,ya kwanta, yajanyota tafada jikinsa,yafara aika mata da sakoni jikinsa na rawa,dan bakaramin kai zuciyarsa yayi nesa ba,badan haka ba,ba abinda zai hana ya kusance ta,sai daya kwashi awa uku,yana wasa da ita,sanan ya cikata yanufi bandaki yasakrwa kansa ruwa Dan hka shine mafita agurinsa,Yana sakinta bacci yayi awon gaba da ita,ahaka yakara wani wankan, yafito yashirya yanufi kan gadon ya kwanta tare da rungumota bacci yayi awon gaba dashi,bangaren izzadeen kua ahanyarsa nakomawa gida bayan yabar wajen el Bahrain yahango wata tsalelliya atsaye abakin titi,hijabinta har kasa fara Ce tas,amma inbadan farin fata  datake dashi ba kwandala bazaka siyeta ba,bazata wuce shekara 16 17  ba,tsayar da motarsa yayi agabanta yayi mata sallama ta amsa tana kau da kai,fitowa yayi Daga motar, ranki yadade,inbazaki damu ba,dan Allah kihau mota ta in kai ki,inda zakije,dagowa tayi ta harareshi,haka kawai bansanka ba,sai nahau motarka,taja tsaki tayi gaba ta tare adaidaita sahu tahau ta tafi,saurn hawa motarsa yayi yabi bayansu,ahaka har suka karaso unguwar sabuwar gandu,suka shiga wani lungu,yasauka Daga motar yabisu abaya sabida mota bazata Iya shiga cikin lungun ba,adai dai,wani kwarababen gida aka sauketa ta fito tabawa dan sahu kudinsa ta shige gidan,yana ganin gidan data shiga yaje yasamu wasu yara dake wasa a kofar gidan,ya tambayesu sunan yarinyar data shiga cikin gidan yanzu,suka Ce masa sunanta suhaima,ya nanata sunan nice name,yabawa yaran kyautar dari,yakoma wajen dayayi parking yaja motarsa yatafi gida yana tinanin yanzu ne yasamu matar aure, dan tana da nutsuwa bakamar Nabeela ba,dan Nabeela akwai rawar kai,da ita yace tahau yakaita gida jiki na rawa zata hau,amma suhaima sabida kamun kanta taki hawa motarsa..

👄L🅰L🅰T🅰🙊


           *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞










Page 92

                 Fatima kua tunda tashiga dakin Umma Take nunawa Umma video gidan yusrah,tana zuba,murmushi Umma ke tayi tana cigaba da hada turarukan da hadin gyaran jikin dazatayi wa tasleem,dan duk daddare take Shafa mata tabi ta mulke mata Zuma ajiki,sabida hadin yazauna afatarta,sosai musamman ta siyo zanuwan gado masu araha,tasleem take shimfidawa ta kwanta, in gari ya waye sai ta cire ta wanke,banda wani tsumi mai uban yawa data hada akatuwar jarka datake sawa tasleem tasha sau uku arana,Umma kinyi shiru sai murmushi kike,to mai zance miki,rabon Yusrah kenan addua zakiyi Allah yakawo kudi musiyawa tasleem kaya masu kyau,amma batun musiya mata Wanda yafi na Yusrah kyau,bai taso ba,kike abinki ma baffa( yayan abbansu tasleem) kasancewar suna da zumunci sosai kuma shine kusan mai kudin gaske afamilysu, yabada odan kayanta tuntuni amma naji abbanku yace kujeru set daya yabada odansa,sai gadaje biyu,tinda abun yazo dahaka Palo biyu ne dakuna uku,mu sai musiya mata wani set din kujerun,daya dakin kuma abarmin nizan hada,wani uban tsalle fatima ta daka waw mumyna shiyasa nake sanki wlh,dan nasan tunda baffa ne zai siya mata kayan nasan kayan zasu hadu,kinga yanda nakeso naga aunty tasleem tazama on top kua,hmm banda dai san zuciya,Allah Umma,yauwa Umma dan Allah in Abba yadawo kice mishi yabamu kudi,zamu fito da anko gobe zamuje kasuwa,aa inkun matsu Ku fito da anko kuje Ku shiga aljihun ango amma ni mijina bashida kudi,kai Umma kwanan nanfa yagama hidima,ke ni tashi kije kicewa tasleem tagama abban datakeyi,ina nan zua,abbanku nake jira yadawo in sallameshi,inzo in mulkamata wanan hadin danayi dan ni kadai nasan kudin Dana kashe,tana rufe Baki abbansu tasleem nashigowa dakin da sallama,sannu da zua sukayi mai fatima ta mike tabar dakin,ta nufi  dakinsu tayi sallama, tasleem ta masa tana  murmushi ,"aa any news wanan murmushi haka aunty,tace tana zama akusa da ita,idanta ne yasauka akan ledar dake ajiye akan side bed,aa wanan ledar fa,tabude sauri mhmmm aunty tasleem waye yakawo miki tace tana kai cinya baki,ango ne yakawomin,wasa kike, wlh dagaske,waw waw inason haka aunty, duk da ankai masa Amarya sai dayazo yaganki,yakuma kawo miki kazar amarci,kai Aunty this guy love you ooo,kinga tunyanzu zakisan yafi sanki akan Yusrah,to ai baki san wani Abu ba yanzunan yakirani,muna gama waya kika shigo,kai dan Allah shiyasa kike ta murmushi Ashe,Allah yabani mai kaunata haka aunty,inaso inga namiji na balain sona haka,Allah yabaki sis, ameen,aunty albishirinki,goro, Ashe baffa ya miki odan kayan daki,waro ido tayi ta damke hanunta dakarfi dan Allah da gaske,wlh, kai amma naji dadi wlh,nasan dole yazama mai kyau,dan latest kaya baffa kesawa ayi,ee wlh Aunty shiyasa dadi yabi ya isheni,Umma ma tace zata Hada  bedroom daya,kai haka nakeso wlh,Aunty gobe fa zamuje kasuwa mu fitar da anko,kinga lokaci na matsowa,nifa ba event din dazanyi gaskia wlh nima Iya mother's night din da Umma zatayi ya wadatar,kanbu fatima tace tana ajiye ledar dake hanunta ta mike,yayar fatima designer guda zatayi aure ayi event daya,tab Allah yasauke,ai zamuyi sister's Eve insha allahu, kuma kasaitattun en mata zamu gayyata,high class babes,ba low class babes da Yusrah ta gayyata ba take murnar ta gayyaci en gayu,ke kiksani amma ni kam baruwana,kibar komai ahanuna kawai, kisauko muci Kazan nan,incigaba da tsara miki yanda nakeso bikin yakasnce saukowa tayi tasa hannu suka fara ci..



         el Bahrain kua aranar basu suka farka ba sai karfe 8:0 na safe,shi yafara farkawa ya mike dasauri,yana mamakin yanda akayi baiji kiran sallah ba,tashin Yusrah yayi,yayi bandaki dasauri,itama dasaurinta ta mike ganin lokacin dasuka farka,dakinta ta tafi dan tayi sallah, yana iddar da sallah yayiwa tasleem text dan yasaba tashinta da asuba,yau kuma ya makara,tasleem kua tun asuba take zuba ido taga yakirata taji shiru,tunda yake bai taba fashin kiranta ba sai yau,jikinta ne yabi yayi sanyi tana ganin amarcin dayasha ne yahana yakirata...
👄L🅰L🅰T🅰🙊



         *written by*
          💅💅     *sadnaf*💞




Page 93



             sai data ga text dinshi hankalinta ya kwanta,tashiga wanka dan ta wanke jikinta da ruwan turaren da Umma tahada mata da sassafe.


         El Bahrain namata text,ya mike yanufi dakin Yusrah yaje yatarar har tashiga wanka,shima juyawa yayi yanufi dakinsa dan yayi wanka,kafin yakarasa yaji ana Dana door bell,juyawa yayi yaje yabude kofa,yaga kaninsa atsaye da basket ahannu,rusunawa yayi ya gaishe shi,ya amsa ya bashi hanya ya shiga,ya tambayi su hajiya yace suna nan kalau,itace ma ta aikoshi yakawo musu breakfast,to zauna mana,aa tace karna dade shiyasa ma tahadani da Idi driver yace yana ajiye basket din  hanunsa, tafiya zakayi kenan bazaka tsaya ku gaisa da yusrah ba? Ka gaisheta yaya,toh shikenan kai gaida min su anjima zanzo,yauwa tace ince maka kar Yusrah tayi girki zata ringa aikowa ana kawowa,murmushi yayi hajiyarmu tana ji da Yusrah nan,toh shikenan kace zan gaya mata,ya rakashi waje yadawo,dakinsa ya nufa,yashiga bandaki dan yayi wanka, Yusrah kua tana fitowa Daga bandaki gaban mudubi tace tana Shafa mai tana murmushi ita kadai,Idan ta tuna yanda el Bahrain yayi romancing dinta,bata ki su dauwama haka ba,gashi komai nasa anatse yakeyi,hoda kawai tashafa tasa wetlips,takuna coal, ta zuba turaren wuta akai tadauko zani ta rufa,akai sai data tabbatar turaren yagame jikinta ta tashi,takara wani turaren akai,takai shi can lungu,bandaki,tuni dakinta yadau kamshi,itama kanta kamshi ke tashi ajikinta,humra ta sha Shafa akowane lungu da sako na jikinta,ta nufi wadrobe dan tasa kaya,breziya tafara sawa baki,da pant,ta dauko wata  atamfa da aka mishi dinkin doguwar  riga, orange colour da adon stones agaban rigar dayake dinkin mai kwa'lla Ce stones din ma azagaye yake da kwa'llar wajen chest din kuma abude,tana kokarin zura rigar,el Bahrain ya turo kofa hadi da sallama,rudewa tayi tasaki rigar tana kokarin shiga wadrobe din,dan Daga breziya sai pant dake jikinta,shi kua ganin tana kokarin shiga wadrobe ne yasa yayi sauri yakarasa gurinta,yakamo ta ihu tasaki tana kankame jikinta,ke mai haka sai kace kinga dodo,haramun ne dan naganki ahaka,runtse idanta tayi gam,still tana kankame da jikinta,tsaki yayi ya cikata yafita waje,sauke ajiyar zuciya tayi,tayi sauri tasa rigar dan rudewar datayi ta manta bata daura dankwali akanta ba tafita waje taje ta sameshi akan kujera yana girgiza kafa,tsugunawa tayi adai dai kafarsa ta sunkuyar dakai," yaya dan Allah kayi hakr ina bata maka rai wlh kunya nakeji kagani ba kaya"tace muryarta narawa,dagota yayi ya dorata acinyarsa,haba little Angel dan kinga nashigo naganki ba kaya shine kike Neman shiga wardrobe harda ihunki,kamar ba mijinki ne yaganki ba,kinga dole naji haushi,amma tinda kinbani hakr zan hakura amma da sharadi,dagowa tayi tana kallonsa,nafarko zakimin kiss yanzu,na biyu tunda dan naganki ba kaya kike Neman gudawa Daga yau inzamu kwanta bana san ganinki dakaya, yanda naganki yau haka nakeso inringa ganinki inzamu kwanta tunda yafara magana ta gwalo ido tana kallonshi,kinyarda? Shuru tayi takasa magana,tunda baki yarda ba sauka Daga cinyata,kuma bani bake,na amince  tace sauri,rungumota yayi yauwa little Angel, oya maza yimin kiss, runtse idanta tayi ta sunkuyar dakai,kamo habarta yayi yahada bakinsu,yafara kissn dinta,sai dayayi romancing dinta sosai,sanan ya cikata,yana maida numfashi,ita kuma ta boye fuskarta akirjinsa, dagata yayi ya Mike, "muje muci abinci hajiya ta aiko mana dashi dazu kina wanka,Allah Sarki hajiyarmu,Allah yasaka mata da alheri,akan dining suka zauna tadauko plate ta zuba musu chips da plaintain da ferfesun rago,ta zuba musu kunun gyada, abaki yaringa bata,har sai data koshi,shima yaci ya  koshi sukayi hamdala yaruko hanunta suka koma kan kujera suka zauna..
👄L🅰L🅰T🅰🙊

             
            *written by*
                 💅💅 *sadnaf*💞




  Page 94

              Ya kalleta,little angel fita fa zanyi,zanje ingaida alhaji, bazan Dade ba zan dawo kinji,yaya nikadai zan zauna agida,tace ashagwabe karki damu bazan Dade ba,yanzu bari,nasa miki cassette din biki ki kalla,kafin ki gama kallo nadawo kinji,toh yaya,kunna kayan kallon yayi yasa mata cassette din bikin,Yakoma dakinsa yakara fesa turare yasa hula,yadauki mukullin motarsa yafito,kura masa ido Yusrah tayi har yakaraso gabanta,yasakar mata murmushi, ya na canza miki ne,kau dakai tayi, ya dafa gwiwarta zan tafi madam bazaki rakani ba,juyowa tayi tana kallonsa yaya amma ba Iya wajen su alhaji zakaje ba? Meyesa kikace haka,gani nayi kayi gayu dagani zakaje wajen aunty tasleem,murmushi yayi,ee zanje mugaisa da ita,ko kar naje,aa ni bance ba ka gaisheta,that's why I love you mah little angel yace yana rungumota,sauri share hawayenta tayi ya dagota muje kirakani,ya rike hanunta sukayi waje,gate yafara budewa yadawo wajen motar yana kallonta, matsawa yayi kusa da ita yayi hugging dinta yamata kiss agoshi, ya shiga cikin motar,ita kuma tana Daga mishi hannu,ahaka yaja motar yatafi,taja gate din ta rufe takoma ciki.





      Yana fita yakira tasleem awaya,yace mata zaije gidansu yagaida su alhaji,Daga nan zai biyo yaganta,tace mishi sai yazo ya katse wayar.






          izzadeen kua gari na wayewa bayan yagama cin abinci, wanka yayi yashirya yafara zua gidansu dan ya gaida mahaifiyarsa, atsakar gida yasameta azaune,tana jin radio tsugunawa yayi har kasa ya gaisheta ta amsa Da murmushi afuskarta,cire takalminsa yayi yazauna akan tabarmar datake zaune,"Izzadeen dama inaso in maka wani magana,inajinki Umma yace yana sunkuyar dakai,yanzu kaga abokinka amininka yayi aure,kuma naji hajiyarsa ma tanacewa zai kara angwancewa nan da sati uku,amma kai kana zaune banga alamar kana san kayi aure ba,girma kake karayi fa izzadeen, ga kanenka dake tasowa suna Neman su tado ka,kanada kudinka,kana da gidanka,kana da rufin asirin dazaka auri mata hudu mai yahana ka fidda matar dazaka aura? awajen bikin kamalu inata ganin en mata tsala tsala ina tunanin acikinsu ko akwai wace zakace kana so,amma shiru izzadeen ko na memo maka matar ne?aa wlh umma bahaka bane bansamu wacce ta kwanta min bane,amma jiya na hadu da wata,da alama zamu dai daita duk yanda mukayi da ita yau zan fadamiki insha Allah, Allah yasa,dan ni inzan samu,Ka angwance  a lokacin da kamalu zai kuma agwancewa,ba matsala Umma kidai tayani addua Daga nan ina leka kasuwa wajenta zanje,To Allah yasa Ku daidaita dan ni nasan dan nawa ba mumuna bane da mace zata ki' shi ,dan gaskia  na matsu naga en jikokina tace tana mikewa,bari na zubo ma taliya da mai da yaji,dan dashi muka karya dazu,kai Umma kibarshi wlh sai Dana karya nataho,shima ya mike yasa hanunsa a aljihu ya debo kudi,gashi kibawa sultan jiya yacemin machine dinsa ya lalace,kai madalla Allah yakara budi,ameen Umma sai nadawo,ya fice yaje yahau motarsa sai dayafara zua kasuwa,yaga bawani matsala,ya hau motarsa yanufi sabuwar gandu gidansu suhaima.




              Wacece Suhaima?


           Suhaima ya ce ga  margayi mallam auwalu,itace ta uku agidansu,ita kadai Ce mace,kuma auta,yayenta biyu murtala shine babba,sai mai binsa balarabe,akwai tazarar shekara goma atsakaninsa da suhaima dan sai da iyayensu suka fida rai da samun haihuwa,sanan aka samu cikinta,asalinsu en nijer ne,mahaifinsu driver ne,yana Jan  mota tin yana saurayi yazo Nigeria,yasamu aiki agidan wani alhaji amtsayin driver,ganin hakan ne yasa yakoma  nijer yaje yasamu manyansa da adaura masa aure da ramatu er uwarsa,kuma buduruwarsa,ahaka aka daura musu aure, suka tarkato suka dawo,inda suka fara zama a boys quarters din da alhaji dayake yiwa aiki yabasu,ahaka yaringa Tara albashinsa har yasiyi fili asabuwar gandu yafara gini, ashekara  biyu yadauka yana gini a lokacin an haifi murtala,sanan suka koma gidansu,anan ta Haifi balarabe, haihuwa ta tsaya cak,ahaka mallam Auwal yacigaba da aikin driver,yana kai yaran gidan makaranta,har aka samu cikin suhaima yana aiki a gidan,tunda aka haifi suhaima ya Dora san duniya ya Dora mata,su murtala Daga primary har secondary ta gwamnati sukayi amma suhaima tunda tagirma ta isa sawa a makarnta ya Tara kudi yasata a prvt school,suhaima tunda tafara makaranta ta tsani ace su talakawa ne,sabida kawayenta rabinsu iyayensu Nada kudi,tun tana kankanuwarta take da shegen kwadayi,dasan abun duniya, ahaka ta taso da karyar masifa indai zata ga kawayenta da Abu,sai tasan yanda ta takura mahaifinta ya siyamata,idan bai siya mata ba tayi ta koke koke kenan,har sai yayenta sun tsawatar mata,ahaka ta taso da wanan dabiar,har tagama primary school,inda iyayenta sukayi kokarin  wajen bata  tarbiyya,tana kokarin shiga secondary school Allah yayiwa mahaifinta rasuwa...

👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
               💅💅 *sadnaf*💞








Page 95


             Tundaga lokacin da mahaifinsu ya rasu,murtala ya mayye gurbin mahaifinsa,yacigaba da driven agidan,yakuma cigaba da kula da mahaifiyarsu da kanensa,makaranta gwamnati yasamawa suhaima tacigaba da secondary school,inda ta hadu da kawaye iri iri,anan takuma bude ido,data ga yan grp din nasu dukansu en karya ne,ga masifar gasa dasuke yi atsakaninsu,indai wata acikinsu tayi sabon dinki,sai sun san dabarar dasukayi suma sukayi,suhaima kua in taje tasamu yayenta korarta sukeyi,mahaifiyarsu kuma ta rufeta da fada,ganin bata samun yanda takeso ne yasa tafara tunanin hanyar dazata bi dan tasamu kudi,dan ta wuce kawayenta,acikin en grp dinsu akwai wata Shafa mai masifar san kudi itama dan suhaima ma sunfisu rufin asiri,tun tana da shekara goma sha uku tafara bin maza,saboda sai data fara talla,sanan aka sata amakaranta,suhaima na samunta tafada mata matsalar datake ciki,tace takawo kuka gidan mutuwa zata mata hanyar dazata samu kudi,anan tafara hada suhaima da maza,tun tana Da' ri da'ri har tazo tafara sakin jiki,ai kuwa nan da nan tafara samun kudi,kasancewarta fara mai diri Alhazawa ne suke rububinta,suna kashe mata kudi aikuwa tasamu abinda takeso dan sutura masu tsada take sawa dan ta shakawa yan group dinsu,Shafa ma sai datazo ta raina kanta,agida kua basu san halin da suhaima ta jefa kanta ba,dan yayyenta kowane ya tafi wajen aiki sai daddare suke dawowa basuda lokacin da zasu sawa suhaima ido,physical appearance din suhaima Salaha ce magana ma bai dameta,bata yawo da mayafi,da hijabi take yawo,ko runs dinta zatayi fakewa take da makaranta,kuma duk yawonta magruba agida zata mata,en uguwarsu kallon ustaziya suke mata,kuma shigar kayan talakawa take agida,amma intabar areansu,zataje gidan kawayenta taje ta canja kaya,tana kuma da Abu daya indai namiji yayi approaching dinta bata saurin nunawa ita Yar hannu Ce,sai tasan dame kazo gurinta tukuna,inka nuna kai dan hannu ne wlcm to the club,inka nuna da aure kake Santa,nan ma nuna ma zatayi u are wlcm,ahaka take wanan kazamiyar rayuwa har tagama secondary school, inda yayenta suka nemi ta fito da mijin aure,inyaso intana sha,awar cigaba da karatun tayi agidan mijinta wanan kenan.














                   Izzadeen parking yayi a inda yayi jiya,yakarasa kofar gidansu suhaima da kafa,wani yaro yaga ya fito Daga gidan da alamun aikensa akayi,tsayar da yaron yayi,yace dan Allah yakoma ciki yamishi sallama da suhaima,yaron ya juya  yakoma cikin gidan bayan minti biyu,yaron yadawo "wai tace ya sunan Wanda yake sallama da ita" kace mata izzadeen ne,yakoma yafada mata," waye kuma izzadeen tace tana tsaki,mahaifiyarta Ce ta kalleta,kitashi kije mana ki gani kinsan wulakanci ba kyau,mikewa tayi tadauki bakin hijabnta har kasa tasa ta fita, harde hannyenta tayi akirjinta,ta tsaya Daga bakin kofa,ganin ta fito ne yasa yakarasa inda take, sallama ya mata, ta amsa,"ranki ya Dade nasan kingane ni ko,kau dakai tayi,ni banganeka ba,murmushi yayi,hakane nine Wanda na tsayar dake jiya nace zan rage miki hanya,ki ka k'i yarda, juyowa tayi ya zaayi Daga ganina kace inzo hau ka rage min hanya sai kace wata Mara kamun kai,wani farinciki ne ya rufeshi dan irin matar dayake so yasamu gaskia ne hakan da kikayi ya nuna kin fito Daga babban gida,shiyasa ma nadawo yau dan tin jiya nasan nasamu irin matar Dana Dade ina nema,dan gaskia suhaima gaskia ba wasa ne yakawoni ba aurenki nakesan yi,dafatan babu Wanda ya rigani sunkuyr dakai,tayi kamar mai kunya,baki Ce komai ba ranki ya Dade,inaso kaban lokaci inyi tunani,zua yaushe kenan? nan da kwana biyu,anya kwana biyu bai yawa ba?,bai yi ba, tace tana murza Zoben hanunta,toh shikenan kibani number wayarki, narunga kiranki awaya,banida waya, gwalo ido yayi bakida waya, ee,meyesa,sabida ance ba yanzu zan rike waya ba,wani dadi ne yakuma lullubeshi yana tunanin yasamu yarinya mai tarbiyan gaske,toh yanxu ya zaayi kenan,kadawo bayan kwana biyun,yanzu ba yanda zaayi nayi waya dake har sai na kuma dawowa, aa akwai wayar kawata tana shigowa gidanmu,zan baka numberta ka kirani tafadi hakane dan yakuma sakin jiki bata san komai ba,washe baki yayi,yauwa ko kefa,karanto min numberta,yace yana zaro wayar Daga aljihunsa,karanto mishi numberta tayi,yayi saving,to bari na wuce kasuwa dama zua nayi nafada miki abunda ke zuciyata,to shikenan sai munyi maganar,tace takoma cikin gida,bayanta yabi da kallo yana ayyana abubuwa aransa,yajuya yakoma gurin dayayi parking yaja motarsa ya tafi...
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅  *sadnaf*💞







Page 96

               El Bahrain kua bayan yaje gidansu sun gai gaisa da mutan gidan,hajiyarsa take kuma sanar dashi yagayawa tasleem ran lahadi zasu kawo lefe,yace ya fada mata tin jiya,nasiha ta kuma yimishi,ya mata godiya,ya mike yanufi bangarensa yazauna yadauko wayarsa yaringa kiran abokanansa dasuka samu hallatar bikinsa musu godiya,yana kuma sanar dasu daurin aurensa da tasleem sati uku masu zua,ahaka yayi ta kiransu daya bayan daya,sanan yazo yakira izz awaya,alokacin yana hanyar komawa kasuwa,dagawa yayi yace "ango ango,ango ka sha kamshi sai yanzu aka farka kenan" hmm Kaine dai ka farka yanzu,dan ni yanzu ma ina gidanmu,wane gidan naku,gidanmu dai,a' haba dai wlh,toh jirani gani nan zua akwai labari,kai ni tafiya zanyi nabar madam ita kadai agida, sanan ina so na biya naga amaryata,hmm amaryar ma da rowarta kake baka so aganta,dan Allah kabani minti biyar yanzu zan karaso,ya katse wayar,el Bahrain bin wayar yayi da kallo yana tunani,haka kawai yaji kamar bai kyautawa izzadeen ba,dan ba abinda izzadeen yake boye masa,bai kamata shima ya boye masa tasleem zai aura ba,dan shi ba kwacenta yayi ba,sai da yarabu da ita,tukuna ya bayyanawa tasleem yana Santa,kuma ba irin maganar da baiyiwa izz ba dan ya aureta yaki,dan haka,yau inyazo zai sanar dashi wacce zai aura,inyaso ma duk abinda zaiyi yayi yasan ya fita hakkinsa bashida laifi,shawarar daya yanke kenan azuciyarsa,izzadeen na parking direct bangaren el Bahrain yayi,ya sameshi azaune,akan kujera yana danna waya, sallama yamasa,ya amsa tare da mika masa hannu sukayi musabiha,yasamu guri yazauna,"abokina yanaga kana k'yalline tun yanzu lailai Yusrah ta Iya kiwo,hmm izzadeen Kaine fa ai baka rabo da zolaya,dagaske nake fa,yauwa abokina ingaya ma bayan jiya mun rabu dakai ina hanyar komawa gida nahadu da wata tsalleliyar yarinya ustaziya,ga kyau da nutsuwa,murna ne ya ishi el Bahrain dan yana ganin ko yagawa izz tasleem zai aura bazai wani damu ba,anan ya kwashe komai yagayawa el Bahrain,kaga abokina nasamu matar aure, idan Allah yaso,mun daidaita da ita sati biyu zansa dan naga alama yarinyar iyayenta basu da karfi,ni zan mata komai da komai,na aureta,Nabeela fa dama yaudararta kakeyi? Tsaki yaja,ai tafiye rawar kai ne abokina,sai kace wace take jiran kiris ace ana Santa,kaga yanda take kirana awaya kua,shiyasa ma naga tafitar min arai,tasleem kua dama taimaka mata zanyi ta tsaya yimin yanga,in badan Allah daya jarrabceni  da santa ba mai zanyi da yarinyar Dana sanni,20 + for that matter,yaja siririn tsaki,tayi wa kanta Wanda zata aura shine da kwasar saurana,dan nikam nasamu Swt 16 sabuwar jini,tunda yafara magana wani bakin ciki yarufe el Bahrain,amma afili murmushin ya'ke yayi,muje ka rakani kaga amaryar dazan aura,aaah yau kaga dama kenan, eee naga dama, ya mike yayi waje,izz yabi bayansa motar el Bahrain ya hau,yabar motar agidansu,ganin sun dau hanyar Jan bullo unguwarsu tasleem yasa ya ware ido yana kallon el Bahrain, mamaki bai gama rufeshi ba,sai da sukayi parking akofar gidansu tasleem, kai dazamuje gidan matar dazaka aura, mai yakawo mu gidansu tasleem, bai kulashi ba,ya zaro wayarsa Daga aljihunsa,yayi dailing number tasleem bugu daya tadauka yace gashi awaje,tace yashigo,gatanan zua,katse wayar yayi yace fito mushiga ciki,mushiga ina? Dan Allah ka fito kana bata min llokaci,wai a gidansu tasleem wacce zaka Aura take ? Ee, yafito Daga motar,yarufe,izzadeen shima fitowa yayi Daga motar jikinsa asanyaye,yana tinanin wacece agidansu tasleem el Bahrain zai aura baisani ba   Kodai Fatima Ce,gabansa ne ya yanke yafadi,inkua itace tana zua zan tafi, dan tsaf zatamin rashin mutunci agaban  el Bahrain ba kunya ne da ita ba,ahaka suka karasa palon saukar baki,el Bahrain sai kada kafa yake,izzadeen kuma yazubawa kofar shigowa ido....
👄L🅰L🅰T🅰🙊

           *written by*
                💅💅  *sadnaf*💞








Page 97


         Tasleem kwalliya tayi sosai aranar harda su Jan baki, dan aranar tasha alwashin bayyana kyaunta ga el Bahrain,dan taga Yusrah na Neman kwace shi gabadaya tun Daga kaita jiya,har ya Iya mantawa bai tasheta tayi sallar asuba ba,combination din wani yadi tasa orange and dark blue,anyi mishi dinkin Riga da skirt, kayan sun zauna das,ajikinta,gyaran da Umma tayi mata jiya na musamman ne dan wani irin haske takarayi,fatarta tayi laushi,ga uban kamshin datake komai ta taba sai yayi kamshi,Fatima Ce ta kashe mata dauri,sarkarta da kunne ma orange and blue ne,bakaramin kyau tayi ba,dan Fatima ma kasa dauke idanta tayi akanta,flat shoe tasa,takalli Fatima ta rike kugu how do I look? Extremely beautiful auntyna👌 am sure yau el bahrain bazai gane ki ba,juyi takara yi agabanta,tafi Fatima takara yi tace pls bari namiki one shoot pls Indora a dp na dan ma kince baza kuyi pre wedding pix ba wlh  da 24 studio kuka wuce,aa sis bazamuyi ba wlh,kinga bari natafi na barshi yana ta jirana,"aunty anjima fa zanzo inyi muku one shoot gaskia,tace dakarfi yanda zata jiyota,tana zua tayi sallama,izzadeen ya mike tsaye,el Bahrain kua ya saki baki yana kallonta,gabanta ne yafadi,dataga izzadeen, kallon kallo suka farayiwa juna,izzadeen ya kalli tasleem yadawo da kallonsa kan el Bahrain, el Bahrain shi kallon tasleem yake kamar yau yafara ganinta dan gani yake kamar wankan inji aka mata,dan tunda yake bai taba ganin kyaunta kamar yau,ita kuma tasleem mamakin ya akayi el Bahrain yazo da izzadeen take,shiyasa takasa shiga ta tsaya Daga bakin kofa,dakyar el Bahrain ya Iya tattara nutsuwarsa,yace "shigo mana kika tsaya Daga bakin kofa,shiga tayi jikinta asanyaye,tasamu kujera ta zauna, ta sunkuyar dakai,heart beat,ga izzadeen yazo Ku gaisa,dagowa tayi dasauri tana kallonsa, izzadeen nuna el Bahrain yayi da yatsa,kana nufin tasleem itace wacce kake cemin zaka aura? Kwarai itace,dariya ya kyal kyale dashi you must be joking kamal,girl friend dina zaka aura, tayaya tasleem tazama girl friend dinka? Nasan da take buduruwarka,amma yanzu she's not,kallon mamaki yabi el Bahrain dashi, friend badan nasan baka shaye shaye ba da sai nayi tunanin shaye Shaye kayi,ko daya bana shaye shaye kuma nasn mai nake cewa,tasleem buduruwarka daka rabu da ita,ita zan aura,gurin tasleem yanufa,tayi saurin mikewa karka sake ka zo kusa dani, tace atsawace you hard him right we are gettn married in  3 weeks time, tasleem kinsan mai kika cewa kua,kwarai kua mayadauri tacaccen dan iska,tasleem yanzu zaki Iya auran Wanda yataba ganin kina sex da abokinsa,kuma yaganki red handed naked sabida ganinmu dayayi har suma yayi kin manta,wani irin kuka ta fashe dashi,ta durkushe ta rike kanta,gurin el Bahrain yakoma da ya dafe kai yanajin abinda izz ke cewa yana ganin kamar ayanzu yagansu,ruko kafadarsa izz yayi yana girgizawa,kana ganin zaka.Iya auran tasleem daka kama tana sex da abokinka,kana ganin zaka Iya auran yarinyr Dana maida tamkar matata har tsawon shekara,no nasan bazaka Iya auranta ba,kana tausaynta ne shiyasa kake so ka aureta, dan kana ganin na yaudareta,amma yanzu na amince zan aureta,ka janye kamal na aureta tunda ni nafara saninta kabarni na aureta,dan wlh ka auri tasleem cutar da ita zakayi bazaka taba mutunta ta ba, komawa yayi wajen tasleem dake ta kuka ya tsuguna agabanta,tasleem kiyi tunani dakyau waye yakamata ya aureki,atsakaninmu Wanda yafara saninki ya mace,ko Wanda yaganki da idansa kina L🅰L🅰T🅰, kiyi tunani tasleem wlh kamal bazai taba girmamaki  indai zai ganki sai yatuna ayanda yaganmu  ,sai yafi girmama Yusrah,sabida ita virgin Ce,ke kua you are not,dagowa tayi afusace ta kwada mai tagwayen mari laifin waye,ka cuceni izzadeen karabani da pride dina,bazan taba yafe maka ba,tace tana fashewa da wani matsinacin kuka,dankwalinta yazame bata sani, izzadeen kallon gashinta yaringayi,el Bahrain da tindazu yake kallonsu,yaga izzadeen na kalln gashin tasleem, wani kishi ne yarufeshi ,yakarasa wajensu afusace ya dauki dankwalinta,dayayi baya yarufe mata kanta dashi, izzadeen kwashewa yayi da dariya,dan ina kallon gashinta shine ka wani taho ka rufe, menene bansani ba ajikin tasleem,nasan komai nata in and out .....
👄L🅰L🅰T🅰🙊



         *written by*
              💅💅
 *sadnaf*💞







Page 98


               Jin abinda izzadeen yace ne yasa tasleem ta tashi dagudu tabar palon,el Bahrain kua cije lebensa yayi dan takaicin abinda izzadeen yace,ya kalleshi,abinda baka sani ba san danakewa tasleem ya wuce tunaninka,san Allah da Annabi nake mata,I don't care weather she's a virgin or not, ko shekara dubu kayi kana sex da ita ko ajikina,domin badan jikinta nakesanta,in baka sani ba gwara kasani,el Bahrain sakin baki yayi yana kallon el Bahrain da mamaki afuskarsa,amma dai ba kamar yanda kaso ba kamal,kaga yadafa kafadar el Bahrain, ka hakura da tasleem nima nahakura da ita,shine kawai mafita,amma in bahaka ba bazata taba samun kwanciyar hankali ba,and nasan kanaso ka aureta ne sabida tausayinta daka keji,sauke hanunsa yayi Daga kafadarsa,inkaga nahakura da tasleem mutuwa nayi,ko ita dakanta ta nemi in hakura da ita,domin yin hakan zai faranta mata,amma in bahaka ba banga Wanda ya isa yahana ni auren tasleem ba,murmushi izzadeen yayi, toh shikenan abokina I wish you best of luck amma inaso kasani,tasleem har ta mutu nasan bazata taba mantani ba,kuma san datayimin bazata ta taba maka rabinsa ba,gangar jikinta ka aura,kuma na mata training din da har abada koma waye zai kusanceta wlh sai ta tuna ni,nabarka lafiya kamal,Allah ya tabbatar muku da alheri,as for me,zanje in auri sweet sixteen dina in bara abata aleda,ba sauran wani ba,yace yajuya yabar palon,bin bayansa el Bahrain yayi da kallo har sai daya daina hangoshi,zubewa yayi akasa yana mai takaicin maganganun da izzadeen yafada masa,wayarsa ya dauko ya kira tasleem yana fara ringing yaji an dana busy, kara kira yayi yaji wayar akashe,innalillahi wa inna ilahi rajiun yace afili nasn tasleem ranta ya Baci,text yamata ya mike yafita waje yaje yaja motarsa yatafi,tasleem kua tana barin gurinsu,dakinsu tayi dagudu tana kuka,Fateema dake kwance agado tana chattn mikewa tayi arude,subhanallahi aunty lafiya,ko kallonta batayi ba ta zube akasa tana kuka,tashi Fatima tayi taje ta rukota,tana rokonta ta gaya mata mai yafaru,taki tacigaba da kuka,ganin taki magana ne yasa Fatima ta dauko wayarta dan ta kira el Bahrain taji lafiya,girgiza mata kai tasleem tayi ta kwace wayar,"Aunty meye haka kifadamin abinda ke faruwa kink'i kinzo kinsni agaba kina kuka,kibarni nakira el bahrain na tambayeshi kin hanani dan Allah Aunty, ya kikeso nayi ee,tace tana fashewa da kuka, tasleem goge hawayenta tayi, tafara magana,maganarta ma dakyar yake fita,kwashe komai tayi tafadawa Fatima, Fatima zumbur ta Mike ta kama ku'gu kan balai,yau izzadeen ya shigo cikin gidanan harda gaya miki maganganun banza,jar uban can,wlh sai na ci uban izzadeen sai yayi daya sanin saninmu,,tasleem mikewa tayi itama,Fatima duk abinda izzadeen yace gaskiya ne,kema kiyi tunani kigane,wlh el Bahrain tausayina yake ji shiyasa yakeso ya aureni,dan da izzadeen yake magana ,shiru yayi baice komai ba,to aunty yanzu mai kike nufi,sis inaso kigane ko na auri el Bahrain bazai taba ganin mutuncina ba,gashi ya auri er yarinya,wlh sai yafi mutunta ta akaina,sabida haka tinda izzadeen shi yafara L🅰L🅰T🅰 min rayuwa gwara na aureshi,what Aunty kinsan me kikacewa kua? Mutumin daya yaudareki,yacewa mahaifiyarki baisanki ba,ya rufe ido yaci miki mutunci shi kike cewa zaki aura,aunty nayi tunanin ko mafarki kike kin auri izzadeen zaki farka dasauri,izzadeen baya sanki wlh sha,awarki yake, el Bahrain shi yake sanki dan Allah, duk da yasan abinda yafaru yace zai aureki,kiduba kiga jiya fa aka kai masa Amarya,sai dayazo yaganki,haba Aunty kizauna kiyi tunani dakyau,wlh in Umma taji zancenan ranki bakaramin baci zai yi ba,dan aduniya babu Wanda ta tsana sama da izzadeen, mai zaayi da mazinaci,mai wari, tuff Allah ya tsareki da auren kazami tace tana tofar dayawu, tasleem tunda Fatima tafara magana jikinta yayi sanyi azuciyarta kuma tana tunanin gaskia Fatima take gaya mata...




Nayau da gobe namuku typing sai jibi kuma😜😜😜

👄L🅰L🅰T🅰🙊



          *written by*
             💅💅    *sadnaf*💞







Page 99

                hakane Fatima nasan el Bahrain na sona,amma abinda nakeso ki gane ayanzu da bai mallakeni ba ba irin san da bazai nuna min ba,amma Daga zarar ya  aureni wlh zai Iya rage sona sabida duk wani da namiji arayuwa yanaso ace shi yafara sanin matar daya aura,Yusrah she,s young and a virgin, ba yanda ma zaayi ki hada matsayina da nata,ina tsoron ya wulakantani tasleem tace tana fashewa da kuka,ruko hanunta Fatima tayi nasan tunanin da kikeyi aunty,kar ki manta,Umma tana gyaraki,and jiya naji takira amabuwa( wata mai gyaran Amarya  er shuwa Ce agurinta Umma ta koyi gyaran jiki,Saar Umma Ce kuma kawaye)tace mata tazo in ana saura  sati daya bikin,nasan watakila Umma tagaya mata halin dakike ciki,nasan xa amiki gyaran da el Bahrain ma zai dauka ke virgin ce ,hmm Fatima kenan ai a virginity daya ne,inka rasa shi ka rasa kenan,har abada,and bazaka hada hallitar da Allah yayi Dana mutum ba,amma bakomai zan auri el Bahrain nasan dai zan fuskanci wulakanci,aa Aunty wlh el Bahrain baya cikin irin mazan da zasuyi haka ai kaddara ce ta apka miki shima yasani,to shikenan sis nagode da shawarar dakika bani kiringa sani a addua,insha allahu auntyna and as for izz wlh sai naci ubansa,aa sis,wlh inkina so mushirya dake, kifita Daga harkarshi,in bahaka ba wlh za,aji kanmu,toh wai ni aunty meyesa bakya so inci ubansa ne,haka kawai nidai kifita harkarshi,to shikenan Aunty amma yaci albarkacinki,miko min wayata in kunna dazu da el Bahrain yakirani kashewa nayi,mika mata wayar tayi ta kunna,text din el Bahrain ne ya shigo wayar ta bude ta karanta,murmushi ta saki,afilli Allah yabarmu tare habibi,aunty waye? Mika mata wayar tayi itama ta karanta,kai aunty ki godewa Allah daya baki el Bahrain this guy so much love you,Allah yabani mai sona haka,ameen er uwa takaicina ma wanan dan iska bai bari yaga kwalliyata ba sosai,kedai bari amma gobe inya  zo sai ki Kara masa wani kwalliyar,ko anjima ba dan nasan ayanda muka rabu, tsaf zai dawo anjima..






      El Bahrain kua ransa abace yakarasa gida,yana parking   motar gidansu na parking,Idi driver ne ya fito Daga motar da basket ahanunsa,rusunawa yayi ya gaishe shi,ya amsa ya mika mishi basket din yace hajiya Ce tace ya kawo,karba yayi yace agaisheta,yayi amfani da mukullin hanunsa ya bude kofar,yabar motar awaje,da sallama yashiga palon,yusrah bata palon, sai karatun Qur'an dake tashi,ga wani kamshi mai dadi daya bugi hancinsa,lumshe ido yayi yaji wani nutsuwa na saukar mai bacin ran dayake ciki yaragu sosai,dakin Yusrah ya nufa,ya tura kofa hade da sallama,juyowa tayi ta amsa,tana ninke kayan data cire,sanye take da Riga da skirt na English wears rigar mai dogon hannu Daga chest din adan bude,skirt din yellow, rigar black and yellow, bakaramin kyau tayi ba,kura mata ido yayi yana kallonta,"yaya sannu da zua tace tana sunkuyar dakai,karasawa yayi inda take tsaye ya rungumota,yana sauke ajiyar zuciya,ya dago, habarta I miss you,runtse idanta tayi tana kokarin kwace fuskarta ganin haka ne yasa yahada bakins,sai daya samu 5min yana kissn dinta sanan ya cikata,muje kirakani inyi wanka inyi sallah,sai inzo muci abinci,yaja hanunta suka tafi dakinsa,zama tayi akasa ta sunkuyar dakai dataga yana kokarin cire rigarshi,murmushi yayi,hmm little angel zan ga ranar da zaki daina jin kunyata,yace lokacin daya gama cire kayansa Daga shi sai gajeran wando,ko zakizo kiyimn wankan ne dasauri ta girgiza kai,ya kyalkyale da dariya,wasa nake miki,dan nasan inkika gani ba kaya karshenta kiyi flushing din kanki,ya juya ya shiga bandakin sai dataji ya rufo kofa ta dago,tana murmushi, Allah ya barmin kai yayana,ta Mike ta nufi wardrobe tadauko wani 3 qtr  baki da armless shima baki,ta feffesa turare,ta ajiye akan gado tabar dakin,yana fitowa yaga batanan yayi murmushi dan yasan tana kunyar ya shirya agabanta ne, Doguwar riga yasa yayi sallah bayan ya iddar,yaje kan gadon yadauko kayan data    ajiye mishi yasa, ya fito,apalo ya Tarar da ita tana zaune akan carpet ta Mike kafa,kansa ya Dora a cinyarta ya kwanta,little angel yunwa nakeji, jeki dauko mana abincin da hajiya ta aiko mana dashi muci anan,kokarin tashi take, ya ruko kanta yamata kiss sanan yadaga kansa ta mike, tadauko basket din ta ajiye ta tafi ta dauko plate shikuma ya fifito da kulolin,ajiye plate din  tayi shikuma ya bude kular ya zuba musu jellof din taliya dayaji hadin kayan lambu sai tiriri yake,ita kuma ta zuba musu sobon dayaji hadin kayan kamshi,yaringa bata abincin abaki,shima yana ci,ahaka suka kamalla cin abincin sukayi hamdala,ta kwashi plate din ta kai kitchen dan ta wanke,shikuma yanufi dakinsa yadauko wayarsa yakira tasleem,yanajin layinta ya shiga yasamu guri yazauna,tana Dagawa yace,"haba heart beat meyesa zakimin hka,ki tafi batare da kin tsaya munyi magana dake ba nakuma kiraki awaya kin kashe haba heart beat kinsan yanda kika Daga min hankali kua"..
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞






Page 100

              Am sorry wlh raina ne abace shiyasa ban tsaya ba,dan ina tsaya zuciyata zata Iya bindiga, but am sorry,is ok heart beat ,I know how you feel,pls karki sa damuwa aranki,wlh ina kaunarki ,karki damu da abinda izzadeen yace miki,san danake miki wlh ya wuce tunaninki,bazan taba Iya miki wulakanci ba,hawayen  ke ta zubowa tasleem,nayarda dakai kamal,ina tsoron kar gaba ka juya min baya,ba asan raina hakan yafaru dani ba,is OK tasleem trust me zan rike ki amana insha allahu badan jikinki nake sanki ba,so you have nothing to worry about,nagode tace tana murmushi, haba dai ai nine da godiya heart beat,ina Aunty Yusrah? tana dakinta,kai kana ina? Ni ina dakina,to kace ina gaisheta,zan fada mata insha Allah, heart beat,agaskia kinyi min kyau yau wlh kamar bake ba,haba dai Allah am serious,sai kace Amarya,wlh yanzu ma danake miki magana kamar ina hangoki,kar ka damu,zan kara maka wani kwalliyar inka tashi zua,toh shikenan heart beat, love you, love you too ya kastse kiran,yana murmushi, Palo yanufa,yaje ya tarar da Yusrah  tayi rub da ciki,tana bin karatun Qur'ani data kunna dagota yayi,oya zomuje muyi baccin rana,baccin rana kuma yaya? Ee,yace ya dauketa yayi hanyar dakinsa da ita,akan gado ya direta,yajanyo bargo ya rufesu,yamutsata yayi san ransa har sai dayaji yana Neman ya wuce gona da iri ya hakura ahaka bacci yayi awon gaba dasu.







     
          izzadeen kua bayan yabar gidansu Yusrah motarsa yaje yadauka Daga gidansu el Bahrain,ya wuce gida,yana shiga ya jefar da mukullin motarsa,ya dafe kai yana tunanin tasleem,Ashe haka yarinya nan takuma haduwa,meyesa nayi saurin rabuwa da ita? Meyesa ban bari nasamu yanda nkeso sosai ba nayi quiting? gashi wacce nayi abun da ita,ko romancing dinta banyi ba yanda nakeso ballantana insamu ma abinda nakeso,mtsss yace yana tsaki,yanzu kamal shi zai auri tasleem,ya zanyi da tsananin sha,awarta daya dameni,murmushi yasaki,kodayake meye nake damuwa ga suhaima yarinya sabon jini dagani,zatayi niima,aureta zanyi cikin wata daya in huta,kamal Kaine da kwasar saurana,hahaha,soko let me even call her,yadauko wayarsa yayi dailing number da suhaima ta bashi,suhaima kua izz na tafiya ta shige daki ta daka tsalle,alhamdulillah nasamu irin mijin danake mafarkin samu,bazan taba nuna mishi true colour dina ba,har muyi aure,dagani yanada hatimin nasara dan yanuna ajikinsa,yanzu zan gayawa su alhaji tanimu nasamu mijin aure,muhadu suyi min babban sallama infara gyara,haka tayi ta magana ita kadai tana murmushi, tana taya ummanta tsifa kiran izz ya shigo wayarta,tashi tayi ta shige daki,ta danna mishi busy tayi masa text_ bari nakaiwa suhaima wayar bani minti biyar inshiga gidansu_ ta tura mishi,bayan minti biyar ta mishi flashing ya kira,sallama yamata,ta amsa cikin sanyin murya,lumshe ido izz yayi yana mai jin dadin muryarta,ranki ya Dade,tare da naka,dama nagayawa kawata intaga bakuwar number ni ake nema,takawomin, Allah sarki ta kyauta wlh da tuni ma nakiraki dan babu waya ahanunki ne shiyasa,Allah Sarki tace tana masa gwalo,dan Allah inaso ki gabatar dani gurin manyanki dan inaso in malleki nan da sati uku,inyayi kadan wata daya pls suhaima, murmushi  tayi wata daya kuma,sai kace angaji dani,bahaka bane dan baki yanda nakesanki bane,hmm wata daya yayi kadan gaskia, meyesa? Sabida gaskia bamu shirya ba,wane shiri zakuyi,suhaima kina jina Karki damu ni zan miki komai da komai,karku wani damu,nasan mai kike tunani,hmm duk dahaka amma gwara nayi tunkaho da Wanda aka siyamin agidanmu kodan gudun gori ma nan gaba,hakane amma ni kinsan bazantaba miki gori ba,hmm duk dahaka gwara ayimin agidanmu,to shikenan tunda kin dage, yanzu yaushe zanzo insamu abbanku dan Allah, sai dai yayana dan mahaifina ya rasu,eyya Allah ya jikansa da Rahama,ameen,yanzu yaushe zanzo insamu yayan naki,zan gaya mishi inya dawo inyaso duk yanda mukayi dashi zan maka flashing sai ka kirani awaya ingaya maka,toh shikenan suhaima zan Iya kiran ki anjima,aa kasan fa ba san ma ina waya dawani ba,kadai bari sai nama flashing din toh shikenan suhaima sai najiki,aha sai anjima ta kashe wayar, waw nakusa zama Amarya nan da wata daya, dole inyi flowing a aljihun alhaji tanimu,inyi wa kaina kayan daki inyaso sai nacewa su yaya babunsu kawata ne yamin kayan yes,wanan shawara tayi,tace takoma gurin ummanta tacigaba da mata tsifanta,izzadeen kua wani dadi ne ya lullubeshi yana kuma ganin yasamu yarinya mai tarbiyya gashi ma yanuna zai mata kayan daki ta nuna bataso,indicating abun duniya bai dameta, ahaka yayi ta sa' ke sa'ke har bacci yayi awon gaba  dashi...
👄L🅰L🅰T🅰🙊

        *written by*
            💅💅  *sadnaf*💞




Page 101

              Akwana atashi babu wuya,anakai lefen el Bahrain gidansu tasleem,inda akayi mata kaya nagani nafada akwatuna set biyu shakare da tsadaddun kaya,inda Fatima taringa kiran kawayenta suna zua suna gani suna santi sai rawar kai take,Umma kua ta dage tana gyara tasleem ciki da waje inda ta dakatar da zuwan el bahrain tace yaringa mata waya,dakin saukar baki ta maida tasleem anan take gyarata bata yarda ta fito inba kwakwaran dalili ba,  inda  kayan da baffa yamata yasamu karasowa zafaffan kaya yayi mata nagani nafada inda fatima taji kamar ta zuba ruwa akasa tasha dan burinta ya cika kayan tasleem sunfi na Yusrah kyau,wani kantamemen royal bed aka siya mata,inda kujerunta suka zama mai set biyu,blue and white,labulanta ma exactly irin yadin kujerun,haka ma carpet dinta,abbanta ya siyi kujerun da zaa sa apalon el Bahrain lemon green da fari,komai ma na palonsa lemon green da fari,dakinsa kua gadon alfarma suka siya Italian bed,inda ummansu kua  ta tura makudan kudi account din kawata amabuwa tahada mata turaruka masu uban yawa,tasiyi manyan manyan show glass da za asa adaya dakin,sai Tim tim manya manya data sa ayi mai guda takwas da carpet dinsa,bayan fentin da akayiwa dakin suka siyo wallpaper  mai irin design din Tim Tim din daza su sa abangon dakin,Fatima ita da Mashida ankon material suka fito dashi kala uku,daya material din fari da head blue,inda suka rabawa kawayensu guda goma,dayan kuma pink da head fari,suka kuma rabawa wasu kawayen nasu,dayan kuma blue din material sai head fari,ahaka suka kasa kawayensu gida uku,shiri suke sosai ba kama hannu yaro.




      Bangaren el Bahrain kua kullum kara shakuwa suke da yusrah,yakuma ji yafara Santa sosai sabida yarinya Ce ita mai shiga rai bata da matsala ko kadan,gashi duk abinda zai bata mishi rai gudunsa take,har kiran tasleem take awaya su gaisa batare da tafadawa el Bahrain ba,sai dai idan sunyi waya da tasleem tafada mishi,gashi komai kankantar Abu bata rainawa inya mata tayi ta mishi godiya kenan,bangaren auratayya kua har yanzu bai kusance ta dan gani yake inya kusanceta kamar ya zalinceta,tayi kankanta a idonshi badan kuma dan baya sha,warta ba,dan tunda sukayi aure shi kadai yasan halin dayake ciki,inda Yusrah ita kuma take ganin dan bayasanta ne shiyasa yaki kusantarta,yafisan inya auri tasleem ya kusanceta,haka suka cigaba da gudanar da rayuwarsu cikin so da kauna.






          bangaren izzadeen kua yaje yasamu yayan suhaima inda suka bukaci ya turo manyansa,yaje yafadawa abbansu el Bahrain ya shige masa gaba akayi komai da komai cikin mutunci da mutuntawa,suka sa wata daya,dan suhaima karya shirgawa yayyenta,tace musu babban kawarta ne yaji zatayi aure shine yadauki nauyin yimata kayan daki,inda tahadasu da alhaji tanimu suka je suka masa godiya,dan ahaife ya haifi yayanta balarabe amma shine abokin iskancinta,sakin jiki tayi dashi ya durjeta yabata makudan kudi tasiyi kayan kitchen sukaje shagon da ake siyar da furnitures ta zabi wayanda takeso ya biya,anan sukayi sallama dashi tace mishi gyaran jiki zata fara,intayi aure zata rinka kiransa su gaisa,idan mijinta kua marowaci ne zata dawo wajensa su cigaba da harka,ahaka tafara gyara kanta,siyi wanan suyi waccan kudin daya bata yakare takara kiran alhaji tanimu tace masa kudin hanunta ya kare yace tazo, ta sameshi shiya bata,taje yakuma bata kudi yace mata yakamata ta kara sallamarshi,inda ta nuna mishi bata Dade dagama period ba,yabari zatazo kafin bikin yaki,ahaka tahakura yakuma durzarta san ranshi,Ashe aranar ciki ya shiga bata sani ba,tadawo gida, tacigaba da gyare gyarenta,izzadeen yakai mata lefe nagani nafada,inda el Bahraina ma yataka rawar gani shima yayi akwatuna set daya aka  hada aka kai,izzadeen kua yanuna jin dadinsa,akasan ranshi kua yana nan da so da sha,awar tasleem yana ganin da Zarar yayi aure zai cireta aransa,mahaifiyar izzadeen sai murna take,izzadeen yasamo kamilar yarinya dan dataje gaisheta hijabi tasa har kasa,ruwa ma kasa sha tayi sabida kunya...

👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
          💅💅     *sadnaf*💞







Page 102


                   Lokacin biki nakaratowa kowane bangare sai shirye shirye suke,inda izzadeen shima yasa akayiwa gidansa fenti irin na el Bahrain,Amarya tasleem kua tasha gyara har ta gaji,dan sabida tsabar gyara always ultra takoma sawa,amabuwa kawar ummansu itama data zo abangaren da tasleem take aka sauketa,itama gyara tasleem take sosai,ga wani irin sabulu data hada tasleem take wanka dashi,ko bangaren dasuke ka doso sai kaji kamshi na tashi,kullum cikin waya suke da el Bahrain inda yakeji kamar ya shekara bai ganta ba,izzadeen kua cikin yimata text yake yana gaya mata karta auri el Bahrain da kunya ta auri mutumin daya ganta tana sex,tadaina hanzari shi zai aureta,dan yasan bazata taba jin dadin zama da el Bahrain ba cos he is not social ba abinda yasani,sauka Qurani zai ringa mata yana mata wa,azi haka yake tura mata kullum,ganin ya matsa mata dayawa wani sain ma sai ya nemi yaraba mata hankali yasa ta chanja sim card anan tayi maganin izzadeen, ana sauran kwana uku afara bikin tasleem da el Bahrain umma taje tasamu amabuwa da tasleem a dakin saukr baki,ta kullo kofa tasamu guri tazauna akusa da amabuwa,tasleem kua ta zauna akasa ta sunkuyr dakai dan Umma tace magana zata mata mai mahimmaci.


Tasleem, naam umma!
Tasleem,naam Umma!
Tasleem,naam Umma!
             
         Sau nawa nakiraki? Sau uku Umma,dakyau inaso kibude kunnuwanki ki saurareni dakyau kiji abnda zan fada miki,yau nakeda lokacin dazan baki shawara dan idan aka fara biki,banida lokacin da zan zauna inbaki shawara,shiyasa nazo yanzu,kina jina? Ina jinki Umma,ayau inaso kiyimin kallon kawar dazata baki shawara karki sake kiji kunyata dan ni na tsuguna na haifeki,nakuma san halin da kike ciki,bawanda yasani inaga da gamu sai amabuwa Dana fadawa dan itama mahaifiyarki Ce,zata samo mana mafita,kaddara ta apka miki kin rasa Abu mai mutukar girma da daraja,wato "budurci" nafiki jin ciwon abnda yafaru dan nasan mahimmacinsa agurin da namiji,amma amatsayina na mahaifiyarki nayi Iya kokarina dan nadawo miki da martabarki,ta hanyar gyaraki,amma inaso kisan wani Abu,gyaran damuka miki bashi yake nufin mundawo miki da budurcinki ba,budurci daya ne inka rasa ka rasa shi kenan har abada,mundai Iya kokarinmu,kuma insha allahu bazaki fuskanci matsala agidan mijinki ba Indai kika rike abubuwan dazan fada miki yanzu kina jina?ina jinki Umma!

Shawarar dazan baki nafarko shine ki dogara ga Allah acikin al amuranki,tasleem nasan halinki sosai ta bangaren addini banida Matsala dake, amma ki kara dagewa,duk halin dazaki tsinci kanki,ki kai kukanki gurin mai mai kowa mai komai.


Na biyu ki riki hakuri da juriya,abinda yasa nace haka,shine, kowace mace da kika gani agidan miji hakuri takeyi,dan kowacce da irin abinda take fuskanta,kuma dole ma Allah ya jarrabcemu,dan abunda zakayi kasamu aljanarka,bada sauki ake samunsa ba sai ka dage,amma ke bayan wanan hakurin danake fada miki sai kin jure abubuwa da dama dalili kua shine,kinga kinada kishiya,kuma yarinya Ce,kinga dole ita da budurcinta ta kai gidan mijinta matsayinki da nata ba daya bane,haka ma agurin mijinku,dole ma tafiki matsayi agurinsa,dan kyautar da zakayiwa mijinka arayuwa yaji duk duniya bazai Iya mantaki ba shine budurci,kinga kin rasa naki,sabida haka inaso ki hakuri ki kuma jure duk abinda zaki gani,amma insha allahu ni Maryam namiki alkawari zaki da sannu zaki zama mowa  agidan mijinki dan ba asan raina zaki auri mai mata ba,dan naso yanda nataso nikadai agurin mijina kema kitaso agurin mijinki,amma duk dahaka zan baki sirrinkan dazaki zama mowa awajen mijinki,





ki riki tsafta tasleem, arayuwa indai mace Nada tsafta duk muninta baza agani ba sabida kullum cikin ado take da kwalliya, kingane mai nake nufi abinda yayi Daga  tsaftar jikinki na muhallinki ke dasauransu,amabuwa miko min kwallin nan inayi ina nuna mata tace tana nuna kwallin dake kusa da kafar amabuwa,wani katon kwalba tadauko,kinga wanan tace tana nunawa tasleem, mai ne dazaki ringa shafawa aduk inda kiksan gashi na fito miki,su hammata,kasan mararki ke koina,dakikasn gashi na fito miki, inkika jure shafawa gashi ma zai daina fito miki,na biyu kamshi tasleem ke raino tace nasan zaki rike wanan sirin,amma akwai turaruka na musamman danasa amabuwa ta miki,ina fita zata gaya miki amfaninshi





Tasleem karki sake kiyarda abokiyar zamanki taji kanki da mijinki,duk danasn bata da matsala,kintaba ganin munyi fada da babanku,girgiza kai tayi, to munayi amma adaki nake rarrashin kayana bana taba yarda ya kwana da fushi na  kai Maryam bakida da dama,amabuwa tace tana dariya,Allah kua,dgsk nake zan tsaya jin kunyar yata ne,ina ai bazai yiwu ba, sai ma na aurar da fatima zan sakata in wala dan su suke hanani rawan gaban hantsi,haka tayi ta gayawa tasleem sirrika,itama amabuwa ta Dora mata nata,Umma ta tashi ta tafi...
👄L🅰L🅰T🅰🙊



         *written by*
             💅💅  *sadnaf*💞




       






Page 103

                Tundaga lokacin da umma da amabuwa suka bata shawarwari, ta tafi daki ta buya,tayi ta kuka tana Dana sani,dan kalmomin Umma sun sa jikinta yayi sanyi wato duk gyaran nan datake sha,bazai taba sawa taba zama virgin ba,kai kaicona,ina ma hannun agogo yadawo baya,da wlh ko ahanya naga izzadeen ina fara gudu bazan tsaya ba,ashe gaskiyar aunty merry datake cemana 1 minutes enjoyment brought everlasting sorrow,Ya Allah kasa kar el Bahrain ya juya min baya haka tayi ta kuka tana surutai ita kadai ganin kukan bashi ne mafita ba yasa ta tashi ta dauro alwala tazo tayi ta nafilfili tana addua..





         Akwana atashi babu wuya yau ake kamun tasleem,afabs event centre, inda akayiwa Amarya shigar en shuwa aka nannada mata wani lafaya mai kyan gaske,aka bazo mata da gashinta aka makalkale stones aciki, fatima da mashida ma shiga iri daya sukayi,waw readers Amarya fa tahadu,kawyen Fatima da mashida ma shigarsu iri daya sukayi,gaskia gurin ya kawatu,duk inda ka duba video coverage da hotuna akeyi,Yusrah ma tasamu hallata bikin itada kawayenta guda biyu inda tasamu guri Daga dan nesa suka zauna dan tana kunyar aringa nunata anace mata uwargida,el bahrain musamman yasamu wani mai video da hotuna yasa yata daukar tasleem har atashi,yakawo masa yagani,anci ansha,anyi rabo,amarya anyi mata liki har tagaji,yusrah itama bakaramin kudi ta lika ba,inda danginsu tasleem dasuka Santa suka ringa rungumeta suna hotuna da ita,dan bakaramin burgesu tayi,suka runga musu fatan zaman lafiya,dan ganin dasuka mata batada matsala,ahaka aka gama kamu cike da farnciki da annashuwa,kowa yanufi gidansa,tasleem agajiye ta tafi gidan makotansu  bilkisu dan gidansu acike yake, kiran el Bahrain ne yashigo wayarta,ta Daga,sallama yamata ta amsa,amaryata takaina,murmushi tayi,angona nakaina,naga hotunanki kinyi kyau har kin gaji, amma Abu daya ne banji dadinsa ba,menene shi tace tana gwallo ido,an bude min gashin danake mutakar so,murmushi tayi wlh har kasa gabana yafadi,nadauka wani abun ne,hmm kinsan yanda nake kishinki kua heart beat,nakagu adaura mana aure in nuna miki irin sanda nake miki,gabanta ne yafadi,dataji mai yace,hmm to ai ka nakusa zama mallakinka nan da kwana biyu dai,heart beat dan bakisan yanda nayi missn dinki bane,yaushe rabona Dana ganki,har na manta fa,yanzu dan Allah kiyimin izini nazo naganki,aa ka hakura har sai ankawoni dan  Allah saura kwana biyu fa kawai,ka gaji da ganina,gobe ma ai zaka gani,tnda zaayi mothers night, zakaje,ee kuma fa hakane,ahaka sukayi ta musayar kalmomin soyayya,har sai da tasleem tace zatayi sallah ya kyalleta.


Izzadeen kua aranar kamu,kulle kansa yayi yarasa mai ke mishi dadi,dan yaga wasa wasa tasleem ta mishi nisa, drawern side bed dinsa ya janyo ya dauko wani dankunanta data taba mantawa,data zo nan take ya tuna moment din dasukayi spending ranar,bakaramin soyewa sukayi ba ranar ji yayi wani bakin ciki ya lullubeshi,sha,awar tasleem ta kamashi,ahaka ya kwantar yayi ta tunanin tasleem, kiran suhaima daya shigo wayarsa ne yasa ya mike yaji damuwar dayake ciki ta ragu,waya sukayi da ita,yace zaizo yaganta,anjima,da magriba ya isa unguwarsu,ta fito aranar sanye  take da Riga da skirt,mai bin jiki tayafa mayafi, tunda da fito yasaki baki yana kallonta dan tunda yake da ita aranar yataba ganin ta yafa mayafi,har takarasa gabansa bakinsa abude yake, sai data tafa hannunta ya rufe bakinsa,kallonta yayi tundaga sama har kasa,yakuma mai da kallonsa kan kirjinta dayafi tafiya da imaninsa,rufe fuskarta tayi da tafin hanunta wanan kallo haka kamar baka sani ba,hmm suhaima dama haka kike da kyan sura,alhamdulillah,Allah abun godiya suhaima koma ciki kisako hijabi dan banaso wani yazo ya wuce ya kalleki,dan wlh zuciyata zata Iya bindiga,zatayi magana yakoma katseta pls yi sauri kafin wani yazo wucewa yaganki,toh shikenan ta juya ta nufi cikin gida,da gayya ta ringa girgiza duwawu izz yadora hannu aka,yana kallon duwawunta,kan balai,Ashe zan huta da suhaima,tab Ashe banga komai ba,waw Allah nagode ma daka ban suhaima amatsayin matar dazan aura,dawowa tayi da hijab ajikinta,suhaima dan Allah karki kara fitowa ba hijabi ajikinki,kinga da wani yagane min ke  kinga da kin cuceni,sunkuyar dakai,nima ban taba sa mayafi ba sai yau,dan nasan Kaine ma, shiyasa nafito inyi wa mijina kwalliya,karki damu,sati mai zua,zakiyi ta min kwalliya ina gani,amma banda yanzu dan ina kishin wani yagane min ke,kinji ko,gyada masa kai tayi,muje mukarbo dinkin dazaki sa gobe kinsan gobe ne bikin abokina el Bahrain,kai ai na manta wlh ,kasan nima shirye shiryen nn ne yasha min kai,suka nufi mota,suka tafi zoo road.....
👄L🅰L🅰T🅰🙊



          *written by*
              💅💅   *sadnaf*💞






Page 104

                      Washegari tun karfe hudu aka farayiwa tasleem make up,motoci suka ringa parking akofar gidan,en mata kawayen su Fatima high class babes suma sunata kwalliya,ana shirye shiryen zua mother's night da aka hada a de_afficient, aka kawata gurin,tun karfe biyar motoci suka fara diban iyaye suna kaiwa,adai dai lokacin da el Bahrain ke zaune da Yusrah,apalon gidansu yana tsokanarta,yana cewa da ita zasu zauna,a high table,ta daura fuska dataga yanda yake ta farinciki yau zai ga tasleem dan tasan ya Dade bai ganta ba,shiyasa yake ta wani janta da barkwanci,hajiyarsu el Bahrain Ce ta leko,tace Yusrah tazo itama ashiryata,lokaci na tafiya,mikewa tayi batare da ta kalli el bahrain ba,ruko hanunta yayi,tajuyo tana kallonsa,little angel fushin me kikeyi dani ne,ba fushi nake ba,AAA Yusrah,zoki zauna ki gayamin nasan bakya karya karki boyemin komai tawan dan allah me ke damunki,hawaye taji yana neman zubo mata ta kalleshi,yaya dan  Allah ina Neman alfarma,inajinki,dan Allah kabarni inzo gida inyi sati biyu inyaso lokacin kun danci amarcinku,kafin nadawo tace tana sunkuyar dakai kura mata ido yayi yana kallonta,yana kuma mamakin abinda tace,meyesa kike so nabarki kizo gida kiyi har sati biyu? bakomai yaya,inadai Neman alfarma,inzaka Iya min,dago habarta yayi,Yusrah kishi kikeyi ko? Hawayen datake boyewa ne suka zubo mata ta gyada masa kai,murmushi yayi,yace Yusrah ko kwana daya ne bazan Iya bari kijekiyi agida ba ballntana sati biyu,kinsan dalili,girgiza kai tayi,sabida ina balain sanki,dan kinga zan kara aure bashi yake nunawa banasanki ba,Yusrah wlh bantaba kin'ki  ba dabiunki da hankalinki,sun sa naji ina kaunarki,wlh da ba tasleem zan aura ba ke kedai kin isheni rayuwa,saboda haka,inaso kicire komai aranki,nasn yazama dole kiyi kishi tinda hallita ne,amma karki damu,zanyi adalci insha allahu atsakaninku kinji ko,naji yaya Allah yabamu zaman lafiya ameen swthrt,yanzu kije kema ayimiki kwalliya,kizo intayi miki hotina,murmushi tayi ta mike ta nufi dakin hajiyarsu,shikuma yatafi bangarensa,dan yayi wanka,Amarya tasleem kua bayan anyi mata makeup,wani material tasa anyi mishi dinkin doguwar  riga Daga kasa ya bude,golden colour sai head purse da takalminta, red,tasleem bakaramin kyau tayi ba dan kusa shiga iri daya sukayi da el bahhrain,akayi ta mata hotuna,alokacin angama deban kawayen su Fatima dan tasleem batada kawaye da  basuyi aure ba,  kawayen su mashida ne suka zame mata kawaye,daga tasleem sai su Fatima dasuka rage,basu tafi ba,Fatima kiran el Bahrain tayi tace masa suna jiransa har yanzu bai karaso ba,hakuri yabasu yace musu sunkusa karasowa,alokacin wani abokinsa ke Jan motan shida Yusrah kuma azaune abayan mota,Yusrah itama sanye take da material mai kyaun gske dark blue,tasa head silver takalminta ma hka,sai wani net data yafa bakaramin kyau tayi ba,dan tunda suka taho el Bahrain keta kallonta,ahaka suka karasa kofar gidansu tasleem yakira Fatima yace sun karaso,gaban Yusrah ne yafara faduwa data ji yana waya, addua taringayi azuciyarta hartaji tadanji dama dama,fitowa sukayi da tasleem atsakiyarsu,suka doshi inda motarsa take, el Bahrain sakin baki yayi yana kallon tasleem,Yusrah itama ta dago tana kallonta,gabanta ne yakara faduwa dataga kyaun da tasleem tayi,sauri tayi ta sunkuyar dakanta,har suka karaso,Fatima ta bude kofar baya,tana leka cikin motar,ango,an,maganarta ne ya makale data hango Yusrah azaune agefen el Bahrain, taci kwaliya uwa itace amaryar,wayancewa tayi dan karsu gane, aa Aunty Yusrah Ashe kece abaya,sauko muje muhau motar can tinda wanan na Amarya da ango ne,kokarin bude motar Yusrah tafarayi el Bahrain ya ruko hanunta,aa fatima barta anan tare zamu tafi gabadaya,kibawa amaryata hanya tashigo kin barta atsaye,ja da baya tayi tasleem ta shiga,ta rufe kofar motar...
👄L🅰L🅰T🙊

        *written by*
             💅💅  *sadnaf*💞






Page 105


             Fatima ta juya taje tasamu mashida dake tsaye ajikin motar da zasu tafi tana waya da alama en biki ne suke kiranta,habibaty lafiya naga jikinki asanyaye haka,hmm kedai bari waccan mai dogon wuyan ne yabata min rai,waye kuma mai dogon wuya,el Bahrain mana,kai habibaty bakida mutunci wlh yanzu mijin yayarki ne mai dogon wuya,ke kowa ma baki bari ba,mtss ke kinsan mai yayi ne,Yusrah fa yadauko ta zauna agefensa nikua har da cemata ta sauko mutafi amotarmu,wai aa da ita zasu tafi,kinga yanda tayi kwalliya ne kamar itace amaryar,ai dama nasn wanan simi simin datakeyi na gulma ne,inbahaka ba ai bai kamata ta biyoshi ba sai tabi motar en gidnsu,ita in aka mata haka ai bazata ji dadi ba wayanda basu san mai mata Aunty tasleem zata aura ba kinga kua yau zasu sani,hmm kinfiye mita wlh,dan Allah ki hau mutafi ana can ana jiranmu,Mashida ta shige mota itama Fatima ta shige,Mashida taja su suka tafi,tasleem kua tana shiga motar tazauna ta sunkuyar dakai,Yusrah Ce ta gaisheta ta dago tana amsawa da murmushi afuskarta,el Bahrain kua still kallonta yake yace Amarya kinyi kyau,bata Ce mishi komai ba inbanda sunkuyar dakai datayi,kamshin turarenta ya cika motar,lumshe ido yayi dan kamshin jikinta yafara jefa shi awani  yanayi,Yusrah ma sunkuyar da kanta tayi,ahaka suka karasa,bakin hall din suna zua,aunty inna kanwar ummansu tasleem ta karaso,tayi ta musu fadan dadewar dasukayi ana ta jiransu,komawa tayi ciki ta Sanar da masu kidan Amarya da ango sun karaso,Dj suka saki kidan amarya da ango masu kidan police band suma,kawayen fatima sa mashida ne sukayi ta fitowa masu anko,kusan su 30,su goma goma ankonsu iri daya haka ma dinkinsu,layi sukayi,suka sa ango da amarya atsakiya,adai dai lokacin da su fatima suka karaso,mashida ta dauko wani basket mai dan girma takaraso wajensu,tabi kawayensu suka ringa diban Abu mai kyalli da ake watsawa Amarya da ango,inda Fatima ita kuma tadauko spray mai kumfa guda hudu ta rike biyu tabawa mashida biyu suka fara fesawa,masu video coverage da masu hotuna sunfi akirga,sai video da hotuna suke, inda Yusrah tazaro kudi apurse dinta en Dari Dari taringa lika musu, el Bahrain yaringa sakar mata murmushi, izzadeen daya Dade da zua shida suhaima,shima mikewa yayi yaje yafara musu liki,yana liki yana kallon tasleem,aikua nan take  ran el Bahrain ya baci,tasleem da tunda suka nufi hall din ta sunkuyar dakai,tanajin kamshin turaren izzadeen ta gane,duk da bata dago ba,gabanta ne yahau faduwa,Fatima kua wani mugun kallo,ta ringa yiwa izzadeen bashiri ya bar gurin yakoma yazauna,ahaka suka karasa inda aka tanadarwa Amarya da  ango su zauna,dakyar aka yiwa masu video da hotuna dasu koma gefe,aka bukaci abokin ango yafito yabude taro da addua,Fatima karasawa tayi gurin mc din tafada mishi sunan abokin el Bahrain daya tukosu,alee,aka kirashi shi yazo ya bude taro da addua,aka fara gudanar da shirin cikin inda Fatima tabada tarihin yayarta da turanci,alee yabada na ango da larabci aka ta tafa musu Yusrah kua dama suna shigowa,wata er uwarsu tasleem ta ruko hanunta,takai ta ta zauna acikinsu wayanda ma basu Santa ba,aranar suka ganta,sukayita yaba hnklinta,suna musu fatan zaman lafiya,izzadeen kua,gabadaya ji yayi ya takura sabida mugun kallon da Fatima take jifansa dashi,tex yayiwa suhaima yace ta tashi su tafi,dan yana gudun rashin mutuncin fatima,karta zo ta dizgashi agaban suhaima,suhaima da tunda suka zo,umman izzadeen ta rike hanunta suka zauna aguri daya ta sunkuyar dakai, wai ita kunya,duk da da material tasa ta Nada rosek, sai da tayafa babban mayafi TeX din izzadeen na shigowa,tacewa Umman izzadeen zata tafi dan ummanta tace karta Dade...

👄L🅰L🅰T🅰🙈



        *written by*
           💅💅 
 *sadnaf*💞

_dedicated to Zainab zee zee thanks for your love and support_😘
     






Page 106
                   

              ummansu izzadeen bahaka taso ba,so tayi suhaima ta tsaya sugaisa da mahaifiyar el Bahrain,amma hka ta hakura,azuciyarta tana kuma ganin irin tarbiyar data samu a gidansu,suhaima ta mike ta nufi gurin izzadeen, yana hangota ya taho,suka hadu,yace mata suje tayiwa ango da Amarya Allah ya sanya alheri,suka nufi wajensu,suhaima kusa da tasleem ta tsaya ta rukufa tana yiwa tasleem Allah ya Sanya alheri,kallonta tasleem taringayi dan bata Santa ba,kawai ameen take cewa tana  juyawa taga izzadeen yakura mata ido,saurin dauke idnta tayi ta kalli el Bahrain daya daura fuska,izzadeen kusa dashi shima yakoma yana murmushi, ya sunkuya dai dai kunansa,"abokina ina tayaka murna fa,kasamu tasleem amatsayin mata dan nasan zaka sha dadi,sai dai kuma kash ba buduruwa bace,nariga ka saninta,yaja da baya yana masa murmushi,wani irin zafi zuciyar el Bahrain yaringa masa jijiyon kansa suka tashi,idansa ya rine,taho mu tafi bbyna yacewa suhaima,yana kallon tasleem yana cije lebe,tasleem kua tunda ga izzadeen yanawa el Bahrain magana akunne hankalinta ya tashi,dan zuba musu ido tayi,tana ganin yanayin el Bahrain tasan izzadeen yakuma shuka masa tsiya,bin bayansu tayi da kallo har suka bar hall din,tadawo da kallonta kan el Bahrain daya ci kunu,sunkuyar dakanta tayi hawaye na Neman zubo mata jitayi mc na Neman Amarya da ango su fito suyi rawa,kasa tashi sukayi,har sai da aunty inna,tazo taja hanun tasleem tamike, el Bahrain ma yamike yabi bayansu,duk abinda akayi a idon Fatima ta baya tabi taje ta tsaya ajikin motar izzadeen, yana dosar inda yayi parking, yahango fatima ajingine ajikin motarsa,gabansa ya fadi,yasn yau Fatima zata karta masa rashin mutunci,agaban suhaima,tsayar da suhaima yayi yace ta tsaya yana zua, bangane in tsaya kana zua ba wacce waccan din? Pls jirani dai ina zua,yace yana dosar inda Fatima take atsaye rai abace,wani wulakantaccen kallo yayi wa fatima,ke kinfara crossing limit dinki dan ina kyalleki bawai shi yake nufin ina tsoronki ba,yanzu dakika zo kika tsaya ajikin mota ta zki Iya gayamin mekikeso? Fatima  Kyalkyalewa  tyi da daria,aa babu shaka dan akuya,dan bunsuru mazinaci,wuyanka ya isa yanka,shiyasa har zaka Iya budar baki kamin maganar banza,to bari kaji ingaya maka,wlh kafita Daga harkar Aunty tasleem in bahaka ba wlh zakayi mamkin abinda zan maka,ba abinda zaki Iya yi dan nariga nagama daku nariga namuku illa,kai din banza kai din wofi daka isa ka gama damu dan iska karamin alhaki,Daga hannunsa yayi da niyyar kwada mata mari,yaji anruko hanunsa,karka sake hanunka ya taba fuskarta,dan iska dan akuya,mashida tace tana wurgar da hanunsa,kawata ai dan kin barshi ya mareni,da wlh kap danginsa sai andauresu,mugun harara yaringa binsu dashi,kubar min jikin mota ko na takaku,kai din banza da zaka takamu,Fatima tace tana cire takalmin kafarta,mashida ma haka,ganin ba karamin aikinsu bane su kwada mishi takalminsu,yasa ya juya yace suhaima taho mu tafi yace dkarfi yanda zata jiyoshi,ya bude motar ya shige, su fatima suka cigaba da zaginsa fatima harda dungure masa kai,suhaima karasowa tayi zatashiga motar Fatima tayi sauri ta tareta,ke kuma bar rawar kafa kinsamu mijin aure, wanan jakin ba mijin aure bane dan mugun mazinaci ne,mayaudari,gwara tin wuri kinemi wani mijin,shigo mutafi mana kika tsaya sauraren mahaukaciya,ubanka ne mahaukaci dan iska,shigewa motar suhaima tayi izzadeen yaja motar aguje,dazafin nama Fatima tadauki dutse ta jefawa motar izzadeen, aikuwa yasamu glass din bayan motarsa,innalilahi wa inna ilahi rajiun suhaima tace jikinta na rawa,izzadeen wacece wanan ? Mai hadinka da ita? Ran izzadeen da bakaramin baci yayi ba,juyowa yayi yakalli suhaima da Jan ido,banida da er iska, yayarta Ce tace tana sona dan naki aurenta,nace ke nakeso shiyasa take ta haukan nan,amma shine zata ringa cema mazinaci,to ba mahaukaciya bace tana da tabin hankali fa,haba no wonder, Allah ya kyauta ameen,ahaka suka karasa kofar  gidansu suhaima yana shirga mata karya,yasauketa ya wuce gida.







Fatima da mashida hall din suka koma, ran Fatima abace,dakyar Mashida ta rarrasheta tasauko, elbahrain kua tin lokacin da suka tsaya afilin rawa ransa abace yake, sai da Yusrah tazo tana musu liki,tana dan taka rawa yafara murmushi, sabida burgenshin datayi yasa hannu a aljihunsa ya debo yan Dari bibiyu yafara lika mata, ai kamar zuga mutane yayi,suka taso suka fara yiwa Yusrah liki,jikin tasleem yabi yayi sanyi, ganin an rufu  anayiwa Yusrah liki yasa yakoma kan tasleem, mutane ma suka kara komawa kan tasleem ahaka akayi ta musu liki sanan suka koma zauna,ahaka akayi ta gudanar da bikin cikin farinciki da walwala,har aka tashi,el Bahrain suka je  suka sauke tasleem,suka wuce gida..
👄L🅰L🅰T🅰🙊



         *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞





Page 107


                Tasleem suna sauketa dakin datake kwana agidan bilkisu ta wuce ta wurgar da komai na hanunta ta rushe da kuka,kuka taringayi sosai,Fatima ta tura kofar tashigo,aunty meyesa kike kuka,Fatima tace tana karasawa inda take ta ruko hanunta,fatima ina cikin tashin hankali,ina cikin bakin ciki,Allah ne yasan ranar dazan daina kunsar bakin ciki,nikuma irin tawa jarrabtar kenan,wai maye faru ne Aunty? Tun ba,aje ko,ina ba,el Bahrain yafara wulakantani,wulakanci kuma,ee wane irin wulakanci yamiki,bansan mai izzadeen yagaya mishi ba,tindaga lokacin ya canza min yanzu ma da muka taho shareni yayi yana kula matarsa,meyesa izzadeen yakeso yagani abakin ciki ne? Ya l🅰l🅰t🅰 min rayuwa yanzu kuma yazo yana bibiyata da sharri,dan nasan bakaramin magana yagaywa el Bahrain ba,karki damu Aunty nayi maganin dan iska duk abinda akayi a idona ne,laifinki ne tun farko da baki bari nadauki kwakwaran mataki akan izzadeen ba,amma karki damu nayi maganin dan iska,kuma kiyi hkuri da abinda el Bahrain yamiki watakila bakaramin bakar magana izzadeen yamishi ba,amma nasan ransa ne abace inya huce zai kiraki,tana rufe baki kiran el Bahrain ya shigo wayar,alokacin yusrah ta shige gida,shikuma ya zauna a mota dan yakira tasleem dan haka kawai yaji kamar bai kyauta mata ba,ungo aunty kidaga gashi nan yana kiranki,ni nasan bacin rai ne yasa yamiki hka,dagwa tasleem tayi,yanajin muryarta yasan tayi kuka,heart beat,naam ta amsa da muryar kuka,lumshe idansa yayi so da tausayinta na ratsa shi,nasn namiki laifi kiyi hakuri dan Allah, kinsan dan Adam ajizi ne bansan yanda akayi  nabari izzadeen yabata min rai ba,LA,akari daya kamata inyi da ba san aurena dake yake ba,kiyi hakuri kinji,fashewa tayi da kuka,pls heart beat kukanki na tabamin zuciya,wlh ba yanda zaayi na bata miki rai da gangan,kinji,naji,bakomai ya wuce,amma ina  Neman alfarma karinga kai zuciyarka nesa,dan bnida kowa sai Allah sai kai,dan Allah karka wulakantani,wlh abinda yasameni kaddara Ce,tace cikin sheshekar kuka,heart beat,trust me,insha allahu bazan taba wulakantaki ba kinji,ahaka yayi ta rarashinta,yana kwantar mata da hnkali har sai dayaji tafara kyalkyale dariya sanan yayi mata sallama, yashiga cikin gida,ya nufi   bangarensa dan yayi wanka dan bakaramin gajiya yayi ba,yana fitowa Daga wanka,doguwar Riga ya zura ya rama salollin da ake binshi,ya mike yanufi dakin yusrah, tura kofar yayi da sallama,ta amsa tana sunkuyar dakai,dan tana fitowa Daga wanka ya shigo,Daga ita sai towel,Iya cinya,badama takoma cikin bandakin,dan bakaramin warning yamata ba yace ko ayaya yaganta ta daina guduwa dan shi mijinta ne,ganin ta sunkuyar dakai taki motsawa Daga inda take yasan kunya ne yasa ta kame aguri daya,kan gadonta ya wuce yaje ya kwanta yayi rub da ciki,hakane yabata dama taje tayi shafe shafenta dasauri,taje tasaka wani pink din sleeping dress Riga da wando,ta nufi kan gado tahau tazauna," yaya ka gaji ko? Juyowa yayi yana kallonta,sunkuyar dakanta tayi dan wani irin sexy  kallo yake mata,hannu yamika mata alaman ta taho,mika masa hanunta tayi,yajanyota dakarfi,tafada jikinsa,kiss yafara mata akoina na jikinta,romancing dinta yafarayi sosai,sabida fita hayyancinsa dayayi baisan lokacin daya cire rigarsa ba,Yusrah kua jikinta ne yafara rawa,dan yau el Bahrain wasani dayake da ita,ya girmama tunaninta ji tayi yazame mata dogon wandon datasa,dan dama ya Dade da cire mata riga,jin datayi yana kokarin cire mata pant ne yasa ta rike hanunsa gam jikinta sai karkarwa yake, dagowa yayi da runanin idansa yana kallonta," Yusrah"" yakirata muryarsa na rawa,Dan Allah kibarni yau inkarbi hakkina ina cikin wani hali,namiki hakuri fa har tsawon lokacin nan ban karbi hakkina awajenki ba,shiru tayi bata cemasa komai ba,shikua ganin hakan yasa yacigaba da aika mata sakoni jikinsa na rawa, ganin Ya zame mata pant,ne yasa ta fashe da kuka,cigaba yayi da abinda yake, ganin yana kokarin cire gajeran wandansa ne yasa tayi sauri ta ruko hanunsa " yaya Dan Allah kayi hakuri wlh banida kwari, katuna alkawarin daka min,kallonta ya tsaya yi,ya fusge hanunsa Daga rukon data mishi, yadaga ta,yakoma gefe ya kwanta yana maida numfashi," kayi hakuri ina bata ma rai,na amince,tace kwalla na zubo mata,idansa na rufe yake magana,karki damu Yusrah raina ba a bace yake ba,kwantar kiyi baccinki,zata yi magana yace shhhhh banasan musu, kwanciya tayi tajanyo bargo ta luluba,tayi sauri tasa pant dinta ta rufe ido,murginawa yayi kusa da ita,ya rungumeta,yana allah Allah gari ya waye,adaura mishi aure da tasleem gobe ta tare ta magance mishi matsalarsa dan shi kadai ne yasan halin dayake ciki,ahaka wahalallen bcci yayi awon gaba dashi cike da mafarkin tasleem..
👄L🅰L🅰T🅰🙊

           *written by*
              💅💅   *sadnaf*💞








       *huuh na sadaukar da page dinan ga dumbin masoyana masu san novel dina, masu kirana awaya da text suna min fatan alheri,gaskia naji dadin adduar da wata baiwar Allah tayimin Allah ya amsa adduarki,ina kaunarku yanda kuke kaunata da kwarin gwiwanku komai ke tafiya dai dai ngd kwarai dgsk*😘






Page 108

              Tun karfe hudu yafarka ya nufi dakinsa dan yayi wanka dan mafarki yayi da tasleem,wanka yayi ya daura alwala ya fito,yazura doguwar Riga yadauki wayarsa yakira tasleem,alokacin tasleem itama idanta biyu,tana tunanin nan da en awani tazama matar el Bahrain finally dai ta rayya sunna manzo saw,burinta kenan arayuwa duk abinda zatayi babu haramci bllantana tayi tunanin ta aikata zunubi,jin kiran el Bahrain ya shigo wayarta ne yasa tayi sauri tadauka tana murmushi, sallama tayi mishi ya amsa,"dama idanki biyu,umm,mai yasa bkiyi bacci ba,nayi bacci mana farkawa nayi,dan nafara jin kiraye kirayen sallah,heart beat nan da en awani kinzama mallakina,na matsu gari ya waye, hmm hakane,ina Aunty Yusrah tana dakinta yanzu zanje in tasheta,wai dama ba aguri daya kuke kwana ba? Eee tana dakinta ina dakina,wani dadi ne ya lullebata taji abinda yace,heart beat ki tashi kiyi alwalar ki tabbata kinyi mana addua,insha Allah zan mana,yauwa amaryata sai nakiraki,ya katse wayar ya nufi dakin Yusrah dan ya tasheta,yana tura kofar,tana bude ido,"tashi kiyi sallah" to yaya tace,shikuma yakoma dakinsa,dan yayi nafila,kafin ya tafi massalaci.




      Gari na wayewa karfe 8 suka bar gidan shi da Yusrah suka tafi gidansu,dan anan zai shirya sutafi daurin auren,karfe 9 kofar gidansu tasleem yafara cika da jama,a dan karfe goma za adaura auren, a babban masallacin dake kasan layinsu dan babu wani tazara Daga gidansu zua masallacin,tasleem kwalliya tayi dawani farin shadda anyi mishi aiki da blue din zare,bakaramin kyau tayi ba,inda aka Dora mata alkyabba blue mai adon fari,bangaren ango el Bahrain kua kwalliya yayi da farar shadda,anyi mishi aiki da bakin zare ya kafa hula,gashi kansa ya sha gyara,bakramin kyau yayi ba,abokanansa sai tsokanarsa suke da ango Yusrah da tasleem sai washe baki yake, karfe 9 : 30 suka firfito suka fara hawa mota suna tafiya,ciki kua harda su alhajin el Bahrain da abban Yusrah,su el Bahrain sune karshen tafiya,unguwarsu tasleem acike yake dam da Jamaa dan babu gurin parking ma agefen titi akayi ta parking, ahaka su el Bahrain suka kut kutsa suka samu karasawa massalacin da za,a daura auren,izzadeen kua kin zua yayi dan kwana yayi yana jin haushin el Bahrain, dan gani yke duk shine yahana shi rawan gaban hantsi,aranar hotunan tasleem yayi ta gani awaya,yana Tina lokacin dasuke tare,karfe goma dai dai dumbanin jamaasuka shaida daurin auren kamal da tasleem,akan sadaki dubu hamsin,inda abban Yusrah yazamewa el Bahrain walliya el Bahrain bayan anfito Daga masallacin mutane nata gaisawa massalacin ya shiga yayi sujadar shukur yana mai godewa Allah burinsa daya cika masa na auren tasleem, haka ma abun yake awajen tasleem tana juyowa a alasifaka ance fatiha,tayi sujadar shukur,tana yiwa Allah godiya dya nuna mata aurenta,su Fatima dake dakin suna kwalliya,suna gnin lokacin datayi sujada,suka cigaba da kwalliyarsu dan Fatima tasan indai wani abun farinciki yasamu tasleem sai tayi sujadar shukur,ganin ankusa Rabin awa bata dago ba yasa hankalinta yafara tashi,dan har ango  da abokanansa sun fara shigowa,suna gaida mutane, wajen tasleem ta nufa,ta kurawa bayanta ido dan taga tana numfashi dan har ga Allah ta tsorata,ganin tana numfashi ne yasa hankalin Yusrah ya kwanta, aunty inna ce ta leko dakin tace tasleem tazo angonta na Neman ta,ta juya ta tafi,sai da aka samu wani minti ashirin din sanan tasleem ta dago,mikewa tayi tanufi wajensu Fatima," Aunty tundazu fa su el Bahrain suka shigo suna nemanki ina ganin hotuna zakuyi,zatayi magana aunty inna takara lekowa tayi musu magana,bayanta tasleem tabi,tana sunkuyar dakai dan wani kunyar el Bahrain taji tanaji,suna karasawa inda su el Bahrain ke tsaye Ana ta musu hotuna da danginsu tasleem, taja ta tsaya har sai da wata ta janyo hanunta ta shiga hotun akayi ta daukarsu,el Bahrain kua dan farinciki kasa rufe bakinsa yayi,ahaka sukayi ta hotuna har sai da abokanansa suka ja shi suka ce yazo su tafi ana nemansu agida yahakura Dan mudubi yamayar da tasleem sabida tsabar
Kallonta dayake wani kyau yaga tamasa na musamman..







              karfe hudu na yamma aka fara shirye shiryen kai  Amarya tasleem Inda umma tajata daki takara yiwa tasleem nasiha,takuma roketa da karta sake taringa boye mata halin datake ciki,kuka sosai tasleem ta ringayi ind yayan abbanta baffa shima yamata nasa nasihan,anzo fito da ita suka rungume juna itada fatima sukayi ta kuka gwanin ban tausayi,dan bakaramin shakuwa sukayi ba,dakyar aka rabasu,aka sa tasleem a mota,dan fatima kin zua tayi tace sai anjima zataje tunda agidan el bahrain zasuyi sister eve, dan guri taso kamawa el bahrain yace ayi agidansa,haka aka mika tasleem gidan mijinta,inda aka dankata ahanun Yusrah,amatsayinta na uwargida,aka taru akayi musu nasiha sosai,sanan aka nufi sama da ita,fadar haduwar bangaren tasleem bata lokaci ne,amma Iya haduwa kam yahadu,inda en rakiyar Amarya suka yi ta shiga koina suna kashe kwarkwatan idonsu,dakyar suka yrda suka tafi,dan sai da aka fara musu horn suka futo suna tafiya,aka bar Daga tasleem sai mashida,bayan kowa ya watse,masu decoration suka fara aikinsu na decoration dan karfe bakwai zasu fara sister's Eve,inda suka k'awata  gurin sosai,caterers din chicken  castle Fatima takira suma suka kafa table dinsu agefe,daya side din kuma Dj  suma suka ajiye speakernsu...
👄L🅰L🅰T🅰🙊


        *written by*
         💅💅     *sadnaf*💞





Page 109

               Karfe shidda kawayen su Fatima suka fara hallara agidan,su 20 dai dai kowacce sanye the takeda pink din top abayan rigar an rubuta, _hml sis tasleem_ da bakkaken doguwayen skirt dan mashida Ce ta dauki nauyin yin rigunan suka rabawa kawayensu,inda wasu sukayi rolling din dan kwalinsu wasu suka daura dankwalin,haddadun en boko wayyyayu suka gayyata inda kowace ta kame a table mai round da aka shirya mutane uku uku suka zauna,abun nasu atsare ba hayaniya,inda cool music ke tashi,alokacin Fatima itama tasamu karasawo,tayi bangaren tasleem,inda taje ta tarar mashida itama ta shirya,magana tayiwa tasleem data tashi ta shirya,tasleem tace ta kyalleta ba wani kwalliya dazatayi dakyar suka shawo kanta ta tafi tayi wanka,tadawo tayi sallar magriba,sanan Fatima tafara mata kwalliya dan ta dan Iya makeup din,light makeup tayi mata,tadauko mata wani farin doguwar Riga mai manya manyan flowers ja, tasaka,a irin flowers din,ta samu guda hudu tayi mata ado dashi agashinta,bakaramin kyau tasleem tayi ba,Fatima daukar wayrta tayi ta kira el Bahrain ta Ce yana ina yanzu haka sun fara,shi kadai suke jira,yace mata yana bangaren yusrah yanzu zai hawo sama, el Bahrain shigar  farar suit yayi da Jan nectie,gashin kansa yasha gyara , dakyar Yusrah ta yarda ta shirya dan sai daya nuna mata bacin ranshi ta shirya dan tace ita kunya take ji tashiga cikin kawayen tasleem,doguwar Riga tasa itama ja,tayi rolling din farin mayafi,ta baya suka bi,dan bayaso kawayensu Fatima su gansu,takaramin kofa suka shiga suka hau benen dazata sada su da palon tasleem,axaune suka tarar da mashida a Palo ita kadai,inda el Bahrain ya tambayeta su tasleem tace suna daki,yanzu zasu futo,aikuwa tana rufe baki sai gashi sun fito Fatima agaba tasleem na biyeda ita abaya,el Bahrain kasa dauke idansa yayi Daga kanta,inda Yusrah gabanta yafadi dataga kyan da tasleem tayi,murmushi suka sakarwa juna,dan sunriga sun hada ido,inda Fatima tahade rai,dan ganin kyaun da Yusrah tayi," mutafi ko Fatima tace tana ruko hanun Yusrah,el Bahrain kuma suka jera da tasleem, ahaka suka sauka kasa,suka nufi inda aka tanada dan su zauna, Yusrah ita kuma taje ta zauna da mashida dan haka kawai jininta yahadu Dana mashida,dan mashida akwai mutunci,aranar Fatima Ce tazama mc,inda tayiwa kawayenta godiyar hallarta gurin da kawayenta sukayi,tayiwa ango da Amarya fatan zaman lafiya,takuma fadi yanda zatayi missing din tasleem,inda kalmomin data fada yasa tasleem hawaye,masu saurin kuka suma sukayi nasu hawayen dan sun san yanda Fatima keji da tasleem dan Indai zata zauna dakai sai tabaka labarin tasleem,ahaka tayi en jawabanta ta bukaci uwargida saurautar mata ta fito,itama ta Jawabi jikn Yusrah neyahau rawa dataga yanda aka zubo mata ido,sai da mashida ta mikar da ita ta Iya tashi,ahankali ta mike  takarasa gurin Fatima,takarbi Mic din hanunta,sai datayi bismillah tabude taro da addua,tayiwa wayanda suka samu hallata godiya,tayi musu fatan zaman lafiya itada tasleem,akarshe tazuba,el Bahrain adduar Allah yabashi ikon rikesu,da gaskia da amana,yabashi ikon adalci atsakaninsu,el Bahrain ne yafara tafa mata,sanan kowa nagurin ya tafa mata,ba karamin burge kawayensu Fatima tayi ba,inda kowace ke ganin inama haka kowacce kishiya take da bawanda zai ki kishiya, ahaka tayi Adduoi takoma tazauna,aka cigaba da gudunar da shirin inda aka ci aka sha,akayi hotuna,komai dai atsare,karfe 8: 30 kowacce ta mike taje tayiwa tasleem fatan zaman lafiya,  suka tafi,aka bar Mashida da Fatima,inda Sukuma,sukasa afara kwashe kujerun da kayan decoration din, cikin minti ashirin anyi clearing komai kamar ba abinda akayi awajen, bangaren Yusrah, suka nufa dan nan su el Bahrain sukayi,apalo suka tarar dasu,inda suka musu sallama,suke mike suka rakaso har gate,anan su Fatima suka kuma rungume juna itada tasleem suna kuka,dakyar suka yarda suka rabu,inda sukaje suka hau mota sukatafi el Bahrain shima yaje yahau motarsa yadau hanyar gandu inda ake siyar  kazar amare,su tasleem sukuma suka koma ciki ..

[2/5, 6:50 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊




        *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞







Page 110


               El Bahrain a Inda ake siyar da kaji da tsire ya tsaya ya siyi guda hudu,yasiyi lemona masu sanyi,da apple,yazuba abayan motarsa yajuya yakoma gida,yana shigar da motarsa ya kulle gate din,yanufi bangaren Yusrah,sallama yayi  yusrah ta amsa,suna zaune akasan carpet Yusrah,na Jan carbi da hijab ajikinta,da alama sallah tayi,tasleem kuma ta jingina da kujera,ta rufe fuskarta da mayafi,karasowa yayi ya zauna asaman kujerar da Yusrah take a jingine"yaya sannu da zua,yauwa little angel Amarya bacci take ne? Yace yana leka fuskar tasleem,murmushi Yusrah tayi,ee mana yaya kasan da gajiya ko ni nan bacci nakeji,lai lai kam "heart beat, heart beat,el Bahrain yace yana tashinta,tasleem kua tana jinsu,shuru kawai tayi dan haka kawai takejin kunya,dan yaye mayafinta tayi,ta mishi sannu da zua,murmushi yayi,Amarya lailai kin gaji da yawa hardasu bacci,sunkuyar dakai tayi tana murmushi, Yusrah dauko mana plate,mu juye kazar nan muci dan nasan dukanku yunwa. Kukeji,tashi tayi tafi ta dauko plate,el Bahrain  saukowa yayi yazauna a kasa ya tankwashe kafarsa yana bude ledar,Yusrah tadawo da plate ahanunta ta ajiye,takoma ta dauko kofuna,ta ajiye,takoma ta zauna,juye kazar yayi da yaji tumatur da albasa sai turiri yake,oya bismillahnku,Ku matso muci,yace yana daukar cinya,yaya nifa akoshe nake,wlh abincin Dana ci dazu yasa na koshi,aa baki isa ba,ku matso fa muci ke kinsan rules dina,tasleem Ce bata sani ba,tasleem matso muci  kuma bana san gardama,ahankali ta matsa tadauko takai baki tana taunawa ahankali haka ma Yusrah,ganin bawani ci suke ba,shikadai ke ci,yasa yace zan muku dure fa,tom bari ma infara takanki yace yna kamo Yusrah,dasauri ta sa hannu tadauko wni takai bakinta,hakane yasa ya cikata,yakoma kan tasleem,yana kokarin ruko hanunta,ta jefashi da wani irin kallo,alaman bataso,maida hanunsa yayi, yamata alama data ci,ahaka suka dan tsatsakura tasleem tasha ruwa tace alhamdulilah haka ma Yusrah,el Bahrain kua sai dayaci ya koshi,yasha madara yayi gyatsa sanan ya Ture plate din gefe,ya goge bakinsa da tissue ,gyaran murya yayi,Alhamdulillahi Ala niimatihi,nagodewa Allah da wanan niima daya min na mallakar kyakyawan mata nagartattu,hakika Allah shine abun godiya, nasiha yayi musu,yamusu fatan zaman lafiya,inda yace a al,adance kwana 7 zaiyi adakin tasleem,bayan kwana bakwan zai raba musu kwana bibiyu,yace inda mai magana acikinsu,tayi dukansu suka Ce babu,mikewa yayi yace bari ya raka,tasleem dakinta yadawo suyi sallama da Yusrah,"Aunty sai da safe,Allah ya tashemu lafiya,tace,tabi bayan el Bahrain dayayi gaba,direct dakinta el Bahrain ya nufa,ya tura kofar hadi da sallama,lumshe ido yayi dayaji wani kamshi mai dadi ya bugi hancinsa,tasleem  guri tasamu akasa ta zauna,ta sunkuyar dakai,el Bahrain kusa da ita yaje ya zauna,yana kallonta," heart beat yace cikin sanyin murya,shuru tayi batayi magana ba kara kiran sunanta yayi,tadago  ahankali ta zuba mishi ido,murmushi yayi yau dai gaki amatsayin matata,tasleem bansan yanda zan bayyana miki farinciki danake ciki ba,dan ganin komai nake kamar amafarki,wai ni kamal finally na mallaki love of my life, my happiness, ruko hanunta yayi yadora akirjinsa,kinji yanda kirjina ke bugawa sabida san danake miki,shiyasa nasa miki heart beat, tasleem kua tunda yafara magana ta sunkuyar dakai tana jin wani so da sha,awarsa na ratsa ta,heart beat tashi kije kiyi alwala,muyi sallah raka,a biyu muyi wa Allah godiya daya nuna mana wanan rana,kafin ki fito bari naje nayiwa Yusrah sai da safe,yace yana mikewa,hanyar waje yayi ita kuma ta Mike tayi hanyar bandaki,yana saukowa kasa,dakin Yusrah ya nufa ya tura kofar tare da sallama,tana kwance akan gado ta rufe ido ahaka ta amsa sallamarsa,gadon yahau ya kwanta asamanta,yana kallonta,"Yusrah" yace tamkar mai rada,zanyi missing dinki yau,batace komai ba,illa hawaye dake zubo mata ta gefen fuskarta,subhanallahi little Angel meyesa kike kuka,yace yana dagata,kasa magana tayi dan wani kullutu ne ya tsaya mata a makogwaro dan wani irin zafi zuciyarta ke mata gawani irin kishin tasleem daya rufeta,tunda sukayi aure da el Bahrain basu taba raba shimfida ba amma yau ita kadai zata kwana,rungumota yayi yafara rarrashinta,little angel bar kuka haka I knw how you feel, dan Allah kiyi hakuri nan da 6 days zandawo gurinki,nima nasan zanyi kewarki sosai,yanzu tashi muje kiyi alwala kizo ki kwanta in kuna miki karatun Quran nasan zakiji sanyi azuciyarki,nayi alwala tace hawaye na zubo mata, yauwa little Angel dina,yanzu kwantar inkuna miki karatun,kinga tasleem tana can tana jirana,karta ga nadade, kwanciya tayi ya lullubeta da bargo,yadauko wayarta ya kunna mata suratul baqarah,ya ajiye wayar agefen pillow data Dora kanta yasunkuya yamata kiss agoshi,yajuya yanufi kofa..
[2/5, 6:51 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊

   
               *written by*
        💅💅              *sadnaf*💞


*assalamu alaikum fans dina masoyan novel din lalata ina mai Baku hakuri,akan post din dabanyi muku dasafe ba,kaina kedan ciwo, wlh sabida bana samun ishashen bacci zan kai one na dare ina typing, da asuba ina tashi bazan koma ba zanje school, ina kokari sosai dan inga ina posting, amma sai kuringa min uzuri dan yanzu muyi resuming, bazaku ringa ganin post dina dayawa ba zanriga kokari ko 2 pages ne inringayi love you I'll*😘




Page 111

                Kafin yakarasa kofar dagudu ta Mike taje ta rungumeshi tabaya tafashe da kuka,"zanyi missing dinka yaya bazan Iya bacci ba,juyowa yayi shima ya rungumeta,yahada bakinsa da nata,Yusrah tinda take bata taba mayarwa da el Bahrain martani ba sai ranar,dan shikadai ke kidansa da rawarsa,kissing dinta yake sosai har tsayuwa ta gagaresu,suka zube akasa,har yafara cire mata vest din jikinta ya tuna tasleem,cikata yayi dasauri ya Mike,ya mikar da Yusrah data runtse ido,daukarta yayi yaje ya kwantar da ita,yamata light kiss a lips dinta yace love and miss you sweet dreams,yayi Sauri yafita waje yaja mata kofar asanyaye yakarasa dakin tasleem dan gabadaya so,sha,awa,da tausayin Yusrah ne suka lullubeshi,tasleem kua datayi alwala tazo ta zauna tana jiran el Bahrain ganin irin dadewar dayayi ne yasa ranta yafara baci,zuciyarta yayi ta ayyana mata abubuwa,wato ita zai rainawa hankali yatfi gurin matarsa,yaje yazauna suna soyayya inya dawo gurinta yazo ya ringa mata dadin baki,dakyar ta amsa sallamar daya mata,"pls heart beat kiyi hakuri nabarki kina jirana Yusrah Ce bata danji dadi sai Dana tsaya na bata magani,bari naje nayi alwala,inzo muyi sallah,yace yana nade hanun rigarsa,yayi hanya bandaki,tasleem dai bata Ce komai ba,in banda sirirn tsaki dataja,yana fitowa Daga bandakin gurin da aka shimfida sallaya yanufa,yatada sallahr isha,sai daya iddar yayi Mata alama data taho,mikewa tayi taje ta tsaya daga bayansa,sai da suka fara shafaii da wutr,sanan sukayi salla raka biyu,ya Dade yana yana musu adduoi,sanan yashafa,itama ta Shafa,tashi yayi ya mikar da ita,yana kallonta,dagowa tayi itama ta kalleshi,janyota yayi ya rungumeta yana sauke ajiyar zuciya,lumshe ido tayi tanajin wani irin dadi,sabida amatse take,dan tunda akafara durka mata magunguna ana gyarata take jin matsancin sha,awa,batada nutsuwa Sam rungumeta da el Bahrain yayi yanzu yasa ta danji relief, el Bahrain ma wani irin sha,awa ne ya kuma taso masa dayaji tudun kirjin tasleem dan ba laifi tasleem Nada dukiyar fulani, dan tun Dayaje dakin Yusrah yakejin sha,awa,cikata yyi ya kalleta da idansa daya rine, bari inje dakina inyi wanka,kema Kije kiyi wankan ina dawowa yanzu,yafice waje,bandaki tanufa tayi wanka,tazo tashirya da wani doguwar rigar bacci blue,mai rubi biyu,tashafa turaruka akowane lungu da sako na jikinta,har gashin kanta sai data shafeshi da turare tadauko hijab tasa, tazauna akasan carpet,tana zama yana shigowa,sunkuyar dakanta tayi, yakaraso kusa da ita,,,yadagota,yaja hanunta suka tafi kan  gado yazaunar da ita shima yaxauna,cire mata hijabin yayi,tayi sauri ta rufe idanta, yajanyota tafada kansa,romancing dinta yafarayi jikinsa na rawa, kwantar da ita yayi  Yafara,kokarin cire mata Riga, dan gabadaya ya fita hayyacinsa,tasleem ma hankalinta ba,ajikinta yake ba,dan sai tadauko hanyar mayar masa da martani sai tafasa,dan tana gudun el Bahrain yace dama tasaba,rike hanunsa tayi GAM, daqowa yayi dasauri, yafara magna da rawar murya,"heart beat,dan Allah karkiyi min haka am badly in need pls,nadade ina mafarkin wanan ranar pls don't ruin my happiness" yafusge hanunsa da ga rukon data mishi yacire mata rigar saman ya wurgar,tozali yayi da kirjinta,dake Neman fitowa Daga rigar daya rage mata ajikinta,rikicewa Yakarayi yakai mata chafka,ya  fincike   rigar ya yage gida biyu,yacigaba da sarrafata,yana kokarin cire mata pant, tahankada shi dakarfi tayi hanyar bandaki dagudu ta kullo kofar,binta yayi yana rokonta ta bude, taki,wani irin bacin rai ne ya rufeshi,,nan take ya tuna a ayanda yaganta da izzadeen,amma gashi shi dayake mijinta na sunna,taki yarda dashi, ji yayi zuciyarsa namasa zafi kansa yamasa nauyi,wani haushin tasleem ya rufeshi,afusace yabar dakin yabanko kofar dakarfi Wanda karar banka kofr yasa tasleem tsorata, Yusrah kuma ta Mike taxauna tana sallati,dakinsa yashige yafara safa da marwa,tasleem kua ta gudu  ne Dan tana tsoron yanda el Bahrain zai jita abude Yakuma yi tnanin tasaba da sex..
[2/5, 7:22 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊



        *written by*
            💅💅    *sadnaf*💞






Page 112

     


      Ni tasleem zatayiwa haka,ni tasleem zata guda amatsayina na mijin aurenta,gaskiyar izzadeen dayace gangar jikinta zan Aura, gaskiar izzadeen dayace yamata training din da ko kusantar ta zanyi sai ta tuna shi,tasleem meyesa zakimin haka,ina laifin san danake miki,da bakya sona,da kina sona bazaki gujeni ba tasleem yanda nadade ina jiran wanan ranar tasleem amma da abinda zaki sakamin kenan, el Bahrain yace yana hawaye,amma bakomai nasan mai zanyi,fita yayi tare da banko kofar yasauka kasa yayi hanyar dakin Yusrah,tasleem kua tinda taji yafita,tafito jikinta na rawa dan bakaramin tsorota tayi ba da yanda el Bahrain ya banko kofar,jikinta ne yayi sanyi,dan tasan el Bahrain bakaramin fushi yayi ba,ya Allah ya ka taimakeni,ina tsoron makomata,in el Bahrain ya kusanceni nasan sai ya tsaneni,bari inje in bashi hakr ince mishi na yarda,tana mikewa taji Yakuma banko kofar dakinsa komawa tayi tazauna dasauri dan tana tunanin shigowa zaiyi,jin datayi shiru ne yasa ta tashi ta fita,tayi hanyar dakinsa,tana tura kofar  taga baya ciki,ta kuma duba daya dakin taga baya nan,hankalinta ne yatashi,  tayi tunanin ko wajen yusrah yatafi, sauka tayi dasauri tayi hanyar dakin Yusrah dan tana kyautatan zaton yana can,el Bahrain kua yana tura kofar Yusrah yasameta azaune tayi tagumi,sauri tayi ta duro ta tafi gurinsa,"yaya kaima kaji karan bugun kofar ko,tace tana karasawa wajensa,zuba mata ido yayi da idanunsa dasukayi ja,subhanallahi yaya mai yasameka haka,ko aunty tasleem dince ba lafiya,janyota yayi ya rungumeta yafara mata kiss,mutsu mutsu tafarayi tana kokarin kwace kanta,janta yayi yakaita kan gado yacigaba da kissing dinta,kwace bakinta tayi dakarfi yaya lafiya kua? Ina aunty tasleem din,janyota yakumayi yacigaba da abinda yakeyi,cire vest dinta yayi ya wurgar yafara kokarin cire mata karamin skirt din datasa,fusge jikinta tayi dakarfi ta hantsila Daga kan gadon,tadauko vest dinta takare kirjinta dashi,yaya mai haka,ina kabaro Aunty tasleem,kallonta yake da idansa dayayi jajawur dan fitina ya mike yakuma fusgota,yarike hannyenta dakarfi,da hannu daya yacire mata skirt din, yafara kokawa da pant dinta,gartsa masa cizo tayi akirjinsa,ya cikata da sauri, mikewa tayi cikin zafin nama,tajanyo bargo ta rufe jikinta,tana karkarwa,yaya kasan mai kake shirin aikata kua? Agurin aunty tasleem kake fa,mai yakawo ka gurina,haramci kake shirin aikatawa fa,"Yusrah nasani amma kinsan ke matata Ce kuma inada hakki akanki,to yaya ai hakkinka Awajen aunty tasleem yake, tunda ba awajena kake ba,yusrah,naam yaya,Yusrah naam yaya,ina wasa dake, girgiza kai tayi hawaye na zubo mata,zo nan ba abunda zan miki,wasa kawai zanyi dake, ai nima nasan haramun ne inzo gurinki,yaya to ina ita Aunty tasleem din, da bazaka yi wasa da ita,ba zaki zo ko sai kin tsaya yimin tambayoyi,ai nasan da tasleem din nataho gurinki yace atsawace,gurinsa tanufa jikinta na rawa,rungumota yayi yafara aika mata sakoni,sai daya samu minti talatin yana wasani da ita,sanan yasamu biyan bukatarsa,yakoma gefe, yana sauke numfashi dasauri dasauri,Yusrah kua hamdala taringayi azuciyarta da bai kusanceta ba dan daya kusanceta da batayiwa tasleem adalci ba,mikewa yayi yakalleta,ni zantafi dakina,sai dasafe,ki kuma sa aranki duk lokacin da kika karbi girki sai na karbi hakkina,yace yanufi kofa,tasleem da tunda tasauko ta kasa kunne tanajin komai,kuka taringayi ta toshe bakinta,jin yace zai tafi dakinsa ya kwanta, ne yasa tabar gurin dagudu,tahau sama tashige dakinta ta rufo kofa,ta zube akasa ta fashe da kuka,tana rufe kofa yana hauwo wa,tabe baki yayi yashige dakinsa,dan yana tunanin fitowa tayi takoma dakinta,bandaki yashiga yayi wankan tsarki yadauro alwala yazo ya tada sallah,Yusrah kua yana fita Daga dakinta ajiyar zuciya tayi,"ikon Allah ko ina amaryarsa tasa yataho gurina oho,ooo nagane wato Aunty tasleem guduwa tayi sabida tana tsoronsa turkashi,aunty tasleem da ahaife in aka mata auren wuri tsaf zata haifeni,idan zata Iya guduwa sabida tsoron kar yaya yaji mata ciwo,ina gani karamar alhaki,tab akwai matsala, Yusrah tace tana mikewa bandaki tashige dan tayi wanka,kasan zuciyarta tana jin dadin ba abinda yashiga tsakanin el Bahrain Da tasleem,tasleem kuka take sosai tana datasni abinda tayi dan tabbas laifinta,ne data bashi hadin kai da baije gurin yusrah,haka tayi takuka,sai dataji kanta na Neman darewa gida biyu tahakura,tadaina kukan,tana Allah  allah take gari yawaye taje tasamu El Bahrain ta bashi hakuri ahaka bacci barawo yayi awon gaba da ita ...
[2/5, 7:23 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊

          *written by*
              💅💅  *sadnaf*💞








Page 113

                Kiran sallar asuba ne ya tashi el Bahrain Daga bacci,mikewa yayi Daga kan sallaya dan anan bacci ya daukeshi,yanufi bandaki yaje yayi alwala,sai daya fara raka,atanil fajr,sanan ya fita waje dakin tasleem yanufa dan ya tasheta tayi sallah dan duk da abinda tayi mishi,hakkinsa ne yatasheta tayi sallah,dan jiya dayasamu yayi en nafiloli yadan ji zuciyarsa tayi sanyi akan abunda tasleem tayi mishi,tura kofar yayi hade da sallama,akwance take ta kudundune,akasa tana bacci,kau da kansa yayi daga kallonta,"tasleem tasleem" tashi kiyi sallah,yace yajuya yabar dakin,kamar amafarki taji sunanta,mika tayi tace alhamdulillahi lazi ahayana ba,ada ma ama tana wa ilahi nushur,ta mike tana mamakin kiran sunanta da el Bahrain yayi dan tunda suke bai taba kiran sunanta ba jikinta ne yakara sanyi,ahaka tayi alwala tazo ta tada sallah tana adduar Allah yabasu zaman lafiya mai dorewa tsakanin ita da el Bahrain, el Bahrain na sauka dakib Yusrah yanufa ya tura kofar hadi da sallama,tana kwance akan gado tana rungume da pillow,tana baccinta cikn kwanciyar hankali ,karasawa yayi kan gadon ya kwanta agefenta,yana kallonta,hura mata iska yayi a fuskarta,ta bude idanta ahankali,kamar amfarki taga el Bahrain agefenta,dasauri ta mike ta zauna tace yaya,naam swthrt, waro ido tayi tana mamakin sunan daya kirata dashi,ganin tana mamakin sunan daya kirata dashi ne yasa ya gyada mata kai you deserve it Yusrah, so don't be surprise,tashi kiyi sallah lokaci na tafiya,yace yana sauka Daga kan gadon,yabar dakin,bin bayanshi tayi da kallo har sai daya bar dakin,murmushi tasaki a filli Swt hrt tace tana girgiza kai,waw nafara samun matsayi gaba heart beat  ma zai samin,to mai yakawo sudden changes din,kodan jiya nabarshi yayi yanda yake so Dani, shiyasa nasamu wanan mukamin,waw inko hakane,inya dawo dakina zan rufe ido in bashi hakkinsa watakila inzama heart beat,dinsa,tace ta mike tsaye tana murna,tab nidanayi tunanin inya auro tasleem bazai kara kallon inda nake ba,Ashe abun ba haka bane matsayi ma nasamu agurinsa,tab aunty tasleem bakida wayyo ahaka kamar mai wayyo,yanda naga yaya nadokinki kamar zai cinyeki agabana kika kwapsa masa,duk girmanki nan Ashe ke matsoraciya,aikuwa nidai ina karbi girki wlh zan daure dan nasan duk zafin dazanji ba zan mutu ba tace tana nufar bandaki,alwala tadauro,tazo ta tada sallah bayan ta iddar,taringa addua Allah yakuma karkato da hankalin el Bahrain gurinta,bayan ta Shafa mikewa tayi ta nufi kitchen, tafara kokarin hada musu breakfast,tana gab da gamawa,el Bahrain yashigo,dan har zai haura sama, yajiyo buruntun ta a kitchen,rungumota yayi ta baya,alokacin tana kwashe dankalin daya mata saura,lumshe ido tayi, yace swthrt da asusuban nan bakya bari gari ya waye inzo in tayaki yace mata da sanyin murya,aa wlh yaya nama gama kaga yanzu nahuta tunda nagama da wuri,kaga yanzu wanka ne ya ragemin sai inkoma baccina inyaso inkuka tashi sai nakawo mana,breakfast din muci lailai an gaisheki kinyi kokari,bari toh naje na kwanta inyi bacci dan jiya bawani ishasshen bacci nasamu ba,ya juyo da ita, yamata kiss, yacikata yayi waje, murna ne yabi ya ishi Yusrah tana mai godewa Allah daya karkato mata da hankalin mijinta,ahaka takarasa gama abunda takeyi tadauki kulolin takai dining,ta wuce bandaki dan tayi wanka.








El Bahrain kua na hawa sama apalo ya Tarar da tasleem azaune,tahada uban tagumi,sallama kawai yayi,yashige dakinsa bai jira tagama amsawa ba,tashi tayi tabi bayansa,ta tura kofar tashiga da sallama,amsawa yayi adai dai lokacin dayake cire doguwar rigar jikinsa,durkusawa  tayi ta sunkuyar dakai,alokacin shikuma yazauna agefen gado yazuba mata ido,dagawo tayi da hawaye afuskarta,dan allah dan Annabi kamal kayi hakuri da abinda nayi maka nasan ban kyauta ba,murmushi, yayi yace karki damu tasleem dama nasan zaayi haka dan saurayinki yagamin,yace gangar jiknki na aura bkya sona shi kikeso,yacemin yamiki training din da inzan kusanceki sai kin tuna shi kin gujeni,kuma nayarda da zancensa tasleem bakya kaunata dan da kina kaunata bazaki min abinda kika min ba jiya,innalillahi wa inna ilahi rajiun,wlh Bahaka  bane kamal😭,ina mutukar sanka,ina tsoron inka kusanceni ka tsaneni shiyasa nayi haka jiya,bangane in tsaneki ba tasleem yace atsawace,kinsan nasan komai akanki na yarda zan aureki,in zan tsaneki tun alokacin Dana gnki da izzadeen yakamata in tsaneki ban tsaneki ba sai yanzu,tasleem tashi kitafi dakinki,banasan raina yacigaba da baci magana zatayi yakuma daka mata tsawa kibarmin dakina nace, dagudu tabar dakin tana kuka,shikuma ya kwanta yarufe ido,soyayyar taslem tausayinta da sha,awarta na damunsa,ji yayi kamar yaje ya rarrasaheta,har ya mike,yatina abinda tayi mishi komawa yayi ya kwanta tare da Jan tsaki..
[2/5, 7:24 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊


       *written by*
         💅💅    *ssdnaf*💞



Page 114


               Da gudu tasleem takarasa dakinta ta fada kan gado ta rushe da uban kuka,tana salati,innalillahi wa inna ilahi rajiun,allahuma ajirni fi musibati wa aklifnin khairan minha,nashiga uku na lalace ni tasleem,yaushe zanji dadin rayuwata,yaushe zanji dadin da kowace mace keji,mai kaunata ma ya juya min baya,ya Allah ka dubeni da idan rahama ka ka jibanci al amurana,nasan nayi kuskure aruyuwata,nakuma yi nadamar abinda nayi,ya Allah ka yafemin,nasan abinda na aikata shi ke bibiyata,yanxu wanda nake tunanin ya yarda dani yana kaunata yajuyamin baya,Allah kai ka jarrabceni dan nasan kowane Bawa da irin jarrabtarsa Ya Allah zuciyata tayi rauni ka taimaka min in cinye wanan jarrabawar ka bani ikon hakuri da juriya,ranar Dana tare agidan mijina nafara fuskantar bakinciki amadadin farinciki ya Allah Kaine maji rokon bawansa,Ya Allah kai samiu dua ne ka amsamin adduata,tace tana fashewa da kuka mai cin rai,wayarta ne yafara ringing,tana Daga kwance takasa tashi haka yayi ta ringing bata Daga ba,el Bahrain kua da bacci yafara daukarsa,wayarsa dake side bed ne yafara ringing, yadauko wayar yaga Fatima ke kira,kin dagawa yayi,sai dayaga ta kuma kira sanan yadaga,sallama tayi mishi ya amsa,yaya kamal ina kwana lafiya lau,ya su Umma,suna nan kalau,ya gajiyar jiya,aikune da gajiya shiyasa ma nakira in gaisheku,inata kiran Aunty tasleem bata Daga ba,tana ina ne? Bacci takeyi,Allah Sarki auntyna gajiya Ce tasa takoma bacci,amma agida intayi sallar asuba,bata komawa bacci,inta tashi kace nakira in gaisheta dama missing dinta nake danaga hijabinta Dan jiya uwar haka muna tare da ita,fatima tace kamar zatayi kuka,zan gaya mata insha allahu inta farka zata kiraki,to yaya kamal nagode,yauwa ki gaida su Abba,ya kashe wayarsa, yana tunanin mai yahana tasleem Daga wayar fatima,ko sana,arta take ne kuka,tabe baki yayi ita tasani dan koma menene ita taja,yakoma yacigaba da baccinsa,tasleem kua sai datayi awa daya tana tana kuka,sanan ta mike tashiga bandaki,tayi wanka,ta fito ta zura doguwar Riga,tadauko magani ajakarta tasha dan kanta kamar yafado sabida ciwon dayake mata,bayan tasha maganin,Quraninta ta dauko,tafara karantawa ahankali taji zuciyarta namata sanyi,karfe goma dai dai Yusrah tahau sama ta tura kofar palon hadi da sallama,el Bahrain ya amsa, yana zaune yana kallon tashar sunna TV yana sanye da Jan Riga da bakin wando,zuba mata ido yayi har takaraso ta ajiye katon train din dake hanunta,sanye take da wata atamfa,brown da baki,anyi mishi dinkin doguwar Riga,dan Yusrah tana san dinkin doguwar Riga,takashe dauri,bawani makeup tayi ba amma tayi kyau,kusa dashi dataje ta tsuguna ta gaishehi amsawa yayi yana murmushi ya ruko hanunta,dasauri ta kalleshi,ta kalli kofar dakin tasleem,tafara kokarin kwace hanunta,dariya yayi dan yasan tsoro takeji kar tasleem ta fito taganta,cikata yayi tayi sauri ta mike,"yaya Aunty tasleem bata tashi bane?inaga bata tashi ba jeki duba kigani, ko ta tashi,dakin tasleem ta nufa,ta tura kofar hadi da sallama,amsawa tasleem tayi tana murmushi, ta rufe Qur'anin, Aunty tasleem ina kwana,tace tana dan rusunawa,lafiya lau Yusrah,ya gajiyar biki,bawani gajiya Aunty ai kece da gajiya,Aunty tasleem ga breakfast nakawo mana,toh Yusrah kin kyauta gani nan fitowa Bari nayi wanka,to Aunty afito lafiya,ta juya tabar dakin,tasleem jitayi Yusrah nakara burgeta,dan duk abinda sukayi jiya tana jinsu,anan takara ganin mutuncin yusrah,mikewa tayi ta shirya da wani material bki mai adon ja anyi mishi dinkin Riga da skirt,tayane Jan mayafi akanta wet lips kawai tasa batayi kwalliya ba tafesa turare,tafito dan alkawari tayi bazata taba bari Yusrah tasan suna fada da el Bahrain ba, fitowa tayi ta nufi palonta,anan taga Yusrah azaune akasa ta tankwashe kafarta,el Bahrain akan kujera yana zaune yana Jan Yusrah da hira,sallama tayi suka amsa gabadaya,suka juya suna kallonta,itama zama tayi akasa tana gaida el Bahrain amsawa yayi da murmushi afuskarsa,heart beat sai yanzu kika tashi,kallonsa tayi dasauri suka hada ido,tana mamkin sunan daya kirata dashi, sunkuyar dakanta tayi tace nadade da tashi,Matso to muyi breakfast,yace yana saukowa Daga kan kujera , yusrah bude kulollin  ta zuba musu dankali da. Kwan aplate daya, tasa   musu fork guda uku,ta zuba musu ferfesun rago, tahada musu tea,tace bismillahnku,kufara ci ko namuku dure, yace yana daukan fork,atare suka sa hannu suka fara ci,el bahrain yaringa satar kallon tasleem, haka kawai yaji tausayinta ya lullubeshi,idanta kawai yagani yasan taci kuka,ahaka suka kamalla breakfast Yusrah takwashe kulollin tayi waje,tasleem itama ta mike tayi hanyar dakinta,tasleem el Bahrain yakirata ta tsaya cak,Fatima takirani dazu tace ki kirata tana ta kiranki bakiyi picking ba nace mata bacci kike inkika tashi zaki kirata,to zan kirata insha Allah, tanufi Dakinta,bin bayanta yayi da kallo har tashige,lumshe ido yayi yanajin sha,awarta...
👄L🅰L🅰T🅰🙊



          *written by*
            💅💅   *sadnaf*💞


*assalamu alaikum fans dina ina kuma Baku hakuri akan post din dazaku ringa gani ba kamar da,ba,yanzu zan kokarta ko page daya ne irin ga posting ko biyu,dafatan zaku min uzuri* ❤❤


Page 115


              Tana shiga dakinta wayarta ta dauko,taga 5 misscall din Fatima, zama tayi agefen gado,takirata,bugu daya tadauka,"auntynaaa nayi missing dinki,Fatima tace da karfi,ke zaki kashe min dodon kunne,tasleem tace, yanzu auntyna dan Allah bakiyi missn dina ba,hmm nayi mana, ina su Abba,suna nan kalau,ina Yusrah, tana nan kalau,hope ba matsala, babu Fatima,dan Allah aunty idan da matsala karki boyemin bakida sama Dani banida sama dake,wlh sai nake ji ajikina kamar you are not happy,hawaye ne ya zubo mata,dataji me Fatima tace ta daure tayi magana,am fine and happy Fatima bazan boye miki ba,kawai ina missing din gida ne,are sure? Xan miki karya ne wai,toh shikenan auntyna,karki damu,zanzo nan da one week kisaki ranki kinji,murmushi tayi tagoge hawayen daya zubo mata tace toh shikenan sis,nagode ki gaida min su Umma inayi recharging zan kirasu,to shikenan auntyna miss you,miss you too,takashe wayar,ta kwanta tana tunanin halin datake ciki,



  El Bahrain kua bayan ta shige daki tunani yafarayi,aduniya bashida burin daya wuce yaga ya mallaki tasleem arayuwarshi,dan shi kadai yasan san dayake mata, amma gashi ya mallaketa,adaren farkonsu sun fara fuskantar matsala,wayarsa yadauko yashiga gallery yaringa  kallon hotunanta,I love you tasleem,y don't you love me,yace yana rungume wayar akirjinsa, wayarsa Ce tafara ringing ya duba yaga izzadeen ke kiranshi,bacin rai ne ya bayyana afuskarsa yayi rejecting din kiran dan yasan bakar magana zai gaya masa,cigaba yayi da kiransa,ganin in bai Daga ba,bahakura zaiyi ba yasa yadaga afusace,mallam lafiya kake kirana,haba abokina dan nakiraka sai yazama laifi,kiranka ba alheri bane agareni,haba kamal kiranka nayi fa ingaya ma, yakamata ka shigo muhadu sabida musan shirye shiryen dazamuyi dan kasan bnida amini sama dakai,lokaci bikina na matsowa shine zaka mun rashin mutunci,kai da bikinka haka na maka,am sorry kasn wani sain kanka ba dadi,yanzu sai kafadamin maganar dazan kasa bacci,kyalkyalewa yayi  da dariya,hmm angon Yusrah da tasleem, kana jin dadinka fa ga er 16 ga   er 20+,kaga abinda ke hadani dakai   ko,wlh zan kashe wayata,sorry abokina dama so nke nace ma gobe za,azo ayiwa suhaima Jere,inaso kasa asharemin gidan a wanke, dan wlh bnida lokaci,ba Matsala Allah ya kaimu goben,amen,ya katse wayarsa,nadauka magana zai kuma kwaba min,yace ya mike yayi hanyar dakinsa,izzadeen kua tun lokacin da aka daura auren tasleem da el Bahrain, yafara kokarin yakiceta aransa,dan yasan tariga ta mishi nisa,abinda yasa komai ma yazo mishi dasauki,sabida shima nan da kwana biyar ya angwance,shiyasa bai damu ba,dan yna kyautata zaton suhaima sai tafi tasleem niima,gata er yarinya,da wanan tinanin yasa ya manta tasleem.



Suhaima kua tun ranar dasuka je bikin tasleem,suka dawo tafara tunanin maganganun da su fatima suka gaya mata,haka kawai taji bata yarda da izzadeen ba,tabbas akwai kamshin gaskia amaganar Fatima,idan kua dagaske ne,izzadeen mayaudari ne mazinaci,yahadu da dai dai shi bai sani ba, tunda abun yazo dahaka,gwara ma takira alhaji tanimu,tace mishi suhadu,dan tana bukatar kudi,dama dan  izzadeen tayi quiting,tinda yanzu abun yazo da kar tasan kar ne,tadaina wahalar da kanta tana cushe cushen iska da shaye shayen magunguna,aranar takira alhaji tanimu,tafada mishi gobe zata zo taganshi a guest house dinsa dan tana bukatar kudi,ta kashe wayar tafara lissafin abubuwan daxatayi da kudi.






       *8 :30*pm


Tasleem na kwance adakinta,tana chattn da Fatima, Yusrah tashiga dakinta da sallama tace tazo su ci abinci,tace mata gatanan zua,yusrah ta juya tabar dakin,mikewa tayi ta nufi gaban mudubi takara Shafa  hoda a fuskarta tashafa wet lips,sanye take da orange din skirt har kasa,da farar top mai ratsin orange ajiki,ta nufi palonta,anan ta tarar da Yusrah azaune ita kadai,zama tayi akasa itama tana kallon TV dake akunne,inda ake shirin dadin kowa atashar Arewa 24,yusrah matso da farantin dake ajiye atsakiyar Palo tayi tafara zuba musu abincin,tasleem aranta tana so ta tambayi el Bahrain amma bata so Yusrah tasan halin dasuke ciki, dan rabonta dashi tun da rana dasuka kuma haduwa suka ci abinci,dan adaki tayi ta zama,inda taringa jiyo motsinsa apalo,Aunty ki kira mana yaya yazo muci abinci Yusrah tace,gaban tasleem ne yafadi dan tana tsoron taje yakuma korota,amma dan bata san Yusrah tasan halin dasuke ciki yasa ta Mike tayi hanyar dakinsa,tura kofar tayi hadi da sallama,ya amsa, yana tsaye yana fesa turare dagani shima wanka yayi,yana sanye da kaya marasa nauyi,sunkuyar dakanta tayi,tace mishi yazo suci abinci,tunda tashigo ya zuba mata ido yna kallonta dan bakaramin kyau yaga ta mishi ba,taka wa yayi yaje har gabanta ya dago da fuskarta yace kinyi kyua,zuba mishi ido tayi itama hawaye na Neman zubo mata dan har ga Allah tana kaunar el Bahrain,girgiza mata kai yayi,karki sake hawayen nan su zubo tasleem,dan nace kinyi kyau shine zakimun kuka,bata Ce mishi komai ba illa ma sunkuyr dakai datayi,ruko hanunta yayi sukayi waje, Yusrah kua ganin tasleem tadan Dade yasa tafara jera tsaki,Daga takira yaya taje ta zauna sai abinci ya huce tukuna,tace azuciyarta,ganin sun fito ne yasa ta daidaita fuskarta tasaki murmushi, yaya har ka kwantar ne? No ba kwanciya nayi ba,wanka nayi ne,yace yana zama akasan carpet,matso musu da abincin tayi,sukayi bismillah suka fara ci,el Bahrain yana ci yasatar kallon tasleem,ahaka suka kamalla cin abinci Yusrah ta kwashi plate din tayi waje,tasleem mikewa tayi itama zata tafi dakinta ya ruko hanunta yace ta zauna suyi kallo,inyaso karfe 9:30 sai taje ta kwanta,komawa tayi tazauna,suka cigaba da kallon,inda shikuma Rabin hankalinsa na kanta,ga wani sha,awarta dayake,karfe Tara da minti goma yasauka kasa ya nufi dakin Yusrah Dan yamata sai da safe,tura kofar tare da sallama,ta amsa,tana zaune agefen gado da waya ahanunta tana Dane Dane,kusa da ita yaje yazauna,yakarbe wayar Daga hanunta yaga game  takeyi dan Yusrah bata chattn tun agida abbanta yahanata,swthrt Ashe kin Iya temple,na Iya mana yaya,mika mata wayar yayi, dama zua nayi namiki sallama dan kwanciya zanyi kinsan gobe zanje office gwara na Kwanta da wuri,sabida ma tashi da wuri,toh yaya sai da safen,badai wata matsala ko,babu yaya,toh shikenan ya mike tareda mikar da ita,rungumeta yayi yamata kiss agoshi,yacikata,yace sai da safe tace Allah ya tashemu,yafita waje,kwanciya tayi ta lumshe idonta tana shakar kamshin tirarensa,sanshi na ratsata,




Yana zua palon tasleem yaga bata nan dakinta ya nufa,ya tura kofar hadi da sallama amsawa tayi gabanta na faduwa,dan batasan dawace yazo ba,zuba mata ido yayi nizanje inkwanta da matsala girgiza masa kai tayi yace toh shikenan sai da safe,yajuya zai fita,kamal tsayawa yayi batare da ya juyo ba,tasowa tayi taje gabansa ta tsuguna,ta rike kafarsa,dan Allah kayafemin insha Allahu bazan sake gudarka ba nayi kuskure,nasan abinda nayi ban kyauta ba,fushinka agareni bakaramin masifa bane,tace tana fashewa da kuka,dagota yayi dasauri ya rungumeta yahada bakinsa da nata yafara kissing dinta,romancing dinta yake sosai inda yayi kan gado da ita suke zube,hankalinsa yakai kololuwar tashi,tasleem da dama agwiwa take bata Masan lokacin datafara maida masa martani ba hakane ma yakara haukata el Bahrain yacire kayan jikinsa,yayi nassarar cire mata skirt da rigar dake jikinta,yakai hannu zai cire mata pant dinta ya tuna yanda ta hanashi jiya,gudun kar tarihi ya maimaita kansa yasa yadauke hanunsa dan Daga jiya zua yau yaji ajikinsa sabanin dasuka samu da tasleem,cigaba yayi da wasani da ita har sai daya samu biyan bukatarsa yasauka Daga kanta yakoma gefe yaringa sauke numfashi,tasleem kua jindatayi yafasa cire mata pant ne yasa hankalinta ya  tashi,dan tana tunanin in bai kusanceta ba ya kwareta dan takai munzalin da bazata Iya hakura ba,har zatayi mai magana, amma kunya yahanata tayi mishi magana, yana sauka Daga kanta ta juya masa baya hawaye na zubo mata azuciyarta kuma tana tunanin meyesa bai kusanceta ba,Matsowa yayi ya rungumeta,ahaka bacci yadaukeshi,tasleem kua bacci bai yi gigin daukarta ba,kwana tayi tana tunanin halin datake ciki dan tafara cutuwa,idan haka zai ringa mata,amma taya zata mishi magana..








Kuyi maneji da wanan zanyi kokari inyi typing gobe ko 2 pages ne love you oll❤
[2/6, 10:11 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊


         *written by*
               💅💅 *sadnaf*💞






_nasaudakar da page dinan ga dumbin masoyana masu kaunata,masu yimin addua duk da basu sani ba suna min fatan alheri,ina mutukar kaunarku yanda kuke kaunata Allah ya hada mu a aljanatul fiddausi_❤❤




Page 116

              Tunda ga lokacin haka yake mata zaiyi wasani da ita sosai har yasamu biyan bukatarsa bawai dan baya sha,awar ya kusanceta ba sai dai yana tsoron abinda zai biyo ba,inda kuma yakejin dadin wasa da ita,dan fatan jikin tasleem da kamshin jikinta bakaramin za shi nishadi yake ba,inda so da kaunarta ke kara linkuwa aransa,har bayaso ya rabu da  jikinta in suna bacci,tasleem kua daurewa take tana nuna masa al kunyarta dan bakaramin cutuwa take,amatsayinta na wacce tasha gyara sosai tana bukatar yasadu da ita,amma gashi ya bullo mata da sabon salo sai dai yayi wasa da ita inya samu biyan bukatarsa shikenan baya la,akari da halin datake ciki inda tafara tunanin ko dai kyankyamin ta yake shiyasa bayaso ya sadu da ita,ahaka take cikin damuwa tabar komai aranta,ana saura kwana biyu yabar wajen tasleem, aka fara bikin izzadeen, inda el Bahrain yayi ta zirga zirga inya fita dasafe baya dawowa sai dare dan party izzadeen yahada wajen kala hudu,inda suhaima ta nuna arage yayi yawa yace bai yarda ba kamar bikinsa ace baayi parte parte ba ai bazai yiwu ba,anzo anyiwa suhaima Jere agidanta dake kallon gidan el Bahrain,komai na gidan iri daya ne,inda el Bahrain yanemi su tasleem su shiga su tayasu jera  kayan tasleem taki zua sai Yusrah Ce taje,tsadaddun kaya suhaima ta siya,na zamani ba laifi kayan sunyi kyau akasa aka jera mata kayan,inda izzadeen yahada sama,hajyarsu el Bahrain Ce tadauki nauyin yin mother's night dan tace izzadeen danta ne shima,anyi kamun suhaima a season 7 restaurant, inda amarya tahadu tana kyalli ko ina na jikinta sai daukan ido yake Yusrah kawai Ce taje kamun dan tasleem cewa tayi bazata je ba,bayan angama kamu izzadeen yazo wajen suhaima,tafito ta sameshi amota alokacin bata cire kayan jikinta ba,zuba mata ido yayi yana kallonta,dan wani haske takarayi ta ciciko,wanan kallo haka kamar yau kafara ganina tace tana jingina ajikin motarsa,hmm bbyna kinga yanda kika kara kyau kua,ga wani kyalli dakike,pls mene sirrin? Bawani sirri fa gyaran jiki kawai aka min,tace tana duba jikinta,kurawa kirjinta ido yayi dayafi tafiya da imaninsa,nan da nan hankalinsa yafara tashi,jiyayi kamar yakamota ya rungumeta dan dai kawai suhaima zata Iya mishi wata fassara da ya rungumeta yaji dadi,dan ya Dade rabonsa da mace shiyasa duk yabi ya matsu adaura musu aure,dan yasan ranar bazai Daga mata kafa ba duk  da virgin Ce kwana zaiyi yana Abu daya,bbyna gaskia na matsu ayi aurenmu wlh kamar injawo ranar,lailai kam inka kwantar da hankalinka jibi an daura mana aure,cije lebe yayi ya kanne ido daya,kishirya nuna min soyayya ranar ki ajiye wanan kunyar taki agefe,Allah ya nuna mana rai da lafiya,ahaka suka cigaba da hirasu cikin so da kauna,washegari tun karfe 7 aka fara tafiya mothers night din da hajiyarsu el Bahrain ta shirya a Chinese restaurant, inda Amarya da ango sukayi shiga kusan iri daya,izzadeen na sanye da dakakkiyar shadda Marun da bakin hula,suhaima kuma tasa marun din material da bakin gwagwaro kasancewarta fara bakaramin amsarta kayan yayi ba,el Bahrain dakyar yasamu yashawo kan tasleem taje dan sai daya nuna mata bacin ransa yace kuma rashin zuwanta zai Iya sawa azargi wani abun tunda hajiyarsa Ce tahada,tasleem sai data gayyaci Fatima sabida tsaro,itama Fatima ta gayyaci mashida,anfara gudanar da biki inda aka nemi abokin ango yazo yabada tarhin ango,el Bahrain ya fito yabada tarihin ango harda fadan kyawawan halinsa,Fatima da tasleem sakin baki sukayi suna kallon el Bahrain,shi kuma izzadeen yaji wani dadi yakamshi dan an yabi halinsa dan yasan suhaima zatayi murna tasamu miji nagari,bayan el Bahrain yagama bada tarihin ango aka bukaci kawar Amarya tazo ta bada tarihin Amarya,wata kawar suhaima itama ta fito tabada na suhaima, takoma ta zauna,Fatima sai hararan izzadeen take duk da ba kallonta yake ba dan bai Masan sunzo ba,mc ne yabukaci Amarya da ango su fito suyi rawa,suka fito tsakiyar fillin el Bahrain yafara musu liki,hajiyar el Bahrain da Umman izzadeen suma suka fito suka fara musu liki,Yusrah da tasleem ma fitowa sukayi suka ringayiwa hajiyar su el bahrain liki,izzadeen yazubawa tasleem ido.
[2/6, 10:12 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊

          *written by*
            💅💅    *sadnaf*💞





Page 117

              tasleem kan suhaima takoma tafara mata liki,tana Daga kanta suka hada ido da izzadeen wani mugun harara ta watsa masa tabar filin,el Bahrain kua duk abinda ake a idonsa ne,ganin tasleem tabar fillin ne yasa hankalinsa kwanciya,Fatima kua tunanin abunda yakamata tayiwa izzadeen take,mashida tayiwa rada akunne suka tashi suka nufi filin rawan alokacin abokanan izzadeen keta liki su el Bahrain sun bar filin, da rawa suka karasa filin,izzadeen na ganinsu gabansa yafadi dan yasan akwai abinda zasuyi na mugunta tunda suka zo,suhaima kua tana ganinsu tagane su, liki Fatima da mashida suka fara yiwa suhaima, fatima taje Daga gefenta tadan sunkuyo yanda suhaima zata ji mai take cemata,kindai dage sai da kika auri dan akuyan nan shawarar dazan baki shine karki yarda yazo kusa dake batare da anyi mishi gwajin HIV ba, shawara nake baki dan bakisan wanene izzadeen ba tace mata,tabar gefenta sai data watsawa izzadeen wani mugun kallo taja hanun mashida suka bar filin,izzadeen kua hankalinsa atashe yake dan baisan mai Fatima take gayawa suhaima ba,suhaima ma kua tunani tafarayi HIV kuma,akwai matsala,ahaka aka gama gudanar da bikin, inda aka ci aka sha akayi hotuna,ango kua hankalinsa kasa kwanciya yayi sai dasu fatima suka tafi hankalinsa ya kwnta,bayan antashi wani abokinsa  ne yaja motarsa suka fara kai suhaima gida,tazo fita Daga motar yake tambayarta mai Fatima tace mata dazu,tace mishi haukanta ta fada mata, ba yace tana da tabin hankali ba,washe bakinsa yayi yace wlh tabin hankaline da ita,duk abinda zata Ce karya takeyi dan kawai bai auri yayarta bane shiyasa take hauka,tace tasani shiyasa ma bata damu ba,suka dan taba hira tasauka ta shige gida,tana shiga dakinsu,ta wurgar da pox din hanunta tafara safa da marwa adakin,dagaske ne izzadeen mazinaci ne yana dauke da cuta,aikuwa idan haka ne dole nayi taka tsan tsan,gobe in aka kaini bazanyi saurin yarda dashi ba,dan bazan zo yasa min cuta abanza ba tace tadauko wayarta takira alhaji tanimu,yana dagawa yace Amarya kinsha kamshi,alhaji gobe ne fa daurin aure dan Allah inaso kazo dan bana so yayyena sugane kai ba babban kawata bane,karki damu zanzo insha allah,zanyi missing dinki zanga zanga,dayake haka yake cemata sabida tana da kirji sosai ai nima zanyi missn dinka amma kar ka damu zan ringa kiranka awaya,toh shikenan ba damuwa,sai nazo daurin auren goben, Allah yakaimu,ta katse wayar,




        Washegari karfe 11dubanin  mutane suka sheda daurin auren izzadeen da suhaima,akan sadaki dubu dari,izzadeen sai washe baki yake yana gaisawa da mutane aransa kuma yana Allah Allah dare yayi  akai masa amaryarsa,bayan daurin aure gidansu el Bahrain suka wuce inda el Bahrain yayi organising reception, anan akayi hotuna akaci aka sha,karfe 4 aka Kai Amarya,bayan tsofaffin sun tafi kawayen amarya suka fara shirin tafiya picnic din da izzadeen yahada atahir guess palace,Amarya shigar wani doguwar rigar ready made tayi pink ta yafa wani net,izzadeen kuma yasa bakin suite da neck tie pink,bakarmin kyau sukayi ba,el Bahrain kua kin zua yayi,dan yace Wanda yaje ma sun isa,ahaka akaje aka ci aka sha,akayi hotuna izzadeen sai rungume suhaima yake ita kuma tana dan tureshi,karfe 9 suka tashi, izzadeen yasako amaryarsa amota,ahanya ya tsaya ya siyo musu kaji da lemona,ya siyi power horse guda biyu,suka tafi ,awani chemist ya kuma tsayawa ya siyi wani tabs na Karin karfi😂😂 suka tafi gida,suna zua gida ya shigar da motarsa ya kulle gate,yazo ya sameta atsaye ajikin mota,yace muje ko,yabude bayan mortar yakwaso ledojin sukayi cikin palon,zama tayi akasa,ta sunkuyar dakai tana murza hannunta,ajiye ledojin hanunsa yayi yazo ya durkusa agabanta,bbyna wai yana ga kina Abu kamar bakida lafiya yace yana ruko hanunta,kara sunkuyar dakanta tayi tace lafiyata kalau,kodai yunwa kike ji dan naga dazu baki wani ci abinci ba,bari nadauko plate injuye mana kaza muci dan nama san yunwa kike ji,ya mike yanufi kitchen dan yadauko plate, suhaima haka kawai taji jikinta yayi sanyi data ga rawar kafar dayake akanta dan tun amota taga ya sha power horse, tunani take,inyazo yajita abude yazasu kare dashi gashi Fatima tace mata yana dauke da cuta,yanzu ya zatayi,dawowa yayi da plate ahanunsa tumbler cup,ya ajiye agabanta yadauko ledar yazo ya juye kazar,ya zuba yoghurt mai sanyi a tumbler cup yace bismillah,ganin taki motsawa ne yasa ya dagota yadorata acinyarsa ya cire mata net din data rufe jikinta dashi,waw yace dayayi tozali da na fulaninta,yakai musu kiss,yadago yana kallonta har idansa yayi ja,Allah yamiki sura bbyna arayuwa inaso inga mace tanada dukiyar fulani,bude bakinki yace alokacin daya dauko kaza yana kaiwa bakinta,bude bakinta tayi ahankali yasa mata kazar,ahaka yaringa bata yana shinshinata yana mata kiss,har tace ta koshi sanan shima yaci,Ture plate din yayi gefe yace bbyna muje mu kwanta dan naga alaman kin gaji, dauketa cak yayi hanyar dakinsa da ita,akan gado ya direta,yafara cire kayan jikinsa,binsa tayi da kallon mamki,yana gama cire wandansa ya nufota gadan gadan, mikewa tayi tace yahaka izzadeen ko sallah da akeyi na godiya ga Allah bazamuyi ba,bbyna na manta ne wlh amatse nake ne shiyasa duk kinbi kin rikitani,bari inyi sauri inyo alwala muyi sallar yace yanufi bndaki dagudu,bin bayansa suhaima tayi da kallo tace turkashi akwai matsala..
[2/7, 9:01 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊

          *written by*
              💅💅   *sadnaf*💞



Page 118

            Tana ganin ya shige bandakin ta tashi da sauri ta bar dakin, tashiga daya dakin ta kulle,ta jingina ajikin kofa ta dafe kirji dan ta tsorata da izzadeen bawai dan tana tsoron ya kusanceta ba sai dan tana tsoron cutar da ake Ce yana dauke dashi,izzadeen kua agagauce yayi alwala ya fito,kan balai,ni suhaima zatayi wa wayyo ta gudu,Barin dakin yayi da gudu ya nufi daya dakin yaje yana kwankwasawa,suhaima pls ki bude min karki min hka,bugawa yake da Iya karfinsa ganin ko alama budewa batayi yasa yayi sama da gudu yaje ya dauko bunch of keys din gidan yazo yayi ta gwadawa har sai daya bude,shigewa yayi da sauri,yanufi wajen suhaima dake kokarin shiga bandaki,taku biyu yayi yakamota,haba suhaima yazaki min haka,kinsan yanda nadade ina fama da sha,awarki azuciyata yace yadauketa cak yayi kan gado da ita,yafara kokawar cire mata kaya,dan Allah izzadeen ka kyalleni ko sallar bazamuyi ba,tace tana fashewa da kukan munafirci,yi hkuri bbyna nasan tsoron mai kikeji, ahankali zan tafiyar dake bazan ji miki ciwo ba,fatana dai ki bni hadin kai alokacin da ya gama cire mata Riga,tozali dayayi da manya manya nonuwanta ne yasa yarikice jikinsa yafara rawa,rungumota yayi yafara kissing dinta yana lashe ta kamar yasamu sweet,cikin minti biyu suhaima ta fita hayyacinta,dan izzadeen A ne ta bangaren nan,ai bata san lokacin data fara mayar masa da martani ba cikin kwarewa,tsayawa yayi cak da abunda yakeyi yadago da Jan idansa ya kalleta yaga idonta a rufe yake jikinsa ne yayi sanyi dayaga yanda suhaima taringa mayar mai da martani yana mamki azuciyarsa,cigaba yayi da abinda yakeyi,har yasamu ya rabata da pant din jikinta ya rungumeta yamata rada a kunne bbyna karki damu ahankali zan tafiyar dake,ahankali yafara kokarin shigarta ji yayi ya shige zuruf batare da ya wani sha wahala ba,kutumar ubancan suhaima yace da karfinsa yana dagata,mai zangani haka,suhaima da jira kawai take taji ya shigeta dan tana balain jin dadin abinda yake mata,bude idanta tayi daya kankance yayi ja dan jarrabawa tace mai kagani izzadeen,wani wawan mari yadauketa dashi dama ke ba virgin bace,tashi tayi cikin zafin nama ta kwada mishi mari taya kasan ni ba virgin bace tace tana daukar pant dinta,in zaki rainawa hankali,inji ki abude, kamar kofar taxi kice min taya nasan ke ba virgin bace,aa kamar kofar gari kajini ba taxi ba,indai kai ba dan iska bane babu tayanda zaayi kasan ni ba virgin bace,kaima din ai ba virgin bane,daya muke dakai, izzadeen kua zuciyarsa bugawa yke kamar zai fasa kirjinsa ya Faso jijjiyoyin kansa ya tashi sabida tsananin bacin rai,fusgota yayi da Iya karfinsa yahadata da bango,Yakama nonuwanta yana murzawa dama ke tantiriyar karuwace kika yaudareni na aureki,dan ayanda najiki keda karuwa babu banbanci dan karuwa Ce zaka shigeta kaji zuruf ka shige,tureshi tayi da Iya karfinta,ta buge gabansa da kafarta,ta diba aguje tabar dakin,ta shiga dakinta ta kulle,izzadeen rike sandar girma yayi😂😂 yana birgima akasa,dakyar ya mike yafita waje yaje yarunga buga kofar dakin suhaima kamar zai balle kofar,wlh sai kin barmin gida na bazaki kwana agidana ba er iska karamar karuwa Ashe duk hijabinan da kikesawa duk na munafirci ne gundumemiyar munafika Ce ke,Kaine dan iska,dan in ba dan iska bane kai babu yanda zaayi kasan ni ba Virgin bace,kuma wlh ba inda zani zama daram wlh,suhaima tace Daga cikin dakin,haushin abinda tace ne yasa yafara tura kofar kamar zai balle kofar,suhaima kua bandaki tashiga da gudu ta kulle tasa sakata,ganin yagwada bude kofar da mukulli,yaji already tabar mukulli ajikin kofar ne yasa ya hakura ya nufi dakinsa ya fara safa da marwa adakin ransa amutukar bace suhaimha dama ba virgin bace er iska Ce,ina murna ni zan bareta a Leda Ashe wani yariga ni impossible, yau sai suhaima tabarmin gidana bari inkira el Bahrain yace yana daukar wayarsa,kiran el Bahrain yayi yaji wayarsa akashe,ya wurgar da wayar ya dafe kansa..
[2/7, 9:01 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊

          *written by*
         💅💅      *sadnaf*💞





Page 119


              Bangaren el Bahrain kua aranar Yusrah ta karbi girki tun safe,Taji jikinta yayi sanyi dan ta tuna el Bahrain yace duk ranar data karbi girki zai karbi hakkinsa,inda aranar tasleem da el Bahrain kamar wayanda akayiwa mutuwa dan sun san zasuyi missing din juna especially el Bahrain daya Riga yasaba da jikin tasleem da kamshinta,aranar dukansu kamar marasa lafiya suka wuni kowa da tunanin dayake,tasleem na kwance adaki bayan sunci abinci,el Bahrain ya fita,Yusrah na bangarenta,kiran Umma ya shigo wayarta,tadauka tare da sallama ta amsa, gaisheta tayi,ta amsa tare da tambayar mutan gidan tasleem tace duk lafiyarsu kalau,tasleem dafatan babu wani matsala,babu Umma,tsakaninki da Allah tasleem dan nasanki da zurfin ciki inda akwai karki boyemin ki gayamin bakida sama dani,jin abinda tace ne yasa tayi shiru tana tunanin abinda zata gayawa Umma,ya kikayi shiru tasleem ni nasan da matsala,mijinki ya juya miki baya dan yaga ke ba virgin bace ko? Aa Umma to menene? Bakomai umma,akwai tasleem kidaina kunyata nahadaki da girman Allah, idan baki fadamin ba wazaki fadawa,ya wulakantaki ne daya gano ke ba virgin bace,aa Umma nifa ba abinda ya shiga tsakanina dashi,what! Umma tace tana zaro ido,meyesa to,shiru tayi takasa magana dan tana kunyar tayi irin wanan maganar da Umma,ko dayake bakomai,nasan bahaka kawai ba,ai kina da kishiya bazanyi mamaki ba abinda nakeso dake shine ki kara dagewa da addua kina Neman tsari agurin Allah, sharrin mutum Dana aljan,kiringa kokari kina sallar walha,kiringa azkar,duk lokacin dakika ga kina da lokaci ki kebe adakinki kiyi sallatul tasbihi,insha Allahu,Allah zai biya miki bukatanki amatsayina na mahaifiyarki inadaga nan ina miki addua,sanan rashin kusantarki dabaiyi ba zan turo miki Fatima ta kawo miki sako,karki amfani dashi in yana bangaren kishiyrki kiyi amfani dashi inkin karbi girki kinji ko,to Umma ngd yauwa tasleem dan Allah indan kinga wani matsala ya taso kiringa kokari kina sanar dani dawuri sabida inringa baki shawara kinji ko,insha allahu umma yauwa ki gaida mutanen gidan ta katse wayar wanan kenan









      *9: 30 pm*

El Bahrain na zaune apalonsa na bangaren Yusrah,tasleem da Yusrah na zaune akasa,basu Dade dagama cin abinci ba,suna kallo suna taba hira,tasleem mikewa tayi tace zataje ta kwantar, el Bahrain ya hanata yace tabari sai sha daya,dan bayason ta tafi bai gaji da ganinta ba,tace mishi bacci takeji bazata Iya kaiwa sha daya ba,mikewa yayi yace bari yarakata ya dawo,tayiwa Yusrah dake zaune tamkar Mara lafiya sai da safe ta fita el Bahrain yabi bayanta,suna shiga palonta yajawota ya rungumeta yafara kissing dinta,yadade yana kissing dinta akarshe suka zube akan kujera, heart beat zanyi missing dinki wlh nasaba kwanciya ajikinan naki mai laushi da kamshi, bawani missing dina dazakayi bayan ga matarka Yusrah, tace ashagwabe hawaye na zubo mata,heart beat inba dole ba wlh bana san rabuwa dake ko na minti daya,tashi tayi tace bari naje na kwantar dan nasan Aunty Yusrah tanacan tana jiranka tayi hanyar dakinta,bin bayanta yayi suka shiga dakin yakuma rungumeta,yana mata kiss,dakyar ta kwace kanta,tace mishi ya tafi Yusrah najiransa irin wanan babu dadi,mikewa yayi ya Mata kiss agoshi yace swtdrms heart beat I love you,yace yajuya yabar dakin,yana fita Taji wani kullutu ya tsaya mata awuya,dan wani irin zafi zuciyarta ke mata dan kishi,ganin inta biyewa zuciyarta haka zai ta saka mata abubuwa ranta na baci yasa ta dauro alwala tazo ta tayar da sallah,el Bahrain kua bayan sunyi wanka sun kwantar da Yusrah,tunanin tasleem yafarayi yana juyi akan gado,inda Yusrah ita kuma duk a tsorace take tana Daga karshen gado,ta rufe ido kamar mai bacci azuciyarta kuma tana adduar Allah yasa el Bahrain bacci yadaukeshi,el Bahrain kua tino tasleem dayayi da yanda yake wasani da ita ne yasa hankalinsa ya tashi,juyawa yayi yakalli yusrah data juya mishi baya ya mirgina kusa da ita,yafara kissing dinta yana aika mata da sakoni,sai daya tabbatar yakashewa Yusrah jiki yacire kayansa,yacire wa yusrah kayanta,Yusrah tafara hawaye dan tasan yau babu gudu babu ja da baya,ahankali ya ringa sarrafata,har yafara kokarin shigarta,yaji babu hanya,ahaka yayi ta kokari yaji ina babu hanya,Yusrah kua wani zafi taji yafara ratsata tun bai shigeta ba,ta toshe bakinta da hannu,el Bahrain kua amatsayinsa nafarin shiga,bai taba sanin mace ba,yasa ya shigeta da Iya karfinsa,wani wawan ihu Yusrah tasaki,el Bahrain kuma yace Muhammadu rasullilahi,dayaji ya shiga wani duniya na daban,ihun da Yusrah tayi ne yasa tasleem dake zaune tana Jan carbi ta Mike tsaya Dan ta tsorata,sallati taringayi tana tunanin mai yasa Yusrah ihu,el Bahrain kua rufe ido yayi yana Abu daya,Yusrah kuma takame akwance sai hawaye takeyi,sai daya samu biyan bukatarsa ya dagata yaga aika aikan dayayi,tashi yayi da sauri yana sallati,ya rungumo Yusrah,hawaye na zubo mishi Allah ya miki albarka,Yusrah, Allah yasaka miki da aljanatul Firdausi hakika yau kin faranta min rai,kin yi min kyautar da kudi bazai Iya siyansa ba,I love you Yusrah I so much love yace yana kissing din goshinta..
[2/8, 4:09 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊


         *written by*
            💅💅   *sadnaf*💞


_assalamu alaikum ina mika sakon gaisuwata ga dumbin masoyna,masuyi min fatan alheri ta hanyar kirana,da yimin text suna suburbudomin addua ba abinda zance muku sai godiya masu yimin magana ta watsapp da bana musu reply har suke ganin kamar wulakanci ne dani wane mutum wlh Allah yayi ni dasan jama,a fiye da tunaninku,bana Iya reply ne wlh sabda wlh messages din danake tarar wa sunfi karfin Dari,kafin nayi scrolling nayi reply ma aikine,sanan da masu biyoni prvt suna Neman lalata Daga farko dan Allah kuna min uzuri am very busy Ku ringa cigitawa agrp baza arasa ba en GRP din sadnaf novel abun kunya ne atambayeku inkuna dashi Daga farko kuce babu haba kamar bakwa biye dani😡😡 dan Allah in antambayeku kiringa turawa pls ina muku fatan alheri auntyna basai nafadi suna ba Allah ya albarkaci rayuwarki you always stand by me love you_❤❤






Page 120

                Kara rungumeta yayi ajikinsa yana Shafa gashin kanta,ita dai sai ajiyar zuciya take sabida kukan data sha,deserved one am sorry kinji, ina zua bari natara miki ruwan zafi kiyi wanka kinji,deserved one kuma tace tana nanata sunan daya kirata dashi,kwantar da ita yayi ya lullubeta da bargo,yayi hanyar bandaki ya tari ruwan zafi,yadawo ya dagata ta tashi ya mika mata towel din hanunsa,ta karba ta daura,ta ware kafata tafara  dingishi tausayinta ne yakamashi ya dauketa yakaita bandakin yafara kokarin sata aruwan zafin yana kwance towel din jikinta,rike towel din tayi ta kalleshi,yaya kabarni zanyi da kaina,zan barki amma ki bari nasaki aruwan zafin pls,yasata aruwan zafin ta runtse idanta dan wani zafi dataji yakara ratsata,sannu yaringa jera mata sai da ta samu 10 minutes aruwan yakara dagata ya tari wani ruwan zafin yakara maidata,sai data kara samun 5 minutes yace deserved one Bari na kyalleki kiyi wankan,yamata kiss agoshi ya fita Daga bandakin,wankan tsarki tayi ta fito dakyar dan gabadaya gabobin jikinta ciwo suke, mikewa yayi dasauri ya tarota sannu deserved one, Bari na canza wanan zanin gadon ki kwantar, yayi sauri ya cikata ya nufi kan gadon daya baci da jini,ya dauko wani ya shimfida,yadauko mata wani doguwar Riga Mara nauyi ya zura mata,yadauketa ya kwantar da ita,deseverd one how are you feeling now? Yace yana Shafa mata kai,gyada masa kai tayi batayi magana ba,sorry dear,ahaka ya zauna agabanta ya zuba mata ido,jiyayi kanta yadau zafi,alamar zazzabi yana Neman rufeta,deserved one Bari nadauko miki panadol kisha naji kanki da zafi,ya mike yafara bude buden drawer yana Neman panadol ganin bai samu ba yasa yayi sama da gudu,dan yatina yanada panadol adakinsa na sama,Daga shi sai gajeran wando ko vest babu ajikinsa,ya tura kofar palon ya shiga, apalo ya tarar da tasleem ta buga uban tagumi dan tunda taji Yusrah ta kwalla uban kara ta dawo palo ta zauna dan tana jira inta kuma jiyo karar ta fita taje taji mai ke faruwa,turus yayi daya ganta azaune wani kunya ya kamshi dan ayanda ta ganshi,kau dakai tasleem tayi zuciyarta na bugawa dakarfi dan ko Daga appearance din el Bahrain tasan mai yafaru,mikewa tayi ta nufi dakinta,heart beat bakiyi bacci ba? Umm tace ta  tura kofar dakinta ta shige ,jikin el Bahrain ne yayi sanyi haka kawai yaji baiji dadin ayanda taganshi ba,dakinsa ya wuce yaje ya dauko panadol ya zura doguwar rigarsa yanufi dakin tasleem,tura kofar yayi ahankali tare da sallama,ta amsa dakyar dan wani abu ne ya tsaya mata a wuya,em em heart beat dama Yusrah Ce batada lafiya kanta ke ciwo shine nazo na daukar mata magani wlh duk tabi ta rudani shiyasa na hawo sama ahaka, Allah Sarki Allah ya bata lafiya Ashe shiyasa ta kwalla ihu,dan ni nafara bacci ihunta ne ya tasheni shiyasa ma kazo ka gani apalo azaune,Ashe kanta ke ciwo, maza kai mata panadol din Allah ya sauke,tace ta kwantar taja bargo ta rufe kanta,to sai da safe yace yaja mata kofar yana tunanin tasleem raina masa hankali tayi tasan abunda  yafaru,yana shiga dakin Yusrah, ya Tarar har. tafara bacci, taba jikinta yayi yaji zafin yakaru,tashinta yayi yabata panadol din yana mata sannu, takoma ta kwantar,sai da bacci ya dauketa ya tashi ya shiga bandaki yayi wankan tsarki yazo ya kwantar ya rungume Yusrah bacci mai dadi yayi awon gaba dashi
[2/8, 4:10 PM] ‪+234 703 962 5239‬: I 👄L🅰L🅰T🅰🙊


            *written by*
             💅💅         *sadnaf*💞







Page 121


           Tasleem kua el Bahrain naja mata kofarta ta rushe da kuka,wani kishi da bakinciki daya lullubeta,namiji munafiki,wato inya zo gabana sai ya tsarani inyaje gaban Yusrah sai ya tsarata, haka tyi ta magana ita kadai,sai data ga surutan datake ba amfani zai mata ba yasa ta rufe ido tafara karatun qurani ji tayi zuciyarta namata sanyi ahaka tayi ta karantun har bacci yadauketa,kiraye kirayen sallahr asuba ne yatashi el Bahrain Daga bacci yamike yaje ya dauro alwala,yazo yatashi Yusrah,ta Mike dakyar itama tayi bandaki,fita yayi Daga dakin yanufi bangaren tasleem dan ya tasheta tayi sallah,yana tura kofar yaga tasleem azaune akan sallaya,tana Jan carbi ko dagowa batayi ba,dan tasan shine,wani irin haushinshi takeji,shikuwa ganin bata dago ba yasa yakoma dakin Yusrah yaje ya tarar itama tayi alwalar tana kokarin sa hijabi,kusa da ita yje ya tsaya deserved one, ya jikin naki yace yana taba wuyanta,dasauki tace tana sunkuyar  dakai dan wani irin kunyarshi takeji,deseverd one jiknki har yanzu da zafi,bari in gari ya waye mutafi asibiti arubata miki magunguna,yaya naji sauki fa kawai dai jikin nawa ne dazafi,aa zamuje bari natafi massalaci inadawo insa ma miki Abu kici sai mutafi,yajuya yatafi massalaci,Yusrah kuma ta hau kan sallaya ta tada sallah,el Bahrain na dawowa Daga massalaci ya cire doguwar rigar jikinsa,yatafi bandaki yadauko zanin gadon daya cire,yafara wankewa sai daya tabbatar stain din ya fita ya dauraye ya fito alokacin har bacci yakara daukan Yusrah akan sallaya,waje ya fita dan yaje ya shanya zanin gadon,abayan gidan da aka daura igiyar shanya,tasleem da tinda ta idar da sallah taji gabadaya dakinta yamata zafi,Palo ta fito,still jitayi yamata zafi,bude kofar ta tayi ta sauka kasa tayi bayan gida,tasamu guri ta zauna akan wani dakali dke kusa da inda aka shuka fulawowi,ta lumshe ido tanajin dadin iskan dake kadawa,cak el Bahrain ya tsaya daya hango tasleem azaune,ganin dayayi idanta alumshe  ne yasa yayi sauri yaje ya shanya bedsheet din yadawo ya tsuguna agabanta,heart beat bude idanta tayi tasaukesu akan bed sheet din daya shanya dan tindaga tsayuwarsa har zua shanyar dayayi tana kallonsa,dawo da kallanta tayi kansa,aranta kuma tana mamakin yanda akayi sai yau ya kusance Yusrah duk tsawon lokacin nan,shikuwa ji yayi baiji dadin kara haduwarsu ba,dan ko bedsheet din data gani zai sa tagane,dakewa tayi tace ya jikin yusrah,dan sauki,heart beat ko zaki shiga kitchen ki samawa Yusrah Abu taci inkaita asibiti,dan har yanzu kanta ciwo yake,Kk babu matsala bari naje na Dora mana breakfast, ta Mike shima ya Mike,tayi bangarenta,yabi bayanta da kallo har ta shige,jiyayi ta bashi tausayi duk da tasan mai yafaru bata nuna kishinta ba.






Bettery low
👄L🅰L🅰T🅰🙊



         *written by*
         💅💅   *safnaf*💞







       *A/N*

 *assalamu alaikum masoyana fans din L🅰L🅰T🅰 wani gagarumin cigaba nasamu Wanda bantaba mafarkin samunsa ba, akwai wani truepen magazine online, da suka bude min web dan inringa posting din novel dina la,akari dasukayi da daukakar da novel dina yayi apart from that suka kuma budemin wasu shafuka dazan ringa gudanar da programs kamar haka- tattauna akan matsalolinmu nayau da kullum,abinda ya shafi rayuwarmu na cikin gida,kalubale da en mata ke fuskanta agurin samarinsu*

*Akwai shafin shawarwari zakayi dropping din matsalarka insha Allah zaayi kokarin abaka shawara dazai taimakeka wajen magance matsalarka*


*Nishadi akwai shafin nishadantarwa jokes kawai zamu ringa posting kuna comment  ,domin samun novel din lalata Daga farko zua inda zaka tsaya dasauran abubuwan da na zayyano Asama Ku shiga opera mini ku Dana* www.truepen.com.ng simple👌👌




Page 122



         Bangaren Yusrah ya shiga yaje ya tarar da ita a inda yabarta akwance deserved one yaringa tashinta ahankali ta bude idanta ta saukeshi akansa,nasa tasleem ta dafa mana abinda zamuci in kinci sai mutafi asibiti,yaya nifa na warke,zan Iya girki dakaina basai ka wahalar da Aunty tasleem ba,banyarda ba,Allah yaya gabobina ne kawai ke ciwo,eyya sorry dear hau gado inmiki tausa,zatayi magana yace shhhhh,bansan musu tashi tayi ta hau kan gadon ta kwanta ya tashi ya fara mata tausan ahankali,tasleem kua tana shiga bangarenta dakinta ta shiga taci kuka ta koshi,ta futo tashiga kitchen ta girka Abu mai saukin dahuwa ta juye a flask,ta ajiye akan dining tashiga bandaki tayi wanka tashirya da wani Riga da skirt pink da fari,hoda kawai ta Shafa ta fesa turare,karamin mayafi ta yafa fari,ta fito ta dauki tray din data Dora abincin ta sauka kasa ta nufi palon Yusrah gabanta na faduwa,el Bahrain kua tinda yafara yiwa Yusrah tausa wani bacci mai dadi yayi awon gaba da ita sabida dadin tausan datakeji,yana ganin tayi bacci ya tafi bandaki yayi wanka yazo ya shirya cikin kananan kaya ya fesa turare ya nufi Palo ya kunna TV yakamo tashar Al Jazeera yafara kallo,sallama tasleem tayi cikin sirriyar murya ya dago da sauri ya amsa,tare da mikewa ya karbi tray din hanunta ya ajiye yana mata sannu,sunkuyar dakanta tayi ta gaisheshi tare da tambayar mai jiki,matso wa yayi dab da ita ya rungumeta yana amsawa,tureshi tayi tana tambayar inda Yusrah take,yace mata bacci takeyi,amma Bari naje na tasheta,aa ka barta mana tayi baccinta watakila kafin ta farka zataji saukin ciwon kan,Bari inkoma dakina inta tashi na dawo,tace tajuya zata tafi, saurin ruko hanunta yayi to kibari muyi hira mana,kokarin kwace hanunta take Yusrah ta bude kofar dakinta ta fito,cika hanun tasleem yayi yanufi wajen Yusrah,deserved one kin tashi? Ya jikin naki? Yace yana ruko hanunta,zame hanunta tayi tace yaya naji sauki,Aunty tasleem ina kwana,tasleem da tunda el Bahrain ya cika mata hannu yayi wajen Yusrah jiki na rawa taji kirjinta na bugawa,jin yakirata da deserved one ne yasa kirjinta kara bugawa da karfi,dakewa tayi tace lafiya lau ya jikin naki,sauri tayi ta kalli el Bahrain sanan ta Ce dasauki dan tana tunanin ko yagayawa tasleem abinda yafaru ne,Allah yakara sauki,Ameen aunty tasleem,ga breakfast nayo mana kizo muci,sai kutafi asibiti,aunty naji sauki fa bakuma najin yunwa anjima zanci, aikuwa baki isa ba,el Bahrain yace yadauko train din abinci yazo ya ajiye atsakiyar carpet yaruko hanun Yusrah ya zaunar da ita,ya zauna agefenta,heart beat zauna ki zuba mana muci dan inkika biyewa Yusrah baci zatayi ba,tasleem kua jikinta ne yaringa rawa tsigr jikinta yatashi sabida kishi,azuciyarta taringa karanta duk adduar dayazo bakinta,ta zauna tafara bude kulolin tana zuba abincin,Yusrah kua kicin kicin kwace hanunta take dan tana kunyar tasleem, bismillanku tasleem tace da rawar murya,Yusrah kua langwabewa tayi,el Bahrain yace au bazaki ci ba,bari kiga nabaki dakaina,ya debo abincin yanufi bakin Yusrah   kau dakanta tayi ya,janyota tafada jikinsa yarike fuskarta oya haa in baki,to yaya kacikani inci dakaina aa banyarda ba ki bude bakinki inbaki kinsan bana san gardama ko,bude bakinta tayi ya zuba mata,tasleem kua jikinta ne yaringa rawa sosai,har cokalin hanunta,kai cokalin sa dayayi dan yakara debowa yaga hanun tasleem nata rawa,Daga idansa yayi ya kalleta yaga kamar hawaye ke zubo mata
👄L🅰L🅰T🅰🙊


            *written by*
               💅💅  *sadnaf*💞







Page 123


           Ajiye cokalin hanunsa yayi dan wani mugun tausayin tasleem ne  ya rufeshi sai yanzu yake ganin bai kyauta mata ba,ajiye cokalin hanunsa yayi,yace Yusrah cigaba da cin abincinki,tasleem kua ganin inta kara minti daya agurin ba abinda zai sa kukan daya taho mata yakwace mata yasa ta ajiye cokalin tayi hanyar waje,heart beat,el Bahrain yace yana mikewa,kafin ta karasa kofa,izzadeen yafado palon kamar Wanda aka jefo dan saura kiris suyi gware da tasleem,ja da baya tayi dasauri,shikuma izzadeen mutuwar tsaye yayi ya zuba mata ido,dan ganin wani kyau da tasleem takarayi ga shigar datayi yasa ya hadiyi yawu ba shiri, cikin zafin nama el Bahrain ya finciko tasleem yamaida ta bayansa ya watsawa izzadeen wani mugun kallo kai wane irin dabanci ne wanan zaka shigo gidan mutane babu sallama,yi hakuri abokina wlh ba a nutse nake bane shiyasa namanta banyi sallama ba,juyawa yayi ya kalli tasleem data makale abayansa  yace wuce kitafi dakina,jiki na rawa tayi hanyar dakin el Bahrain da dan gudunta,izzadeen kua ya hau Daga wuya dan yaganta,Yusrah koma dakinki xamuyi magana da izzadeen kwashe kayan abincin,ki tafi dakina kuci abincin,Yusrah ta Mike ta gaida izzadeen ya amsa,tadauki farantin tayi hanyar dakin el Bahrain,sai dayaga ta shige yadawo da kallonsa kan izzadeen ya nuna shi da yatsa,izzadeen this should be the first and last time daxaka shigo min gida ba sallama,dan wlh ka karayi sai namaka mugun rashin mutunci,akan me xaka fado min gida ahaka,haba kamal nabka hakuri ai mai na mita kuma wlh ba a nutse nake bane shiyasa,lafiya mai kazo nema agidana dasassafen nan ba jiya aka kaima Amarya ba,kara tamke fuskarsa yayi yace abinda yakawoni kenan dan tun jiya nake gwada layinka akashe,kamal suhaima ta cuceni wlh sai na saketa bazan zauna da ita ba,waro ido el Bahrain yayi yana kallonsa yataba kan izzadeen da alama dai kalau kake,ballantana ince ko bakasan mai kake cewa ba,sweet pie dinka sweet 16 dinka zaka saka mai yayi zafi haka,haba kamal ina gaya maka zancen serious kana min wani zancen banza,to kafadamin mai tayi maka mana,could u believe suhaima ba virgin bace,hasali ma yanda kasan kofar taxi haka take,kwanciya el Bahrain yayi yafara kyalkyale dariya😂😂 yana rike ciki,wani irin bakin ciki ne yarufe izzadeen, wanan wane irin wulakancine inzo ingaya maka magna ka hau yimin dariya,me abun dariya nan😡,😡mikewa el Bahrain yayi still yana dafe da cikinsa,izzadeen idan banyi dariya ba kuka kakeso nayi,abinda ka shuka shi kafara girba tun yanzu,ko bansha gaya maka ka daina L🅰L🅰T🅰 yayan mutane ba,suma wayanda ka lalata zasuyi aure, exactly abinda kaji yanzu suma haka mazajensu zasuji,sabida haka hakkin yayan mutane ne yakamaks,oga sweet sixteen, wai kai mai wayyo ka gama lalata yayan mutane kasamu er sweet sixteen ka aura,ina abokina ai fasiki sai fasika,Allah ne yanuna maka ishara  Tun agidan duniya, sai ka fara istigifari tin yanzu Allah ya tsayar a Iya kan suhaima,tunda el Bahrain yafara magana izzadeen yaji ransa nakuma baci,naji ustaz,inaga dai duk wayanda na lalata su sukawo kafarsu wajena ban bisu har gidan iyayensu ba,ciki kua harda matarka tasleem,ee itama kaddara ne ya afka mata amma matata nagartaciya Ce,dan dama haka Allah ya hukunta sai yafaru,dan ba irin taka bace data gama bin maza harta zama kofar taxi, wani irin bacin rai ne yakara rufe izzadeen bakomai kamal ni nataka nazo inda kake har kake gayamin magana suhaima ai ba dole bane inzauna da ita ba sakinta zanyi in auro wata, kanka akeji, dan ko dubu  zaka aura lallataciya zaka aura dan baka isa kayiwa Allah wayyo ba
👄L🅰L🅰T🅰🙊


            *written by*

              💅💅   *sadnaf*💞




      _Alhamdulillahi ala kulli halin,Allah shine abun godiya akullum,agaskiya inada masoya Daga jiya zua yau Dana sanar da cigaban Dana samu tahanyar gidan jaridar truepen,wlh wayanda sukayi congarulating din are uncountable,wayanda suka min addua how I wish in Iya lissafosu wlh Dana nuna muku irin dadin danaji,Allah ya bani ikon cigaba da muku posting,kamar yanda nace muku,masu Neman lalata Daga farko zua inda na tsaya zasu shiga truepen su shiga shafin Hausa Latest novel love you I'll_❤❤



       *dedicated to Hauwa m jabo groups tnx for your love and support*❤


Page 124
                    Dogon tsaki izzadeen yaja,ya juya yabar palon,girgiza kai el Bahrain yayi yace Allah ya kyauta,ya nufi dakinsa,tasleem kua tana shiga dakin el Bahrain dasauri ta daidaita nutsuwarta ta goge hawayen dake zubo mata ta ringa addua azuciyarta,na Allah yabata ikon daurewa duk abinda zata gani,ta samu gefen gado ta zauna,tana zama Yusrah na shigowa,sallama Yusrah tayi mata ta amsa da faraa,sannu aunty tasleem yauwa Yusrah,ta ajiye farantin  atsakiyar carpet, sauko kici aunty tasleem,dan ni wlh bana jin yunwa,haba Yusrah me kikaci da zaki Ce bakya jin yunwa kice dai yayanki kikeso yabaki dakansa ko kuma abincin ne bai miki dadi ba,lah Aunty tasleem bahaka bane wlh bana jin yunwa ne wlh,amma bari naci karki dauka hakan ne ta dau cokali tafara cin abincin,itama tasleem ta dau cokali tafara ci,dan bataso Yusrah takawo wani abun aranta dan babu laifi tadanji sanyi azuciyarta,ba kamar dazu ba,el Bahrain ne yashigo da sallama suka amsa gabadaya,Yusrah tace yaya har ya tafi,ee yatafi yace yana kallon tasleem dan tinda ya shigo ko Daga kanta batayi ba,zama yayi agefen tasleem yace heart beat rowa zakimin bako tayi, dagowa tayi ta kalleshi gabansa yafadi,kaci mana tace tana tura plate din gabansa,Noke kafada yayi,sai dai in abaki zaki ban, Yusrah kua kasa cin abincin tayi dan wani irin zafi zuciyarta ke mata sabida kishi,hmmm lailai kam baka jin yunwa ne,ta ajiye spoon din,alhamdulillahi  nakoshi,Yusrah Allah yakara sauki ni zanje in danyi gyare gyare,anjima zan dawo inga in akwai abinda zan taimaka miki dashi,to aunty tasleem nagode wlh nama ji sauki,el Bahrain zubawa tasleem ido yayi tun data tashi,dan ko kallonsa batayi ba,to shikenan Yusrah zan dawo anjima,ta fice ta bar dakin,Yusrah kua tana fita tabi el Bahrain da kallo,daya zubawa kofar data fita ido,tsaki tayi tacigaba da cin abincinta,el Bahrain ya kalleta desrved one ya dai,cigaba tayi da cin abincinta batare da ta Ce uffan ba,Yusrah magana nake miki fa kika shareni,ai nadauka baka san da zamana ba Iya heart beat dinka ke gabanka,sakin baki yayi yana mamakin Yusrah,take kuma ranshi ya baci, Yusrah ni kike gayawa magana,ni sa,anki ne,oo karfa kiyi tunanin dan abinda ya shiga tsakaninmu shi zai sa ki rainani,Allah yabaka hakr yaya bansan ranka zai baci ba,tsaki yayi ya tashi ya bar dakin,ya nufi   wajen tasleem,ganin bata Palo yasa yanufi dakinta,akwance yaganta ta lumshe ido,tana karkada kafa,sallama yayi ta amsa,yakarasa kan gadon ya zauna, heart beat nasan namiki laifi  dan Allah kiyi hakr,banyi haka dan na Sosa miki rai ba,is just that she need my caring tunda kinga  batada lafiya,tunda yfara magana idonta a rufe yake bata bude ba,I understand tace idonta arufe,heart beat ki bude idanki mana yace yana ruko hanunta,bude idanta tayi ta saukeshi akansa,am so sorry dear wlh bana san inga na bata miki rai,siraren hawaye ne suka zubo mata,bakomai ya wuce, tace da rawar murya, janyota yayi ya rungumeta,thanks heart beat I love you,yace yana Shafa gashin kanta,ajiyar zuciya taringayi,sai da ya samu 2 minutes yana rungume da ita, sanan ya dagota,heart beat bari naje na shirya natafi aiki naga lokaci na tafiya pls ki kular min dakanki kinji,gyada masa kai tayi,yauwa happiness dina oya give me a kiss murmushi tayi ta sunkuyar dakai,dago fuskarta yayi yahada bakinsu yafara kissing dinta,tasleem wani sanyi taji yana tsirga mata azuciyarta,ganin yafara wuce gona da iri ne yasa ta kwace bakinta,ta sunkuyar dakai tana sauke numfashi,shima sauke numfashin yakeyi dan baiso ta hana shi ba dan yanajin dadin kissing dinta,heart beat,bari naje nashirya yace yna mikewa,dagowa tayi tace adawo lafiya Allah ya kiyaye,baxaki rakani ba,ko so kike ina shirya nakuma hawowa,aa xan leko ta window inyi waving dinka,promise? Promise tace tana murmushi juyawa yayi yabar dakin tabi bayansa da kallo sanshi da sha awarsa ma ratsata,kwanciya tayi tafara tunanin ranar da izzadeen yakarbi virginity dinta aranar bai bi takanta ba,ballantana ma ya nuna caring dinsa akanta,hasali ma tsallaketa yayi, yayi tafiyarsa,amma dubi yanda el Bahrain yaringa tattalin Yusrah kamar zai maidata ciki Ashe haka Kowacce mace ke shan tattali inta kai virginty dinta gidan mijinta,zazzafan hawaye ne ya zubo mata taringa. Tsinewa izzadeen azuciyarta dan tasan Yusrah tafita matsayi agurin el Bahrain nesa bakusa ba dan dai kawai el Bahrain nasanta ne shiyasa yake nuna mata so.
👄L🅰L🅰T🅰🙊

           *written by*
               💅💅 *sadnaf*💞








Page 125

           .      el Bahrain na barin dakin tasleem dakinsa ya nufa,ya tarar Yusrah tabar dakin,kayan jikinsa ya canja,zua manyan kaya,ya dau mukullin motarsa yafito yanufi dakin yusrah,tura kofar yayi hade da sallama ya tsaya Daga bakin kofa tana zaune akan gado ta buga tagumi,ta dago ta kalleshi tare da amsa sallamar,ni zan wuce office ko da wani matsalar yace fuska atamke,dan yaga alama Yusrah na Neman rainashi,yarinyar da ko magana yakeyi bata Iya Daga ido ta kalleshi amma itace yau harda gaya masa magana,ganin yanda ya daure fuska ne yasa Yusrah jikinta ykara sanyi,babu wani matsala yaya,dan Allah kayi hkuri ina bata maka rai bazan sake ba,tace hawaye na zubo mata,karasa yayi inda take zaune ya ruko hanunta baki batamin rai ba deseved one,kawai naji haushin yanda kika min magana ne amma yanzu ya wuce karki damu yace yana share mata hawaye,kin tabbata ba inda yake miki ciwo,gyada masa kai tayi,yauwa haka nakeso bari natafi office lokaci na tafiya yamata kiss agoshi, ya mike, itama tashi tayi,yaya muje inrakaka,tabi bayansa suka fita waje,tunda ya fito yaringa kallon window palon tasleem,har suka karasa wajen motar yana kallon windown,bude kofar motar yayi,ya juyo ya kalli Yusrah sai nadawo,yadaga kansa ya kalli window yahango tasleem atsaye tana dago mishi hannu,murmushi yasaki yayi mata blowing kiss,Yusrah tyi sauri ta juya ta kalli window,tasleem tayi sauri ta maida labulen,murmushi yayi dan su biyun sun bashi dariya,deserved one sai nadawo ya shige cikin motar Yusrah na Daga masa hannu ,mai gadi ya bude masa gate,dan alhajinsu ya aiko mishi  da wani yaringa masa gadi,yafice Daga gidan yana gab da fita Daga layinsu,yahango Fatima ta sauko Daga adaidata sahu, tafiya yaringayi ahankali,har Fateema ta karaso wajensa,aa yaya kamal fita zakayi ee wlh nama yi lati,gaisheshi tayi ya amsa tare da tambayar mutan gidan tace suna nan kalau,langabar da kanta tayi yaya kamal,hope kana kularmin da auntyna,murmushi yayi yace sosai ma,yanzu ina ganta dafatan bazan ganeta ba sabida k'ibar datayi,kwashewa yayi da dariya yace aikuwa bazaki ganeta ba dan sai ahada irinki sau biyu,waw amma naji dadi,yaya kamal dan Allah kcigaba da kularmin da ita,dan yanzu bata da sama dakai,intayi kuskure dan Allah ka fada mata tabaka hakr dan nasan Aunty tasleem da zurfin ciki,burina arayuwata inganta cikin farinciki,murmushi yayi nasani Fateema duk san dazakiyiwa tasleem yabiyo bayan san danake mata,king a kua zanfiki san inganta cikin farinciki,so you have nothing to worry about, to yaya kamal harnji dadi sai kadawo,dafatan wuni zakiyi mana,insha allahu, to shikenan sai nadawo,yaja motarsa yatafi Fateema ita kuma ta nufi cikin gidan.









Izzadeen kua yana barin gidan el Bahrain,gidansa ya shiga rai abace,yasamu guri ya zauna yana tuna magaganun da el Bahrain yafada masa,wani bangare na zuciyrsa na hasko masa hoton tasleem ayanda yaganta dazu takara haduwa fatarta sai kyalli yake,yanzu haka el Bahrain ke kwasar wanan niiman tasleem da wanan fatarta mai laushin nan,wani irin takaici ne yakara ya rufeshi na cuci kaina,yace yana Dora hannu aka,yanzu gashi na auro sweet 16 karuwa,wlh sai tabar min gidana ya mike a fusace yayi hanyar dakin suhaima afusace,yana tura kofar yaji ya budu,dan suhaima tana ganin ya fita ta futo taje ta dauki kazar dasuke rage jiya dan haka kawai inta ci abinci sai taji tafara jin yunwa,tana gama ci ta shiga wanka,tafito ta shirya da wasu arnan kananan kaya duk ya bayyana surarta dan alkwari tayi sai ta shawo kan izzadeen,yana shiga ya saki baki yana kallonta duk bacin ran daya taho dashi ya nemeshi yarasa,dan bakaramin tafiya suhaima tayi da imaninsa ba,ita kua ganin hakan ne yasa takarsa inda yake atsaye tana girgiza kirji,hura mishi iska tayi a idanshi,takamo hanunsa takai shi kan gado ya zauna, tazauna akan cinyarshi tafara aika mishi da sako cikin kwarewa,cikin minti biyr izzadeen yafita hayyacinsa dan tunda yake muamalla da mata bai taba haduwa da kwararriya irin suhaima ba,rabashi tayi da kayan jikinsa gabadaya sanan itama ta cire kayan jikinta,tajanyo bargo ta rufesu,takoma kasa izzadeen yahau ruwan cikinta yana shigarta,yace Allah ya isa tsakanina dake suhaima bazan taba yafe miki ba yace yacigaba da abinda yake dan inbadan amatse yake ba abinda zai sa ya kusanci suhaima,suhaima kua ajikinta dan tanajin dadin izzadeen,yana biyan bukatarsa ya sauka yasa kayansa,ki tabbata kin hada kayanki kafin nadawo dan bazan Iya zama dake ba,hhaba swthrt har kayi me, ban koshi bafa kazo ka kara min tace tana lashe labe to karuwa sai kije kisamu kwaratanki su kara miki dan ni yau zaki bar gidana yafice Daga dakin.murmushi tayi tace sorry izz zama daram...
👄L🅰L🅰T🅰🙊


           *written by*
                💅💅  *sadnaf*💞




Page 126


                 Fatima kua tana shiga gidan da dan gudunta ta shiga bangaren Yusrah dan su gaisa, dan umma tafada mata indai taje gidan tafara zua bangaren Yusrah su gaisa dan yakamata abata girmanta,dafarko bijirewa tayi dan tana ganin ai ta girmi Yusrah akan me zata je tawani gaisheta sai da umma tace zata Sassaba mata sanan tace zataje ta gaisheta,sallama ta doka apalon,ta tsaya daga bakin kofa,jin ba alama za amsa ne yasa takara sallama da karfi,muryar Yusrah taji ta amsa Daga dakin wai tana zua,murguda baki Fateema tayi tace uwar Iya,Yusrah fitowa tayi Daga dakin sanye da hijab da alama Daga wanka ta futo dan duk jikinta ajike yake,murmushi tasaki Aunty Fateema kece yau a gidan namu,murmushi itama tayi tace ee wlh,ina  kwana,lafiya lau uwargida,murmushi Yusrah tayi dan taji dadin kiranta da Fateema tayi da uwargida,kishigo mana Daga ciki kika tsaya abakin kofa,banje mun gaisa da aunty tasleem ba,nan nafara iyowa,bari naje mu gaisa sai na dawo,to Aunty fateema,bari nima na shirya sai nahawo saman inbaki   zo ba,aa zan ma zo to shikenan, Fateema ta juya tayi bangaren tasleem da gudu dan ta kagu ta ganta tin akan stairs tafara kwallawa tasleem kira,tasleem dake zaune tana kallon cassette din bikinsu,tashi tayi da gudu tayo waje,haduwa sukayi abakin kofa,suka rungume juna,I miss you auntynaaa,i miss you too sis,suka saki juna suka karasa palon,Fatima ta wular da jakar hanunta,ta cire mayafinta,yasu umma,suna nan kalau wlh tace tana zama akan kujera,ki tashi muje Ku gaisa da Yusrah kafin ki zauna,mun gaisa ai,aa banyarda ba wlh Baku gaisa ba,serious mun gaisa da ita dan Umma Ce tace Indai nazo infara zua in gaisheta,Allah sarki ummana ta kyauta dan nasan in an biye miki bazakije Ku gaisa ba,kamar kua kinsani,auntyna me labari ne naganki ahargitse kamar ba Amarya ba,ahaka nake ahargitse,Allah auntyna banganki yanda nakeso naganki ba,nafiso inga kinzama er lukuta,hmm barni haka wlh mai zaayi da k'iba,aunty hope bakya fuskantan matsala Daga wajen low class girl din can da yaya kamal,bakida mutunci wlh ai kua high class girl Ce tunda tabawa el Bahrain abinda nagaza bashi,kinga ni ce low class girl, mtss ai nasan sai kindawo da abinda ya wuce wateva dai nasan gyaran da Umma da amabuwa suka miki bawasa bane,kema kin bashi abinda bata bashi ba,hmm abar zancen sis,ina sakon da Umma tace ki kawo min,lah kinsan kua har na manta,tab abunda ya kawoki kenan fa har kike mantawa,dauko Jakarta tayi tabude,ta dauko wani dan karamin kwalba ta mika mata,wanan turare ne tace kadan zaki Shafa ki kuma tabbata sai zaki kwantar zaki Shafa,sai wanan tace tana mika mata wani roban yoghurt,wanan kuma tace kisha rabi dasafe kin shanye sauran da yamma,wanan kuma tace ki tafasa kiyi tsarki dashi,tace tana mika mata wani bakin Leda,kai Umma ta kyauta wlh Allah ya saka mata,ki kai dakinki ki ajiye dan yanzu uwargida zata shigo tace min zata shigo inta shirya,mikewa tayi tanufi daki taje ta ajiye ta dawo,sis kishiga ki dafa koda indomie ne kafin nadora mana girki,auntyna karki damu,bana jin yinwa anjima inafara jin yunwa sai  na dafa,yauwa Aunty na manta ban tambayeki ba,Amarya suhaima ta tare jiya ko,wacece haka,amaryar dan akuya mana,au wai dama sunanta kenan, ee mana,lailai ni ina nasani daxu dai naga yazo wajen kamal bansan me yazo yi ba,dariya Fateema ta kwashe dashi tace watakila karar suhaima yakawo wajen yaya kamal, bangane ba, hahahah ai auntyna dayake Allah ba azzalumin Sarki bane,izzadeen karuwa ya aura, bangane ba tasleem tace tana waro ido,ina ranar mother's night dinsu,aranar bayan munkoma gida nakira wanan kawar suhaima data bada biography dinta dan nakarbi lambarta nace mata style dinta ne yamin kyau taban number ta zan kirata tamin kwatancen gidansu shine fa nasamu contact dinta bayan nadawo gida nakirata nace mata tamin kwatancen gidansu suhaima inaso zan bata sako shine tamin kwatance,naje gidansu adaren,,tana ganina ta ganeni,tace dama tana nemana tanaso ta tambayeni akan izzadeen,nikua dama abinda yakaini kenan,nafada mata halinsa kaf,nace mata gwara tin wuri tafasa,amadadin hankalinta yatashi,murmushi tayi tace kar na damu duk kanwar ja Ce,anan tafada min komai akanta,kinsan murnar danayi kua aranar shege yana murna ya auri virgin Yar yarinya baisan karuwa ya aura ba, alhamdulullahi naji dadin wanan lamari,saura cuta dazata sa masa dan wlh sis kullum natuna izzadeen sai namasa allah ya isa,dai dai kenan auntyna nima ina tayaki tsine masa,sis izzadeen yamin tabon da bazan manta ba,shareshi auntyna,gashi yafara girbar abinda ya shuka saura ma yayan cikinsa,Yusrah ce tayi sallama tare da shigowa da plate ahanunta,amsawa sukayi da murmushi afuskarsu,sanunku da hira yauwa Yusrah tasleem tace,ajiye plate din tayi agaban Fateema, ga wanan kifara ci kafin nagama abinci,kai harda wahala angode, bari naje na karasa girki,kizauna mana  muyi hira,inyaso sai muje mutayaki girkin tasleem tace,lah kubarshi wlh nakusa gamawa tajuya tafice Daga palon,bin bayanta sukayi da kallo,,fateema tace lebashanty ba gaba ba baya,bakida m wlh,ni dalla kici abinci,Allah yasa ta Iya girki,ta dau cokali ta debo indomien takai bakinta,yamutsa fuska tayi yanaji gishiri,Kai fateema da sharri kike dama anasa gishiri a indomie,to gashi dai tasa,hmm Allah yashiryeki..
👄L🅰L🅰T🅰🙊



         *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞



Page 127


             Ahaka suka cigaba da hirarsu,Yusrah ta kuma kawo musu abinci,suka nemi ta zauna suci tare,zama tayi suka ci abincin tare,suka cigaba da hira,karfe biyar na yamma el Bahrain yadawo alokacin Fateema tafara shirye shiryen tafiya,bangaren tasleem yanufa,yaje ya tarar da Yusrah ma abangaren,suna ta hira,sallama yamusu, gabadaya suka juyo suka amsa,sannu da zua suka mishi ya amsa,yasamu guri ya zauna,uwargida da Amarya kunyi kyau,yace yana kallonsu dan akujera daya suka zauna Fateema kuma atsaye da jaka,dayake sun kara wani wankan,Yusrah doguwar Riga tasa,tasleem kuma tasa atamfa Riga da skirt fateema Tamata dauri harda kwalliya,murmushi sukayi,basu Ce komai ba,idansa nakan tasleem sai magana yake mata da ido ta kau dakanta kamar bata san mai yakeyi ba, Fateema kua na lura dasu dadine yabi ya lullubeta,deserved one  muje kihada min ruwan wanka dan nagaji,kanwata hope ba yanzu zaki tafi ba? Ai ganina dakayi atsaye tafiya zanyi su suka tsayar dani,ai sun kyauta,ki jirani inyi wanka dan muma zamu fita shopping sai mu saukeki agida, shikenan yaya kamal bari na jiraka,ta zauna yayi waje Yusrah tabi bayansa,suna fita,Fateema tadawo kusa da tasleem da saurinta,Aunty wane suna naji yaya kamal yakira Yusrah dashi yanzu,murmushi tasleem tayi tace deserved one,desverd one kuma yaushe tabar little din takoma deserved one,ranar datayi mishi gagarumin kyauta,tsaki Fateema tayi nasan bazai wuce kice virginity ba,amma wanan kamal din da iyayi yake dan maida dogon wuya,pillon kujera tasleem tadauka ta jefeta dashi, dan bakida m mijinawa ne mai dogon wuya,Allah Aunty. Yaban haushi ita kuma siririyar harda wani murmushi ance mata deserved one,ko nice sai na murmushi dan they deserved each oda,badan yana sona ba wlh bai dace da mace Irina ba tace hawaye na zubo mata,share hawayenki Aunty nima karki sani kuka,wlh babu macen data wuce irin haka yafaru da ita Aunty, kuma ki godewa Allah daya baki miji mai sanki tsakani da Allah, shawarar dazan baki Aunty akwai banbanci tsakaninki da Yusrah kinga kinfita wayewa kin fita shekaru,so kibi duk wani hanya daxaki bi kizama star azuciyarsa,duk da naga alama yafisanki,hmm da kikasani Fateema amma yanzu yafisan Yusrah bakiji sunan daya samata bane,wace ta cancanta fa,ko anan ma kinsan da banbanci,bazan boye miki ba Fateema cos banida sama dake, har yanzu ba abinda ya shiga tsakanina da kamal,what Fateema tace tana mikewa tsaye,zauna mana kiji,zama tayi tace bangane ba abinda ya shiga tsakaninku ba,ya akayi hakan yafaru,kwashe komai tayi tafadawa Fateema,haba Aunty ai duk laifinki ne wlh,wane irin tsoro kuma,no Wonder shiyasa banga yana rawar jiki akanki ba,kinsan kua bakaramin kudi umma takashe ba wajen gyaraki,dan ni nasan da el Bahrain ya kusanceki wlh my life zai sa miki,hmm Fateema kenan gyaran da aka min bashi zai sa nataba zama virgin ba,wlh duk wacce tayi nasarar kai budurcinta gidan mijnta ta godewa Allah, dan kowane namiji zai so ace shiya fara sanin matar daya aura,shiyasa wani sain sai ina zauna na tuna,Fateema ni nasan irin kuncin danake shiga ina tuna ba mijin aurena ne zai fara sanina ba,wani yarigashi,kinga Kua babu yanda ma zaayi kihada matsayina Dana Yusrah,duk san da kamal zai nuna min wlh ni nasan Yusrah tana da matsayi na musamman azuciyarsa,duk nagane aunty ya zakiyi haka Allah ya kaddara miki nidai ki ajiye tsoro agefe ki rungumi mijinki,in bahaka ba wlh infadawa Umma,sabida bakida hankali ba,nidai naji gud news dan Allah inaso ki kirani kicemin zaku tafi honeymoon, Allah yasa kiji gud news din Ameen, el Bahrain ne yashigo tare da yusrah,ya rike hanun Yusrah gam,da alama rike hanunta yyi da Iya karfinsa dan mutsu mutsu takeyi da hannu ta sunkuyar da Kai, el Bahrain ya canza shigarsa zua kananan kaya,haka ma Yusrah tasa wani atamfa riga da zani,heart beat sako mayafinki mu tafi,tashi tayi tayi hanyar dakinta ta dauko mayafi da jaka da takalmi,tadawo gurinsu,sis tashi mu tafi mikewa Fatima tayi tadau jakrta,suka jeru ita da tasleem taringa zubawa el Bahrain harara,azuciyarta kuma tace mai dogon wuya kawai harda wani rikewa wanan siririyar hannu,ahaka suka sauka sukayi wajen dayayi parking din mota yacika hanun Yusrah yafara kokarin bude motar, Ku shiga muje,dukansa kofar baya suka bude yajuyo ya kallesu. Nadai zama drivenku ko mutum daya yadawo gaba,dukansu ki sukayi,tasleem tace uwargida yakamata ta zauna agaba,Yusrah taki,cewa yayi tasleem ta dawo gaba tunda Yusrah taki,itama taki,Fateema kua tahau mintsininta data koma gaba,ganin suna bata mishi lokaci ne yasa yace Fateema tadawo gaba tunda bata masa lokaci sukeyi, gaba takoma ta zauna,Yaja motar suka bar harabar gidan ,adaidai lokacin da izzadeen shima yabude gate dan yafito da motarsa ya fita fuskarshi adaure dan fada sukayi da suhaima sosai daya debo mata kayanta ta tafi gidansu,tace ba inda zataje,dan inya dage sai ta tafi sai taje tayi mishi  sharri agurin mahaifiyarsa tace mata sun dade suna watsewa awaje dan har ciki yamata sau biyu ta zubar,sabida haka zabi yarage nashi,bakin cikin abinda Tace ne yasa ya rufeta da duka,yamata lilis yace mata tayi ta zama aure zaiyi nan da kwana 6, kuma sai yamata rashin mtnci,yafice  yabar mata dakin,yaje ya shirya Dan yafita ya nemi matar dazai aura dan bazai Iya zama da suhaima ba,dasauri Fateema ta leko dakanta ta window motar,ango kasha kamshi, wanan kamshi haka tace tana kyalkyalewa da dariya,el Bahrain ma kunshe dariyar daya taho masa yayi ganin yanda Izzadeen yadaure fuska,duk da baisan meyesa Fateema take tsokanarshi ba,wani mugun harara tasleem taringa jifanshi dashi, izzadeen kua sanin halin Fateema dayayi ne yasa ya maida gate din ya rufe, Fateema ta kwashe da dariya,el Bahrain ya juyo ya kalleta yace mata kin matsawa abokina fa tam..

[2/12, 4:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
           💅💅     *sadnaf*💞





Page 128

              Fateema dariya tasa tace dan nace mishi ango shine na matsa masa,kindai matsa masa gaskia gashi kinsa yafasa fita,Dama baiyi niyya fita ba,suna tafe suna hira har suka karaso kofar gidansu tasleem,tun kan yayi parking sosai tasleem ta fito Daga motar tayi cikin gidan da gudu,el Bahrain yasaki baki yana kallonta,kinganta ko sai taje taji ciwo,yaya kamal duk murnar ganin Umma ne fa, lailai kam,futowa sukayi Daga motar gabadaya,sukayi cikin gidan,tasleem nashiga palon tafara kwallawa Umma kira,Umma dake kitchen tafito dasaurinta,tasleem mai kikazo yi? Ina Fateema,rungumeta tayi nayi missing dinki Umma na,Fateema CE tashigo hade da sallama,el Bahrain da Yusrah suma sukayi sallama,aa tasleem Ashe duk tare kuke,sannunku dazua,tsugunawa sukayi  suka gaisheta ta amsa da fara,arta tace Fateema ta dauko musu ruwa,suka CE ahanya suke dama Fateema suka kawo gida,daganan zasu tafi unguwa, Umma tace Allah Sarki kun kyauta ai,tinda gashi naga tasleem tace tana kalln tasleem data kwantar ajikinta,el Bahrain tambayar abbansu tasleem yayi, Umma tace bai dawo ba,toh Umma mu bari mu wuce,marairaicewa tasleem tayi tace dan Allah kabari anjima mu tafi,aa tasleem ina laifi ma yakawoku mun gaisa ai ya kyauta,Yusrah kua tunda ta zauna ta sunkuyar dakai,azuciyarta kuma tana cewa dama itama tanada uwa araye dataji dadi, dan yanda ummansu tasleem ke kula da yayanta ya mutukar burgeta,umma nasiha tayi musu gabadaya tace kamal yaringa kwatanta adalci,su tasleem kuma su bishi sau da kafa,godiya suka mata el Bahrain ya mike Yusrah itama ta mike,tasleem kuma tayi dakin Fateema dan tunda suka shigo tayi dakinta,Umma kuma tace musu tana zua,wani bakin Leda ta dauko tabawa Yusrah tace mata ba yawa,Yusrah ta tsuguna har kasa tayi godiya,wai har yanzu tasleem bata fito ba,ina zua bari nakirata tayi hanyar dakinsu Fateema,tana tura kofar tace ke wannan wane irin shashanci ne kin bar mutane atsaye suna jiranki,tacewa tasleem dake tsaye da Fateema suna magana ,Umma gani nan fitowa magana muke ne,zo ki fice ana jiranki,yauwa dazu na manta bangayawa Fateema tafada miki ba,kina jina,ee Umma kiringa dafa Lipton da kayan kamshi ki juye, sai ki fasa kwai aciki ki kada sosai ki shanye,inkina so ma zaki Iya sa madarar ruwa,hadine mai kyau sai zaki kwantar sai kisha yanda zai tsumu( matan aure ku rike wanan sirri tested and trusted👍) to Umma zan ringayi insha Allah, yauwa kifito Ku tafi,ta fice Daga dakin tasleem tabiyota abaya,Fateema itama ta fito dan ta rakasu,har bakin mota fateema ta rakasu,sai da suka tafi ta juya takoma ciki,suna barin gidansu tasleem,shoprite yakaisu,yace kowace ta dauki abinda takeso,shi kuma yayi gurin da ake siyar da sarka da kunne, ya siyi wani set din sarka da kune na daham Wanda kudinsa zai Kai dubu Dari da hamsin,sanan yadauko wani zobe mai girman gaske Wanda kudinsa zaiyi dubu Dari da ashirin  ya biya kudin ya sa a aljihunsa yaje ya samesu atsaye duk sun zabi abinda suke so,suka je gun da ake biya,ya biya kudin,suka tafi,awani restaurant ya tsaya ya sauka yaje ya yo musu take away,suka koma gida,el Bahrain bangaren Yusrah yayi dan yayi sallah,tasleem itama tayi nata bangaren,bayan sunyi sallah,el Bahrain yace Yusrah takira tasleem suci abinci,tashi tayi tafi kiran tasleem,tana zua palon tayi sallama taji ba a amsa ba tayi hanyar dakinta,tura kofar tayi hade da sallama,tasleem ta juyo ta amsa,tana kan sallaya tana Jan carbi,Aunty yaya yace kizo muci abinci,OK gani nan zua,Yusrah ta juya takoma,tasleem sai data gama adduointa ta Shafa,ta cire hijabin jikinta tayi bangaren yusrah,apalon el Bahrain ta samesu azaune,Yusrah akasa azaune,el Bahrain akan kujera da romote ahanunsa yana canza tasha,sallama tyi suka amsa, itama tasamu guri ta xauna akasa,tasowa yayi ya zauna shima,Yusrah ta juye musu abincin awani katon faranti,ta zuba musu lemon,tace bismillahnku,an gaisheki uwargida,Amarya bismillah yace yana daukar cokali,murmushi tasleem tayi tadau cokalin sukafara cin abincin,el Bahrain yana ci yana kallonsu,aransa kuma yana godewa Allah daya bashi Yusrah da tasleem amatsayin mata,ahaka suka kammala cin abincin,tasleem tayi hamdala tamike,tace zataje ta kwantar, alokacin Yusrah tadauki farantin abincin tayi kitchen dan ta wanke,haba heart beat ki tsaya muyi hira mana,wlh bacci nakeji Dana zauna munyi hira,toh bari inje in rakaki,aa yi zamanka na yafe,tayi waje dasaurinta tyiwa Yusrah dake kitchen sai da safe tayi bangarenta,Yusrah nagama wanke wanken,itama dakinta tayi dan tayi wanka,tana fitowa Daga wanka ta tsaya agaban mudubi tana Shafa mai,el Bahrain jin dayayi Yusrah shiru shiru bata dawo ba yasa ya Mike yayi hanyar Dakinta,yana shiga,yaganta atsaye tana Shafa mai,gurinta yayi,ya rungumota ta baya,deserved one wanka kikayi ko kirani in miki,sunkuyar dakai tyi tana jin kunya,deserved one is high time daya kamata ki ajiye wanan kunyar taki dan mun Riga mun zama daya,yakai mata kiss awuyanta,I have a gift for you am coming, yacikata, yayi waje,tayi sauri tadauko wani doguwar rigar bacci tasa,el Bahrain yadawo da  dan karamin kit ahanunsa,hanunta yaruko yakaita gaban mudubi ya tsaya Daga bayanta,yabude karamin kit din yadauko sarka da dan kunnen daya siyo dazu,yasa mata sarkar da dan kunne yarungumeta,yafara mata magana akunne,wanan shine kyautar Dana baki,amatsyin kyautar dakika bani jiya,Allah yabarmu tare deserved one, bari inje inyiwa heartbeat sai dasafe indawo,juyowa tayi ta rungumeshi,yayana nagode,Allah ya,shhhhh banason godiya cos you deserve it,am coming yayi waJe,Yusrah taringa daka tsalle tana Shafa sarka..
[2/12, 4:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰

            *written by*
               💅💅    *sadnaf*💞





Page 129


                Yana shiga dakin tasleem,itama adai dai lokacin tafito Daga wanka Daga ita sai dan karamin towel,tsayawa yayi abakin kofa,ya zuba mata ido yana kallonta tundaga sama har kasa,tasleem kua sunkuyar dakai tayi dan shima warning yamata yace ko aya yaganta,tadaina guduwa shi mijinta,ne,cinyoyinta ya ringa bi da kallo,dan ba laifi tasleem akwai diri,karasawa yayi inda take atsaye,yajanyota yafara kissing dinta dan bakaramin sha,awarta ne yakamashi ba,ganin yafita hayyacinsa sosai har yana kokarin kaita kan gado yasa ta tureshi da Iya karfinta tayi bandaki da gudu,heart beat tsaya in miki gudnyt kiss pls yace murya na rawa,aa Wanda kamin ma is OK,sweet drms,tace Daga bandakin kifito mana tafiya zanyi,aa sai da safe,Kk love you,yayi hanyar waje,tanajin alamar ya fita ta fito Daga bandakin taje ta kwantar akan gado,ta lumshe ido tanajin wani irin feelings,pillow tadauko ta rungume akirjinta,tana tunanin el Bahrain.



El Bahrain nabarin wajen tasleem dasauri yakoma dakin Yusrah dan wani irin sha,awa yakeji,Yusrah na tsaye agaban mudubin tana cire sarka da dan kunnen yfado dakin kamar anjefo shi,janyota yayi yafara kissing dinta yakaita kan gadon,aranar kwana yayi yana kashe arna 😂😂yusrah kua ta daure duk da bataji zafi kamar jiya ba,sai wajen karfe uku na dare,ya cikata bacci mai dadi yayi awon gaba dasu,tasleem itama Daga wannan kwanciyar bacci barawo y saceta,kiraye kirayen sallah ne yatasheta Daga bacci,ta mike tare da sallati,taje tayi alwala,tadauko Quran tafara karantawa kafin lokaci yayi,el Bahrain da Yusrah kua bama su san ankira sallah ba baccinsu kawai suke,tasleem da tariga ta saba el Bahrain sai yazo yatasheta tyi sallah duk da baitaba zua ya tarar da ita tana baccin ba yasa tafara tunanin ko mai yahana yazo ya tasheta,tayi sallarta,tayi adduointa ta Mike,window dakin taje ta leka,taga ko makara yayi ya tafi massalaci taga ko alama ba a bude kofar ba,wani irin zafi taji zuciyarta namata wato sabida tsabar soyewa dasukayi basu tashi ba ,ganin inta biyewa zuciyarta ranta ne zai ta baci abanza yasa ta tsiri aiki,tana karatu nan take taji zuciyarta na sanyi





El Bahrain kua sai da suka kai karfe goma basu tashi ba,juyi el Bahrain yayi yaga hasken rana ya dalle masa ido,mikewa yayi dasaurinsa yana sallati,Yusrah Yusrah tashi mun makara,ya duro Daga kan gadon yayi dakinsa da gudu,Yusrah itama ta Mike tayi hanyar bandakinta dasaurinta,tayi wanka tayi alwala tazo tayi sallah,ko addua bata tsaya yi ba,tayi waje dasaurinta,kicibis sukayi sa el Bahrain akofa,yi sauri ki Dora mana breakfast mun makara bari naje mu gaisa da tasleem,ji sukayi ana kwankwasa kofa,suka juyo atare suka kalli juna,jeki Dora bari induba waye,yayi hanyar waje,yana budewa yaga tasleem atsaye taci kwalliya da wani Jan material tana dauke da faranti ahanunta,dan tana gama aikace aikacenta,taga har karfe 9  basu tashi ba,yasa tayi deciding ta Dora musu breakfast,tana gamawa tashiga wanka,tafito ta shirya ta zauna apalo,ganin shiru shiru ba alamar sun tashi,tasan kuma el Bahrain zaije office yasa ta dauko abincin ta sauko kasa,murmushi tasakarwa el Bahrain tace wanan bacci haka da kuke sha,ko Ka manta zakaje office ne,wani irin kunya ne Yakama el Bahrain, dan ana ganinsa ansan yasha harka,wlh kinga bamu,is OK tace ga breakfast nayo mana basai Yusrah tasha wahala ba,kayi sauri kaci ka tafi office, zuba mata ido yayi yace ngd heart beat,I love you, Yusrah fitowa tayi Daga kitchen dan ta duba da wa el Bahrain ke magana taga tasleem atsaye da faranti ahannu,dasaurinta tafara kokarin komawa dan kar tasleem taganta,dan ta cire hijbin jikinta,kanta kuma ajike yake, Yusrah tasleem takirata,ga breakfast nayo mana basai kinsha wahala ba,tace tana shigowa cikin palon,dasauri ta shiga kitchen tadauki hijabinta data rataya akan kofa,tasa tafito tana sunkuyar dakai,tasleem kua duk abnda takeyi karfin hali take,dan wani irin kishi kecinta,gaisheta Yusrah tayi ta amsa,tace tasauko su ci abincin,tabude kulollin tafara zuba abincin aplate,el Bahrain kua tunda ya zauna akan kujera yaringa bin tasleem da ido,santa nakara linkuwa azuciyarsa dan bakaramin burgeshi tayi ba,saukowa yayi yafara cin abincin,tasleem kua cin abincinta take anutse,Yusrah kuma sai juya cokali take,dan kunyar tasleem takeji gani take kamar tasan abinda yafaru,el Bahrain ne yafara mikewa,yayi hamdala,yakara godewa tasleem data taimakesu da yanzu yamakara zua office, yatafi dakinsa yaje yashirya ya dawo yasamesu azaune alokacin Yusrah ta kwashe kayn takai kitchen,to ni zan wuce office, akwai mai matsala girgiza kai sukayi,dan tasleem tana sane taki tafiya bangarenta bayan sunci abinci,dan tasan el Bahrain sai ya biyota ita kuma bataso yasan halin datake ciki,dan zata Iya kuka intaga Daga ita sai shi,to shikenan na tafi,Yusrah ta mike dan ta rakashi,heart beat ke bazaki rakani ba,adawo lafiya Allah ya kiyaye tace tana Daga zaune,murmushi yasakar mata,yajefeta da wani irin kallo yace Allah yasa,yafice Yusrah tabi shi abaya...
[2/13, 8:45 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
             💅💅    *sadnaf*💞





Page 130

                Bangaren izz kua Neman yarinyar dazai aura yake ido rufe,yakira abokanansa dayasan suna Hulda dashi yace su sama mishi yarinya daxai aura nan da en kwanaki,sukayi ta mamaki suna tambayarshi dalili yace badai ruwansu,su nema mishi,Indai ansamu su mishi magana ashirye yake,baya bukatar akawo masa komai,washegarin ranar daya Zane suhaima,dasafe yashirya yanaso ya fita,suhaima ta fito Daga dakinta dagudu tana amai,ko kallonta bai yiba yayi waje, yana kokarin tada motarsa,tafito tasameshi,dan Allah izzadeen Ka kaini asibiti banida lafiya,wlh tin jiya amai nake,wani mugun kallo yaringa mata in kaiki asibiti ke awa kenan,ki kira kwaratanki sukai ki asibiti dan zaman kanki kike ba nawa ba,dan Allah Ka taimaka min wlh har wani jiri nakeji tace rike kai,dalla mallama matsa Daga jikin motata kar na takaki,wuf ta bude kofar motar ta shige,wlh Ka kaini asibiti ko inje in kala maka sharri,agurin Abu,sakin baki yayi yana kallonta sunan mahaifiyata kike kira haka sabida bakida mutunci,to ba Abu sunanta ba,suhaima ki sauka Daga motar nan tun kafin naji miki ciwo,zancen kke so,tace tana kwantar da seat din motar,amma tinda nake ganin en iska bantaba ganin tantariya irinki ba, sauka in baki kudin mota kina bata min lokaci,wlh kai zaka kaini,ina matar mai kudi agani a adaidaita sahu,to dan ubanki inzanki asibitin ahaka zan kaiki ba mayafi,eee dan ubanka haka zanje asibitin,ba abunda yashafeka,wai suhaima dama haka kike kika ringa nuna min ke Salaha Ce,nafi haka ma,ayanda kazo min nazo ma,ganin inba kaita yayi ba haka zasuyi ta CeCe kuci yasa yaja motar suka tafi,yaringa zaginta yana tsine mata,itama taringa ramawa,suna isa bakin asibitin,tacire mukullin motar,tafita dga motar,kallon mamaki yabita dashi,shima yafito Daga motar,bni mukullin motarta tunda nakawoki,sai naga likita kai maidani gida sai nabaka,wai meyesa ke dabba Ce kince nakawoki nakawoki yanzu ma nakawoki sai najira kinga likita namaidaki gida,gaka babban dabba Wanda bai san darajar matarsa ba,ganin inya biye mata haka zasu cigaba ta Tara musu jama,a yasa,ya nufi cikin asibitin,tabishi abaya,kati suka yanka,suka dan suga likita,wata nurse takaiwa likitan katinsu,tace su shiga,izzadeen ne agaba,suhaima abaya,zama sukayi izzadeen yamikawa likitan hannu suka gaisa yace matarsa Ce ba lafiya yakawota adubata,likitan kallon suhaima yayi yace mai ke damunta,ta mishi bayanin abinda takeji,daukar wayar dake kan table yayi ykira yace wata nurse tazo, minti biyu da ajiye wayar,nurse din tashigo,pls jeki mata gwajin fitsari ki kawo min result din,gaban suhaima ne yafadi,dataji abinda likita yace,sai yanzu ta tuna bataga prd dinta ba last month,mikewa tayi tabi bayan nurse din jikinta asanyaye,izzadeen kua sai zuba mata harara yake, nurse din nakarbar fitsarinta tace takoma office din likitan ta zauna,kamar ta Ce mata bazata koma ba,sai taga result din,sai tafasa takoma office din ta zauna tayi tagumi tana  tinanin Allah yasa ba ciki bane, izzadeen sai Dane Dane yake awaya yana cika yana batsewa,nurse din Ce ta shigo ta ajiye,wani farin takarda agaban likitan,ta juya ta fita, likitan yadauki takardar ya duba,yadago yana murmushi, suhaima gabanta yahau faduwa,izzadeen kua bai ma san mai likitan yakeyi ba dan Dane danensa yake,maigida inatayaka murna matarka tana dauke da  juna biyu,wani irin cili izzadeen yayi da wayarsa ya mike yace ju me, suhaima kuwa zare ido tafarayi itama ta mike,juna biyu kuma likita,mamakine ya bayyana afuskar likitan kwarai kua juna biyu ga result din ma positive,kutumar uba suhaima dama da ciki kika zo gidana,bangane ba,ba cikinka bane dazaka Ce min da ciki nazo gidanka,inna lillahi wa inna ilahi rajiun suhaima ajiya na miki ciki, sai kayi kuma ciki dai naka ne,amma bakaramar Tsinaniya bace ke,wlh bazaki koma gidana ba,kitafi gidanku na sakeki saki biyu,shegiya karuwa,kijeki nemi Wanda ya miki ciki tun wuri,Kaine kamin ciki kuma wlh zakayi mamakin abinda xanyi ma,afusace izzadeen yabar office din,likita kua tinda suka fara musayar yawu ya saki baki yana kallonsu,ganin izzadeen yabar office din yasa yace baiwar Allah ya akayi haka tafaru,bansani ba munafiki kawai duk bakai kajanyo ba,ta zuba mishi harara,tafice,girgiza kai likitan yayi yace Allah ya kyauta,suhaima nabarin asibitin gidansu izzadeen ta tafi tundaga bakin kofa, ta Dora hannu aka taringa zunduma ihu tana tashiga uku ta lalace,ummansu izzadeen dagudu tafito Daga bandaki,tana gyara daurin zaninta,innalillahi wa inna ilahi rajiun suhaima lafiya? Mai yafaru? kwanciya suhaima tayi akasa taringa burgima,nashiga uku Umma izzadeen ya sakeni,dafe kirji Umma tayi mai kikace,Umma yasakeni,innalillahi wa inna ilahirajiun mai kika masa ya sakeki,Umma dan munje asibiti ance inada ciki shine yasakeni,suhaima kina da hankali kua,ciki fa kikace ba shekaran jiya kika tare ba a ina kika samo cikin? fashewa takarayi da kuka,tafara shimfidawa Umma karya tace izzadeen ne ya yaudareta tun kafin suyi aure yasanta ya mace,shine yace tayi hakuri tarufa masa asiri zai aureta,shine yanzu Dan ance tana dauke da ciki shine yasaketa,tafashe da kuka,ummansu izzadeen jikinta ne yafara rawa zuciyarta na tafasa,wayarta tadauko Daga kan window takira izzadeen,bugu daya yadauka,kazo yanzun nan ina nemanka takashe wayar..
[2/13, 9:00 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊

         *written by*
            💅💅   *sadnaf*💞






Page 131

              Bangaren tasleem kua gyara tahau yi sosai dan tasan yau itace da girki,kyalkyale jikinta tayi sosai tafara shirye shirye Dora girkin data san el Bahrain naso,el Bahrain kua texes din soyayya yaringayi mata yana nuna mata yanda yayi missing dinta,yana kuma .fatan yau zata faranta mishi rai,reply tyi mishi da insha allah,dadi yabi ya kasheshi yaringa Allah Allah 4 tayi yadawo gida,Yusrah kua aranar sukuku ta wuni kamar Mara lafiya dan ko abincin rana da tasleem takawo musu suci kasa ci tayi dan tasan yau el Bahrain agurin tasleem zai kwna tasan zatayi missing dinshi,dan kwana biyun nan ita tasan farincikin datake ciki,tun karfe hudu el Bahrain yadawo,yafara zua bangaren Yusrah yaganta akwance apalo,sallama yayi ta amsa ta mike ta zauna ta tana kallonsa,deserved one,lafiya naganki akwance,lafiya lau yaya,ya akayi yau Ka dawo da wuri hka murmushi yayi yace na kamalla abinda nakeyi ne da wuri shiyasa,tabe baki tayi hmm bawani nan kace dan aunty tasleem kadawo da wuri,hmm haka dai kikace bari naje nayi wanka ya juya ya nufi bangaren tasleem, ganin bai ganta a Palo ba yasa yanufi dakinta,tura kofr yayi hade da sallama,ta juyo ta amsa,tana gaban mudubi tana taje gashin kanta,ware hannayensa yayi alamar tazo,ta tafi wajensa ahankali,janyato yayi ya rungumeta,I miss you heart beat,lumshe idanta tayi tace I miss you too,dagota yayi yamata light kiss alips, muje ki rakani inyi wanka,murmushi tayi tace kaje kayi wankan kafin kafito nahada maka abincin,aa ni banyarda ba sai kin rakani ya ruko hanunta sukayi dakinsa,yana shiga ya lumshe ido,dan wani daddan kamshi ne ya bugi hancinsa,bude idansa yayi yafara karewa dakin kallo,komai na dakin ancanza mishi position, wani lalausan bedsheet ne ashimfide akan gadon,atsakiyar gadon wani farin paper ne ajiye anyi mishi shape din ❤ an rubuta,i miss you nocsol,waw yace yana karasawa kan gadon,yadauko takardar yakara karantawa,ya juyo yana kallon tasleem data sunkuyar dakai tana murmushi, ruko hanunta yayi ya zaunar da ita akan cinyarsa heart beat menene ma,anar nocsol,yace yana shinshina wuyanta,tell me pls,rufe fuskarta tayi da hanunta,it means_ *no one can separate our love* waw heart beat what a sweet and unique name,gaskia nji dadin wanan sunan da kika samin,insha Allah no one can separate our love is a promise,yarungumeta yana jin Santa nakara karuwa aranshi sai dayayi romancing dinta sosai sanan ya cikata yashiga wanka, ita kuma ta fita waje, Dan tahada abincin data girka mishi,yana fitowa Daga wanka,shirya yayi cikin kayan shan iska,ya fito ya sameta apalo azaune,zama yayi shima,yace heart beat wlh bana ma jin yunwa,indai ina ganinki jinake nake akoshe,,Allah ko,wlh,ahaka sukayi ta hira,har magriba tayi,yayi alwala yatafi massalaci,tasleem kuma ta tafi dakinta taje tayi alwala tayi sallah,Yusrah kua ganin tunda el Bahrain yatafi bangaren tasleem bai kara waiwayarta ba yasa ranta yabaci tyi ta ayyna abubuwa aranta,tana tunanin yana can yana soyewa da tasleem shi yasa bai kara waiwayarta ba,sai dataji alama yasauko zai tafi masallaci sanan ta mike itama tayi dakinta dan tayi sallah.





       *8:30pm*


       Tasleem yusrah da el Bahrain na zaune apalonshi na bangaren tasleem  basu Dade dagama cin abinci ba,mika el Bahrain yafarayi yace bacci yakeji zaije ya kwantar dan dawuri zai fita gobe,Yusrah itama Mikewa tayi tace bacci takeji,haba dai da wuri haka,kizauna muyi hira dan Allah tasleem tace,munafika kyace in zauna mana kina Allah Allah natafi,Yusrah tace aranta,aa wlh aunty tasleem bacci ne a idona,muje inrakaki deserved one, el Bahrain yace yana mikewa,to Yusrah sai da safe,Allah yakaimu,suka fice,tasleem takwashe kayan takai kitchen, ta wuce dakinta Dan tayi wanka,el Bahrain kua dakin Yusrah yarakata Yusrah,ya tambayeta ko da wani matsala ta girgiiza kai,ya rungumeta yamata kiss, yace mata sai dasafe,yafice Daga dakin,Yusrah fashewa tayi da kuka,zuciyarta namata zafi dan kishi.








          Tasleem kua tana fitowa Daga wanka, shafe jikinta tayi da turaruka masu kamshi,tadauko turaren da Umma tabata ta Shafa akowane lungu da sako najikinta tadauko wani sleeping dress mai kyaun gaske tasa,ta Dora zani akai dan rigar bai kai cinya ba,el Bahrain ne ya turo kofar yashigo da alama shima wankan yayi,wajenta ya nufa ya rungumeta heart beat am happy to spend  my night with you,kamshin turaranta ne yafara sa hankalinsa tashi,jiki na rawa yafara romancing dinta,jikin tasleem kuma yayi sanyi dan tasan el Bahrain sai ya kusanceta,watakila kuma yau ya tsaneta,hankalin el Bahrain yagama tashi
sosai baisan ma lokacin daya cire kayan jikinsa ba,ya cire komai na jikin tasleem jikinsa sai rawa yake, akunne yamata rada heart beat pls karki hanani I need you badly,yace cikin rawar murya,rungumeta ykarayi sosai yafara kokarin shigarta,dakyar ya shigeta dn amatse take,bata dai kai Yusrah ba,yana shigarta yace yarasullillahi manzon Allah innalaha ma,asabirin,dan jiyayi kamar ba aduniya yake ba,sumbatu yaringayi yana kiran tasleem da kowane suna da ya zo bakinsa,tasleem kuma hawaye ke zubo mata tausayin el Bahrain ya rufeta dataga yanda yake sumbatu,tana mai bakincikin bashi yafra saninta ya mace ba,el Bahrain kua,kukan dadi yasa dayaji wani irin dadi na ratsa shi,duk da yabiya bukatarsa kin dagata yayi,haka yayita Abu daya,sai dayaga alamar tasleem ta jigita yahakura,badan yagaji ba,tasleem kua aranar el Bahrain yasauke mata sha,awar data Dade tana fama dashi,jitayi wani nutsuwa nasaukar mata,bakamar lokacin izz dazataji wani irin bakin ciki yarufeta ba,rungumeta yayi sosai,everlasting one, Allah yasaka miki da gidan aljana,kin jiyar dani farinciki,bazan taba manta ranar nan ba,Allah ya miki baiwar da ba kowace mace yayiwa ba,izzadeen ya cuceni daya rigani saninki,yanzu haka izzadeen yakeji,yace hawayen bakin ciki na zubo masa.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


             *written by*
        💅💅             *sadnaf*💞

_Wlh tunda nafara novel dinan raina bai taba baci irin na jiya ba,haba readers yakamata kuringayimin adalci amatsyina na wacce na zauna nafara novel dinan batare da na nemi shawarar kowa ba yakamata Ku zuba ido kuga Iya gudun ruwana amma da aringa bina prvt ana kirana awaya anacewa nayi san kai yazaayi nace tasleem tafi Yusrah agurin el Bahrain Ku zuba ido mana Ku gani Ku kara karantawa tindaga farko dakanku zaku gane sakon danakeso na isar_😡😡







*Wanan page din naki ne babbar yaya,Hafsat ado muktar tnx for your love and support*❤❤



Page 132


                 
               Tasleem ina bakin cikin fara saninki da izzadeen yayi, zuciyata tana min zafi,inaso na manta wanan bakar rana nkasa mantawa,sai yanzu abun ke fadomin yace,wani bakin ciki na kuma rufeshi,tasleem kua jikinta ne yafara rawa,gabanta ya hau faduwa,dataga yanda el Bahrain idonsa ya kada yayi ja, sakinta yayi yajuya mata baya,dan jiyake kamar yanzu yaringa hngosu,yanzu haka izzadeen ya mori tasleem,wani irin kishi ne yarufeshi,tasleem kua tunda yajuya mata baya tafara kuka,dan Dama abinda take gudu kenan,tashi yyi yasa gajeran wandonsa yatafi dakinsa dan yayi wanka yayi sallah ko zai samu nutsuwa,tasleem durowa tayi Daga kan gadon, tasa rigar baccinta,tayi zaman dirshan akasa tafashe da matsanacin kuka,innalillahi wa inna ilaihi rajiun,ya Allah Ka dubeni da idan rahama,Ka yafemin kasa mijina ya manta abunda na aikata, ko nasamu,kwanciyar hankali,ya Allah ba asan raina na aikata abinda nayi ba,allahuma innaka afuwun tuhibul afuwa fa afu Anna,haka tayi ta kuka,tana addua,ganin zaman hakan bashine mafita agareta ba yasa ta Mike ta shiga bndakinta ta tsarkaka jikinta,ta daura alwala tafito, doguwar riga ta zura da zumar tayi sallah taji gabdaya batada nutsuwa,tunani tayi gwara taje taga halin da el Bahrain ke ciki,ta fice Daga dakin tanufi dakin el Bahrain alokacin,el Bahrain nakan sallaya,yanajin carbi idonsa arufe,tura kofar tayi ahankali tashiga,zama tayi agefensa,takira sunansa "kamal" bude idansa yayi yazuba mata ido,dan Allah kayafemin,nayi kuskure,dama abinda nake ta gudu kenan,shiyasa naki dafarko,karka manta alkawari kayimin kace zaka manta abinda ya shiga tsakanina da izzadeen,tace hawaye na zubo mata,ajiye carbin hanunsa yayi,ya rungumeta sosai,nasani everlasting one,bansan ya akayi na tuna ba,so da kishinki danakeyi yasa na tuna,bansan ya zanyi ba,dan sai ayau nake jin bakinciki abinda yashiga tsakaninki da izzadeen, amma inaso ki tayani addua,na manta gabadaya,dan burina arayuwa,inganki cikin farinciki,kuma nasan indai zan tuna,sai kin shiga kunci,everlasting one insha allahu zanyi kokari indaina tunawa yace yana kara kankameta,nagode nocsol pls Ka daure ka manta,ko zan samu nutsuwa araina,dagota yayi ya zuba mata ido, am sorry heart beat nasaki kuka ko yace yana share mata hawaye ,girgiza kai tayi hawaye nakara zubo mata,hada bakinsu yayi yafara kissing dinta,Daga nan kuma fa yakara kashe arna,yana sumbatu,sai wajen karfe hudu ya kyalleta,yatfi bandaki yayi wanka,yana fitowa yazo ya tarar bata dakin,doguwar Riga yazura ya tayar da sallah,tasleem itama tana zua dakinta  wankan tayi itama tadaura alwala,tazo ta tada sallah,ahaka su biyun sukayi nafilfili,suka ta addua,el Bahrain na addua Allah ya bashi zaman lafiya shi da matansa,yasa ya manta abinda tasleem tayi,itakuma tasleem na adduar Allah ya yafe mata yasa mijinta ya manta abinda ta aikata,sai da akafara kiraye kirayen sallah asuba,el Bahrain ya Mike,yanufi dakin tasleem dan yaga ko tasleem bacci takeyi yaje ya sameta akan sallaya ta Daga hannu tana tana addua tana hawaye,tausayinta ne yarufeshi dayaji irin adduar datakeyi yabar dakin dan inya tsaya zai Iya zubar da hawaye, dakin Yusrah yanufa dan yatasheta,yana tura kofar yaga Yusrah akwance akasa ta rike kai,dan tun lokacin da el Bahrain yabar dakin take ta kuka,Wanda asanadiyar haka tafara ciwon kai,dan ko bacci batayi ba,da saurinsa ya karasa inda take akwance,subhanallahi deserved one,mai yake damunki yace yana dagota,yaya kaina ciwo kamar zai fado,mai ya haddasa miki ciwon kai Yusrah,nima bansani ba,aa karkimin karya Yusrah ga idanki nan ya kumbara yayi ja alamar kuka kikayi watakila ma bkiyi bacci ba,haba Yusrah meyesa?









Sai kuyi maneji da wanan daya aka samu,wlh jiya raina daya baci ne yasa nkasa typing,amma watakila daddare zakuji ni
[2/15, 12:07 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊


           *written by*
                 💅💅 *sadnaf*💞



*💅💅Na sadaukar da page dinan ga masoyana masu sona da novel dina ina ganin sakonku,masuyi min text, da masu kirana awaya,nagode Allah yabarmu tare and naji kuna korafin ina typing kadan wlh nima ba asan raina nake typing kadan ba,abubuwa ne suka min yawa wlh amma indai nasamu chance zan ringa kokarin typing dayawa love you oll,auntynah I so much love you tnx for your love and support*❤💙💚💜💛


Ina mika sakon gaisuwata gareku Mrs Muhammad leenarh
 maman fareeda, bilkis namaska, team tasleem  team Yusrah, miss Meerah parrot,da sweet hrts dina dasuka bude grp musamman da sunana   tnx for your love and support


Page 135

               Dagowa tayi ta kalleshi da rinanun idanta promise? Yes I promise, zamewa tayi Daga kan gadon ta durkusa akasa nagode nagode nocsol Allah yabiya maka bukatanka na alheri,yabani ikon binka sau da kafa,dagota yayi yazaunar da ita akan cinyarsa,yace ameen my happiness, yakuma sa ki haifo min twins,sunkuyar dakai tayi tana murmushi, ahaka yayita janta da wasa da dariya,har sai daya tabbatar tasaki ranta,sanan yace su kwantar suyi bacci ta kalli agogo tace bawani bacci dazasuyi yanzu karfe 9:30, ya tashi suje suyi breakfast,gardama yakeso yamata tace pls my nocsol md,tofa yau har dasu Karin md asunan nawa,mai ma,anar md din, matso da kunanka kaji,matso da kunensa yyi,tace md na nufin my darling,kaga kenan no one can separate our love my Darling, waw everlasting one naji dadin sunan nan,mikewa tayi tace bari naje nakira yusrah tazo muyi breakfast,yauwa that remind me,heart beat,pls inaso dama ingaya miki wani Abu,pls kirike Yusrah kamar kanwarki,ki janyota jikinki,dan Allah ki kokoya mata abubuwa kinsan har yanzu yarinya Ce,wasu abubuwan sai an koya mata pls,in kece da girki kiringa kiranta side dinki tana tayaki abubuwa,tana karuwa dawasu abun,kinga Daga nan zaku Kara shakuwa,tunda nalura bakida friends, itama bata dasu,kinga sai kuzama friends, karki ga kamar ta miki kankanta,itama in itace da girki kiringa zua side dinta kinga at least zaku ringa debewa juna kewa,and inkuka min haka wlh kunga ni kuka taimakawa,hakane insha allahu zanyi kokari,inaso kai ma Ka mata bayani dakanka yanda bazata kawo wani Abu ba, karki damu zan gaya mata insha Allah, to Bari nakirata muyi breakfast, aa tafi da abincin muci acan,dan dazu ma danaje tashinta tayi sallah kanta ciwo yake,Allah Sarki Allah ya sauwake,ai da kafadamin tundazu nakai mata magani,nakai mata ai,amma lokacin Dana kai mata bacci take,Allah yasauke,muje to,tayi gaba ya Mike yana binta abaya,suna zua bangaren Yusrah,tasleem ta ajiye tray din abincin,ta zauna,el Bahrain kuma ya nufi dakin Yusrah, yana shiga ya tarar da Yusrah atsaye ajikin wadrobe daure da towel ta  na Neman kayan dazata sa,juyowa tayi ta amsa  sallamar daya mata,gurinta yakarasa ya rungumeta,deserved one ya ciwon kan naki,dasauki alhamdulillah,masha Allah haka nakeso,kinrasa kayan dazaki sane naga kinata dube dube,ee wlh,OK bari na zabar miki,irin yadin jikin tasleem ya dauko mata,banbancin dinki ne kawai da kala dan nata Riga da skirt ne brown color, yauwa kisa wanan, nasan zai miki kyau,to yaya jeka nasa kayan nawa, inje ina?u are joking fuzge towel din jikinta yayi tayi sauri ta durkusa,wai ke kunyata kike ji,tab yarinya naki wasa ne inzaki ware kima ware, kinzama ni nazama ke, ba abinda zaki boyemin,yisauri kisa kayanki,everlasting one tana jirana,kan balai Daga heart beat to everlasting lailai yaya yasha soyayya jiya Yusrah tace azuciyarta,skirt din tafara karba tasa atsugune,sanan ta karbi rigar tasa,shi ya daura mata dankwallin,ya ruko hanunta,sukayi waje,tasleem kua ganin irin dadewar dayayi tafara tunanin ko jikin Yusrah ne,mikwa tayi Dan taje taga ko lafiya,sai gashi sun fito, hanun el bahrain rike dana yusrah komawa tayi ta zauna,har suka karaso,murmushi tasakarwa Yusrah tace ya jikin naki,dasauki Aunty tace tana zama akan kujera,el Bahrain zama yayi akasa yace madam sauko ki zuba mana abinci.





Sorry pls kuyi maneji da wanan
[2/15, 12:08 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊



       *written by*
           💅💅
 *sadnaf*💞



Page 134

               Yaya kasa bacci nayi naringa jin tsoro,tace hawaye na zubo mata rike hannayenta yayi deserved one,nasan matsalarki kishi ke damunki,kiringa saukaka wa kanki nasan yazama dole kiyi kishi,amma hakuri zakiringa ayi pls inkinji kishi ya motsa miki kidauko Quran kiringa karantawa ko kiyi alwala kiyi sallah zakiji zuciyarki nasanyi kinji ko,gyada masa kai tayi,thats my baby tashi muje kiyi alwala kiyi sallah,ina dawo Daga massalaci indauko miki magani kisha yace yana mikar da ita,bandaki suka nufa,sai daya tabbatar tayi alwala ya juya ya tafi,haka kawai Yusrah taji zuciyarta yarage zafi kasan zuciyarta kuma tana jin dadin yanda el Bahrain ke kokarin nuna kulawarsa agareta,ya Allah Ka yaye min wanan kishin dake damuna, bayn ta gama alwala fitowa tayi tadauki hijabinta ta zura ta tayar da sallah,tasleem kua bayan ta idar da sallah,mikewa tayi,tafara gyara dakinta bayan tagama taje dakin el Bahrain ta gyara,tafito falo,haka ta gyara ko ina ta kuna turaren wuta,kayan baccin da el Bahrain yacire ta wankesu tas,sanan ta shiga kitchen tadora musu breakfast, kafin el Bahrain yadawo Daga massalaci ta kamalla komai,kasancewar inyaje sallar asuba,sai gari ya waye yake dawowa,bandaki tashiga dan tayi wanka,el Bahrain nadawo wa Daga massalaci,yanufi  bangaren tasleem dan yadaukowa Yusrah magani,tun apalo yafara shakar kamshi mai dadi,kasancewarsa mai San kamshi yasa yace masha Allah dakinsa ya shiga, nan ma wani kamshin ne yakara bugar hancinsa yabi ko ina da kallo,Kai alhamdulillah Allah nagode ma daka bani mace ma,abociyar tsafta,yace yana janyo drawer side bed,yadauki paracetamol, yayi ya nufi dakin Yusrah,tura kofar yayi hade da sallama,Yusrah adaddafe tayi sallah dan wani irin bacci taringaji,tana idarwa bacci yayi awon gaba da ita akan sallayar,karasawa yayi gurinta yana murmushi dauketa,yakwntar da ita akan gado,yamata kiss agoshi ya lullubeta da bargo,ya ajiye paracetamol din abedside,yajuya ya dakinsa ya nufa na bangaren yusrah yadauko zoben daya siya,yayi bangarn  tasleem dakinta ya nufa,ya tura kofar hade da sallama,alokacin tasleem nagaban mudubi tana daura dankwalli,sanye take da wani green din yadi anyi mishi dinkin doguwar Riga,juyowa tayi ta amsa sallamar da faraa,afuskarta,karasawa yayi gurinta ya rungumeta ta baya yakai mata kiss awuyanta,heart beat dina kinyi kyau,sunkuyar dakai tayi,tace ina kwana,juyo da ita yayi yace banasan irin wanan gaisuwar nafisan irin wanan, yakai mata kiss alips dinta,Daga yau irin wanan gaisuwar nakeso kodayaushe kinji ko,gyada masa kai tayi,that's my everlasting beauty,aha wai Daga fitana kika gyara ko ina haka,murmushi tayi tare da gyada masa kai,gaskia kinyi kokari Allah yamiki albarka kamar kinsan inasan mace mai tsafta,yanzu abinda ya rage mana shine mukoma bacci,inmun tashi sai mu dora breakfast,nadade da gama breakfast,gwalo ido yayi,you don't mean it,dagaske,waw heart beat kinyi kokari n,love you,yace yana rungumeta,cikata yayi yaruko hanunta yayi kan gado da ita,yanzu ki kwantar kiyi bacci ki huta,nocsol bana jin bacci,aa banyarda ba,ki kwantar kiyi bacci,before then rufe idanki I have a surprise for you,surprise? Yes surprise, rufe idanta tayi, ya leka fuskarta,are sure your eyes are shut? Yes am sure tace tana kara rufe idanta, hanunta yariko yaciro zoben Daga aljihunsa ya zura mata ayatsarta na tsakiya,now open your eyes,bude idanta tayi ahankali,tasauke idanta akan yatsarta,ganin zoben gold yasa mata ahannu,yasa ta waro idoz inta kalleshi,sai ta kalli zoben,u mean,shhhhh banasan inji komai,nabaki ne amatsayin kyauta,Dan kinjiyar dani farinciki da bazan manta ba,hawaye ne yafara zubo mata,Daga nan tafashe  kuka  dan tana tunanin ahaka da bai sameta abuduruwa ba shine harda mata kyauta lailai bakaramin so el Bahrain ke mata ba, ,subhanallahi,heart beat mai yafaru bakyasan kyautar Dana miki ne yace arude,aa nocsol ba kyauta ne banaso ba ganinai ban cancanci kayi min kyauta ba,amatsayina na wacce bata kawo maka virginty dinta ba,tace cikin sheshekar kuka,wani irin tausayinsta ne ya lullubeshi,tasleem bar kuka haka ki tsaya ki saurareni,kin cancanci namiki kyauta dan ni ba virginity dinki Nakeso ba ke nakeso,tasleem inaso kiyi kokari ki manta abinda yasameki abaya ki dauka yana cikin destiny dinki,dan babu wacce tawuce hakan yafaru da ita, ki godewa Allah tasleem da kikasan kin sabawa Allah kuma kike neman yafiyarsa,wata bata samu damar dakika samu ba dan akwai wayanda suke cikin sabon Allah, Allah zai dauki ransu,innalillahi wa innailaihi rajiun,tasleem tace tana girgixa kanta,dan wani irin tsoro ne yakamata, kwarai kua tasleem wata ma tana can bata san sabo,n Allah take ba,toh kinga abin ki godewa Allah ne,ruko hanunta yayi everlasting one,kisaki ranki Allah yanasan bayinsa dasukayi kuskure suka kuma nemi yafiyarsa,dan Allah gafurur raheem ne,zai yafe miki,nima mijinki,zan tayaki rokar Allah ya yafe miki,and insha allahu Daga  yau bazan kara tuna kinyi wani Abu ba,though nasn is unforgettable, but I will try my best not remember it again


Www.truepen.com
[2/16, 12:08 PM] ‪+234 703 681 1340‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙈

           *written by*
            💅💅      *Sadnaf*💞





       
 ❤    _wanan page din naki ne Maimuna sidi  Allah ya amsa adduarki muhadu tnx for your love and support_❤


Note_ nayi mistake jiya wajen numbern Page 133 and 134 yakamata nasa nsa 134&135 afuwan amma dai bari dai nacigaba ahaka kar inyi confusing dinku


Page 136


                Tasleem saukowa tayi,ta zuba abincin,ta kalli Yusrah bismillah,saukowa tayi ta zauna akasan itama tadauki fork, alokacin har el Bahrain yafara ci,yanaga kina Abu kamar Mara lafiya ne ko har yanzu ciwon kan ne,girgiza kai tayi tafara cin abincin kamar wacce bataso,tasleem ajiye fork din hanunta tayi,Yusrah ko potato ball din bai miki dadi bane in dafo miki wani abun,lah aunty yamin dadi mana mai kika gani,barta everlasting one inaga so take abata abaki,aa wlh yaya inaci fa,kici ko na miki dure,to tace tafara ci sosai ahaka suka kamalla cin abincin tasleem takwashe plates din tanufi bangarenta dashi,hamdala el Bahrain yakarayi yana gyatsa,deserved one ni zanje inshirya infita,dawuri haka,ee zamu fita da alhaji ne shiyasa,yaya dan Allah inbika Ka saukeni agida dan Allah ingaida hajiya,aa kibari gobe sai kije keda tasleem, yaya dan Allah yau nakeso kaga sai na kwana acan gobe kazo ka daukeni,wani irin kallo ya watsa mata saboda me zaki kwana,sunkuyar dakai tayi batace komai ba,tambayarki nake,yaya dama ina gudun yau ma inkasa bacci shiyasa tace cikin sanyin murya,hmm Yusrah kenan,ke kuma ta nan kika bullo,how long zanriga jigilar kai ki gida in ina bangaren tasleem,moreova yau nafara kwana adakin tasleem din da zaki cemin kin kasa bacci,idan ma Abu kika sa aranki yake hanaki bacci gwara tun wuri,kicire,inkin kasa bacci kitashi kiringa nafila ko ki dauko Qur'ani ki karanta,to yaya nafasa kwanan dan Allah Ka kaini ingaida hajiya,to ina kaiki gida abar tasleem ita kadai agida,yaya bafa dadewa zanyi ba dan Allah,hmm to shikenan tinda kin dage, jeki shirya,washe baki tayi tace yauwa yaya ngd,ficewa yayi yatafi bangaren tasleem, alokacin tasleem tana waya da Fateema,ganin waya take ne yasa yanufi dakinsa dan ya shirya,katse wayar tayi tabi bayansa,juyowa yayi ya kalleta har kin gama wayar ne,aa kashewa nayi,meyesa? Sabida nasan mijina na bukatar attention dina,murmushi yasaki daya bayana hakoransa,heartbeat wlh dabiunki nakara sawa inji kaunarki araina,Allah yabarmu tare,ameen nocsol MD fita zakayi ne? Ee wlh zamu fita da alhaji, Daga nan zan sauke Yusrah agida,lafiya zaka kaita gida,ee lafiya hajiya takeso taje ta gayyar,langabe kai tayi tace ashagwabe nima inje inshirya in binku in gaida hajiyar,nima fa hajiyata Ce,kamo hanunta yayi yace nsani heartbeat hajiyarki ce kema,kibari zan kaiki gobe,kinsan dalilin dayasa banaso kuje tare,girgiza kai tayi,yau kece da girki ina bukatar kulawarki,and zan dawo dawuri kafin indauko Yusrah,sabida mu soye,kingane ai yace yana Kane mata ido daya,sunkuyar dakai tayi tana murmushi, bari insauri inshirya inje in dawo everlasting one ya cikata yanufi wadrobe yadauko wani dakakkiyar shadda brown,yacire doguwar rigar jikinsa yasa kayan,tasleem kua dama tana ganin yafara cire riga ta sunkuyar dakai,heart beat,zoki zaba min hular daxansa,wajensa takarasa ta dauko mishi wani milk din hula kasancewar aikin jikin shaddar milk ne,ta sa masa hular,tnx everlasting one kinga yanda nayi kyau kua,yace yana kallon kansa amudubi,murmushi tayi tace kayi kyau sosai,juyowa yayi ya rungumeta heartbeat Bari inyi sauri inje in dawo ki tanadeni kafin nadawo,love and miss you,yakai mata kiss a lips dinta,yaruko hanunta muje kirakani,suna saukowa suka tarar da Yusrah atsaye ajikin mota taci kwalliya sosai da Jan shadda bakaramin kyau tayi ba,karasawa sukayi gurinta,el Bahrain yace Kai deserved one kinyi balain kyau hajiya kikayiwa kwalliya ko ni,murmushi tayi ta kalli tasleem, gaskia kinyi kyau Yusrah,nagode Aunty,shiga mutafi alhaji na jirana,el Bahrain yace yana shiga cikin motar,Ku gaidasu hajiya,zasu ji insha Allah sai mun dawo Yusrah tace,el Bahrain kiss yamata blowing yace miss you everlasting one, ta Daga mishi hannu,yaja motar suka fice,ciki takoma tanufi dakinta ta kwantar dan sai yanzu takejin bacci,minti biyu da kwanciyarta bacci yayi awon gaba da ita.






Bangaren izzadeen kua,yana amsa wayar Ummansa yajuya yanufi gidansu,hankali atashe dan yasan Kiran da ummansa ta mishi bana lafiya bane,en mintina ne suka kai shi gidansu,yayi parking yafito dasaurinsa ya shiga cikin gidan
[2/16, 12:08 PM] ‪+234 703 681 1340‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊


           *Written by*
                💅💅   *sadnaf*💞








137
            Gabansa ne yafadi daya hango suhaima azaune,ummansa kuma sai girgiza kafa take tana jijiga kai,sallama yayi ya karasa gurin da ummanshi ke tsaye ya tsuguna,Umma Allah yasa lafiya naji kince inzo,wani mugun kallo taringa mishi,mai yasa Ka saki suhaima,shuru yayi baiyi magana ba yasunkuyar dakai gabansa na faduwa,suhaima kua ta kuma fashewa da kuka,ina tambayarka kamin shuru tace tana daka matsa tsawa,Umma ciki tazo min dashi gidana shiyasa na saketa,cikin wa tashigo ma dashi?Umma wlh nima bansani ba,izzadeen kabani kunya Ashe haka kake,ina maka kallon salihi,Ashe kai bai salihi bane,har Ka Iya samun Yar mutane Ka mata ciki,sanan dan bakada hankali Ka kuma saketa,Ashe kai watsatse ne bansani ba,karasa wacce zaka nema da fasikance sai matar da zaka aura,dagowa yyi dasauri ya kalli suhaima yana mamakin irin sharrin data kalla mishi,umma wallahi karya take min ko hanunta bn taba rikewa ba har na aureta,dan ubanka sharri zata maka tace kai kamata ciki Umma tace afusace,yarinya kintsatsiyya Ka. L🅰L🅰T🅰. Mata rayuwa sanan dan rashn imani kazo kana cemin ko hanunta baka taba rikewa ba,izzadeen kabani kunya bantaba tunanin dan cikn Dana Haifa za aikata zina ba gshi harda cikin shege,izzadeen Ka cuceni duk tarbiyyar Dana baka da nasihar Danake ma daka guji aikata zina bakaji ba, yanzu kajanyo mana abun kunya azurriyarmu,kajanyo mana abun fada amaryar kwana uku da ciki,tace tana fashewa da kuka ina zan kai wanan abun kunyar ni Abu,izzadeen tunda Umma tafara magana yaji zuciyrsa kamr tafasa kirjinsa ta fito,shima hawaye ke zubo masa yafara magana azuciyrsa ni suhaima zatayiwa haka,duk matan Dana nema babu wacce nataba yiwa ciki,amma  ni suhaima zata shigowa da cikin kato gida tace nawa ne,taxo ta hadani da mahaifiyata harta sa mahaifiyata zubar da hawaye akaina,girgiza kansa yayi wani hawayen bakin ciki nkara zubo masa atake ya tuna,maganar mahaifiyar tasleem inda take cewa izzadeen insha allahu yanda kasni zubar da hawaye sai mahaifiyarka ta zubar mka da hawaye,tun ba,aje koina ba hakkin tasleem yakamni na auri karuwa da cikin shege ga mahaifiyata ta zubar min da hawaye,dagowa yayi ya kalli suhaima,suhaima kiji tsoron Allah zaki mutu ki tadda Allah ni namiki cikin dake jikinki,banasan jin komai ummansa tace atsawace,abun kunya dai Ka ringa Ka janyo mana,mahaifinka da yana rayye da nasan bakincikin abinda kayi kawai zai Iya sa ya hadiyi zuciya dan babu Wanda yakai shi kyamatar zina,amma bbu komai izzadeen nagode da sakayyar daka mana,tashi Ka dauki matrka Ku barmin gida,kuje can kuyi rainon cikin shege,dagowa yayi cikin tashin hankali,Umma nasaketa fa saki biyu wlh ba cikina bane karya takemin,sabida bakada hankali Ka saketa bayan ka gama watsa mata rayuwa,maza mayar da auren  Ku tashi kubar min gida,magana yakeso yayi tace yanzunan kafin in fusata inyi maka baki,Durkusawa yayi har kasa yace Umma dan Allah kiyi hakuri Allah yahuci zuciyarki,zan maidata dan Allah ki yafemin,tashi Ku bace min da gani,ke kuma suhaima ina miki kallon kintsatsiyya yarinya mai tarbiyya Ashe zaki Iya biye wa saurayi ya lalata miki rayuwa,gashi yanzu kema kinjanyo wa iyayenki abun fade,wlh bakuyi mana adalci ba,kai kuma sakamakon abinda kayi zan tattara kayana inkoma garko,dan bazan Iya jure wanan abun kunyar ba,kuma ban yafemaka ba indai Ka kuntatawa suhaima tunda duk halin data tsinci kanta aciki Kaine sila,tajuya tashige dakinta tarufo Kofarta,izzadeen daya sunkuyar dakai dagowa yayi yabi kofar da kallo yadawo da kallonsa Kan suhaima, suhaima sai Allah ya tsinemiki albarka tunda kika hadani da mahaifiyata,yajuya afusace yabar gidan suhaima tabishi abaya dasaurinta,yana kokarin tada motar tayi sauri tashiga motar, Jan motar yake da Iya gudunsa, innalilahi wa inna ilaihi rajiun Ka tsaya in sauka karka kasheni,wlh ko ban kasheki ba sai na miki mugun dukan da sai na barar da wanan cikn shegen yakaimata duka acikinta,tasaki ihu.








El Bahrain kua suna zua gida tare suka shiga cikin gidan apalo suka tarar da alhaji da hajiya azaune apalon zubewa sukayi akasa suka gaishesu,suka amsa cikin faraa,ina kuka baro amaryar naganku ku kadai hajiya tace,wlh tana gida sai gobe zan kawota insha Allahu,kaji jairi meyesa baka zo da su biyun ba  dan kar ace mata biyu ne dakai, alhaji yace,murmushi el Bahrain yayi yace vahaka bane wlh,hmm mamana hope dai baya takura miki kuma bakya fuskantar Matsala Daga wajen abokiyar zamanki,ee Abba,yauwa haka nakeso,alhaji banda abunka kaga yanda yartawa tayi kiba takara haske kace ana takura ta,aa bani intambayeta kinsan fa yartawa akwai zurfin. Ciki tashi kishiga ciki luba ma tana ciki hajiya tace,Yusrah mikewa tayi ta nufi dakin,alhaji mun FASA fita ne,el Bahrain yace yana kallon alhaji,ee wlh yakirani yace in bari sai gobe, to shikenan ni bari in wuce office sai nadawo daukan Yusrah,to shikenan sai  kadawo suka Ce,el Bahrain yayi waje yaje yaja motarsa yadau hanyar gida.
[2/17, 12:42 PM] ‪+234 813 799 9565‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊


         *written by*
              💅💅  *sadnaf*💞



      _na sadaukar da page dinan ga duk mai kaunar novel din L🅰L🅰T🅰  hakika inajin dadin yanda kukeson novel dina,ina mika gaisuwata gareku  aysha mai littafi,action baby marubutan sai na auri izz funny_ 😀❤❤



Page 138

              Ahanya ya tsaya yayi musu take away yasiyi lemuna masu sanyi da fruits,cikin en mintina yakarasa gida awaje yayi parking din motar, yafito da ledojin Daga bayan mota yashiga cikin gidan,dakin tasleem yashiga yaje ya Tarar da ta rungume pillow tana bacci,cire takalmansa yayi ya ajiye ledojin hanunsa ya hau kan gadon,ahankali yazare pillown yayi replacing din pillow yakura mata ido,tasleem kua acikin bacci tafara shakar  kamshin turarensa ta bude idanta ahankali,tasaukesu akansa,murmushi yasakar mata,kokarin tashi takeyi,yakara rungumeta,yi baccinki,aa yaushe kadawo,yanzunan nadawo,nazo na tasheki ko,aa yana ga Ka dawo da wuri kafasa Fita da alhajin ne? ee sai gobe zamu fita,eyya ya mutanan gidan, sunan kalau sunce agaisheki,ina amsawa, ki koma kiyi baccinki nima baccin zanyi,aa ai nadaina jin bacci kuma tashi zanyi indora mana girki,basai kin wahalar min da kanki ba nayo mana takeaway,haba nocsol md mai nayo mana takeaway,da kabarni na girka mana,wlh inbadan baccin daya daukeni ba da tuni nadora girkin,to yanzu dai na hutasheki kwantar muyi baccinmu,in mun  tashi sai muci abinci,bari to muyi sallah tukuna naga lokaci sallah yayi,cikata yayi ta mike shima ya Mike yayi hanyar dakinsa,wanka tafara yi sanan ta daura alwala tafito,doguwar Riga ta zura tayi sallah,kafin ta shirya,tana idarwa ta cire doguwar rigar taje gabn mudubi tayi en shafe shafenta, kowane lungu da sako na jikinta sai data Shafa turare,hoda kawai tashafa sai wetlips,tanufi wardrobe dinta,tadauko wani farin top Mara nauyi mai gajern hannu tasa da wani Jan skirt Iya gwiwa,gaban mudubin takoma,ta taje gashinta tashafeshi da mayuka masu kamshi,batayi parking din gashin ba ahaka tabarshi,tajanyo drawern jikin mudubin ta dauko turaren da umma ta aiko mata dashi,ta shashafa ajikinta,ta mayar, coal ta kunna ta sa turaren wuta nan danan dakinta ya dau kamshi,  tana kokarin fita waje el Bahrain yashigo,da alama wanka yayi shima dan jikinsa adan jike yake sakin baki yayi yana kallonta dan wani irin kyau yaga tamasa duk da ba kwalliya tayi ba,sunkuyar dakanta tayi dataga yanda ya zuba mata ido taringa murza zoben hanunta,karasawa yayi gurinta ya rungumeta everlasting one kinyi min kyau, dagota yayi yaringa Shafa gashin kanta,heartbeat inasan tabon sallah nan naki,dan bazan manta ba,shi yafara tafiya da imanina,yace yana taba goshinta,lumshe idonta tayi tana murmushi, kara rungumeta yyi yafara yakai hancinsa wuyanta yafara shakar kamshin turarenta,jiyayi hankalinsa yafara tashi,heartbeat dawane irin turare kike amfani ne? Yace cikin rawar murya dan yafara loosing control sosai,sakoni yafara aika mata cikin rawar jiki,ganin tsayuwa na Neman gagararsu yasa yajata yakaita kan gado,ahaka yacigaba da aika mata da sakoni,har yasamu ya biya bukatarsa,Yarungumeta sosai kamar zai maidata ciki,dan jiyayi kamar kara mata niima akayi dan bakaramin dadi yaji ba, heart beat inasnki,ina kaunarki,ina samun nutsuwa dake, everlasting one kifdamin abinda kikeso inyi miki shi,yace yana kara kankameta,hawayen farinciki ne suka zubo mata,tace ba abinda nakeso kamar so da kaunarka, dan Allah Ka rikeni da amana,heartbeat am all yours Allah yabani ikon farantamiki har karshen rayuwata,kissing dinta yafarayi awuya kamshin turarenta ne yakara tayar masa da hankali,aranar el Bahrain Abu daya yayi tayi dan the more yakara  shakar kamshin jikinta d more yakara kashe arna,sai wajen 4: 30 na yamma yahakura ya kyalleta badan ya gaji ba,sai dan sallah dayake so suyi suci abinci,tare sukayi wanka,sukayi alwala suka fito sukayi sallah,tadauki takeaway din daya musu tayi hanyar kitchen dan tayi reheating din abincin dan yayi sanyi








Bangaren Yusrah kua tana shiga dakin taje ta tarar da Aunty luba yayar el Bahrain azaune da yarta hafsa adakin, zubewa tayi akasa ta gaisheta,aa Yusrah kece agidan namu ina kamal din, yana Palo wajen alhaji,zo nan ki zauna tace tana nuna mata gefen gado tashi tayi tazauna agefen gadon,ina tasleem din ko bada ita kuka zo ba? ee tana gida gobe zatazo,meyesa
Ba azo da ita ba yau? itace da girki yau shiyasa,dan itace da girki sai aki zua da ita, wanan ba hujja bace,icce dai Bakwa fuskantar Matsala da ita Dan naga ta girmeki takuma fiki wayewa,aunty bama fuskantar matsala da ita,yauwa haka nakeson ji,kamal din fa hope shima bakya fuskantar matsala Daga wajensa dan naga kansa na rawa akan abokiyar zamanki,bana fuskantar wani Matsala Daga wajensa,haka mukeson ji,dan shi zama na aure sai da hakuri,anan tafara gaya mata yanda ake zamantakewa na aure da yanda zata zauna da el Bahrain tazama mowa agurinsa,harta ta tambayeta ko tana shan kayan dazai kara mata niima,girgiza kai tayi,aunty luba tasaki sallati,Hafsa tashi kibamu waje
[2/17, 12:42 PM] ‪+234 813 799 9565‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊



          *written by*
              💅💅 
 *sadnaf*💞



Page 139

               Yanzu Yusrah haka kike zaune bakya shan komai,sunkuyar dakanta tayi batayi magana ba,Yusrah kidaukeni tamkar yayarki karki sake kiji kunyata,bana shan komai aunty,auntynki yanzu bata babaki abubuwa ba lokacin aurenki? Tabani suna gida,au ajiyesu kikayi bakya amfani dashi ko bata gaya miki yanda zakiyi amfani dashi bane? Gyada mata kai tayi,tab Yusrah wake zama haka yanzu azamanin nan, ballantana ke mai kishiya,ina sai inda karfina ya Kare dan nasan abokiyar zamanki ma ita tana shan kayan Karin niima,dan awaye take,yaushe xaki karbi girki,gobe,to shikenan nasan mai zanyi bazaki koma gida ba yau,zankira kamal anjima ince mishi kwana zakiyi gobe yazo yadaukeki,washe baki tayi yauwa Aunty dama sonake in kwna,daukar wayarta tayi takira wata mai siyar da kayan mata da kuma gyaran jiki tace mata inta nan gasu nan zua,tace tanan sai sunzo,katse wayarta tayi,kitashi mu tafi unguwa,tace tana daukar Jakarta,mikewa Yusrah tyi sukayi waje,apalo suka Tarar da hajiya azaune ita kadai,hajiya ina Abba yafita ne,aa yana nan yashiga dakinsa ne,ina zakuje nganku da jaka,ina kamal din yatafi office ina tambayrki ina zakuje,hajiya yanzu fisabillahi haka abar Yusrah ba gyara, wane irin gyara kuma,haba hajiya kamr baki gane mai nake nufi ba,gyara dai mana,au nagane ai nadauka auntynta tana aika mata sakoni,hmm yaushe zata aika mata sakoni,ai kinsan ba ita ta haifeta ba,Yusrah datake da kishiya naka fa naka Yusrah batada sama damu Idan bamu gyarata banga Wanda ya dace ya gyarata ba,nasan ita abokiyar zaman tata va ahaka take zaune ba,dan haka zamuje wajen hajiya Ummi in hado mata abubuwa dan kwana ma zatayi,kwana kuma Lubabatu,ee hajiya ai ba itace da girki ba,gobe zata karbi girki zan kira kamal din anjima ince mishi kwana zatayi gobe yazo ya dauketa,to shikenan sai kun dawo,Yusrah tunda suka fara magana ta sunkuyr dakai,wuce mutafi luba tace tayi gaba Yusrah ta bita abaya, motarta  suka hau suka dau hanyar court road, tafiyar minti goma sha biyar ne yakaisu,parking tayi akofar gidan suka fito,da sallama suka shiga gidan,suka tarar dawasu azaune akan tabarma anshafa musu dilka da alama gyaran jiki ake musu amsa sallamar aunty luba ta tambayesu
 ko hajiyar tana ciki,suka amsa mata da tana ciki,palon gidan suka shiga da sallama hajiya Ummi ta amsa,tana zaune tana kwaba wani Abu da alama hadin gyarn jiki ne,gaisawa sukayi Yusrah ta tsuguna har kasa ta gaisheta,hjiya luba dama talakawa najinku,hmm haka ma zakice,Allah kua yaushe rabona dake ai na manta,ee gskia ne kinsan bamu Dade da dawowa daga Dubai ba shiyasa,Allah Sarki ya mutan gidan suna nan kalau,Hafsa Ce tagirma haka,murmushi tayi tace ba ita bace kinga muna kama ko,ee wlh kanwata Ce,hajiya luba dama kuna da kanwa mace,dariya tayi tace cousin dinmu Ce fa matar kamal,Allah Sarki ai bansani ba Ashe itace matar kamal din,ee itace zua ma nayi ki gyaramin ita,Allah Sarki kin kyauta,wane irin gyara kikeso amata,yanzu dai afara bata emergency hadi,dan tindayi aure haka take zaune,subhanallahi ya akayi hka,wlh kedai bari bansani ba sai yau,kuma fa tana da kishiya kai haba,wlh,aa dole abata emergency,dan Allah ki taimaka gobe itace da girki,insha allahu zan bata abubuwa,da zan samu ma har gyaran jiki ayi mata dan kinga wanan matan na waje duk matan aure ne kuma kishiyoyi duk sati biyu suke zua ayi musu gyaran jki,kut kishiyoyi fa kikace, kwarai kua, tab wlh bazan iya ba luba tace nidai ga Yusrah nan ki gyaramin ita dan nafisan tazama mowa agurin kamal,to shikenan ayimata gyaran jikin ee kiyi mata,zaki kashe kudi fa hajiya luba,dan abubuwa zan hada mata sosai,karki damu bkida Matsala indai kudi ne akwaisu dan so nake ma invaki isassun kudi duk karshen wata taringa zua kina gyarata in kudin ma suka kare kiyi min waya inturo miki koda bana nan,to shikenan hajiya luba zankua gyarata inzan samu ma ta kwana sabida hadi zan mata sosai,babu damuwa ta kwana, gobe dasafe zan zo indauketa,toh shikenan bari na fara dauko Kayan jikin,gyaran jiki tfarayiwa Yusrah, ta dauko maganin mata tayi ta Bawa Yusrah tana sha,kaji biyu tadafa da garin magani tabata tace tacinye tas kar ta tauna kashin,sai wajen Biyar luba tabar gidan,ahanyarta nakomawa gida takira el Bahrain awaya, alokacin suna zaune apalo yayi pillow da cinyar tasleem,suna kallo suna soyayya,jin wayarsa na ringing ne yasa yayi tsaki, waye wanan yke Neman ya katse min jin dadi,dauko min wayar in kashe,tasleem mikewa tayi tadauko masa wayar, alokacin har ya katse, ganin wacce takira ne yasa shi mikewa ba shiri kai Aunty luba ke kirana Ashe,kiranta ne yakara shigowa yayi sauri yadauka,ina ka ajiye wayarka ne inata kiranka baka dauka ba luba tace  adan tsawace,bana kusa da wayar ne sai yanzu naji ringing din wayar,kana ina ne haka,ina gida yanzu nake shirin inzo indauki Yusrah, tsaki tayi ai dole ma Ka ki jin ringing din waya, tinda kana gida,em dama bugowa nayi infada maka Yusrah kwana zatayi gobe kazo kadauketa,kwana kuma aunty luba,ee kwana ko itace da girki,aa ba ita bace,to gobe kazo Ka dauketa kuma karinga jin tsoron Allah kayi adalci atsakanin matanka dan kasan dai Yusrah marainiyace bata da kowa sama damu,to Aunty luba tace miki nayi mata wani abun ne,aa batace min kayi komai ba fadama maka dai nayi dan naga kanka na rawa akan amaryar taka, goben kazo Ka dauketa,to shikenan Allah yakaimu goben, ya katse wayar wani irin haushin Yusrah da aunty luba ne ya rufeshi dan gani yake kamar akwai abinda Yusrah tafadawa aunty luba, sanan dan yace karta kwana shine tasa Aunty luba takira shi,tsaki yayi yace azuciyarsa gwara ma ta kwana dan dama banasan abinda zai rabani da heartbeat ko na minti daya ne,lafiya nocsol md kake tsaki,bakomai dear nida aunty luba ne wai Yusrah kwana zatayi gobe inje indauketa,yanzu kwana zatayi, ee haka tace, kinga ta hutasheni ba inda zanje, mutafi kitchen intayaki  girki,yace yana mikar da ita, hanyar kitchen sukayi dan su Dora girkin dare









Izzadeen kua suna zua gida yafito Daga motarsa afusace yajanyo suhaima Daga motar yayi cikin gida da ita,apalo ya watsar da ita, yafara kokarin cire belt din wandansa,dagudu tayi hanyar dakinta,yabita da saurinsa,kafin ta rufe kofar ya shiga ya rufo kofar,bake er iska ba wlh mai kwatarki ahanuna yau sai Allah, dan Allah Kayi hakuri karka dakeni,da belt din hanunsa yafara dukanta,sosai tafara ihu,ganin yana dukanta baji ba gani yasa tadauki kofin data sha shayi dashi dasafe, ta kwada masa agoshinsa,sakin belt din hanunsa yayi,yadafe goshinsa dake zubar da jini,zubewa yayi akasa dan wani irin jiri ne yaringa kwasarsa,nashiga uku na lalace izzadeen tace tayi kansa dagudu,ganin idonsa na rufewa yasa tayi waje dagudu ta nufi gidansu el Bahrain.
[2/18, 1:41 PM] ‪+234 703 225 5058‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊

           *written by*
         💅💅           *sadnaf*💞



Page 140

            Alokacin tasleem tagama girki kenan,el Bahrain na tayata wanke wanke,suka ji ana kwankwasa gate dakarfi,to waye haka yke buga gate haka  ko ina mai gadi,el Bahrain yace yana dauraye hanunsa bari naje na duba,to shikenan bari nkarsa wankewa,saukowa yayi yanufi gate ya bude,ja da  baya yayi dasauri dan suhaima nema take ta bangajeshi,subhanallahi  ,suhaima lafiya kua naganki afirgice,nashiga uku el bahrain ka taimakeni izzadeen mutuwa zaiyi, mutuwa kuma suhaima ee dan allah kazo muje kafin jininsa ya kare tace tana kokarin kamo hanunsa,baya ykarayi dasauri kefa suhaima bakida hankali meyesa bakida nutsuwa ne,haba dan Allah nace ma abokinka na can jinin jikinsa zai Kare Ka tsaya kana min tambayoyi haba dan Allah tace tana fashewa dakuka,to yna  ina? yana gida mana,eee nasani agidan a ina,kai nashiga uku adakina dan Allah muje kar ya mutu,wuce muje bari inkira tasleem muje dan bazan iya binki nikadai ba,yajuya yayi saman benen dasaurina,apalo ya tarar da tasleem tana sa turare wutan,tasleem yi sauri kidauko hijabinki ki rakani,ina zamuje? Kiyi sauri dan Allah yace yayi hanyar dakinsa ya canza kayan jikinsa yadauki mukullin motarsa yafito waje da gudu,atsaye ya Tarar da tasleem da dogon hijabi har kasa yace yauwa wuce muje,wai nocsol md mai yafaru ne wlh duk Ka Daga min hankali,bai kulata ba illa ma hanunta daya ja,suka sauka dasauri kicibis sukayi da suhaima dake kokarin hawo wa sama,ganin suna saukowa yasa tajuya tayi waje dasaurinta,aa kamal wanan ba matar izzadeen bace wai mai yake faruwa ne? Bai kulata ba har suka karasa kofar gidan fusge hanunta tayi da Iya karfinta mai yakawomu gidan izzadeen kamal,dan Allah wuce mutafi bana san shiga ne nikadai,izzadeen bashi da lafiya,suhaima data dade da shiga ciki dawowa  tayi gurinsu dasaurita ta zube akasa ta Dora hannu aka,nashiga uku na lalace,izzadeen ya mutu,dagudu el Bahrain yayi cikin gidan yayi dakin suhaima kasancewar ginin gidansu iri daya bai sha wuyan ganewa ba,tasleem matsowa tayi ta dafa suhaima,wai mai yake faruwa mai yasamu izzadeen ne?cemata tayi dukanta yake batare da ta masa komai ba shine tsautsayi yasa ta kwada masa Kofi tafasa masa goshi,bata rufe bakinta ba,el Bahrain yafito da izzadeen akafada,yayi waje dasaurinsa,suhaima tabi bayansa,tasleem ma hka,kushiga muje alokacin daya kwantar da izzadeen abayan motar,suhaima bayan ta shiga dasaurinta ta Dora kansa akan cinyarta tana kuka,tasleem kuma tahau gaban motar,a360 yaja motar,in less than 5 minutes suka karasa asibitin getwell,el Bahrain yafito da izzadeen sukayi cikin asibitin,emergency suka kaishi dan su bashi taimakon gaggawa,dan goshinsa sai zubar da jini yake,bayan minti goma sha biyar da shigar likita yafito yasamu el Bahrain dake ta sintiri yace yasameshi a office, dasaurinsa yabi bayansa suhaima da tasleem dke zaune akan bencin suma suka mike,suhaima tabisu,tasleem takoma tazauna tana tabe baki,yanashiga office din likitan,likitan yazauna yajanyo wani farar takarda yayi rubuce rubuce,yamika wa el Bahrain takarda,siyo magungunan nan nakarin jini ne, dan yazubar da jini dayawa sundai yi mishi dinki sunyi mishi allura nan da hour daya zai tashi,el bahrain yace to shikenan, bari yasiyo magungunan,yafita dasaurinsa,abakin kofa ya tarar da suhaima atsaye,mai likita yace dan Allah, bai cemata komai ba,yawuce ta dasauri yayi hanyar waje,asanyaye takoma wajen tasleem tazauna tana hawaye,tasleem matsowa tayi ta dafata,kidaina kuka ba abinda zai  sameshi,kinji ko,gyada mata kai tayi tana goge hawayen fuskarta,tashi muje muyi sallah naji anfara kiran sallahr magriba,kije kiyi sallarki inaje gida zanyi,tabe baki tasleem tayi, tayi waje dan tayi alwala tayi sallah



El Bahrain kua yana siyo magungunan sai daya tsaya yayi sallahr magriba,sanan yadawo asibitin,office din likitan yakoma ya nuna masa magungunan daya siyo,likitan yace zai Iya shiga yaga izzadeen an maidashi rest room,fitowa yayi yabawa suhaima ledar maganin yace su tashi suje suga izzadeen, suhaima dasaurinta ta mike,tasleem kua ta juyar dakai dan ko fuskar izzadeen batasan gani,dakin da aka kwantar da izzadeen el Bahrain da suhaima suka shiga,suka tarar yana bacci,kansa yasha bandeji,tausayin izzadeen ne yakama el bahrain dan har ya rame,suhaima kuma tafashe da kuka,juyawa yayi ya kalleta,wai mai yafasawa izzadeen goshi ne? Kasa bashi amsa tayi tacigaba da kukanta,toh tunda kin kasa magana Ki wuce muje in saukeku agida dan ba yanzu zai farka ba sai anjima,kije ki dafo masa wani abun,watakila ma yau zaa sallamemu,da gardama zatayiwa el Bahrain ganin ya tamke fuskarsa ne yasa tajuya tayi wje el Bahrain yabita abaya,tasleem yayiwa magana data tashi sutafi yakaisu gida,dasaurinta ta Mike dan dama zaman asibitin ya gundureta,cikin en mintina yakaisu gida,yace suhaima tashiga gidansa,suyi girkin tare zai dawo yadaukesu inkuma an sallamosu shikenan, suhaima tace to shikenan,har yayi reverse tasleem ta tsayar dashi,takarsa gurinsa ta sunkuya tariko hanunsa nocsol md dan Allah Ka kular min da kanka Ka kuma kwantar da hankalinka pls,murmushi yasakar mata yajanyo fuskarta yamata kiss akumatu,insha allahu everlasting one,tnx for your caring, duk halin da ake ciki zankiraki, to shikenan take care taja da baya yaja motarsa yatafi,sai data daina hango motarsa ta juya,suhaima kua zuba musu ido tayi tana ayyanawa dama ita da izzadeen ne ke soyewa haka,mushiga ko tasleem tace tana bude kofar gate din,tashige suhaima tabita abaya.




El Bahrain kua nakoma asibitin dakin da aka kwantar da izzadeen  yakoma,ya zauna agefensa,yazuba mishi ido,minti goma da zamansa izzadeen yafara motsa hanunsa,ahankali ya bude idansa,innalillahi wa inna ilahi rajiun yace yana dafe kansa,dan jiyayi kamar kansa ba ajikinsa yke ba,sannu izzadeen kanka kema ciwo, sauke hanunsa yayi Daga kansa, ya Kalli el Bahrain hawaye na zubo mishi,kamal ina cikin wani hali tun ba,aje ko ina ba hakkin tasleem yakamani,bngane ba mai yafaru ne,kuka yafashe dashi sosai dakyar yayi shiru ya kwashe komai yafadawa el Bahrain,mikewa yayi yace innalillahi wa inna ilaihi rajiun,cikin shege fa kace,ba Iya wanan ba kamal tahadani da mahaifiyta wanan wane irin masifa ne,wlh nasan hakkin tasleem ke bina,narokeka kamin izni na nemi yafiyar tasleem dan wlh hakkinta ke bibiyata,ruko hanunsa el Bahrain yayi yace karka damu,zanyiwa tasleem magana ta yafe maka,yanzu wane mataki zaka dauka akan suhaima,cije lebe yayi,yace Umma tace sai na maidata dakinta bata kuma yafemin ba ina wulakantata,to ai ba aure atsakaninku,zaman haramci zakuyi,yanzu abinda zaayi hakuri zakayi har ta haihu,inyaso sai musan matakin dazamu dauka,Ka kwantar da hankalinka kafita harkarta kaji,aure nakeso nayi kamal ko akwai wacce zaka Iya hadani da ita dan Allah, karka damu zamuyi maganar in mun koma gida,bari naje nasamu Dr nagaya mishi Ka farka,yazo ya sallamemu,ya juya yayi waje.
[2/18, 1:41 PM] ‪+234 703 225 5058‬: 👄L🅰L🅰T🅰🙊


            *written by*
               💅💅   *sadnaf*💞



Page 141

                  Likita zua yayi ya duba izzadeen ya tabbatar babu wani matsala ya sallemeshi,suka dawo gida, sai daya raka izzadeen gida,yace masa yana zua,shiga da motarsa yayi cikin gida,yahau sama,apalo ya tarar da tasleem da suhaima azaune,suhaima tahada kai da gwiwa,tasleem na jingine ajikn kujera tana karanta 40 rabbana taci kwalliya da wani doguwar Riga English wear,tayi rolling din kanta da mayafi,palon sai kamshi yake,dagowa sukayi suka amsa sallamr da ya musu,suhaima ta mike dasauri,yajikin nasa, dasauki an ma sallamoshi yana gida,heartbeat ki hada min a abinci aflask inkai mishi,hope suhaima taci abinci,gyada masa kai tayi,yauwa wuce muje ki hadamin,hanyar kitchen tayi yabita abaya suna shiga yarungumeta,heartbeat kinyi balain kyau,murmushi tayi tace ngd,tafara zuba  abincin aflask,tadauko basket tasa flasks din ta mika mishi yayi waje,suhaima kua tana ganin sun shiga kitchen tayi waje,tabe bakinsa yayi dayaga bai ganta apalo ba,aa suhaiman ta tafi ne,watakila ta tafi tunda baki ganta ba,bari nakai mishi abincin nan in dawo,to sai Ka dawo,yafita waje dasauri,yana zua apalo ya tarar da suhaima axaune akasa tayi tagumi,ina izzadeen din? Yana sama dan Allah Ka tayani bashi hakuri yana ganina yatashi yahau sama ya kullo kofar,bai kulata ba yayi upstairs, kwankwasa yayi, izzadeen yace waye,ni ne,bude kofar yayi,el Bahrain yashiga,ya ajiye basket din hanunsa,ga abinci nan zokaci kasha magungunanka,zanzo gobe muyi magana dan gida zan koma nagaji,ngd kamal Allah yabar zumunci,Ameen sai dasafe Allah yakaimu,yayi waje izzadeen ya kulle kofar dan bayasan suhaima tashigo masa daki,dan indai yana ganinta zai Iya jimata rauni,bude flasks din yayi yaga cous cous ne dayaji kayan hadin lambu,da miyan jajjage yaji naman rago,lumshe idonsa yayi yace I miss everything about you tasleem dan ko ba afada min ba nasan ke kikayi abincin nan,Ciro flask din yayi yadauko cokali yafara ci yana santi,dan rabonsa da abinci mai dadi irin wanan ya manta



Tasleem kua bayan fitar el Bahrain tanufi bandaki tahadawa el Bahrain ruwan wanka,tafito dauko trayn ta jera kayan abincin takai tsakiyar carpet ta ajiye tazauna akan kujera tadauki 40 rabbana dinta dan tacigaba da karantawa,Yusrah da tunda ta kwantar take juyi tana tunanin el Bahrain dan tunda hajiya Ummi ta dirdirka mata magunguna take jin wani irin feelings, ganin bai kirata ba har karfe 9 ne yasa ta dauki wayarta takirashi dan ko muryashi taji zata ji relief,wayar el Bahrain dake ajiye akan kujera ne yafara ringing, ta dauka taga Yusrah ke kira dan taga ansa deserved one,kin dagawa tayi dan bataso ta Daga Yusrah taji haushi, kiranta ne yakara ne yakara shigowa wayar, tasleem ta Daga tare da sallama,hararar wayar Yusrah tayi ta amsa sallamar, ina yaya ne,yadan fita amma yanzu zai dawo,to
Shikenan inya dawo kice mishi yakirani,tasleem nakokarin magana taji dif, ta kashe wayar bin wayar tayi da kallo tana mamakin Yusrah ko gaisawa ai ta tsaya suyi,el Bahrain ne yashigo da sallamarsa ta amsa tana ajiye wayar,everlasting one nadawo murmushi tyi tace sannu da zua,zama yayi agefenta,wlh ngaji muje ki hadamin ruwan wanka dan ina wanka sallah zanyi inci abinci in kwantar,nahada maka ruwan wanka tundazu,that's my Bby shiyasa nake kara sanki,yakai mata kiss lips dinta, Yusrah takiraka yanzu nace mata kafita inka dawo zaka kirata,tabe baki yayi yadauki wayarsa yakashe Dan haushinta yakeji tunda zata Iya bijire masa yace karta kwana ta kwana,bazaka kirata bane naga kashe wayar,ee sai gobe zan kirata,haba nocsol Md meyesa nafa cemata inka dawo zaka kirata,pls Ka kirata, mikewa yayi yanufi dakinsa dan yayi wanka,yabar tasleem azaune,wanka yayi yadaura alwala,yazo ya tayar da sallah,bayan ya idar da sallah,palon yadawo ya zauna,minti biyu da zamansa tasleem ta fito Daga dakin, itama da alama wanka tayi dan sleeping dress ne ajikinta doguwa  pink colour mai tsantsi tayi parking din gashinta,sai kamshi take,zuba Mata ido yayi harta karaso,zama tayi akasa tadauki plate tafara zuba musu abincin,heartbeat yanaga kamar ranki abace mai yafaru ne,bakomai bismillah muci tace tana tura abincin gabansa rike hanunta yayi ya mikar da ita,yadorata akan cinyarsa,everlasting one namiki laifi ne,dan naga kin canza min, sunkuyar dakai tayi tace bakai bane nace Ka kira Yusrah kace min sai gobe tace ashagwabe,murmushi yyi yace shiyasa kike daura fuska,gyada mishi kai tayi,to karki damu in gama cin abinci zan kirata shikenan,gyada masa kai tayi tana murmushi, to muci abincin,ahaka suka kamalla cin abincin tana zaune akan cinyarsa, tashi tayi tadauki trayn din takai kitchen, tadawo ta sameshi atsaye,to Ka kira yusrahn,daukar wayarsa yayi ykira layin tasleem dan yasan wayarta akashe yake yasa handsfree,kinji  wayarta akashe ko,zomuje mu kwantar, ya dauketa yayi, hanyar bedroom dinsa da ita,aranar kwana sukayi suna farantawa junansu rai inda el Bahrain yake fatan dama su dauwama ahaka,dan washegari ma bai samu zua massalaci ba,a gida yayi sallah.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


       *written by*
         💅💅    *sadnaf*💞




Page 142


              Bayan yagama laziminsa kamar yanda ya saba, yace tasleem tazo su koma bacci,dan baccine a idansa,tasleem kua bata san yi mishi gardama dan so take tayi ayyukanta ta Dora breakfast kafin takoma bacci,dan tin tana gida tasaba,tashi tayi taje ta kwantar agefensa,ya rungumeta,cikn en mintina bacci yayi awon gaba dashi,sai data tabbatar da yayi nisa abacci,ta zame jikinta ahankali,ta tashi tayo waje,ayyukanta tayi kamar yanda tasaba,tayi musu breakfast,ta jera akan dining table,ta nufi bandaki tayi wanka,tafito tashirya cikin Riga da skirt en kati,ta feshe jikinta da turare,tafito tanufi dakin el bahrain tura kofar tayi ahankali dan karta tashe shi,kan gadon tahau ta kwantar kamar dazu ta Dora kanta akan kirjinsa,ahankali bacci yayi awon gaba da ita,sai wajen karfe 11 el Bahrain yafarka,tashi yayi ya ajiye kan tasleem akan pillow ya zuba mata ido,my sleeping beauty, wato sai datayi wanka tadawo ta kwantar,I love you everlasting one yamata kiss a lips dinta,ya mike yayi hnyar bandaki,wanka yayi, yafito yashirya cikin kananan kaya yafito Palo,ganin ko ina fes fes sai kamshi ke tashi yasa ya Saki murmushi azuciyarsa yana jinjina tsaftar tasleem, TV ya kunna yakamo tashar sunna TV yafara kallo,tasleem kua karan TV ne ya tasheta,ta Mike tare da salati,futowa tayi Palo,tazo ta rungume el Bahrain ta baya,shine baka tasheni ba Ka gudu kabarni,murmushi yayi yaruko hanunta ya zagoya da ita,ya zaunar da ita akan cinyarsa,banaso na tasheki ne sabida nasan bakidade da kwanciya ba tunda gashi naga alama kinsha aiki,harda min wayo kinyi bacci,Ashe jira kike bacci yadaukeni,kitashi murmushi tayi,Allah nasaba sai nayi ayyukuna,sanan nake komawa bacci bana san yi maka gardama ne,Allah Sarki heartbeat shiysa sanki ke ka ruwa araina Allah yamiki albarka,Ameen tace tana murmushi, bari nadauko mana break fast,ta mike taje tadauko abincin ta ajye akan carpet tayi serving dinsu,saukowa yayi ya zauna suna ci suna hira har suka kamalla cin abincin,takwashe plates din takai kitchen ta wanke tadawo,zama tayi agefensa tace nocsol md yakamata Ka dauko Yusrah yanzu,zan daukota sai anjima,haba nocsol md wane irin anjima dan Allah Ka daukota,yanzu 11: 40 fa,to shikenan naji zan daukota kya bari muyi hira dai ko kafin nadaukota kinsan fa yau Yusrah zata karbi girki,nasani ai karka damu inka dawo zan dawo bangarenku,muyi hirar,hmm nasanki fa tasleem ba zua zakiyi ba,dagaske nake zanzo,to shiknan,heartbeat kinsn mai,girgiza kai tayi,wlh Allah ba azzalumin Sarki bane,yanzu tun agidan duniya Allah ke hisabi,zakiyi mamakin ina gaya miki abinda ke faruwa agidan izzadeen, kwashe komai yayi yagaya mata,harda ciki tashigo gidan fa kace, ee wlh,Allah yakara saura cuta dazata samishi,haba tasleem bai kamata kice haka va ba a rama sharri da sharri,abinda yasa nagaya miki yanzu ma,ya rokeni da in nema mishi yafiyarki,dan yasan hakkinki ke bibiyarshi,inyafe mishi fa kace kamal,Ka manta abinda yayi min ne,badan Allah yadubeni da idan rahama ba,yabani kai amatsayin mijin ba,kamal da fa babu Wanda zai aureni ygani da mutunci fa,dan ko ayanzu ma ni kadai nasan bakincikin danake kunsa ina tuna,agaskia bazan Iya yafe mishi ba,tasleem inaso ki yafe mishi indai inada matsayi agurinki,am sorry kamal  kana da matsayi mai girma awajena ammabazan Iya yafe mishi ba,tasleem kenan abinda nakeso kigane anan fa izzadeen yanada laifi kema kinada laifi tasleem kidaina dorawa izzadeen laifin gabadaya,dan da baki biyewa san zuciyarki ba dahakan bata faru ba,am sorry to say ban fadi hakan dan na bata miki rai ba,dan nasan arubuce yake tun fil azal hakan sai yafaru,amma kema kinada laifi tasleem dan izzadeen bai biyoki har gida ba,ke kika je da kafarki tasleem,wani irin kuka ne ya kwacewa tasleem,kiyi hakuri banfadi haka dan naci miki fuska ba,nafadi hakan ne dan kiyiwa kanki adalci ki yafewa izzadeen,dan yanada laifi,kinada laifi,hakane kamal tabbas laifina ma yafi yawa dan da banje gidansa ba da hakan bata faru ba,nayi Dana sani kamal  dana biyewa san zuciyata ban kai zuciyata nesa ba,tace cikin sheshekar kuka,naji dadi dakika gane hakan tasleem dan ko ni bazan boye miki ba,wlh tun inada shekara goma sha takwas nake mafarki da mace,ina Daga cin maza mabukata kinga da zan biyewa San zuciyata da nima nafada halaka, amma dayake nakai zuciyata nesa kuma ina mugun kyamatar zina,sai Allah ya taimakeni naringa azumin litinin da alhamis,nasama wa kaina lafiya,dan haka inaso ki yafewa izzadeen dan duk kunada laifi kinji ko,gyada mishi Kai tayi,yauwa heartbeat now wipe away your tears and put a smile on your face, yace yana goge mata hawayen fuskarta,tashi muje kirakani waje,zan dauko Yusrah, mikewa tayi,inaso karakani side din Yusrah ingyara mata kafin tadawo,aa karki wahalar  dakanki ki bari inta dawo tagyara,aa dan Allah kabarni ingyara mata,aa fa banyarda ba,magiya Tahau mishi dakyar ya yarda,yarakata bangaren Yusrah ta gyara mata koina har bangaren el Bahrain,ko ina. nagidan yahau kyalli tayi turaren wuta,tajanyo mata kofar,el Bahrain zuba mata ido yayi alokacin data rakashi motar, everlasting one anya zaa samu mata masu irin halinki kua,murmushi tayi batace komai ba,agaskia heartbeat ina godewa Allah daya bani mace irinki, I so much love you tasleem, hmm time is going dan Allah yi sauri Ka daukota,oya come and give me a kiss before I go,matsawa tayi kusa dashi tamishi light kiss alips dinshi,taja dabaya,ya shiga motar, mai gadi yabude masa gate,yafice tana Daga masa hannu.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅    *sadnaf*💞



Page 143

              Ciki takoma tanufi dakinta ta kwantar, tana tunanin maganar da el Bahrain yamata,hawaye masu zafi ne suka zubo mata wani irin nadama  yakuma rufeta,allahuma inaka afuwun tuhibul afuwa fa afu anna,Allah Ka yafemin nayi kuskure,tace tana fashewa da kuka,tana Daga kwnce tana ta istigifari har sai data tafara jiyo kiraye kirayen sallah ta mike dan tayi alwala tayi sallah




Yusrah kua  tun lokacin data gama waya da tasleem, take ta zuba tsaki,dan gani take yana nan raina mata hankali tasleem zatayi,ganin ankusa minti talatin bai kira ba yasa ta dauki wayarta Takara kiran el Bahrain, jin wayar sa akashe ne yasa ta wurgar da waya,wani irin takaici da kishi suke rufeta,  hawaye suka zubo mata,dan gani  take el Bahrain baya Santa da yana Santa ba abinda zai hana yakirata dan da tasleem Ce bazai taba mata haka,hawaye masu zafi ne suka kara zubo mata,zuciyarta namata zafi,mikewa tayi ta dauro alwala tazo tafara nafilfili dan tasamu saukin abinda takeji azuciyarta,adduoi tayi Sosai  ta roki Allah dayasa Santa azuciyar el Bahrain,yakuma rage mata kishin dake damunta, sai wajen karfe biyu da rabi taje ta kwantar,washegari tana idar da sallahr asuba takara gwada wayar el Bahrain taji still akashe,ajiye wayar tayi tabuga uban tagumi kamar wacce akayiwa rasuwa,tana tunanin watakila ma baiyi sallar asuba ba,hajia Ummi Ce tashigo dakin da sallama,Yusrah ta amsa tana gaisheta,amsawa tayi ta ajiye kofin hanunta,yau Amarya kike fa naga kin buga tagumi,murmushi tayi tana murza zoben hanunta,ga wani tsumi nan ki shanye,ki shiga wanka kifito indauko miki waccan kayan ingaya miki yanda zakiyi amfani dasu,dan hajiya luba takirani tace karfe takwas zata zo ta dauke ki,shanye tsumin tayi ta mika mata kofin,hajiya Ummi ta mike tayi waje, wanka tashiga tafito ta mayar da kayan jikinta,tana zama hajiya ummi Takara shigowa da wata yarta abiye da ita,ta rike faranti,ajiye ledan viva bag din tayi, yarta kuma ta ajiye farantin hanunta tajuya ta tafi,yauwa gashi ki karya,inyi miki bayani yanda zakiyi amfani da kayan nan,bude flasks din tayi tadauki fork tafara cin indomien hajiya ummi taringa fito dakayan tana  mata bayani,akarshe kuma tayi mata nasiha akan zaman aure ta tashi ta fita,karfe takwas dai dai aunty luba tayi parking akofr gidan tafito ta shiga cikin gidan,apalo ta Tarar da hajiya Ummi nakaryawa,gaisawa sukayi,hajiya Ummi takira Yusrah,suka fito atare,masha Allah kanwartawa tayi min kyau aunty luba tace tana kallon Yusrah,zubewa tayi akasa ta gaisheta,ta amsa da murmushi afuskarta,hajiya Ummi kin gyara Yusrah gaskia kinga yanda fatarta ke sheki,ai yau Amarya take,dariya hajiya Ummi tayi tace nidin ta wasa Ce,ai indai da kudi zan maka gyara,to mu bari mutafi dan mijinta nasan anjima zai zo daukarta to hajiya luba sai yaushe,aa ai zamuyi waya dafatan kin hada mata abubuwa, sosai ma duk namasu bayanin yanda zatayi amfani dashi,to shikenan mungode sai munyi magana,suka yo waje hjiya Ummi tarakasu,tun acikin Mota Anty luba tafara tambayar Yusrah el Bahrain yakirata,tayi mata karya da yakira ta,shawarwari tayi ta bata nayanda zata zama mowa agurin el Bahrain har suka isa gida,sawa tayi Yusrah takara wanka tayi kwalliya kafin el Bahrain yakaraso,kwalliya tayi da wani Jan less mai manya Mayan flowers din baki takashe dauri tafito tazauna afalo su hajiya sukayi ta tsokanarta da yau el Bahrain bazai ganeta ba,ganin har karfe goma sha daya bai zo ba yasa Anty luba tafara masifa tana cewa yana can wajen tasleem yamanta da Yusrah in banda rashin adalci mai yahana yazo yadauki Yusrah tundazu yau dai Sunday ballantana yace sai dayaje office sanan yazo daukarta,daukar wayarta tayi takira layin el Bahrain taji akashe,tayi tsaki tacigaba da mita, sai da hajiya ta mata magana tayi shiru,Yusrah kua sunkuyar dakanta tayi dan bataso suga hawayen  dakake kokarin zubo mata.



El Bahrain kua sai dyayi sallahr azahar yakarasa gidansu direct palonsu ya nufa yayi sallama,hajiya ta amsa,Aunty luba kuma sai girgiza kafa take tana harare harare,sai yanzu Ka ga daman zua daukan Yusrah,haba Lubabatu kya Bari mugaisa tukuna Kafin kifara jera masa tambayoyi,ran el bahrain kua bakaramin baci yyi,daurewa yayi ya durkusa ya gaishesu,hajiya ta amsa,babana sai yanzu,ee wlh hajiya ban tashi ba sai sha daya,shiyasa kinji ko hajiya sai sha daya ya tashi yana can wajen tasleem ya manta dawata Yusrah,gaskia hajiya kiyi mishi fada yaringa adalci atsakaninsu,kashe wayarsa ma yayi dan kar akirashi,tashi ki shiga ciki zan mishi fadan,mikewa tayi tayi hanyar dakin,hajiya ta dawo da kallonta kan el Bahrain nasiha tayi mishi sosai tace yarike Yusrah da amana dan marainiyace,yace insha allahu tashi tayi ta nufi daki dan takira yusrah tzo su tafi,zua tayi ta tarar da aunty luba,tana ta bata shawarwari,tace ta fito su tafi,ta Mike, Aunty luba ta kwasar mata kayan sukayo waje,har wajen dyayi parking aunty luba ta rakata, sai da suka ja motar suka tafi ta koma ciki,el Bahrain kua tunda tahau motar bai kalli inda take ba dan wani irin tafasa Zuciyarsa keyi, Yusrah jitayi gabdaya jikinta yayi sanyi data ga yanda ya daura fuska,daurewa tayi tace yaya ina wuni,juyowa yayi ya watsa mata wani mugun kallo dayasa hantar cikinta kadawa.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


           *written by*
               💅💅    *sadnaf*💞


*wanan page din naki ne deenart hakika naji dadin sakon dakika turawa readers Allah yasa suji advice din dakika basu,dan banajin ddin CeCe kucin dasukeyi akan tasleem da Yusrah,dan wallhi hakan na raba min hankali,dan allah readers kubarni na kamalla novel dinan cikin kwanciyr hankali,inaso Ku fahimci inda nasa gaba har nagama kafin ku yanke hukunci kamar yarda er uwa deenart tafada pls tnx for your love and support*❤❤


Page 144

                Juyawa yayi ya cigaba da tukinsa har suka karasa gida yana zuba tsaki,Yusrah kua hawye ne ke Neman zubo mata dan batasan mai tayiwa el Bahrain,horn yayi mai gadi,ya bude mishi gate yashigar da motarsa ya fito Daga motar yayi bangaren Yusrah,bude motar tayi itama ta fito ta share hawayenta tayi wajen tasleem,tasleem da tunda ta idar da sallah,ta shiga kitchen ta Dora musu launch, bayan tagama tafito tayi wanka,tasa cassette din bikinsu tana kallo,jin kara bude gate ne yasa ta mike taje ta leka ta window, taga el Bahrain ne ya dawo,ganin yafito Daga motar ransa abace,ne yasa takoma tazauna tana tunanin mai ya batawa el Bahrain rai,shigowar Yusrah da sallama ne yasa ta saki murmushi,Aunty Yusrah kindawo,itama kirkirar murmushi tayi tace,ee nadawo Aunty, sannu dazua,yauwa Aunty,yasu hajiya suna nan kalau sunce agisheki,ina amsawa,dama zua nayi ince miki mun dawo,to Yusrah sanunku da zua,ga abinci nan nayi mana ki tafar muku dashi,kai Aunty sannu dakokari,to kizo muje muci abincin duk da bawani yunwa nakeji ba,ee kije ganinan zua, daukar farantin tayi,tayi waje,tasleem tabita da kallo irin wanan kyau haka sai kace Amarya tasleem tace aranta,Yusrah na ajiye farantin abincin dakinta takoma ta canza kayan jikinta zua kana nan kaya,tafito ta zauna apalo tana tunanin mai tayiwa el Bahrain yakejin haushinta,dan a Iya saninta babu abinda tayi mishi hasali shi yamata laifi,tasleem Ce ta shigo da sallama ta amsa da murmushi, zama tayi akasan carpet din,ta dago ta kalli Yusrah, ina  nocsol md din,tab sabon salo wani sabon suna yaya yasamu kenan tace aranta,yana dakinsa bari nakirashi,ta mike tayi hanyar dakin shi gabanta nafaduwa,tura kofar tayi hade da sallama,yana zaune akan gado sai girgiza kafa yake, amsa sallamar yayi batare da ya kalleta ba,sunkuyar dakanta tayi tace yaya kazo muci abinci,ke zo nan,dagowa tayi tana kallonshi,badake nake bane kika tsaya kina kallona,kusa da gadon taje ta tsuguna kirjinta na bugun uku uku,Yusrah mai yasa kika rainani ne,dan kinga ina wasa dake ko,dagowa tayi idanta cike da hawaye tace yaya mai nayi,Yusrah harni zance miki ban yarda ki kwana, kisa Aunty luba takirani tace min kwana zakiyi,yaya wlh bance mata zan kwana ba,ita tace na kwana,Anty luba keda iko dake ko ni, umarninta zaki bi ko nawa, Yusrah kinga bansan munafirci arayuwata,dan da baki cewa Anty luba zaki kwana ba babu yanda zata kirani, tace min zaki kwana banasan kana kanan maganganu,mai kikace mata nayi miki da hartake cewa inringa adalci atsakaninku,yaya wlh, dakata nagama magana,Yusrah Allah yasan Ina Iya kokarina dan naga nayi adalci atsakaninku,dan kinje kin gaya wa aunty luba bana adalci atsakaninku keda Allah, kuma wanan hanyar dakika daukarwa kanki na munafirci ba hanya kika dauka mai kyau ba,sanan Daga yau karki kara yarda ki bijirewa umarni na in bahaka ba wlh sai anji kanmu dake, kinji nagaya miki,tunda yafara magana take kuka,kitashi mutafi inkin ga dama ki share hawayenki in baki ga dama ba kicigaba da kukan abokiyar zamanki tagane halin dakike ciki, goge hawyenta tayi da sauri Dan ta tuna maganar aunty luba,bandaki tashiga ta wanko fuskarta,tadawo tasameshi atsaye,ya rike hanunta sukayi waje, tasleem kua ganin yanda suka Dade basu fito ba yasa ranta yadan sosu,dan aganinta wanan wulakanci ne,duk abinda zasuyi sa Bari insunci abincin tabar bangarensu sai suyi,amma dasu shanyata subarta azaune,ganin sun fito hanunsu arike dana juna ne yasa takau dakai, heartbeat so sorry mun barki kinata jiranmu,ina bandaki ne shine ta tsaya jirana,murmushi tayi tace bakomai, Yusrah zuba musu abincin tayi suka fara ci,Yusrah sai juya cokali take takasa cin abincin, dan wani kullutu ne ya tsaya mata awuya,duk abinda takeyi el Bahrain na kallonta,ahaka suka kammala cin abincin,tasleem tayi bangarenta Yusrah takwashe kwanukan takai kitchen,tawuce  dakinta,el Bahrain kua bangaren tasleem yayi,yaje yasmeta tana yanke farcen kafarta,heartbeat yamukayi dake dazu,dagowa tayi tace yamukayi na manta wlh tunamin, bakince zaki zo kitayamu hira ba,ee hakane mantawa nayi wlh bari nagama yankan farcen ganinan zua,to muna jiranki yajuya yatafi,kicibis sukayi da Yusrah tadauko Leda Daga cikin motar sa,kau dkansa yayi yashige,tabi bayansa,hanyar dakinta tayi,yakira sunanta,ta tsaya, mai wanan aleda? kayana ne tace cikin rawar murya, kau dakansa yayi yacigaba da kallo,dan yadauka wani kyautar tasamo dan ya musu warning akan duk wacce akayiwa abun alheri taringa sanwa Yar uwarta hakan ne zai kara shakuwa atsakaninsu dan bayasan rowa, Yusrah kua tana shiga dakinta ta dafe kirji tana godewa  Allah da asirinta bai tonu ba. Ajiye ledar tayi adrawern mudubinta
👄L🅰L🅰T🅰🙊


            *Written by*

                💅💅  *Sadnaf*💞





       _dedicated to deenart tanx for your love and support_

          *readers dan Allah dan Annabi inaso kuringa min uzuri,nagaya muku wlh abubuwa ne sukamin yawa shiyasa kuka ga bana typing da yawa sanan bana posting on time,karku manta abaya inayin 4 pages ina posting dasassafe alokacin ina da time but yanzu wlh banida time I wish kunsan what am going through dan nafaranta muku rai dafatan zakuna min uzuri*_love you oll_❤❤❤



   Page 145

                    Tasleem kua tana gama yankan farcen ta fito tayi bangaren Yusrah, el Bahrain sakin murmushi yayi ya amsa sallamar datayi mishi,heartbeat dina nadauka bazaki zo ba,murmushi tayi  tace ina Yusrahn,tana dakinta,hanyar dakin Yusrah ta nufa ta tura kofar hde da sallama ta juyo ta amsa,Aunty shigo mana,aa dama zua nayi muyi hira kinsan zaman kadaici ba dadi,murmushi tayi tace aikuwa Aunty kin kyauta wlh kishigo to,aa Palo zamu tafi muyi hirar mu ko kinfisan mu bar yayan naki shi kadai,hakane kuma fa,muje juyawa tasleem tayi Yusrah tabi bayanta,Yusrah kusa da el Bahrain ta zauna,data tuna shawarar da Anty luba ta bata juyowa yayi ya kalleta suka hada ido,tasakar mishi murmushi, mayar mata da martanin murmushin yayi,ya juya yana kallon tasleem data zauna akujerar gefen Yusrah, heartbeat dawo nan mana,yace yana nuna mata gefensa,murmushi tayi tace  barni daga nan am comfortable, ta  juya ta cigaba da kallon TV,shima kallon yacigaba dayi,yaringa satar kallon Yusrah dake ta murmushi ita kadai,wani kyau yaga ta karayi sai sheki takeyi,tunani yaringayi mai yake tasa ta murmushi ita kadai, Yusrah kua ganinta datayi agefensa ita kadai tasleem agefenta ne yasa take ta murmushi,kiran sallahr la,asar ne ya tashesu kowa yayi bangarensa dan yayi sallah,el Bahrain kuma yadaura alwala yatafi masallaci,yana fita waje yaga izzadeen shima yafito zai tafi masallaci,mika mishi hannu izzadeen yyi suka gaisa,suka nufi masallacin,bayan an idar da sallar tare suka fito suka samu guri suka zauna,yajikin naka? Dasauki alhamdulillah,ya matan naka suna nn kalau,em ya zancen damukayi dakai Ka nema min yafiyar tasleem, gyada masa kai yyi yace na nema maka yafiyarta,takuma Ce tayafe,dan Allah dagsk? zan maka karya ne dan na burgeka, kai amma naji dadi wlh,kamal Ka godewa Allah daya baka mata kamar tasleem, dan agaskia,Daga masa hannu el Bahrain yayi dan bayasan yafadi Kalmar dazata bata mishi rai,kullum sai na gode mshi daya bani tasleem sabida ni kadai nasan baiwar da Allah yamata, hakane Allah nima yabani mace irinta dan kamal samun irinta yanxu
sai an tona,hakane,yanzu matsalata arayuwa wlh insamu mace tagari in aura,dan zaman hakan ya isheni,kayita addua Allah yakawo ta gari,ahaka suka cigaba da hirarsu har sai da aka kuma kiran sallahr magriba sukayi sallar,



 
         *9:40*pm



El Bahrain na kwance adakinsa bayan yaje sunyi sallama da tasleem, sai juyi yake akan gadon,yana tunanin moment dinsu da tasleem jiya,Yusrah dake dakinta gajiya tayi da jiransa,ta kwantar, tana tunanin wulakancin da el Bahrain ke Neman yimata,gashi magungunan da aka dirka mata bakaramin sha,awa yasa taji ba,itama juyi taringayi akan gadon tarasa mai  ke mata dadi,el Bahrain daukar wayarsa yayi yakira wayar tasleem,alokacin tagama kada kwai da Lipton Zata sha,taji wayarta na ringing gabanta ne yafadi dataga el Bahrain ke Kiranta,dagawa tayi tace Allah yasa lafiya nocsol md, lumshe idansa yayi dayaji muryarta,heartbeat nakasa bacci,meyesa? sabida bakya kusa dani,ina yusrahn? tayi bacci,to kaima Ka rufe idanka zakayi bacci,kaga babu dadi in Yusrah tafarka taga kana waya dan koni kayiwa haka bazanji dadi ba,sweetdrms my love ta katse wyar tana murmushi dan agaskia tasan el bhrain bakaramin so yake mata ba,shanye kwain tayi, tayi sauri ta matsa lemon tsami abakinta dan karni,tadauko bokitin da Umma tamata hadin gyaran jiki ta mulmulka ajikinta,ta kwantar cikin minti biyar bacci mai dadi, yayi awon gaba da ita cike da mafarkin el Bahrain,




El Bahrain kua muryarata dayaji ne yakara tayar masa da hankali ya mike yanufi dakin Yusrah,kan gadon ya hau yakwantar yajuya mata baya, Yusrah kua ganin yashigo yajuya mata baya ne yasa takasa jure abinda takeji mirginawa tayi ta rungumeshi ta baya,yaya dan Allah kayi hakuri nayi kuskure bazan sake ba,oga da dama kiris yakejira,juyowa yayi yafara aika mata da sakoni,oga dayajishi a amserderm arena,😂😂 rikicewa yayi yafara  sumbatu yana kiran sunan tasleem, wani bakin cikine yarufe Yusrah tahankada shi da Iya karfinta tajuya mishi baya,jiki narawa yafara bata hakuri wai yau wani dadi yaji tayi na musaman kamar ba ita,tsaki tayi tace shine zka kirani da sunan tasleem,yihakr nayi kuskure pls aranar kwana yayi yana Abu daya,sai dayaga alamar Yusrah tajigata ya kyalleta,mikewa yayi,yaje yyi wanka,yadauro alwala yadawo gurin Yusrah dake kwnce tana baccin wahala ya tasheta,tayi wnka,yayi waje, bangaren tasleem tanufa dan yatasheta tayi sallah,yatarar tana bndaki,da alama wanka takeyi,juyawa yayi yakoma dakin Yusrah yaga baccinta take bata tashi ba,kara tashinta yayi ta Mike tayi bandaki,shi kuma yanufi masallaci,sai da gari yafara wayewa yadawo,bangaren tasleem yafara zua yaje yasameta azaune da Qur'ani ahanunta tana karantawa, ciki yashiga yazauna har sai data Kai aya,tadago ta gaisheshi ya amsa da faraarsa,yace dazu nazo tashinki,kina bandaki,ee wlh wanka nakeyi ne,wanka mai kikayi ko mafarkina kikayi yace yana Kane mata ido daya,sunkuyar dakai tayi tace aa wanka dai kawai nayi kin tabbata ,gyada masa kai tayi yace to shikenan,bari naje nakwantar bacci bai isheni ba,atashi lafiya tace tana murmushi,yayi waje.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


            *written by*
             💅💅       *sadnaf*💞

_dedicated to ummi princess zeey abakson and novel lovers grps tnx for your love and support_😘😘


Page  146

           Dakin  Yusrah yakoma,yaje ya tarar har takoma bacci,karasawa yayi kan gadon,yahau ya kwantar yajanyota ya rungumeta,love you deserved one yace yakai mata kiss agoshi,  minti biyar da kwanciyarsa bacci yayi awon gaba dashi,bashi ya tashi ba sai karfe goma,mikewa yyi dasaurinsa ya tashi yusrah,pls yi sauri kidora mana breakfast inada meeting karfe 11, yafita yayi hanyar dakinsa,tashi tayi tanufi kitchen tafara kokarin Dora breakfast din,el Bahrain kua shiryawa yayi da sauri da sauri yafito yasamu Yusrah a kitchen tana feraye dankali,yaya Ka tsaya yanzunan zan soya ma kaci katafi,deserved one nayi latti wlh nasan yanzu ma suna can suna jirana karki damu inaje nasamu tea na sha,kidai soya muku kuci,to yaya bari naje na rakaka,aa kibarshi kawai cigaba da aikinki,ya juya yyi waje dasauri,bangaren tasleem yanufa,yaje yasameta azaune apalo,taci kwalliya da wani Jan atamfa anyi mishi dinkin  Riga da skirt, hanunta rike da plate tana cin doya dakwai tana korawa da shayi mai kauri,amsa sallamar daya mata tayi tare da sakar mishi murmushi, nocsol md yau kun makara,karasawa yayi gabanta ya  tsuguna agabanta yadafa gwiwarta yana kallonta,everlasting one gaskia kinyi balain kyau murmushi tayi tace nagode,nayi muku laifi nayi breakfast dina nikadai,wlh yunwa nakeji,Dana ga Baku tashi bane yasa nayi,kuma naso nadora daku,naga kar Yusrah taji haushi dan kaga itace da girki, murmushi yayi yace Allah Sarki heartbeat Allah yamiki albarka yadauki doya yakai bakinsa,wlh heartbeat makara mukayi bansan yanda akayi haka ba,sai yanzu Yusrah ke Dora breakfast,nikuma inada meeting bazan iya jira tagama ba,yanzu tafiya zakayi batare da kaci komai ba,ga doya nan naci, aa zauna kaci dan Allah ga shayi kasha, aa kar nacinye miki keda kike jin yunwa kibarni inaje office naci, aa nocsol MD inkayimin haka bazan ji dadi ba,dan Allah kaci ya zaayi ace kai dakake da mata biyu aga kana Neman abinci awaje sai atsine mana ai, kodai dai dadi ne bai maka ba, dadi kai everlasting one ai girkin ki bakaramin dadi yake min ba,  juye min intafi dashi,nayi latti wlh,dasauri tanufi kitchen tadauko wani dan karamin flask mai kyau ta zuba doyar aciki,ta tsame nama Daga cikin ferfesun datayi warming tazuba akai takai mishi,karba yayi dasauri yayi kissing dinta yace sai nadawo,Allah ya kiyaye,yayi waje, Yusrah da yana fita Daga kitchen, ta koma ta window tana lekenshi,ganin yayi hanyar wajen tasleem ne yasa tace ahap nidana sani, ganin yakusa minti biyar bai fito ba yasa tafara jera tsaki,sallama tindazu nidai  in anci amanata Allah ya isa ban yafe ba,tana rufe baki,sai gashi yafito da kula ahunansa tasleem ta dan rakoshi Iya bakin kofa, tana waving dinshi,lailai ma matar nan yanzu har girki tayiwa yaya dan munafirci,alhalin tasan nice da girki,tab lailai sai na tashi tsaye watakila itama ba baccin take ba tunda gashi ta Iya Dora abinci da asusuba,tsaki taja alokacin data ga yabar haraban gidan,ita kuma ta koma,wlh wanan matar da rainin hankali take,jiya daddare ankirani da sunanta,yau kuma ta tashi dasasafe ta dorawa yaya abinci,bakomai nasan abinyi,tajuya tabar jkin window,takoma daki,tadauki wayarta ta tayiwa el Bahrain text din soyayya dan haka aunty luba tace taringayi,ta ajiye wayar nama fsa girkin wlh tinda taci abinci,toilet ta nufa dan tayi wanka.




Tasleem kua bayan ta raka el Bahrain tadawo,tanufi dakinta ta kwantar dan tayi bacci,tana kwanciya wayarta yafara ringing ta duba taga Fateem ke kiranta dagawa tayi dasauri,aunty na nayi missn dinki nima haka wlh,yasu Umma? suna nan kalau,yasu yaya kamal da Yusrah? Suma kalau suke, auntyna albishirinki goro,fari ko ja, haba sis dan Allah kidaina ja min rai kifadamin,ankawo kudin mashida har ansa rana,dan Allah dan Annabi,wlh Allah, yaushe aka sa ranar,jiya,kai amma nji dadi wlh Allah yasanya alheri,kuma wazata aura,hmm aunty wani mai mata ne fa,alokacin bikin Yusrah suka hadu,Allah Sarki amma naji mata dadi wlh dn aure shine mutuncin ya mace,sis saura ke,tab Aunty ai ni ba yanzu ba wlh itama Mashida bansan saurin datake ba,aa wlh da gaskiyarta Fateema awanan zamanin wlh abinda zai tsare mka mutucinka aurene,dan samarin yanzu duk mayaudara ne,na auren kadan ne,hmm hkane aunty,amma nidai ba yanzu,dan banga Wanda yakwanta min ba,duk kusan Rabin masu sona da aure dik suna da mata nikuwa bazan Iya auren mai mata ba gaskia,gasu munana,dan wlh baki ga Wanda mashida zata aura ba kinga muninsa kua,wlh badan nasan iyayen Mashida masu hali bane danace dan kudinsa suka yarda ya aureta,Fateema gskia kina d matsala kidai rage dogon buri, dan duniyar nan ba mattabata bace,kiduba acikin mane manki ki fito da guda daya,hmmm Aunty nifa bazan Iya aurn mai mata bane,dan gaskia inada kishi da zuciya bazan juri rainin hankali kishiya ba,dan bakowace kishiya ce mai kyan halin kishiyarki ba,tunda tsakani da Allah tana da kirki kidai min addua Allah yakawo min saurayi in Aura, to shikenan,sis Allah yabaki nagari, ameen,kicewa Mashida ina mata Allah yasanya alheri,zan fadamata insha Allah,kar inkona miki kati zan kiraki anjima,to shikenan sai kin kira tasleem ta katse wayar, mikewa tyi tanufi bangaren Yusrah dan tagaya mata dan tasan Mashida matuniyarta Ce,sallama. taringayi apalon taji shiru,tanufi dakinta Yusrah Kua tana ji taki amsawa,dan haushin tasleem takeji,tacigaba da Shafa manta,jin antura kofar ne yasa ta Mike tace, aa aunty tasleem Daga wanka nafito yanzu wlh shiyasa banji sallamarki ba,eyya shiyasa tundazu naketa sallama bakiji ba,ina kwana, lafiya lau Aunty  tasleem muntashi lafiya,lafiya lau alhamdulillah,kishigo mana kika tsaya Daga bakin kofa,aa nan ma yayi Dama zua nayi infada miki ankawo kudin mtuniyarki har ansa rana,wacce mtuniyar tawa,Mashida mana,Allah Sarki yaushe tace tana dariya,jiya aka sa rana,nima Fateema Ce ta kirani yanzu tke fdamin, kai amma natyata murna wlh Allah yasanya alheri, kya bani numberta Inyi mata allah ya sanya alheri,to shikenan inkin gama shiryawa ina Palo ina jiranki tasleem tace tana satar kallon dakin Yusrah,dan kan gadonta ahirgitse yke,sleeping dress dinta da  gajern wandon el Bahrain duk axube suke akasa,to shikenan gani nan fitowa,tasleem tajuya tabar dakin tana tunanin Yusrah da sauranta,dole inta fito tadn bata shawarwari,ta zauna akan kujerar palon tana jiran Yusrah,Yusrah Kua sai data shirya ta gyara dakinta,tadauko Zuma acikin magungunan da tazo dashi tasha ta mayar sanan tafito tasamu tasleem
👄L🅰L🅰T🅰🙊

         *written by*
             💅💅   *sadnaf*💞



 *wanan page din naki ne minash Allah yabarmu tare dan gaskia naji dadin yanda kike karfafamin gwiwa akodayaushe,sanan readers nakai kararku wajen Fateema tace zata dau mataki indan Baku daina CeCe kuce akan tasleem da Yusrah ba*😂 ~love you all~❤❤





Page 147

                yauwa Anty ban numberta tace tana zama akan kujera,karanto mata number tasleem tyi ta Dana numbers din awayarta,takira Mashida tasa ahandsfree,jin yana ta ringing ba adauka ba yasa tace ko bata tashi bane,watakila bata tashin bane tunda  kika ga bata Daga ba,to shikenan nakuma kiranta anjima tace tana hamma,murmushi tasleem tayi tace hala yunwa kikeji,murmushi tayi tace ee wlh yau bamu tashi da wuri bane shiyasa ban  dora mana break fast ba,tasleem ajiyar zuciya tayi tana tunanin wanan shine daman dazata samu tayiwa Yusrah magana,eyya ina ga gajiya Ce tasa baki tashi da wuri, amma yakamata kiringa kokari kina tashi dawuri kina Dora breakfast ko dan yayanki ma dake zua office,kinga bai kamata yaringa zua office bai ci abinci ba,ee kuma hakane zan ringa kokari ina tashi da wuri,bari intashi in Dora ko indomie ne muci Yusrah tace dan taji mai tasleem zata Ce dan tasan ai taci abinci,murmushi tasleem tyi tace ki gyara palon bari inje in dafo mana dan yau da yunwa na tashi danaga Baku tashi dawuri ba shine na soya doya,inafara ci nocsol md yazo shine nace ya tafi dashi inyaso mu ma nemi wani abun mu ci,Allah Sarki kin kyauta wlh,Bari to nafara gyaran ngd,tasleem tana so ta bata shawarwari tana tsoron karta mata wani fassarar shiyasa,ta mike tace bari naje na Dora mana,tafita Yusrah tahau gyaran palon,minti goma da fitarta ta dawo da plate dake cike da indomie da kwai,ta ajiye atsakiyar carpet, Yusrah dagowa tayi Daga mopping din datake tace sannu aunty har kindawo, ee kinsan indomie bashida wahalar dahuwa,har yanzu baki gama bane,ee wlh aunty kinsan palon da girma,to ajiye muci abincin in mun gama ci sai natayaki,ajiyewa tayi,aranta tace kai tasleem akwai mutunci inbanda sharrin zuciya da kishi daya rufe min ido ba bai kamata inringa jin haushinta ba,zama tayi suka fara cin abincin suna hira,kiran el Bahrain ne yashigo wayar Yusrah,dan sai alokacin yaga text dinta,dagawa tayi tana murmushi, yaya kaje office lafiya,lafiya lau sweetyna ya kike, lafiya lau wlh,mai kike yine abinci Muke ci nida aunty tasleem, OK sai yanzu kika gama break fast din, ee wlh,lailai Bawa tasleem wayar, mikawa tasleem wayar tayi takarba tana murmushi, hope Ka karasa lafiya,lafiya lau everlasting one,Ashe sai yanzu kuke breakfast,ee wlh,keda Yusrah kuna san zama da yinwa wlh,em kinaji dan Allah kizauna da Yusrah kidan ko koya mata abubuwa kinji inta Kama,kuyi girki tare zanzo inyi launch agida,to shikenan babu matsala,tamikawa Yusrah wayar sukayi sallama suka cigaba da cin abincin,bayan sun gama cin abincin tasleem ta taya Yusrah gyara koina,sunayi suna taba hira cikin siyasa taringa Bawa Yusrah shawarwari har suka shiga kitchen suka Dora abinci,inda Yusrah taji dadin abinda tasleem tayi mata takara sakin jiki da tasleem, suka gama duk abinda zasuyi, suka koma bangaren tasleem,suka cigaba da hirarsu har el Bahrain yadawo yafara zua bangaren Yusrah yaga bata nan,yayi bangaren tasleem anan yasamesu suna ta hira,wani dadi ya lullubeshi dayaga yanda Yusrah ke kyalkyale dariya,shima zama yayi atsakiyarsu suka cigaba da hiran dashi aranar kusan abangaren  tasleem suka wuni kwanciyar bacci ne yakaisu bangarensu,inda el Bahrain ya godewa tasleem da namijin kokarin datayi suka hada Kansu,aranar suka soye da yusrah yaji kamar ya maidata ciki,yaji Santa nakaruwa aransa,dan washageri ma sai daya kara makara,Kafin yatafi office




Bangaren izzadeen kua wani abokinsa mussadiq ne yakirashi yace ya samo mishi  yarinya mai hankali,er gidan mallamai,yazo yaganta yaga ko ta masa,jiki na rawa ya shirya yanufi gidansu mussadiq,inda suhaima tana ganin ya fice tayi sauri ta dau wayarta takira alhaji tanimu tace mishi gata nan zua dan tin adaren ranar da suka dawo Daga asibiti da izzadeen takirashi ta sanar dashi halin datake ciki,yace tasamu time tazo suyi magana, dan shi wanan baban albishir tayi masa dan yadade yana Neman haihuwa Allah ne ysan mata nawa ya aura dan su Haifa mishi da bai samu ba,izzadeen kua yana zua gidansu mussadiq gidansu yarinya da mussadiq yasamo mishi suka tafi, tafiyar minti goma Ce  takaisu kofar gidan, suka fito suka jingina ajikin motar mussadiq yasamu yaro ya aika cikin gidan,yakira musu Mufeeda,yadawo gurin izzadeen dake jingine ajikin mota,mussadiq,nifa banfiye yarda da yayan  mallaman nan ba,meyesa kace haka,wlh rabinsu munafikai ne ganin inya saki baki yagayawa mussadiq sirrinsa zai Iya mishi dariya dan yana cikin abokanansa masu bashi shawara daya guji  L🅰L🅰T🅰 yayan mutane,haka kawai bana yarda dasu, hmm wanan dai ba munafika bace dan nasan halinta mallama Ce tana koyar da yaran yayana karatu,tayanda akayi nasanta kenan,dan badan nayi aure ba da ni zan aureta dan nayaba da  nutsuwarta da hankalinta dan ayanda naji ma da tadade da aure, Wanda aka samusu rana ne yarasu shiyasa takai stage dinan batayi aure ba,toh shikenan Allah yasa ba munafikar bace,hmm wai waye yamaka munafirci ne,sanan inata tambayarka dalilin dayasa zaka kara aure kki gayamin,zai budi baki yayi magana kenan,Mufeeda tafito sanye take da farin hijabi har kasa,dan baka hango ko kafarta ballatana kasan wane irin kaya tasa,baka Ce doguwa, tana da dan fadin fuska,baza dai asata asahun kyawawa ba haka zalika baza asata asahun munana ba,tunda ta taho gaban izzadeen yahau faduwa dan yanayin tafiyarta da nutsuwarta kamar suhaima,har ta karaso inda suke zuba mata ido yayi yana kallonta,sallama tayi   suka amsa,gaishesu tayi tana sunkuyar dakai mussadiq kawai ne ya amsa dan izzadeen jiyayi kwata kwata bata kwantar mishi ba
[2/24, 7:03 AM] YAYA HAYAT: 👄L🅰L🅰T🅰🙈


         *written by*
               💅💅 *sadnaf*💞

*asha rawa rawa readers asha kusha sha,ninku duniya Ce sama readers 👯👯👯 ba abinda zan fasa insha Allah sai na kammalla novel dinan cikin kwanciyar hankali haters make una go hug transformer I no get time forward eve backward Neva*😂😂

Page 148


              Mallama mufeeda ga abokina dana ke baki labari dayace insamo mishi matar dazai aura mai hankali da tarbiya naga babu mai wanan qualities din sai ke,shiyasa nayi tunani nahadaku,izzadeen ga Mufeeda nan bari nabaku guri Ku tatauna,aa basai Ka bamu guri ba tunda ta Riga da tasan abinda yakawoni,dan bawasa ne ykawoni ba,indai ta amince tayimin izini nazo nasamu magabatanta,to kinji mallama Mufeeda ke muke saurare kindai ji abinda yace,dagowa tayi ta kalli izzadeen takuma sunkuyar dakanta,na amince yazo yasamu mallam din,alhamdulillah. Mussadiq yace kamar yaushe zamu zo kenan ,ko yaushe ma,to zamu zo gobe insha Allah sai ki gayawa mallam din cewar mussadiq ,Allah yakaimu goben zan gaya masa insha Allahu,to shikenan bari mutafi dan dama zua mukayi muyi magana,to Ku gaida gida, tajuya ta tafi,izzadeen yabita da kallo har sai data shige yadawo da kallonsa kan mussadiq ,agaskia matan nan bata min ba,kut Mufeedar ce mata,kwarai kua,dan dagani zatayi ashirin da shidda,gata baka wlh ni nafison fara,kuma wlh ustaxan nan tsoronsu nake dan rabinsu munafikai ne,to sai Ka nemo wata dakanka dan nayi Iya kokrina,bahaka bane abokina bazaka gane bane wlh batada qualities din danakeson mace da ita,ai shine nace ma Ka nemo wata dakanka,dan kaima in qualities din zata bi bazata aureka ba,hmm sabida munina ko me,aa sabida munin  halinka dai, dan Allah ne yasan abinda kake boyewa in ba haka ba du dudu yaushe kayi auren,kake so Ka kara aure,ni shige mota mutafi Jo,mussadiq yace yabude motar,izzadeen ma yashiga cikin motar suka tafi


Bangaren suhaima kua tana zua gurin alhaji tanimu takara mishi bayanin komai inda dadi ya isheshi yadauko makudan kudi yabata dan yadade yana Neman haihuwa ba irin kudin da bai kashe ba wajen Neman haihuwa,Ashe yanada rabon ganin kwansa aduniya,rokonta yayi data kashe aurenta tafito shi zai aureta yamata alkawarin zai mallaka mata dukiya mai yawa, taki tace masa ita tana san mijinta,ita dai inta haihu zata kawo mishi abun data Haifa,alhaji tanimu bahaka yaso ba so yayi ya aureta ta Haifa masa yaya da yawa,rokonta yayi data kular mishi da cikinsa duk abunda takeso tayi mishi waya zai mata,aranar wuni tayi agurinsa suka sheke ayarsu,sai bayan isha ya rakata tasamu abun hawa dan cewa tayi bata yarda yakai ta gida ba,dan nesa da gidan tasa aka sauketa,takarasa da kafa,tndaga nesa tahango izzadeen azaune akan motarsa,kirjinta ne yahau bugun uku uku,takarasa kofar gidan tana kokarin shigewa,keee Daga gidan uban wa kike izzadeen yace atsawace  Daurewa tayi ta hadiye tsoron datakeji Daga gidan ubana nake,ko Daga gidan kwartanki ba,yau sai dai ki koma gurin kwartantanki ki kwana dan bazaki kwanar min agida ba,wlh babu inda,wani wawan mari yadauketa dashi dayasa ta hantsilawa yabita yayi ball da ita yakuma damkota yayi ciki da ita ta ringa ihu, belt din wandonsa yaciro yafara dukanta taringa ihu,sai daya mata lilis ya kyalleta,shegiya karuwa wlh sai kin bar gidan nan kina haifa wanan cikin shege nan yanzu ma albarkacin Umma kike ci yatafi yabarta amuwuyacin hali






Bangaren el Bahrain kua matansa nema suke su zautar dashi dan kowace zagewa tayi tana so tazama mowa, dan Yusrah kokari take itama tanaso tasamu matsayi agurin el Bahrain  dan ta lura san dayakewa tasleem ba kadan bane inda taringa shiga jikin tasleem tana ganin yanda take gudanar da al amuranta,tasleem kua ganin hakan yasa takara janyota jiki taringa nuna mata abubuwa, dan har watsapp tayi mata downloading, tasa akayi adding dinta agrops din matan aure dn hakan zai kara taimakta takara sanin zamntakewar aure,inda hkan yakara taimaka mata dan yanzu tarage jin kunyar el Bahrain, inda el Bahrain hakan yamishi dadi sosai dan har wani ki'ba yayi dan yana samun nutsuwa Sosai dasu amma yadai fi samun nutsuwa da tasleem dan dama naturally tana da niimarta, dan tattara duk tarkacen  da Umma tahado mata tayi gefe, taringa amfani da Lipton da kwai, sai kayan fruit datake hadawa tasha, Wanda ba Iya bangaren aurratayya yake samun nutsuwa da ita ba dan kowane aspect she is just okey, dan tasleem bata da san jki kwata kwata dan ko kaya yacire sai wanke ta goge,bata yarda takoma bacci inyi sunyi sallar asuba sai tagama ayyukanta tas,tayi mishi breakfast har Wanda zai tafi dashi office, ta caba ado yaga kwalliyarta kafin yafita,sabanin Yusrah da in anyi asuba sai takoma bacci  inyana bangarenta sai yamakara wani sain ma sai yaje office yake karyawa,ita dai komai nata asanyaye,ballantana yasa rai zai ga kwalliyarta kafin yafita






akwana atashi babu wuya alhajinsu el Bahrain yaje ya nemawa izzadeen aurn Mufeeda inda yake tunanin dan izzadeen yaga el Bahrain mata biyu ne dashi shiyasa shima yakeso  yakara aure, inda baban suhaima ya yanke sati hudu,dan cewa yayi baya bukatar komai sai sadaki, inda izzadeen bawai wani so yakewa Mufeeda ba kawai zai aureta ne dan yana bukatar yayi auren dan baifi sau hudu yje gurinta ba waya kawai yake mata
[2/24, 7:03 AM] YAYA HAYAT: 👄L🅰L🅰T🅰🙊

           
            *written by*
                💅💅   
 *sadnaf*💞




          **wannan page din na kune CLASSIC LADIES💄 admin Ameena ummeeter, pharteemer taheer, naseybah, kawthar, Ummi amshi, zeehert, Amina Muhmmd, hassana,aisher, rashydart, Ummu saif, Thanks for ur love en sopport 💖💖💖


Page 149


               Akasan zuciyarsa kuma yana tunanin watakila itama ba virgin din bace,boys quarters yasa suhaima ta koma yace bayaso wacce zai aura tazo tayi tunanin yanada mata,suhaima kua hakan yamata dadi,dan zata sakata ta wala batare datayi fargarbar yin waya da alhaji tanimu ba.



Bangaren el Bahrain kua Yusrah rashin lafiya taringayi sosai Wanda ya Daga hnkalin el Bahrain,har sai daya kaita asibiti aka duba ta aka tabbatar masa tana dauke da juna biyu na sati uku,tun a asibiti el Bahrain ya rungemeta yana hawayen farinciki dan yana tsananin San yaya dan har addua yake Allah ya ara mishi tsawon rai yaga dan cikinsa,tun ahanyar dazasu koma gida ya tsaya yayi siyayya mai uban yawa,ya jibge abayan mota,yatambayi Yusrah ko da abinda   takeso tace mishi babu abinda take sha,awa suka karasa gida awaje  suka tarar da tasleem ta zuba tagumi,tana ganinsu tayi wajensu dasauri tana tambayar mai aka Ce yana damun yusrah,da farincikinsa ya sanar da ita,Yusrah ita kuma ta rufe fuskarta da hijabin jikinta dan wani irin kunya takeji,rungumeta tasleem tayi tana murna,suka shiga cikin gidan el Bahrain yashigar da motarsa yakwaso siyayyar dayayi yanufi bangaren Yusrah dashi,apalo ya tarar dasu azaune Yusrah ta sunkuyar dakai da alama kunyar tasleem takeji,zama yayi agefen Yusrah ya ajiye ledojin yarunga Ciro kayan ciki,dogwayen riguna ne marasa nauyi wajen kala goma ,yabawa Yusrah guda shida,sauran hudun yabawa tasleem sa yace yasan Yusrah tana bukatarsu yanzu datake da ciki,  sai tarkacen kayan makulashe  daya tarkato,aranar bai je aiki ba,zama yayi abangaren Yusrah yana nan nan da ita,duk da tasleem Ce da girki,tasleem kua ta zage ta gyarawa Yusrah bangarenta dai dai ruwan wanka ita tahadawa Yusrah, el Bahrain ma dan tsabar murna sai daya kira hajiya ya gayamata, itama takira luba cikin farinciki ta gaya mata,luba jitayi kamar ta zuba ruwa akasa tasha dan murna, dan dama burinta kenan Yusrah tariga tasleem samun ciki, kiran el Bahrain tayi awaya tayi mishi murna dan tasan tun yana yaro yake da san yara, tace masa tana nan zua gobe, tinda ga lokacin el Bahrain yakoma yana lallaba Yusrah ko motsi tayi sai yace mata menene,dan bangarenta yakoma zama koda tasleem Ce da girki sai kwanciyar bacci ke kai shi bangaren tasleem,tasleem kua duk ita take aikin gidan dan cikin Yusrah mai laulayi ne sosai,bata cikakken minti ashirin batayi amai ba,inda Yusrah tarame sosai tazama kamar tsinke,dangi sai tururuwa zua suke suna dubata, ciki kua harda abban el Bahrain da hajiya,inda suka ringa sawa tasleem albarka dan yanda take dawainiya da Yusrah,agidansu tasleem ma Umma tazo ta duba Yusrah inda tayo mata abincin gargajiya ko zata Iya ci,dan ba abinda ke zama acikin Yusrah duk abinda taci sai ta amayo shi,aikua tasamu taci abincin dan ummansu tasleem ta iya girki sosai kuma batayi amai ba,ahaka el Bahrain yakoma yana kula da Yusrah dan wani sain shi yake mata wanka,dan bata Iya komai dakanta,yanzu kwata kwata el Bahrain bashida lokacin kansa ballantana yasamu lokacin tasleem, abun yana damun tasleem kawai daurewa takeyi azuciyarta kuma tana addua Allah yakawo ranar dazata samu ciki itama,ana saura kwana biyu ayi daurin auren izzadeen da Mufeeda,da yamma izzadeen na tsaye abakin windown saman Palon yana kallo waje yana tunanin Mufeeda Allah yasa itama ba disvirgin bace yahango tasleem tafito itada su Fateema da Mashida dasuka kawo musu ankon Mashida, tafito zata rakasu,dan adaidaita sahu suka zo drivern su Mashida baya nan,Mashida kuma tace batasan driven,zubawa tasleem ido yayi yaga yanda tayi kyau tayi haske sai dariya take  tana labarta musu auren da izzadeen zai kara take inda Fateema da mashida,suma suka ringa kyalkyale dariya dan sun san takarewa izzadeen haka ya zuba mata ido har sai daya daina hangasu,yafara tunanin hanyar dazai bi yamata magana dakansa ya nemi yafiyarta,dan yana tunanin kamar el Bahrain karya yakeyi dayace masa yafada mata ta yafe mishi hangota yayi ta taho ita kadai yasauko daga saman dagudu har yana tuntube,dasauri ya bude kofar dakarfi tasleem dake gab da zua kofar gida ta tsorota,ganin izzadeen yanufota yasa kirjinta fara dukan uku uku
[2/24, 7:03 AM] YAYA HAYAT: 👄L🅰L🅰T🅰🙊



       
        *written by*
             💅💅    *sadnaf*💞



   ❤❤  *agaskiya masoyana bansan yanda zan nuna muku farincikin danake tsintar kaina aciki ba aduk lokacin da aka tabani kuka fito kuka mayar da martani ba abinda zan Ce muku sai dai nace Allah ya saka muku da gidan aljanna inaso kusan wani  abu baka taba zama successful arayuwa sai Ka samu challenges sabida haka inaso Ku kwantar da hankalinku wanan alamomine na nassara,Abu daya nake so kuyimin indai kuna kaunata inkunga post na batanci da akamin kudaina  forwarding kubarwa mutum kayansa awajen inaga inkukayi haka kun nuna min kauna,nakuma gode da kaunarku agareni sanan ina mai rokonku yawan hiran su tasleem da Yusrah dakukeyi yana janyo CeCe kuci atsakanin readers sosai dan Allah Ku rage,masu ganin novel dina yakarkace ina sanka Ku bari inagama novel din sai kuyi judging dina amma bawai ayanzu da ban gama ayita surutu,ina mika sakon gaisuwata gareku masoyana dama na Iya lissafo sunanku wlh danayi,jinjina gareku masoyana fauza Mrs bb,mhis kubra maman ramla nafeesat Aliyu blessing oliche,hakika naji dadin sakonku* ~love you oll readers oL🅰L🅰T🅰~👍🏻
􎰽𣐼􎰊
Page 150

                  Gudu gudu sauri sauri tayi hanyar gida,yayi sauri yasha gabanta,tayi Sauri takara kaucewa, dasauri yakara shan gabanta,pls tasleem ki  tsaya ki saurareni minti biyu,innalillahi wa inna ilahi rajiun tasleem tace hankali atashe,dan Allah karufamin asiri kabarni inshiga gida,bazan Iya saurararka Kaba ni matar aurece,tayi sauri takara kaucewa zata shiga gidan, dasauri yakara shan gabanta,to minti daya tasleem bawani dogon magana zan miki ba,laillaha ilallahu Muhammad  rasulillahi sallallahu alaihi wa salam,allahuma ajirni fi musabbati wa aklifnin khairan minha,izzadeen anya kanada hankali kua akan me zan tsaya in saurareka,wlh kabani guri in wuce ko namaka ihun kwarto tace rai abace tana kokarin ratsa ta gefensa ta wuce,ganin ba damar yakara shan gabanta tana dab da shiga cikin gidan ne yasa ya ruko hijabinta,juyowa tayi cikn tashin hankali gabanta na faduwa,ta kau da mishi wani wawan mari,ta  kwace hijabinta daya rike da Iya karfinta,shikuma yayi kneel down cikin zafin nama,ya rungume kafafuwanta wajen gwiwarta, tasleem tasaki ihu nashiga uku na lalace jamaa ku kawo min agaji,dan Allah kirufamin asiri ki saurareni dan Allah yafiyarki nake nema,kicin kicin tafara yi na ta cire hanunsa Daga jikinta el Bahrain adai dai lokacin ya karyo kwana da motarsa,duka tafara kaiwa hanunsa tana kuka daya cikata,izzadeen yakara ruke kafarta pls kiyafemin,el Bahrain abunda yahango ne yasa yaji kirjinsa yayi wani irin bugawa kamar zai fado,yataka wani wawan birki dayasa suka dago gabadaya hankali atashe tasleem ta Dora hanun aka shikenan Ka kashemin aure,izzadeen yayi sauri yacika mata kafa gabansa nafaduwa,taku daya ne yakai el Bahrain gabansu,ya cakumo wuyan izzadeen yakai mai wani mugun naushi dayasa jini zubowa ahancinsa naushi yayi ta kai masa afuska cikin tsananin bacin rai izzadeen yaringa kokarin kare fuskarsa,matata zaka taba dan bakada mutunci,yakara kai mishi naushi,sabida bakasan darajar aure ba katabamin karungume min kafar mata,izzadeen shima cikin zafin nama yafara kaiwa el Bahrain bugu,dan yaga alama el Bahrain ba a cikin hankalinsa yake ba,tasleem kua ganin hakan ne yasa tafara ihu da akawo mata dauki,zasu kashe junansu,ihunta yasa suhaima tafito,Yusrah dake kwance apalo bacci yafara daukarta itama tasako hijabinta ta fito,ganin abun yakaisu da faduwa akasa ne yasa duka su ukun sukayi kansu dan kwata kwata layin ba jama,a,suhaima rike hanun el Bahrain tayi tana rokonsa,dan shine asaman izzadeen, ya kwace hanunsa ya hankadata,tasleem da Yusrah suma suka rikeshi suna rokonsa daya Daga izzadeen, ganin el Bahrain yariga yafusata ne dan kamar kara zugashi suke, yasa Yusrah tace dan abinda ke cikina kayi hakuri Ka cika shi,tsayar da hanunsa yayi cak,yana huci yadago ya kalli Yusrah,tace pls for the sake of our unborn Bby,ta mika masa hannu,ya rike tare da Daga izzadeen, suhaima tayi sauri tayi wajensa tana kuka,,tafara kokarin Daga izzadeen dake kwance lifelessly agaskiya Allah ya  isa bamuyi yafe ba,mai yayi maka haka,dazaka mishi wanan mugun dukan suhaima tace tana kuka,el Bahrain kua kwace hanunsa yayi Daga rukon da Yusrah tayi mishi batare  da  ya kalli suhaima ba,yayi wajen tasleem dake rabe ajikin bango tana kuka yafuzgo hanunta yayi cikin gida da ita,,yusrah tayi wajen suhaima tana bata hakuri,data Daga izzadeen takai shi gida, ta canza mishi kayan jikinsa takai shi chemist, suhaima ta nemi Yusrah data tayata Daga izzadeen, ta rike baki tace ta rufa mata asiri tayi cikin gida da sauri,suhaima kua dakyar ta Iya Daga izzadeen, yadafata sukayi cikin gidan taringa jera mishi sannu.
[2/24, 7:03 AM] YAYA HAYAT: 👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞




   


  ❤ *wanan page din naku ne manyan aunties dinmu,hajiya shamsiyya ado muktar,da hajiya Hafsat ado muktar Allah yakara girma da daukaka*❤❤



Page 151


                   el Bahrain kua bangaren tasleem sukayi ya watsar da ita akasan carpet, yaringa kallonta da rinanun idansa dasuka ja kamar gauta,wani irin bakin ciki da kishi suna ratsa shi,takawa yayi yaje gabanta,ya ruko kafadarta,tasleem uban me kikajeyi awaje mai yahadaki da izzadeen dahar zai rungume miki kafa yace atsawace yana girgizata,  su su su Fateema naje rakawa tace cikin muryar kuka,da iznin wa kika fita,tasleem ina miki kallon mai hankali nadauka ko waje nace kifita ke kadai  bazaki fita ba dan kinsan gidan izzadeen yana kusa damu,shine kika fita purposely bada iznina ba har izzadeen ya Iya taba miki jiki baki dauki dutse kin fasa masa kai ba,kokarin magana take yace shhhh tasleem kinsan ya nake ji azuciyata kua,izzadeen yatabamin jikin danake mugun so fiye da komai kika tsaya kina kallonsa tasleem, mai yasa zaki min haka yace yana girgiza  ta cikin tashin hankali,dan Allah kayi hakuri nayi kuskure ban taba tunanin zanganshi ba wlh da ban fita ba,tazame ta durkusa dan Allah Ka yafemin,shigowar Yusrah da sallama ne yasa suka juya suna kallonta,takaraso gurin el Bahrain ta ruko hanunsa taja shi suka fita waje,tasleem ta kwantar akasa taringa birgima tana kuka,yusrah kua dakinsa na bangarenta  takaishi ta zaunar dashi akan gado ta durkusa agabansa ta dafa gwiwarsa,tace yaya dan Allah dan annabi kayi hakuri Allah ya huci zuciyarka,bansan mai yafaru ba amma nasan koma mnene bakaramin Abu bane,dan Allah kayi hakuri idan ma aunty tasleem Ce ta bata maka rai nima na ari bakinta nabaka hakuri dan nasan bazatayi abunda zata bata maka rai dagangan ba sai dai in kuskure aka samu,girgiza kafa el Bahrain keyi kawai yana hango yanda izzadeen yarike kafafuwan tasleem zuciyarsa wani bakin ciki ne yakara rufeshi zuciyarsa na masa zafi,mikewa yyi yakara yin bangaren tasleem kai abu kamar wasa fa yazama gaske, dan el Bahrain daya koma sama kuma damko tasleem yayi yana mata fada kamar zai daketa,abinka da Wanda yake da hakuri bai Iya zuciya ba ganin tana ta bashi hakuri,kamar kara zugashi take ne yasa ta fusge jikinta Daga rikon daya mata tayi waje  dagudu tayi hanyar gidan izzadeen  ,el Bahrain yabi bayanta shima da gudu,Yusrah da ganin yanda sukayi waje da gudun ne yasa itama tabi bayansu,tana gab da shiga gidan el Bahrain yakamota,ta fusge tafara magana cikin kuka,Ka kyalleni tunda bka yarda dani ba,inje insamu izzadeen ya kasheni tinda burinsa arayuwa ya gani abakin ciki,bansan mai yasa izzadeen yake min haka ba,kai danayi tunanin Ka yarda dani kafi kowa sanin halina kai ma gashi Ka murzawa idanka toka,izzadeen dake zaune akan kujerar Palo da kumburarriyar fuska suhaima na Dana mishi fuska da ruwan zafi,muryar tasleem dayake jiyowa ne yasa ya mike yayi hanyar waje,tasleem kua tana hangoshi tayi wajensa dasauri,el bahrain yasha gabanta, yajanyo hanunta yaringa jan hanunta sukayi waje Ka cikani inje ya kasheni ya huta tunda burinsa arayuwa yagani cikin bakin ciki,bai cikata ba har sai da suka koma bangarenta yasa ta adakinta ya kullo kofar,yayi waje, Yusrah data biyosu ta rabe ajikin kofa, tana ganin sun wuce takarasa gurin izzadeen dake tsaya da suhaima, tace wai mai ke faruwa ne izzadeen,mai yahdaka da Anty tasleem ko inda take bai kalla ba yawuce yakoma ciki, yusrah kua ganin haka ne yasa ta juya tare da cewa Allah yakyauta,kicibis sukayi da el Bahrain abakin kofa,ke kuma uban me kikeyi anan,jiki narawa tace bakomai tanufi cikin gidan,el Bahrain kuma  yashiga ciki,direct Palon  yashiga yaje ya Tarar da  izzadeen daya dafe kansa da hannu biyu,izzadeen nazo namaka warning da Babbar murya kafita Daga harkar tasleem, idan bahaka ba wlh abinda zanyi maka nan gaba sai yafi Wanda namaka yanzu




Headache😓
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅
 *sadnaf*💞



Page 152

                    Kadai ji nagaya maka dan bantaba tunanin akuyancinka yakai duk da tasleem tana da aure karinga bibiyarta ba, izzadeen bakasan halina ba,wlh akan tasleem zan Iya kisan kai,enough kamal,enough of all this  nonsense Izzadeen yace atsawace yana mikewa,look kamal let me tell you,dan kaga nama shiru bashi yake nunawa ina tsoronka ba,what's so special agurin tasleem dazan ringa bibiyarta,to bari kaji ingaya maka tasleem na Dade da sata akwandon shara tunda sai Dana gama abinda nakeso da ita na baka sauran,and tunda hankalinka baya jikinka idonka ya rufe akan tasleem wlh wlh wlh sai na kwace tasleem din Daga wajenka,sai narabaku,takarfi da yaji ko bajima ko ba Dade wlh,dan nasan tasleem dan batada option ne yasa ta aureka bawai dan tana sanka ba, in banda ma rashin hankali irin naka har kana da bakin zua kayi min magana akan tasleem,bayan kasan butulci kayimin da cin amana,Ka auri wacce nayi dating, kai wlh inka bani haushi ma har Yusrah sai na rabaku na auresu duka biyun inga ta tsiya dan baka san halina bane I can do anything to have what I want,tunda yafara. Magana el Bahrain yaji kamar kirjinsa ya fito dan bacin rai jin yace zai rabashi da tasleem ne yasa kirjinsa fara dukan uku uku,haka kace ko? ee haka nace,to Allah yabaka saa,ameen izzadeen yace yana jifanshi da mugun kallo da kumburarun idansa,OK we shall see el Bahrain yace tare da juyawa ya fita,izzadeen yayi tsaki yace dan iska kawai zaka san Ka tabani,suhaima da tunda suka fara musayar maganganu tasaki baki tana kallonsu har sai da el Bahrain yafita tadawo da kallonta kan izzadeen, tab izzadeen ashe kai bakaramin dan iska bane,yanzu matar abokinka kake nema,lailai Kai rikakke ne  a yan iskan amma in bahaka ba inakai ina Neman matar aure, ni danasan abinda yafaru kenan wlh da mun barshi yamaka ido daya,muga ta inda zaka Iya kallon matar wani,izzadeen cire takalmin kafarsa yayi ya jefata dashi ta kauce,dan ubanki ba gwarani akanki ba matar wani na bi,ke da kika shigowa mutane gida da cikin shege ba fa Yar iska kawai,gaka babban,nufarta yayi aguje ta kwasa da gudu ta shige daki ta kulle,zakici ubanki xaki fito kisameni ya juya yayi hanyar dakinsa.



Yusrah kua tana shiga gida bangaren tasleem tayi,tanufi dakinta dan anan take jiyo kukanta,ta tura kofar taji arufe,aunty tasleem kibar kuka kinji dan Allah zan Bawa yaya hkuri duk da bansan mai yafaru ba,dan Allah kidaina kuka,haka ta karaci tsayuwarta abakin kofa,tana Bawa tasleem hakuri sai data gaji dan kanta ta hakura ta juya tayi bangarenta,apalo taje ta tarar da el Bahrain azaune ya Daga kansa sama yana kallon ceiling, yana girgiza kafa,jijjiyon Kansa sun ta tashi,ganin bai amsa sallamar data mishi bane, yasa jikinta yayi sanyi tasn cewar el Bahrain ransa amutukar bace yake, karasawa tayi gurinsa ta zauna agefensa ta ruko hanunsa,"yaya dan Allah dan annabi kayi hakuri,bana jin dadin ganinka ahaka,nasan abundant yafaru bakaramin bata maka rai yayi ba,duk da bansan mai yafaru ba,tunda Kaine babba kayi hakuri dan kaga itama aunty tasleem gata can sai kuka take,nasan kuma adalilin ka k'i  hakura ne yasa take ta kuka,"Yusrah"naam yaya" ki kyalleni banasan magana yanzu, kitafi dakinki kije ki kwantar, magana takesonyi yace kitafi dakinki nace banasan damuwa,mikwa tayi ta tafi dakinta,aranta kuma tana ta tunanin mai yafaru hka




Aranar el Bahrain haka yazauna apalo yana tunanin sai dai inya ji kiran sallah ya tashi,Yusrah kua ganin tasleem bata fito ba har magriba ne yasa tayi hanyar kitchen dan ta Dora musu abinci,dan tunda tafara laulayi tasleem ke girki,koda itace da girki,jollof din taliya tayi niyyar dafa musu dan aganinta sai yafi saurin dahuwa,mai tafara soya taji zuciyarta na tashi,kafin ta Ankara amai ya kwace mata,amai takeyi sosai kamar zata  amayo kayan cikinta,adai dai lokacin el Bahrain yadwo Daga massalaci yayi kitchen din dagudu yadagota,yaringa jera mata sannu ya kashe gas cooker din yace waye yace ta Dora girki, da tabarshi ya yo musu takeway,bandaki yanufa da ita, ya wanke mata jikinta,yadawo da ita daki,yaciro mata Riga ta canza kayan jikinta dan na jikinta ya jike, tana canza kayan yayi waje yatafi kitchen yaje ya goge aman.




Bngaren tasleem kua kukanta taci ta koshi taringa tsinewa izzadeen dayakeso ya wargaza mata rayuwa, sabida tsabar kukan dataci yasa ta fara ciwon Kai mai tsanani,adaddafe tayi sallah,ta kwantar akan sallaya ta rike kai tana ta  adduoi,wayarta ne yafara ringing,sai da aka mata 5 miascall,bata motsa ba,jin kiran yacigaba da shigowa ne yasa ta rarrafa ta dauko dan tasan watakila Fateema Ce takira tafada mata taje gida lafiya,aikuwa tana dubawa taga itace,dagawa tayi tare da fashewa da kuka,Fateema dake kan sallaya ta mike, innalillahi wa inna ilahi rajiun,aunty tasleem mai yafaru kike kuka tace hankali atashe,Fateema ina cikin wani yanayi takara fashewa da kuka,subhanallahi aunty dan Allah mai ke faruwa ne tace itama cikin muryar kuka
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞




Page 153

                 Dakyar tasleem ta tsayar da kukan datake tabawa Fateema labarin abinda yafaru,sakin wayar Fateema tayi jikinta yaringa rawa,tasleem jin datayi tana ta hello hello,ba amsa ba yasa takashe takara kira,Fateema da sabida tsabar bacin rai jikinta har wani karkarwa yake,dakyar bta Daga wayar,Fateema dan Allah cool your temper banasan Umma taji zancen nan,pls kiyi kokari kishigo gobe sai muyi magana, kashe wayar Fateema tayi,ta canza hijabin jikinta,tadauko kudi ta soka a skirt dinta,tayi hanyar dakin Umma,kafin takarsa dakin ta daidaita fuskarta,tura kofar tayi hade da sallama,Umma tadago ta amsa,ta ajiye bulugul marram din datake karantawa,"ya akayi fateema" Umma kaina ke min ciwo shine nakeso naje chemist na siyo magani,ina basiru ki aikeshi mana,Umma banganshi ba wlh shiysa ma nace bari na siyo dakaina, Fateema ban fiyeso kina fita da magriba ba,dan abbanku bai yaso,yi Sauri kije kidawo kafin abbanki yadawo,to Umma,tajuya dasauri tayi waje, tana fita waje, taga wani mai adaidaita sahu ya sauke wani, dasauri takarasa gurinsa tace yakaita rijiyar zaki,yace ba nan yayi ba,rokonshi tyi daya kaita zata bashi ko nawa yakeso, jin abinda tace ne yasa yace tahau sutafi,ta hau dasauri suka dau hanyar rijiyar zaki,gani tayi kamar mai adai daita sahun,baya sauri dan ayanda take jin zuciyarta in ba ganinta tayi agidan izzadeen ba hankalinta ba zai taba kwanciya ba,tafiyar minti 6 ne yakaisu kofar gidan izzadeen tayi sauri ta fito ta sallami mai adaidaita sahun tayi cikin gidan izzadeen, buga kofar palon tayi da Iya karfinta dayasa suhaima mikewa Daga kwance ba shiri,izzadeen dake bandaki ya wular da abun dibar ruwan dayake wanka dashi, ya fito waje dasauri ya zura doguwar Riga ya dauki ya dauki wani wuka daya ajiye akarkashin gado yyi waje dan duk atunaninsa el Bahrain ne yadawo,turus yayi dayaga Fateema Ce atsaye ta rike kugu,tana harare,daura fuska yayi,ke lafiya mai kike nema agidana,dalla jaki rufemin baki,ingaya maka abinda yakwoni dan bakada gidan dazanzo,wato sabida akuyanci irin naka kana da guts din da Aunty tasleem ma tayi aure,bazaka kyalleta ba ka cigaba da bibiyarta,kai wane irin dabba ne Ka wargatsawa yayata rayuwa amma duk hakan bai isheka ba,tayi auren ma kanaso ka Kara wargatsa mata rayuwa,izzadeen wlh zan maka rashin mutunci tunda naga alamar kwakwal kifi Ce dakai,ke juya kibarmin gida kafin in hambarar dake, dama abinda yakwo ki gidana kenan,na bibiyeta din sai ma na kashe mata aure hankalina zai kwantar,karya kake wlh sai dai auren uwarka ya mutu badai na yayata ba,fita kibarmin gida kafin naci ubanki,babu inda zanje dan ubanka,har kai kanada gidan dazanzo zua nayi namaka gargadi da babbar murya wlh kafita harkar yayata in bahaka ba,in bahaka ba mai zakiyi, izzadeen yace yana nufar inda take tsaye, kifadamin inbhaka ba mai zakiyi,ke inaga dan bantaba cin ubanki ba shiyasa kike min rashin kunyar dakika ga dama, amma yau zan miki akuyancin da inkika gani ahnya sai kin gudu,yau zan sauke miki fitsarar dakike ji dashi,kirjin Fateema ne yafara dukan Tara Tara,ta wayance kai din banza dazaka ci ubana sai dai muci uban juna dan ni ba tsoronka nakeji ba,to shikenan,zakici ubanki,ya wurgar da wukar hanunsa ya damko hanunta yafara janta zaiyi hanyar dakinsa da ita, duka Cizo da yakushi tafara kai masa da daya hannu yaki yacikata yacigaba da janta,suhaima dake tsaye abakin kofa, tun lokacin dasuka fara musayar kalmomi ta yi folding hanunta  tana kallonsu,ganin yayi hanyar dakinsa da ita ne yasa tayi sauri tasha gabansa ina zaka kaita, mai tayi maka Ture ta yayi Daga gabansa,yaja Fateema dakarfi yasata adakin ya kullo kofar Fateema tasa ihu, suhaima tayi waje da gudu,tanufi gidan el Bahrain ba dankwali ba takalmi


tasleem tun lokacin da Fateema takashe wayarta hankalinta ya tashi,tafara sintiri adakinta dan Neman ciwon kan datakeyi tayi ta rasa,dan tasan tunda Fateema ta kashe wya ranta bakaramin baci yayi ba,takua san in haka ne Fateema sai ta dau mataki adaren nan nan,bata bari ya kwana,dan bakaramar zuciya ne da ita, ganin zirga zirgan ba amfani zai mata bane yasa tashiga bandaki dan ta watsa ruwa dan wani zafi zafi taringa ji



Bangaren el Bahrai kua bayan ya kwashe aman yakoma dakin Yusrah yaje yasameta ta rufe ido tana ta mayar da numfashi,zama yayi agefenta yaringa mata sannu, minti biyar da zamansa yaga har bacci yayi awon gaba da ita, girgiza kai yayi dan tunda tasamu ciki take yawan bacci dan sai kuna hira da ita sai tafara gyangyadi kafin Ka ankara bacci yayi awon gaba d ita,kiran sallahr isha dayaji ne yasa ya tashi yayi alwala yayi waje dan yatafi massalci,yana dab da zua gate, yaga suhaima ta bude kofar tashigo aguje,ke lafiya yace atsorace yana ja da baya dan haka kawai yakewa suhaima kallon tababbiya,nuna mishi waje taringayi da hannu tana magana da kyar,kanwar matarka tasleem izzadeen yakamata yasata adaki zai mata fyade, What el Bahrain yace yana zaro ido,Fateema kike nufi gyada masa kai tayi,waje yayi dasauri suhaima tabi bayansa,tasleem da tana fitowa Daga bandaki jikin window taje ta tsaya tana shan iska dan jitayi duk datayi wanka zafin takeji,ganin suhaima tashigo dagudu el Bahrain yayi waje da gudu suhaima tabi bayansa ne yasa tafara Jan innalillahi wa inna ilahi rajiun dan tasan koma mai yke faruwa Fateema taje gidan izzadeen.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞




Page 154

              Fateema kua dakarfi taringa jijiga kofar tana ihu,izzadeen ya damkota ya watsar da ita akan gado,bake karamar er iska ba kibiyoni har gida sabida bakida mutunci,yau sai na koya miki hankali dan dama nadade ina jin haushinki,in ahanya kika gani aka Ce ki Daga ido ma ki kalleni bazaki Iya ba ballanta yakai ga ki min rashin kunya,kokari cire doguwar Riga jikinsa yafarayi,tana ganin rigar yarufe masa fuska ta dira cikin zafin nama ta tureshi hade da kamo fuskarsa da rigar yanda bazai Iya cirewa ba,kokawa suka farayi sosai inda yasamu ya Ture Fateema ta fadi akasa ya maida rigar jikinsa ya kamato ya kwada mata mari,yafara kicin kicin cire mata hijabi,baki tasa ta gartsa masa cizo ta rike fatar taki cikawa,ya saki ihu da Iya karfinsa yaringa ball da ita taki cika mishi hannu,dan so take sai ta cire fatar,daya hanun yayi amfani dashi yakamo nononta,itama ta saki ihu adai dai lokacin da el Bahrain suka karaso yafara buga kofar da karfi,izzadeen kana da hankali kua? kasan mai kake shirin aikatawa kua,ihun Fateema daya kara juyowa ne yasa yafara bugun da karfi,suhaima tayi dakinta da sauri ta daukowa el Bahrain bunch of keys din gidan yakarba cikin rawar jiki yafara gwadawa



Tasleem kua Riga ta zura jiki na rawa,tasa hijabi,tanufi kofa taji akulle wajen side bed tayi dagudu,ta dauko mukullaye tazo tayi ta gwadawa har sai datasamu Wanda ya bude,tayi waje dagudu ba takalmi,tashiga gidan izzadeen, adai dai lokacin el Bahrain yayi nassarar bude kofar, tasleem tasaki ihu dan duk atunaninta izzadeen yagama da Fateema,izzadeen kua alokacin yayi nassarar cire mata hijabi ya wurgar dan so yake ya tsoratata bawai wani abun zai mata ba,dagudu el Bahrain yafada dakin ya kamo izzadeen yakwada masa mari,kan ya sauke hanunsa shima ya zuba mishi nashi Marin,kokawa suka farayi,tasleem tayi wajen Fateema dagudu data rike kirjinta   tana maida numfashi,dagota tayi ta kwada mata mari, kinada hankali kkua Fateema mai yakawoki wajen izzadeen da yanzu yamiki fyade fa mai yasa bakida hakuri ne arayuwarki,tasleem tace cikin muryar kuka hawaye na zubo mata,haba aunty tasleem abinda izzadeen yake mana ya isheni,aunty abin dayake mana yayi yawa, mai mukayi mishi dayakesan ganin bayan mu,tace tare da fashewa da kuka,ihun el Bahrain dasuka jiyo ne yasa suka juya sukayi gurin dasuke suna fada,dan izzadeen shima dagewa yayi yaringa rama dukan da el Bahrain ke kawo mishi, inda el Bahrain ya fusata yakai mai bugu ahanci izzadeen shi kuma yakamo hanun ya ciza,suhaima rike izzadeen tayi tana jansa tasleem ita kuma tarike el Bahrain,Fateema kuma tayi waje dagudu tadauko wukar da izzadeen ya wular dazu,tayo ciki dagudu,suhaima kua ganinta datayi da wuka ne yasa,tasaki ihu,wuka wuka wuka,izzadeen shima daya hangota cika el Bahrain yayi,yayi bandaki dagudu,Fateema ta bishi aguje,el Bahrain da tasleem suka bi bayanta aguje,tasleem ta damketa,el Bahrain kuma ya kwace wukar da karfi,ni ku kyalleni in kashe shi in huta,izzadeen yahana mu zaman lafiya ku kyalleni dan Allah in kashe shi,jijigata tasleem tafarayi tana cewa " kishiga hankalinki Fateema mai ya ke damunki ne" tasleem duk laifinki ne dan dabaki gayawa Fateema abinda ke faruwa ba,babu yanda zaayi hakan tafaru ke da kikasan halin kanwarki,el Bahrain yace cikin bacin rai,Ku wuce mutafi,yace yana nuna musu kofa,Daga tasleem har Fateema kuka sukeyi,sukayi waje,yabisu abaya,suna zua waje fateema amadadin tabi tasleem cikin gidan ,hanyar tafiya tayi,el Bahrain ykira sunanta ta tsaya,tasleem taje ta tsaya agabanta,kzo  ki wuce mutafi,aa gida zan wuce dan su Umma basu san nazo nan ba, Fateema yanzu kina nufin Umma batasan kinzo nan ba,maiyasa bakida hakuri ne,yanzu badan muna nan ba,da Allah ne yasan abinda zai faru,el Bahrain yace cikin takaici jirani indauko mota inkai ki gida yajuya yayi cikin gida,



Tasleem goge hawayen dake zubo mata tayi,ta rungume Fateema,kiyi hakuri sis duk ni najanyo miki,da ban fadamiki ba dahakan bata faru ba,hakika kin nuna min kauna,sis banida sama dake, amma pls kiringa kokari kina kai zuciyarki nesa pls,insha allahu sis zanyi kokari,amma Aunty abinda izzadeen yake mana yayi yawa,dafarko ya L🅰L🅰T🅰 miki rayuwa yanzu kuma yanaso ya  K🅰SHE miki aure abin nasa yayi yawa,hakane sis kiyi hakuri izzadeen bai isa ya kashemin aure ba,sai dai in lokacin mutuwar auren ne yayi,ba ma zai mutu ba insha Allahu Aunty, tace tana share hawayen dasuke zubo mata, kishigo mutafi el Bahrain yace alokacin daya tsaya agefensu da mota,jeki sis, kina isa gida ki kirani, to aunty tace alokacin data shige motar, tasleem ta karasa wajen el Bahrain ta rukufa,tace kamal adawo lafiya Allah ya kikaye hanya,dagowa yayi yana kallonta wani so da tausayinta na ratsa shi,yace ameen yaja motar suka tafi, tun amota yaringawa Fateema nasiha data ringa hakuri har suka karaso kofar gidansu yana mata nasiha,godiya tayi mishi,tace yaya kamal dan Allah  dan Annabi karinga hakuri da aunty tasleem wlh izzadeen so yake ya rabaku,dan Allah Ka rike ta da amana, dan wlh farincikin  aunty tasleem shine nawa, dan haka kawai tunda muka taso da aunty tasleem take ban tausayi dan batada baki,duk abinda aka mata shiru takeyi tace hawaye na zubo mata,karki damu Fateema zan kular miki da tasleem dan ke farincikin ki Ce nikua rayuwata ce, dan haka ki kwantar da hankalinki,wani irin Farinciki ne ya lullube Fateema ta rusuna tana  mishi godiya, ahaka sukayi sallama, yaja motarsa ya tafi ita kuma tayi cikin gida.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞




Page 155

                  Tana shiga cikin gida parking space tafara dubawa taga Abba bai dawo ba, hamdala tayi, tayi cikin palo,   Umma ta tarar tana ta zirga zirga apalo,kirjinta ne yahau dukan uku uku dan bata san karyar dazata shararawa Umma ba,sallama,tayi atsorace Umma ta juyo dasauri,"Fateema ina kika tsaya tundazu Daga siyan magani sai da kika samu awa daya duk kinsa hankalina ya tashi,ina tunanin ko wani abun ne yafaru," Umma wlh kaina ne ya matsamin da ciwo lokacin Dana fita shine na shiga gidan aunty Bilki na aiki almajirinta ya siyo min maganin,Dana sha bacci yadaukeni sai da aunty Bilki ta tasheni," ajiyar zuciya Umma tayi tace Allah ya sauke dadin danaji ma abbanku bai dawo ba,wuce kije kici abinci ki kwantar,dakinta ta wuce umma ita kuma ta zauna ta kamo tashar Arewa 24 tana kallo,tana shiga dakin ta dauki wayarta ta kunna takira tasleem,bugu daya ta dauka,"sis kun karasa gida ne cewar tasleem," ee Aunty mun karaso ya ma tafi," hope Umma batayi miki fada ba," batayi min ba,gidan Bilki nace mata na shiga,yauwa haka nakeso sis kiyi sallah ki kwantar gobe zan kiraki,yauwa Aunty inataso in tambayeki hope Yusrah batasan abinda ya faru ba? Batasani ba gaskia kuma bana jin el Bahrain zai fada mata,Allah yasa bata sani ba dan kinsan inta sani akwai Matsala, karki damu batasni ba,to shikenan aunty sai dasafen Allah ya tashemu lafiya ameen ta katse wayar ta ajiye agefen side bed ta zauna agefen gadon ta rike kanta, tana tunanin abinda yafaru,kwalla ne suka zubo mata,afili kuma tace Allah ya isa tsakaninmu dakai izzadeen.



Bangaren el Bahrain kua ahanya ya tsaya ya musu takeaway,yakarasa gida,bangarn Yusrah ya nufa,yana shiga dakinta yaje ya tarar still baccinta take bata tashi ba,kan gadon yakarasa ya zauna yafara tashinta,bude idanta tayi tana kallonsa,murmushi yayi yace na tasheki ko?girgiza kai tayi,yace tashi kiyi sallahr isha, nasiyo mana abinci, inkin idar kizo muci abinci,nima bari naje nayi alwalar ,to yaya tace tare da mikewa,tayi hanyar bandakin,mikewa yayi shima yayi yafita waje, dakinsa ya nufa ya daura alwala, yayi sallah,sai daya Dade yana. Musu addua zaman lafiya tsakaninsa da matansa yakuma roki Allah da ya karesu   daga Sharrin izzadeen,sanan ya Shafa ya mike yayo waje,bangaren tasleem ya nufa,apalo yaje ya tarar da ita azaune ta zuba tagumi tana kallon waje daya da alama tunani take dan batasan da shigowarsa,sallama yakarayi akaro na biyu da karfi,tayi firgigit ta dago ta amsa,sannu da zua tace tana sunkuyar dakai,amsawa yyi yana Daga bakin kofa,zo muje muci abinci,mikewa tayi tace lah na manta ban Dora ba dan Allah kuyi hakuri, bari na dafa mana ko indomie ne,tace tana yin hanyar kitchen, kibarshi nayo mana takeaway,kizo mu tafi yace tare da juyawa," kamal" tsayawa yayi cak batare da ya juyo ba,takarasa gabansa ta durkusa dan Allah dan Annabi kayi hakuri bazan kara kwatanta fita batare da izininka ba,dagota yayi yace karki damu nahakura,wuce muje, yace tare da riko hanunta,palon Yusrah sukayi,suka tarar da ita azaune da hijab ajikinta ta dauko plates ta juye abincin tana jiransu,dagowa tayi ta amsa sallamar dasuka mata tasaki murmushin jin dadi data ga hanunsu arike Dana juna dan tasan sun shirya,tasleem zama tayi agefen Yusrah,el Bahrain shi kuma ya zauna agefen tasleem,atare suka fara cin abincin inda el Bahrain da Yusrah ne kawai ke cin abincin,tasleem tsakura kawai take bawani ci take ba, sai daya mata magana tafara cin abincin sosai,ahaka suka kamalla cin abincin,tasleem ta kwashe plates din takai kitchen, tadawo ta zauna, el Bahrain mikewa yayi yatafi dakinsa,Yusrah da tasleem suka bishi da kallo,tasleem saurin goge hawayen dake Neman zubo Mata tayi dan tasan el Bahrain kawai cewa yayi ya hakura amma da wani Abu azuciyarsa,Yusrah dawo da kallonta kan tasleem tayi, tace" Aunty tasleem wai mai kikayi wa yaya ne? hawayen datake ta boyewa ne suka zubo mata tarasa amsar dazata Bawa Yusrah, yi hakuri Aunty tasleem bansan tanbayar Dana miki zai bata miki rai ba,girgiza Kai tayi tace baki batamin rai ba,tace tana goge hawayen dasuka zubo Mata, bari nje na kwantar sai dasafe,Allah yakaimu Aunty tasleem,tayi waje, Yusrah ta girgiza kai tace Allah ya sasanta ku,ta mike tayi hanyar dakinta




Bangaren izzadeen kua sai daya tabbatar da tafiyarsu ya fito,suhaima dake tsaye adakin ta kwashe da dariya,tace Ashe mijjn nawa matsoraci ne har tsoron mace yake, azuciye yayi gurinta tana kokarin guduwa ya damkota ya rufeta da duka sai daya mata lilis ya watsar da ita waje,ya rufo kofar dakinsa,suhaima taringa jera masa Allah ya isa,izzadeen kua zama agefen gado,yana daya sani bai tari tasleem ba,gashi abubuwa sun kwabe, gashi jibi ne daurin aurensu da Mufeeda bai so suka samu sabani da el Bahrain ba,haka yazauna yanata tunane tunane,yaga ba tunanin ne mafita ba ya mike yje ya dauro alwala,yazo ya tayar da sallah


El Bahrain kua bayan yaje yayiwa tasleem sai da safe yadwo ya kwantar, tunanin  yaringayi yanda zai  nisanta tasleem daga wajen izzadeen,dan ya tsorata da kalmomin da izzadeen dan yasan halinsa tabbas zai Iya rabashi da tasleem, juyi yayi ya rungume pillow,Yusrah kua dama ba bacci take ba itama dan haka kawai taji bata jin bacci,yaya Ka kasa bacci ko,tace tana kallonsa,girgiza mata kai yayi tare da kara kankame pillown ya rufe idansa mirginawa tayi kusa dashi ta cire pillown ta maye gurbin pillow ykua rungumeta,aikua nan da nan bacci yayi awon gaba da ita,shikua ba bacci ne yadaukeshi ba sai daya samo wa kansa mafita,bacci ya daukeshi,karfe biyu da rabi ya mike afirgice yana sallati,dan mafarki yayi izzadeen yashiga dakin tasleem yadaukota akan kafadarsa ya gudu da ita,tasleem tana ihu tana Neman taimako,durowa yayi Daga kan gadon ya yi bangaren tasleem aguje,Yusrah ta mike tana sallati,dakinta ya shiga dagudu,tasleem dake zaune akan sallaya,ta mike tana sallati,nocsol md lafiya,maida numfashi  yaringayi daya ganta,bakomai yace mata ya rufo mata kofar,ya koma bangaren Yusrah yaje a tarar da ita abakin kofa,yaya lafiya mai yafaru,bai Ce mata komai ba yayi hanyar bandaki yaje ya dauro alwala,yazo ya tarar da ita atsaye a inda ya barta,ki koma baccinki bakomai ya hau kan sallaya ya Tayar da sallah, Yusrah takoma ta kwantar tana tinanin mai ya tsorata el Bahrain,aranar kwana yayi yana nafilfili tare da adduoi na kada Allah yabawa izzadeen ikon cin galaba akansu,haka ma tasleem tarunga adduar zamn lafiya atsakaninta da el Bahrain Yakuma kare ta Daga sharrin izzadeen.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞




Page 156

                Washegari da  sassafe el Bahrain ya tafi gidansu yaje yasamu alhaji,yace mishi yana so yabashi mukullin gidansa dake Jan bullo yana so tasleem takoma can da zama,inda alhajin mamakin maganar da el Bahrain yagaya mishi ya rufeshi,tambayarsa yayi dalili,yace haka kawai, yakeso tasleem takoma can da zama,ganin maganar babba ne dole sai hajiya tashiga zancen ne yasa yakira hajiyar el Bahrain yakora mata maganar da el Bahrain yazo da ita,daka tsalle tayi tace akan me zai raba musu gida,fada tasleem da Yusrah sukeyi dayake so ya raba musu gida, yace aa haka kawai yake so ya raba musu gida,anan suka Ce indai ba fada sukeyi ba basu ga dalilin dazai sa yace zai raba musu gida ba,suna cikin zancen aunty luba tazo dan tayi musu sallama zata tafi abuja,tazo ta tarar da zancen da el Bahrain yazo dashi, daka tsalle tayi ta dire tace bai isa yaraba musu gida ba akan me,zai raba musu gida,ga laulayin da Yusrah ke fama dashi inya raba musu gida waye zai cigaba da dawainiya da yusrahn sanan inya raba musu gida rashin adalci zai ringayi atsakaninsu,Abu kamar wasa fa yazame gaske,dan luba fada taringayi sosai,inda el Bahrain yace shi yake da iko da gidansa shi yaga dama yahadasu aguri daya,yanzu kuma shi yaga damar rabasu,ganin abun na Neman zama fada ne yasa alhaji ya tsawatar musu yace su tsaya su saurareshi,wayarsa yadauka ya kira izzadeen yace yazo yana san ganinsa yanzun nan,gaban el Bahrain ne yahau dukan uku uku,dan baisan mai yasa Alhaji ke kiran izzadeen ba,dan in ma tambayarshi zai yi ko yasan dalilin dayasa yake So  ya   raba musu gida,baiso izzadeen yasan plan dinsa ba,wani takaici da bakinciki ne suka rufe el Bahrain, bangaren izzadeen kua hankalinsa bakaramin tashi yayi ba,dan duk atunaninsa el Bahrain zua yayi yagawa  alhaji abinda ke faruwa,shiryawa yayi asanyaye jikinsa duk yabi yayi sanyi,yanufi gidansu el Bahrain,apalo ya tarar dasu azaune duk sunyi jungum jungum,el Bahrain ya sunkuyar dakai, luba sai girgiza kafa take,tsugunawa yayi har kasa ya gaishesu suka amsa,alhaji ya nuna masa guri yace ya zauna,ya Mike yaje yazauna yana satar kallon el Bahrain, tambayarsa yyi ko yasan dalilin dayasa el Bahrain ke san rabawa matansa gida,yadago da mamaki yana kallon alhaji, yakoma yana kallon el Bahrain daya dago yana jifanshi da mugun kallo,girgiza kai yayi yace baisan dalilin dayasa,kamal ke san raba matan nasa ba,Alhaji kiran sunan kamal yayi yadago yana kallonsa da idansa dayayi ja,"kayiwa Allah kayiwa Annabi kafada mana dalilin dayasa kake so Ka rabawa tasleem da Yusrah gida,sunkuyar dakai yayi ya rasa amsar dazai Bawa alhajin, luba Ce tace Abba bawani dalilin dyake dashi kawai so yake yara musu gida dan yana jin haushin yanda saurauniyar mata ke dauwaniya da Yusrah, dakata Lubabatu hajiya tace banasan tashin tashina, "kamalu haka kawai kakeso Ka raba musu gida? gyada mata kai yayi ya sunkuyar dakai ,kallon juna alhaji da hajiya sukayi,Alhaji yace kamal ni aganina matsawar ba wani Matsala kake fuskanta agurinsu ba kayi hakuri Ka barsu agida daya, dan kaga yanzu inka raba musu gida Ka kwari Yusrah, dan tasleem ke taimaka mata ko bhaka ba,haka ne el Bahrain yace cikin takaici dan bahaka yaso ba,yaso ace sun bashi goyon baya alhaji da hajiya nasiha sukayi mai sosai sukace inma wani abun suke mishi yaringa hakuri, yana kai zuciyarsa nesa,inda akarshe itama luba ta ringa bashi shawarwari cikin sigar lallashi,izzadeen dake  zaune jikinsa yabi yayi sanyi, dan ysan duk sabida dashi el Bahrain kesan rabawa tasleem da Yusrah gida,jiyayi wani takaici da nadama sun lullubeshi,ahaka suka mishi naseeha yamusu godiya yace zai tafi, inda akarshe alhajin  yake tambayarsu ya zaayi wajen daurin auren izzadeen gobe nan zasu zo ko Daga can zasu wuce, el Bahrain yace Daga can zasu wuce, alhajin yace Allah yakaimu goben, el Bahrain yayi waje izzadeen yabi bayansa Aunty luba tarunga tsokanarsu




.
El Bahrain na fita wajen motarsa yanufa yabude yahau rai abace,izzadeen yayi sauri ya bude gaban motar yahau ya zauna,juyar da fuska el Bahrain yayi,yace lafiya mai kake nema awajena," izzadeen kwantar dakansa yayi yafara magana cikin sanyin murya "kamal banida bakin dazan baka hakri nasan nayi maka laifin da bazaka Iya yafemin ba wlh tallahi abinda yafaru tsuatsayi ne bada gangan nayi ba,anan yakwashe komai yagaya el Bahrain yace karka ga laifi na,wlh tinda hakan yafaru narasa kwanciyar hankali,sai nake ganin kamar ina nemi yafiyar tasleem dakaina sai yafi da ace kai Ka nema min yafiyarta,Ka duba kagani tinda na auri suhaima nayi bnkwana da farinciki,kamal bazan boye maka ba wlh nayi nadamar abinda naringa aikatawa abaya tin Daga lokacin Dana auri suhaima Dana ga ba virgin bace,Allah ne yasan irin zafin danaji azuciyata,ashe duk matan danayi disvirgin dinsu haka mazajensu suka ji ranar dasuka fara kusntar su,auren suhaima yasa nayi nadamar abinda na aikata ta bakin nka baka isa kayiwa Allah wayo ba,dan Allah kadai ne yasan mata nawa na.   L🅰L🅰T🅰 wa rayuwa, nayi dansani abinda nayi Dan haka nakeso Ka yafemin dan girman Allah idan in ma baka yarda dani ba,ni zan tashi nabar unguwar sabida ka saki jikinka dani,inyaso sai nakoma hotoro da zama,amma wlh bacin rai ne yasa nafada maka magunganun Dana fada maka jiya pls kamal kayi hakuri Ka yafemin,juyawa el Bahrain yayi yana kallonsa,pls abokina,dan ni ko Mufeeda ma da za a daura mana aure da ita gobe, ko ba a virgin nasameta ba zan hakura in zauna da ita haka dan abinda nashuka shi nake girba,bakomai na yafe maka amma karinga tunani kafin kayi Abu,tunda nariga nagaya maka nafadawa tasleem ta yafe maka mai nakara tararta ba ma Iya yafiyar Ka tsaya ba harda rike mata kafa amatsayinta na matar aure, kaga abinda kayi bai dace ba,hakane kamal nayi kuskure hakan bazata kara faruwa ba insha Allahu, to Allah yasa ni Bari na wuce gida sai Ka karaso mayi magana. Yanda zaayi Goben, to shikenan sai nakaraso izzadeen yace ya sauka Daga motar ya hau motarsa yanufi gidansu mussadiq
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞




Page 157

              El Bahrain nabarin gidansu direct gida ya wuce yana mai farincikin abinda yafaru dan da duk hankalinsa atashe yake da izzadeen yace zai rabashi da tasleem, yana zua gida bangaren tasleem yanufa dasaurinsa yaga bata nan yasauko yayi bangaren Yusrah, apalo ya tarar da Yusrah akwance,tasleem kuma tana mopping,sannu da zua sukayi mishi ya amsa yana kallon tasleem, wani so da tausayinta na ratsa shi dan Daga jiya zua yau har ta rame,kiranta yayi yace tazo ta zauna,ta ajiye moppern ta nufi inda yake zaune,tazauna akasa ta sunkuyar dakai,satar kallon Yusrah yayi yaga idanta nakansu,gyaran murya yayi yace suje su shirya zasu fita su zaga gari,Yusrah mikewa tayi tana murna tace yaya dagaske, zan muku wasa ne,mikewa Yusrah tayi tayi hanyar dakinta tana murna,dan dama tagaji da zaman waje daya,tasleem sakin baki tayi tana kallonshi da mamaki dan ko da asuba daya zo tashinta tayi sallah fuskarsa amurtuke take,mamaki taringayi mai yakawo sudden changes din,el Bahrain  na ganin Yusrah tashige dakinta yaja hanun tasleem yyi bangarenta da ita,dakinta yakaita yafara yarufo kofa yafara aika mata da zazzafan kiss, yana bata hakurin abinda ya mata jiya,kwace jikinta tayi dakarfi data ga yana Neman wuce gona da iri yakuma damkota yacigaba da kissing dinta yana bata hakuri anan ya kwashe yanda sukayi da izzadeen yagaya mata yace dafatan zata yafe mishi ta yafewa izzadeen, hawayen farinciki ne suka zubo mata tace ta yafe musu,aranar wuni sukayi suna zagaya gari,inda yakaisu sukayi shopping tasleem taringa zabo kayan bebies,suka ringa mata dariya tace gwara tafara siya kafin Yusrah ta haihu,aranar bayan sun koma gida,sunyi sallah sunci abinci,sun dan taba hira, Yusrah ta mike tayi musu sai da safe, ta tafi dakinta ta kwantar dan tinda tasamu cikin nan take bacci da wuri,el Bahrain mikewa yayi yabi bayanta dan suyi sallama,kafin yaje har bacci ya dauketa,murmushi yayi ya gyara mata kwanciya ya lullubeta da bargo,yamata kiss agoshi yafito yarufe mata kofar,bangaren tasleem yanufa dan bai ganta apalon ba,yanufi dakinsa yaje ya watsa ruwa yasako kayan bacci yayi dakin tasleem,agaban mudubi yaganta atsaye tana fesa tirare yayi sauri yayi gurinta dan kwata kwata baya gajiya da tasleem dan kullum kamar Amarya yake jinta,daukarta yayi, yayi kan gado da ita yafara aika mata da sakoni aranar kwana sukayi suna farantawa juna rai.






Washegari karfe 11:30 aka daura auren izzadeen da Mufeeda, akan sadaki dubu hamsin,inda mussadiq yahadaw ango Izzadeen walima agidansa,Daga wajen daurin auren suka wuce can suka je suka ci abinci sukayi hotuna ,Karfe bakwai aka kawo amarya Mufeeda, inda motoci biyu ne kawai suka kawo mutanen Amarya daga el Bahrain sai mussadiq,dangin Amarya bayan sun kai Amarya dakinta,sun mata nasiha suka fito suka hau mota aka maidasu gida,ahanya el Bahrain yasiyi kaji da lemona aka mishi Leda biyu yakaiwa izzadeen guda daya yadauki daya yakai gida,Izzadeen aranar fargaba ne yabi ya cikashi yana tunanin watakila itama Mufeedar ba virgin bace,ahaka yashiga dakin Amarya ya umarceta data tashi Suyi sallah na godiya ga Allah,sukayi sallah ya juyo musu kazar da el Bahrain yakawo musu aplate yace Mufeeda taci taki ci dan duk atsorace take,ba yanda izzadeen baiyi Mufeeda tasha ko da madara ne taki, sai hawaye take,tabe baki yayi yaci yakoshi aransa yace data ci da kartaci ba abinda zai fasa dan shikadai yasan matsanacin halin dayake ciki na sha,awa yana kai plate din kitchen yadawo gurinta yace tashiga bandaki ta watsa ruwa tazo ta kwantar,nan ma kin tashi tayi dan wani irin tsoro ne yakamata dan tunda take bata taba kebewa da namiji ba sai yau,izzadeen kua ganin tana bata mishi lokaci gashi amatse yake yasa yajanyota yafara sarrafata yana cire mata kayan jikinta,jikin Mufeeda ne yahau rawa tasa mishi kuka,izzadeen kua ina yayi nisa dan yanda yadade rabonsa da mace ji yake kamar bai taba kusantar mace ba,atakaice dai aranar shi yfara sanin Mufeeda ya mace inda izzadeen sabida murna shi ya fara saninta ya mace yasa yafashe da kuka dan bai taba tunanin zai dace da auren virgin ba,jiyayi san Mufeeda na ratsahi sosai dan da baya wani Santa, amma asanadiyar kyautar budurcin data mishi yaji wani irin Santa na ratsashi aranar lallabata yaringayi kamar ya maidata ciki,ko kwawaran motsi bayaso tayi,shi yamata komai aranar,dadin hakan da Mufeeda taji yasa tacigaba da langwabewa, bangaren suhaima kua tana ganin ankawo Amarya,kiran Alhaji tanimu tayi tace mishi zata zo yajirata,tana ganin izzadeen ya kulle kofar palon sama tayi sadaf sadaf fita,itama aranar amarcewa tayi awajen alhaji tanimu,sai karfe goma sha biyun dare yadawo da ita.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞



Page 158

               Kwanaki watani nata shudewa inda izzadeen da Mufeeda ke soyayya kamar su hadiye juna,inda el Bahrain da matansa zaman lafiya suke sosai suna gudanar da soyayyarsu cikin kwanciyar hankali,dan el Bahrain har wani ki'ba yayi ya ajiye tumbi Yusrah kua  cikinta yafito sosai yamata kyau dan murmurewa tayi takara haske,cikinta nada wata hudu,akayi fara bikin masheeda inda  akayi shagulgula sosai dan tasleem ma ba abarta abaya.ba sai data hada nata walimar,Yusrah kuma tayi mata gudumar kulolli masu tsada, el  Bahrain kuma yabata gudunmawar dubu hamsin,ahaka akayi bikin mashida,inda Fateema Ce tashige gaba wajen yin komai, ,aka kai Amarya gidanta dake abuja,aranar da aka kaita dakyar aka rabasu da Fateema dan kankame juna sukayi sukayi ta kuka,ahaka suka juyo suka dawo,inda Fateema tazama shiru shiru kamar Mara lafiya,wanda shirun nata sai daya damu Umma takirata tace itama ta taimaka tafito da miji tayi mata aure ta huta,Fateema tace ita batada Wanda takeso,ahaka rayuwa tacigaba da tafiya yusrah tacigaba da rainon cikinta,inda tasleem tafara shiga damuwa narashin samun ciki,dan intaga yanda Yusrah ke tura ciki abun burgeta yake, bangaren izzadeen kua Mufeeda Amarya ma tasamu ciki,inda izzadeen yadorawa cikin san duniya,ko ina yaje yana makale da waya akunensa yana waya da Mufeeda yana tambayarta lafiyan babynta,bangaren suhaima kua cikinta ya tsufa haihuwa yau ko gobe,bata fita ko ina dan izzadeen warning yamata sosai yace bayasan yaga kafarta awaje, har ta haihu ya sallameta ta kara gaba,watarana el Bahrain na zaune dasu Yusrah apalon tasleem basu Dade da cin abinci ba Yusrah ta mike kafarta tasleem na Dana mata sabida kumbarar dayayi dan cikinta ya tsufa haihuwa yau ko gobe, tun da yamma tafara jin ciwon baya da Mara kadan kadan ta daure bata fada kowa ba dan tun a asibiti aka gaya mata alamomin haihuwa,matsa mata kafa tasleem tacigaba dayi suna hira da el Bahrain, Yusrah kua ta fara cije lebe,dan jitayi bayanta kamar zai balle,mararta ne yamurda mata tasaki sallati,el Bahrain ya mike ba shiri,lafiya Yusrah mai yafaru," yaya marata bayana wayyo Allah na yaya zan mutu, gigicewa yayi,tasleem ita kuma tafara tofa mata addua,tace el Bahrain yadagata sukai ta asibiti,riketa sukayi suka sauka kasa yaje ya bude mota dasauri yadawo ya riketa suka kaita mota,tasleem tayi Sauri tayi dakin Yusrah taje ta dauko akwatin da suka hada kayan haihuwa tadawo  dasauri cikin motar,el Bahrain yaja motar a 360 suka nufi asibiti,tafiyar mintina ne yakawo su asibitin inda already nurses biyu na waje suna jiran karasowarsu dan el Bahrain yamusu waya, Yusrah sallati kawai take tana kiran sunayen Allah,tasleem kua sabida tausayi kuka taringayi,ahaka nurses suka shiga da Yusrah dakin haihuwa,el Bahrain yaji kamar ya bisu,zirga zirga el Bahrain yaringayi aharabar asibtin inda tasleem kuma taringa zuba adduoin Allah ya sauke Yusrah lafiya,atakaice aranar ba Yusrah Ce ta haihu ba sai da asuba inda ta haifi santalellen da namiji mai kama da el Bahrain, fadar murnar da el Bahrain yayi dashi da tasleem bata bakine dan har rawa tasleem taringayi,el Bahrain yaringa kiran en uwa da abokanan arziki, yana fada musu, kafin gari yawaye danginsu el Bahrain suncika asibitin,karfe 8  nasafe likita ya sallami Yusrah suka dungunzuma suka dawo gida,tasleem kua aranar tasha aiki ta gode Allah dan dangin el Bahrain cika gidan sukayi ciki kua harda su Aunty luba,inda dadi yabi yakashe luba,dan dama burinta Yusrah ta haifi da namiji,dan ko abanza tasan yanzu Yusrah Ce gida    washegarin da Yusrah ta haihu,su Umma suka zo da Fateema,sukayiwa Yusrah barka inda suka zo da akwati cike da kayan baby da atamfa wajen kala hudu,da dubu goma inji abbansu,inda dadi yabi ya ishi Yusrah ta durkusa akasa tana zuba godiya,Fateema kua tunda ta rike bbyn tahana kowa, dan jitayi inama bbyn tasleem ne,dan san bbyn yashiga ranta ahaka suka wunan musu suka tafi gida,bangaren el Bahrain kua kudi yakashe sosai na hidimar suna inda yayiwa tasleem da Yusrah dinki kusan kala takwas,izzadeen ma ba abarshi abaya ba ya taka rawar gani sosai, dan sai daya siyi katon rago, musamman yace ayankawa mai jego banda uban kaya daya kawo wa Yusrah da babynta,ranar suna shagali akayi sosai inda aka sawa Bby sunan abban el Bahrain, aka ringa kiransa da daddy,Yusrah tasha kyau ta godewa Allah, inda tasleem itama ta zuba ado kamar Amarya, dangin el Bahrain suka runga mata adduar Allah yabata cikin itama dan bakaramin kirkinta suke gani ba lura dasukayi da irin hidimar datakeyi,mai jego kam fadar kyautatukan data samu bata bakine dan sai data rasa inda zata ajiyesu ahaka akayi taron suna cikin nishadi kowa ya watse ya nufi gida da Niki Nikin kayan da tasleem taraba, washegarin suna Aunty luba kiran  el Bahrain tayi gefe tace mishi zasu tafi da Yusrah gida dan acan sai sunfi kula da ita.
👄L🅰L🅰T🅰🙊


          *written by*
              💅💅 *sadnaf*💞



Page 159

               Kwanaki watani nata shudewa inda izzadeen da Mufeeda ke soyayya kamar su hadiye juna,inda el Bahrain da matansa zaman lafiya suke sosai suna gudanar da soyayyarsu cikin kwanciyar hankali,dan el Bahrain har wani ki'ba yayi ya ajiye tumbi Yusrah kua  cikinta yafito sosai yamata kyau dan murmurewa tayi takara haske,cikinta nada wata hudu,akayi fara bikin masheeda inda  akayi shagulgula sosai dan tasleem ma ba abarta abaya.ba sai data hada nata walimar,Yusrah kuma tayi mata gudumar kulolli masu tsada, el  Bahrain kuma yabata gudunmawar dubu hamsin,ahaka akayi bikin mashida,inda Fateema Ce tashige gaba wajen yin komai, ,aka kai Amarya gidanta dake abuja,aranar da aka kaita dakyar aka rabasu da Fateema dan kankame juna sukayi sukayi ta kuka,ahaka suka juyo suka dawo,inda Fateema tazama shiru shiru kamar Mara lafiya,wanda shirun nata sai daya damu Umma takirata tace itama ta taimaka tafito da miji tayi mata aure ta huta,Fateema tace ita batada Wanda takeso,ahaka rayuwa tacigaba da tafiya yusrah tacigaba da rainon cikinta,inda tasleem tafara shiga damuwa narashin samun ciki,dan intaga yanda Yusrah ke tura ciki abun burgeta yake, bangaren izzadeen kua Mufeeda Amarya ma tasamu ciki,inda izzadeen yadorawa cikin san duniya,ko ina yaje yana makale da waya akunensa yana waya da Mufeeda yana tambayarta lafiyan babynta,bangaren suhaima kua cikinta ya tsufa haihuwa yau ko gobe,bata fita ko ina dan izzadeen warning yamata sosai yace bayasan yaga kafarta awaje, har ta haihu ya sallameta ta kara gaba,watarana el Bahrain na zaune dasu Yusrah apalon tasleem basu Dade da cin abinci ba Yusrah ta mike kafarta tasleem na Dana mata sabida kumbarar dayayi dan cikinta ya tsufa haihuwa yau ko gobe, tun da yamma tafara jin ciwon baya da Mara kadan kadan ta daure bata fada kowa ba dan tun a asibiti aka gaya mata alamomin haihuwa,matsa mata kafa tasleem tacigaba dayi suna hira da el Bahrain, Yusrah kua ta fara cije lebe,dan jitayi bayanta kamar zai balle,mararta ne yamurda mata tasaki sallati,el Bahrain ya mike ba shiri,lafiya Yusrah mai yafaru," yaya marata bayana wayyo Allah na yaya zan mutu, gigicewa yayi,tasleem ita kuma tafara tofa mata addua,tace el Bahrain yadagata sukai ta asibiti,riketa sukayi suka sauka kasa yaje ya bude mota dasauri yadawo ya riketa suka kaita mota,tasleem tayi Sauri tayi dakin Yusrah taje ta dauko akwatin da suka hada kayan haihuwa tadawo  dasauri cikin motar,el Bahrain yaja motar a 360 suka nufi asibiti,tafiyar mintina ne yakawo su asibitin inda already nurses biyu na waje suna jiran karasowarsu dan el Bahrain yamusu waya, Yusrah sallati kawai take tana kiran sunayen Allah,tasleem kua sabida tausayi kuka taringayi,ahaka nurses suka shiga da Yusrah dakin haihuwa,el Bahrain yaji kamar ya bisu,zirga zirga el Bahrain yaringayi aharabar asibtin inda tasleem kuma taringa zuba adduoin Allah ya sauke Yusrah lafiya,atakaice aranar ba Yusrah Ce ta haihu ba sai da asuba inda ta haifi santalellen da namiji mai kama da el Bahrain, fadar murnar da el Bahrain yayi dashi da tasleem bata bakine dan har rawa tasleem taringayi,el Bahrain yaringa kiran en uwa da abokanan arziki, yana fada musu, kafin gari yawaye danginsu el Bahrain suncika asibitin,karfe 8  nasafe likita ya sallami Yusrah suka dungunzuma suka dawo gida,tasleem kua aranar tasha aiki ta gode Allah dan dangin el Bahrain cika gidan sukayi ciki kua harda su Aunty luba,inda dadi yabi yakashe luba,dan dama burinta Yusrah ta haifi da namiji,dan ko abanza tasan yanzu Yusrah Ce gida    washegarin da Yusrah ta haihu,su Umma suka zo da Fateema,sukayiwa Yusrah barka inda suka zo da akwati cike da kayan baby da atamfa wajen kala hudu,da dubu goma inji abbansu,inda dadi yabi ya ishi Yusrah ta durkusa akasa tana zuba godiya,Fateema kua tunda ta rike bbyn tahana kowa, dan jitayi inama bbyn tasleem ne,dan san bbyn yashiga ranta ahaka suka wunan musu suka tafi gida,bangaren el Bahrain kua kudi yakashe sosai na hidimar suna inda yayiwa tasleem da Yusrah dinki kusan kala takwas,izzadeen ma ba abarshi abaya ba ya taka rawar gani sosai, dan sai daya siyi katon rago, musamman yace ayankawa mai jego banda uban kaya daya kawo wa Yusrah da babynta,ranar suna shagali akayi sosai inda aka sawa Bby sunan abban el Bahrain, aka ringa kiransa da daddy,Yusrah tasha kyau ta godewa Allah, inda tasleem itama ta zuba ado kamar Amarya, dangin el Bahrain suka runga mata adduar Allah yabata cikin itama dan bakaramin kirkinta suke gani ba lura dasukayi da irin hidimar datakeyi,mai jego kam fadar kyautatukan data samu bata bakine dan sai data rasa inda zata ajiyesu ahaka akayi taron suna cikin nishadi kowa ya watse ya nufi gida da Niki Nikin kayan da tasleem taraba, washegarin suna Aunty luba kiran  el Bahrain tayi gefe tace mishi zasu tafi da Yusrah gida dan acan[truncated by WhatsApp]
👄L🅰L🅰T🅰🙊

   

                *written by*
                    💅💅  *sadnaf*💞





Page 160

              Cikin Yusrah Nada wata hudu Mufeeda ta haifi sankaceciyar yarta mai kama da izzadeen, inda akayi shagalgula sosai dan el Bahrain ma sai dayayi nashi taron agidansa,sunan mahaifiyar izzadeen aka samata  akaringa kiranta da ameera,izzadeen tunda aka haifi ameera yadora mata san duniya dan ko kasuwa yaje sai yayita kiran Mufeeda yana tambayar ameera,bangaren suhaima kua tun ranar data haihu yabata takarda saki,ta tafi gidansu da da, inda yayenta suka nemi tayi musu bayanin abinda tayi aka saketa tace kishiyarta Ce tayi asiri aka saketa,yayyenta tausaya mata sukayi suka Ce Allah yasaka mata,anan suka Ce tunda abin nshi yazo da wulakanci ta maida mishi dansa,bijirewa tayi tace bata yarda ita zata rike danta,kyalleta sukayi suka Ce itace da wahala,bayan kwana biyun da komawarta gida,kiran alhaji tanimu tayi tace yazo su maganar yanda zasuyi aure,Daga nan ta samu ta raini danta,murna ne yabi ya ishi alhaji tanimu,yace mata yana nan zua,wani ikon Allah ahanyarsa na  zua gurin suhaima, yayi hatsari atake Allah ya amshi ransa,suhaima dataji mutuwar tanimu hankalinta bakaramin tashi yayi ba,dan sai data kai ta kawo bata Iya bacci kwata kwata bata da aikin daya wuce kuka sai ayanzu taji tafara nadamar abinda take aikatawa ,ranar sadakar ukun alhaji tanimu dan data Haifa ma yace ga garinku nan,fadar tashin hankalin da suhaima ta tsinci kanta aciki bazai fadu ba,dan sai data kai ta kawo ko magana bata Iya yi,inda yayyenta sukaje suka samu izzadeen sukace masa yazo yadauki dansa ya binne dan Allah ya mishi rasuwa,murmushi yayi dayaji abinda yakawosu,anan ya kwashe komai ya gaya musu da dalilin dayasa ya saketa,hankalin yayyenta bakaramin tashi yayi ba dasuka ji gaskiyar lamari,murtala dayafi kowa bakin cikin abinda tayi, azuciye yakoma gida ya rufe suhaima da duka,inda abun yazo da tsautsayi belt din dayake dukanta dashi yasamu idanta,idanta yafara tsiyayar jini da ruwa,ataikaice sai da suhaima tarasa ido daya,inda bata da aikin daya wuce kuka da nadamar abinda tayi,dan acikin kankanin lokaci komai ya gagareta duk abinda take takama dashi babu abinda zataci ma wahala take mata,dn yayyenta ko inda take basa yi,inda duniya tayi mata zafi,anan tasan duniya ba mattabata  bace,dan abinda take takama dashi duka babu,ahaka tacigaba da squatting agidan yayyen nata inda take fuskantar matsala na tashin hankali dan sai data zama er aiki awajen matan yayyenta karfi da yaji, 
 wanan kenan






Tasleem kua addua ta dukufa dayi tana rokon Allah yabata haihuwa,inda ta rike daddy kamar dan cikinta dan in basaninsu kayi ba tunani zakayi danta ne inda Yusrah ita kuma tacigaba da kula da cikinta har ya tsufa ya isa haihuwa,watarana da asuba takuma haifo danta namiji mai kama da ita, fadar murnar da familynsu el Bahrain sukayi bata bakine,dan mahaifin el Bahrain ne yadau nauyin komai da komai,ranar suna yaro yaci sunan abban Yusrah aka ringa kiransa da shuriem, wanan karin Yusrah bata je gida wanka ba gwago yalwa Ce tazo taringa kula da ita sunayin arbain ta tafi,tasleem kua rashin samun cikinta bakaramin damuwa yasata ba,dan duk inda takai da boye damuwarta sai da el Bahrain yagane,hakuri yaringa bata yace tacigaba da gayawa Allah,yana sane da ita,inda Umma itama kwantar mata da hankali taringayi tace mata watakila itama gado tayi dan sai data shekara 6 kafin tasamu cikinta da wanan maganar hankalin tasleem yakara kwanciya inda taringa tunanin itama in Allah yayi tana da rabo zata ga danta aduniya,atakaice sai da tasleem ta shekara biyar da aure ko batan wata bata tabayi ba,inda hakan yafara damun el Bahrain sosai wataran yana kwance da tasleem ya Mike ya zauna yace ta tashi ta zauna yanasan yi mata wata tambaya,mikewa tayi ta zuba mishi ido tana jiran taji wane irin tambaya zai mata haka da har sai ya Mike yazauna" tasleem" gabanta ne yafadi dataji ya kirata da sunanta dan tasan bakaramin Abu kesawa yakira sunanta ba,"naam tace tana sunkuyar dakai,  "dan Allah tambaya zanyi miki karki boye min ki fada min gaskia kinji,gyada masa kai tayi kanta asunkuye,dan har hawaye yafara taruwa a idanta,lokacin dakike tare da izzadeen yana baki kwayoyyin hana ddaukar cikine? Kirjinta ne yahau dukan uku uku tarasa amsar dazata bashi hawaye yahau zubo mata
👄L🅰L🅰T🅰🙊

   

                *written by*
                    💅💅  *sadnaf*💞





Page 161

              Look tasleem ba kuka nace kiymin ba tambaya kawai na miki kibani amsa,dan akwai abinda nakesan sani ne,girgiza kai tayi zuciyarta na mata daci dan idan da akwai abinda ta tsana ayanzu bai wuce atuna mata da past dinta ba,kiyi hakuri da tambayar Dana miki heart beat,inaso nasan ko izzadeen yana baki kwayoyyin hana daukar ciki ne alokacin,sabida musan yanda zamuyi ko asibiti zamuje dan rashin samun cikin ki,bakaramin damuna yafara yi ba,dan agaskiya bnji dadin abinda Aunty Lubabatu ta miki ranan ba,(dayake bayan Yusrah ta haifi shuriem Aunty luba zua tayi gidan tace zata karbi daddy ya zauna agurinta,el Bahrain yabata hakuri yace mata daddy yana wajen tasleem inya karbeshi ayanzu bai kyautawa tasleem ba dan tana balain ji da daddy, Aunty luba masifa tafarayi taringa banbami tace wanan ba hujja bace ita tasleem ta haifi nata mana,akan me zata rike daddy,babu abinda ta sani kamar taci tayi kashi,dan haka sai ta tafi da daddy,aranar gori da wulakanci ba irin Wanda luba batayiwa tasleem ba,sai da el Bahrain yakira hajiya yafada mata,ita kuma takira luba ta rufeta da fada,aranar kaca kaca luba sukayi da el Bahrain kafin ta bar gidan) shiyasa kika ga na damu,amma abinda zaayi zamuje asibiti gobe adubaki agani kinji everlasting one pls ki share hawayenki yace yajanyota ya rungumeta,aranar tasleem baccin dabatayi ba kenan,dan sun rayya Daren,el Bahrain bacci ya daukeshi tsarkaka jikinta tayi tayi alwala,tazo tayi ta nafilfili tana kuka tana rokon Allah daya bata haihuwa,washegari el Bahrain yakaita asibiti aka dubata aka Ce kalau take haihuwar Ce dai batazo ba,da bayanin likita hankalin el Bahrain ya kwantar, tasleem kuma tacigaba da addua ba dare ba rana



Allah samiu dua,

        Allah maji rokon bawansa



Bayan wata biyu da zuwansu tasleem asibiti,tasleem tasamu ciki,kuma cikin yazo mata da sauki ba laulayi dan ita kanta batasan tana da ciki ba sai data ga tasamu wata biyu bata ga period dinta ba sanan tasan tana da ciki,batayi gaggawan fadawa kowa ba har sai da ciknta yacika wata hudu tafadawa el Bahrain kin yarda el Bahrain yayi har sai daya kaita asibiti aka tabbatar masa da tana dauke da ciki har na wata hudu,atake agaban likita el Bahrain yayi sujadar shukur yana godewa Allah, tasleem kuma hawayen farinciki suka hau zubo mata dan ganin yanda el Bahrain ya ringa farinciki,el Bahrain kua bayan sun koma gida sanar da Yusrah yayi, Yusrah tasaki kabara ta rungume tasleem tana murna,el Bahrain kua tsabar farinciki hana tasleem yayi taringa kowa na aiki yasoma en aiki har guda biyu yace su ringa tayata aiki, tasleem bijirewa tayi tace zata Iya aikinta dakyar tasamu el Bahrain ya yarda, zata ringa girki,tasleem er gata tazama akowane bangare dan Umma kullum sai ta yo mata abun kwadayi,haka ma agidansu el Bahrain dan suma bakaramin murna sukayi ba da samun cikin tasleem, Fateema kua maida gidan tayi gidan zuwanta,akullum sai tasamu abun baby ta siya ta ajiye,akwana atashi babu wuya,watan haihuwa tasleem Yakama inda tasleem ta dage da addua Allah yasauketa lafiya inda kowane bangare keta shiri,dan ko. Iya gidansu tasleem shirin dasuke ba kadan bane,dan Daga kan tasleem zasu fara samun jika,inda uban gayyan tinda akayiwa tasleem scanning akace mace zata Haifa yarasa inda zai tsoma ransa dan dadi dan ya Dade yana adduar Allah yabashi ya mace dan arayuwarsa yana balain san ya mace dan aganinsa sunfi tausayi da jinkan iyaye,maza kua dama kasan mata Ka haifawa su


   Atakaice dai tasleem ranar wata jumaa,ta haifi sankacecciyar yarta mai kama da ita amma ta dauko hasken el Bahrain,fadar murnar da el Bahrain yayi ba,a magana dan hana kowa daukar er yayi ya riketa ahanunsa yana kallonta,dan shi ganin kamaninta yake da tasleem,tururuwa aka ringa zua anayiwa tasleem barka ciki kua harda izzadeen da Mufeeda,inda suka zo da ameera alokacin tana da  shekara uku da watani, takara kyau kamaninta da izzadeen yafito sosai,gayu suka mata sosai gata da gashi,mika mata hannu,tasleem tayi takuwa tafi gurinta tafara mata wasa,ko Daga kanta batayi ta kalli inda izzadeen suke atsaye ba shida Mufeeda, har suka gama ga gaisawa da mutanen dakin,el Bahrain dke tsaye da jinjira ahanunsa,mikawa izzadeen bbyn yayi, izzadeen yazuba mata ido yana kallonta, kiss yamata agoshi yamata addua akunne,ya dago ya kalli el Bahrain, abokina dan Allah kabarmin wanan er inhadata da ameera,dariya yayi yace akan me zan bar maka ita,sabida ina ganinta naji ina balain Santa tamkar ni na haifeta,atake el Bahrain yaji ransa yafara baci,yafara tunanin sabida kamanin da bbyn keyi da tasleem ne yasa yace yana santa, kwace babyn yayi Daga hanunsa,yace  bazan Iya baka ita ba,murmushi izzadeen yayi dan yagano kishi el Bahrain yake, ganin yq cukule yaki sakin fuskarsa ne yasa izzadeen yace zasu tafi,el Bahrain yace to su wuce yarakasu dan shima ya kagu su tafin dan haka kawai yakejin bai yarda da izzadeen ba.




Taro yayi taro ran suna baby taci sunan mahaifiyar el Bahrain, inda zaa ringa kiranta da ammi,dan el Bahrain ne yazabi sunan dkansa,ansha shagali an cashe an watse😂 dan inace zan zayyano muku shagalin da akayi sai wayata sai ta dauke,kowane bangare dai sai da suka taka rawar gani,dan ko Iya abinda tasleem tasamu A gidansu bazai lissafu ba,inda izzadeen shima ya kashe makudan kudi yayiwa tasleem siyyaya na tashin hankali,dan sai daya cika akwati hudu da kaya biyu na mai jego biyu na baby ya Dora dubu hamsin akai,ganin irin kayan daya kawo ne yasa el Bahrain ya kwashe kayan yakai boys qtr ya kulle,aunty luba kua tunda tazo taga Bby bata koma ba har akayi suna,sai dai aike datayi da kayan barka.
👄L🅰L🅰T🅰🙊

   

                *written by*
                    💅💅  *sadnaf*💞





Page 162

                   Bayan kwana uku da akayi suna,Aunty inna zua gidan tayi taroki el Bahrain zasu tafi da tasleem intayi arbain ta dawo,el Bahrain hankalinsa bakaramin tashi yayi ba,dan tinda sukayi aure da tasleem bata taba zua kwana awani gurin ba,bakuma yajin zai Iya jure rashinta akusa dashi,gashi tinda ta haifi ammi agurinsa take kwana,sai dai in tafarka zata sha nono ya kaita tasha yadawo da ita,rokon Aunty inna yahau yi yace su barta anan tayi wankanta,atakaice dakyar el Bahrain ya hakura yabar Aunty inna ta tafi da tasleem kamar yayi kuka,maraya yazama karfi da yaji,duk da yana zua yana ganinsu dan wani sain inya ga ayyuka sun ragu a office gidansu tasleem yake zua ya wuni,yana wasa da ammi,dan su aunty inna basu fiye barin tasleem tana zua  gurinsa ba inya zo sai dai su kai mishi ammi,dan sunce mishi kamar Al,adarsu Ce basa bari miji yaga matarsa intazo gida wanka sai dai jefi jefi hka,inda hakan na damun el Bahrain sosai kawai bashida yanda zaayi ne dan bakaramin missing din tasleem yake ba,duk da Yusrah na Iya kokarinta wajen ganin tana debe shi kewa,hakan ne ma yasa abun yazo mishi da sauki,gyara sosai su Umma suka ringayiwa tasleem da gyaran jiki,inda tasleem ta canza kamar ba wacce ta haihu ba,dan ko irin lukucewa nan da mata kanyi inasun haihu tasleem batayi ba,inda baby ammi,taringa girma kamaninta Dana tasleem nafitowa,amma tafi tasleem kyau dan ta dauko gashin gidansu el Bahrain da haskensu,hakane yasa el Bahrain yaji yafi san ammi akansu daddy,dan nafarko kasancewarta mace gata kuma tana kama da heartbeat dinsa,ahaka tasleem tayi kwana  39 agidansu,washegarin ranar datayi arbain el Bahrain yazo dasassafe daukansu,dan aransa ji yake kamar irin lokacin dazai aureta yanda ya matsu ta tare hakan ne ma ayanzu,tsokanarsa su umma suka ringayi dasuka ga yanda yazo dasassafe,dan Ce mishi sukayi ai dole sai tayi kwana arbain da daya zai zo ya dauketa,ganin yana Neman yasa musu kuka ne yasa suka bashi tasleem suka tafi,zumudi da rawar kafa el Bahrain yaringayi akan tasleem, dan sabida kar ma wani Abu yahanshi jin dadi,yasa da safe dazai fito Yusrah yafara kaiwa gida yace tayi kwana biyu dan dama tadade tana rokonsa akan tana san zua gida ta kwana,inda shikuma ya shirga mata karya yace tafiya zaiyi sai yadawo zai  dauko tasleem,aranar soyewar dasu kayi sai daya tuna musu da first night dinsu,atakaice dai kafin ammi tayi shekara  biyu sai da tasleem ta kara haifo twins inda bayan kwana uku datayi da haihuwa Yusrah itama takuma  haifo da namiji,readers basai na baku labari irin tsalle da murnar da el Bahrain yayi ba,kai dama dangi gabaki daya,asanadiyar haifar twins da tasleem tayi aunty luba taji tafara san tasleem, dan arayuwarta tana balain san twins,rana daya akayi taron suna,inda akayi shagalin suna a marhaba event centre, twins hassan da usaini, aka sa musu inda aka sawa dan wajen  Yusrah  taufeeq,kyautatukan dasuka samu su biyun bazai fadu ba,dan tasleem sai da baffa ya bata kyautar mota,adaren da akayi suna Mufeeda itama ta haifi twins duk mata,izzadeen jkinsa ne yayi sanyi dayaga mata Mufeeda ta haifo mata dan har ga Allah yaso ace maza ne dan yana tsoron wanan zamanin da muka tsinci kanmu aciki,aranar kuma suhaima taje nemansa,inda tana ganin ya fito tayi sauri ta zube akasa tafashe da kuka, tana Neman yafiyar izzadeen,jikin izzadeen ne yabi yayi  dayaga yanda suhaima ta koma,jikinsa bai gama sanyi ba sai data bashi  labarin rayuwarta, hankalin izzadeen bakaramin tashi yayi ba,yaji hawaye na zubo mishi, dan shi kansa ya tuna,dan baisan tsawon lokacin da yakai yana sabar Allah ba,zubewa yayi shima yaringa istigifari   yana Neman yafiyar Allah, azuciyarsa kuma yana tausayawa yayansa dan yasan shima watakila wani ya. L🅰L🅰T🅰 masa yaya,dan Allah kadai ne yasan mata nawa ya  L🅰L🅰T🅰 ahaka yaci kukansa ya koshi da suhaima ta tashi tafiya yabata kyauntan  dubu dari  tazube akasa tayi ta godiya,( rayuwa kenan abinda kafi karfinsa ada kanaji kana gani zaka ga yafi karfinka,illar bariki kenan) sunan da izzadeen baiyi ba kenan,amasallaci kawai akayi radin suna  inda twins suka ci sunan hassana da husaina.
👄L🅰L🅰T🅰🙊

   

                *written by*
                    💅💅  *sadnaf*💞





Page 163
                   Bangaren su tasleem kua bayan suna hada kan kudin da suka samu  sukayi suka Bawa el Bahrain dan kudin da dan yawa,inda tasleem ta nemi daya bude musu private school suringa koyarwa,inda shawarar dasuka yanke yamishi dadi dan dama yanada niyyar bude musu makarantar, katon filaye yasiya guda biyu manya manya guda biyu aka Gina,inda yasa sunan ammi adayan *Ammi international schools * dayan kuma yasa sunan taufeeq (taufeeq   academy nursery and primary school)* kwararrun teachers yasamu dasuke kware akowane subject yayi employing dinsu dan su ringa koyarwa amakarantun,  yasamawa Yusrah admission a fce dan tacigaba da zua school tunda a Iya secondary ta tsaya,yasama mata nanny dazata ringa kula da taufeeq,inda ita kuma tasleem ita take kula da makarantun,kafin Yusrah tagama,itama tasleem tasamu admission a buk dan tacigaba da degree dinta dan itama Iya diploma tayi,dan spill taringa samu data fara degree dinta,dan gabadaya bata maida hankali ba alokacin,burinta alokacin bai wuce ayi mata aure ba,ahaka rayuwa tacigaba da tafiya inda tasleem tayi tsayuwar daka dan ganin tabawa yaran nasu tarbiyya,saboda ita kadai Ce mai dan samun lokaci,dan Yusrah bata da lokaci sabida makaranta,inda el Bahrain shima yakan dan taimaka mata inya samu time.



        *17 years later*


Yayan el Bahrain duk sun girma inda yake balain ji da ammi dan bayan hassan da usaini tasleem bata kara haihuwa ba,inda Yusrah ita kuma takuma haifo da namiji Daga nan haihuwa ya tsaya mata,asanadiyar haka ne yasa ya dorawa ammi san duniya  dan ita kadai ce mace,daddy da shuriem na kasar madina suna karatun Arabic, inda ita kuma ammi take ss1 awani tsadaddan private school, hassan usaini taufeeq da abubakr sadiq( junior dan Autan Yusrah ke makarantar da iyayensu suka bude, bangaren izzadeen kua bayan hassana da husaina mata uku Mufeeda takara haifowa inda aka sa musu,sadiqa,salma da tasleem,dan izzadeen alkawari yayi yace sai yasa wa ersa suna tasleem indai yakuma samun ya mace,jamaa ya labarin Fateema ne,Fateema dai tun lokacin da taga Mashida ta haifi yara sun kai biyu hankalinta yafara tashi, dan agarin 🌧 *ruwan ido*👁  (sunan novel din danake sa rai zan rubuta bayan wanan amma ban tabbatar ba dan gaskia typing akwai wuya) tarasa mai zua gurinta yanzu, ganin la,asar ta sameta gashi magriba na Neman samunta ne yasa ta hakura ta fito da wani mai mata biyu daya nace mata yana Santa da aure duk da ba sanshi take ba haka  tahakura ta aureshi, inda shi kuma ya hadasu gida daya da matarsa  dan cemata yayi bayaso yaraba kan yayansa dan yafiso yayansa su taso  Kansu  ahade,fateema kua bahaka taso ba dan bayanda zatayi ne,aikuwa tarewarta da sati biyu,tafara fuskantar Matsala da Zainab matarsa dan masifaffiya Ce ta tashin hankali duk masifar Fateema bata kaita ba,to readers gaba da gabanta,ganin Zainab ta dameta ta shanye a amasifa ne yasa kan dole ta saduda,tayi laushi kamar ba Fateema masifaffiya ba dan agida mamakin canjawarta akeyi inda tasleem ita kuma canjawarta yamata dadi,tasleem kua tin lokacin da ammi ta girma tafara period tafara damun el Bahrain akan a aurar da ita,yace akan me zai aurar da ita yanzu alhalin ko secondary bata gama,tabari Indai tagama secondary zai aurar da ita,dan akwai wani yaron abokinsa dayakesnta da aure kabir, yana Egypt shi ma yana karatu yasan shima zua lokacin da zata gama secondary shima yagama,inyaso sai adaura musu aure,tasleem bahaka taso ba dan babu yanda zatayi ne dan gabadaya atsorace take dan gani take kamar itama ammi irin  halitar ta Ce da ita,bangarn izzadeen kua ganin duk yaya mata ne dashi yasa yasha alwashin aurar dasu suna gama secondary, inda yaringa yiwa ameera kulle dan tana da jikin girma  sosai Daga Makaranta sai gida,ko kofar gida baya yarda taje,dan musamman yasamu wata taringa zua tana koya musu karatun qurani agida,boko kawai suke zua,



Ranar da izzadeen bazai taba mantawa ba wataran yakai su ameera makaranta yadawo gida,, mussadiq  yakirashi yace masa yanzunan yaga ameera amotar wani an wuce da ita da uniform ajikinta,jiki narawa izzadeen ya suri motarsa yayi makarantarsu ameera da gudu yafito Daga mota ba takalmi yayi office din principal yakamoshi yana jijiga shi yana tambayarsa ina ameera take, shima principal cikin tashin hankali ya nufi ajinsu ameera,yaringa tambayar ina ameera take, duk shuru sukayi sai da suka ga izzadeen yafara shirin dukan principal, sanan Sukayi magana suka ce mishi ta tafi birthday din easy wani dan iska yaro a ss 3 kirjin izzadeen ne yafara dukan uku uku, ya nemi wani yaro acikin en ajin ameera yakarashi inya san gidan, ikon Allah ne yakai izzadeen gidan dan tukin gaganci yaringayi,tura kofar yayi da karfi yaji akulle, wani bangaza yakaiwa kofar sai data budu, abnda yagani ne yasa numfashinsa daukewa na wucin gadi yarsa ameera dayafiso arayuwarsa wani yasmu yake  L🅰L🅰T🅰 da ita taku biyu yayi ya damko easy yamishi naushi biyu ya suma,yazube aksa afashe da kuka ameera kua tunda ta tashi ta rabe ajikin bango jikinta karkarwa yaringayi tana mamakin yanda akayi tabari hakan yafaru da ita
👄L🅰L🅰T🅰🙊

   

                *written by*
                    💅💅  *sadnaf*💞





Page 164🔚


               Ciwon zuciya ne kawai bai kama izzadeen ba dan fadar tashin hankalin daya tsinci kansa aciki bazai fadu ba dan bayan yadawo gida kuka yaci ya koshi zuciyarsa kamar tayi bindiga ta fashe,ahankali yafara tuno en matan daya.L🅰L🅰T🅰 wa rayuwa,wani irn nadama ne ya rufeshi,yaringa kuka yana Neman yafiyar Allah dan hakika ya yarda *zina bashi ce* gashi ya gani akansa,addua yaringayi Allah yakare sauran yayan nasa,inda yasamu wani yaron shagonsa,yahadashi da ameera ya aureta ya dauki nauyin komai da komai,yakuma ci alwashin sauran yayan nasa aurar dasu zaiyi,izzadeen yakoma ya koma ga Allah bashi da wani aikin daya wuce istigifari da nafilfilin dare yana rokon Allah daya yafe mishi abinda ya aikata abaya





Bangaren el Bahrain ma hakan Ce taso kasancewa Allah ne dai yarufa asiri,wataran kabir din da ammi zata aura yazo zance kamar yanda ya saba,suna cikin zance,kabir ya matsa kusa da ita ya riko hanunta Daga rike hannu kuma, yazarce da romancing dinta haka kawai tasleem taji gabanta na faduwa taji hankalinta na tashi,kallon el Bahrain tayi dayake kallon sunna TV tayi tace mishi gabanta na faduwa,yace taringa Jan innalillahi wa inna ilahi rajiun,shawararsa tabi tahau Jan innalillahi but still gabanta ba daina faduwa ba,Ce mishi tayi dan Allah yaje ya gayawa ammi ta shigo ciki dan Tara tayi,haka kawai shima yaji gabansa ya fadi  ya mike yayi waje,dakin dasuke zance yanufa,ya yaye labulen sallamar dayake da niyyar yi ne ya makale afatar bakinsa,sakamakon abinda ya gani,kabir ya hango yana ta romancing din ammi wani irin salati yasaki kabir ya cika ammi cikin zafin nama,tasleem kuma ta duro Daga sama tayo dakin,tana ganin yanayin su tasn basuda gaskia dan sai ,zare ido Sukey shi kuma el Bahrain yayi mutuwar tsaye, kirjin tasleem ne yahau dukan uku uku, tayi wajen ammi da saurinta, el Bahrain yakamo ta yayi waje da ita,ammi tayi Sauri tabi bayansu tana kuka tana cewa su yafe mata tayi kuskure,daki el Bahrain yanufa da ita ya rufo kofar dakin yana kallonta da rinanun idansa,tasleem kinga illar aikata zina ko yace yana fashewa da kuka,itama durkushewa tayi tafashe da kuka,bantaba rike wa er kowa hannu ba ballanta yakaini ga romancing yau,anyi da yata asanadiyr abinda kika aikata,kuka sosai tasleem taringayi inda el Bahrain shima yaringa kuka yana Neman yafiyar Allah akan abinda tasleem tayi, Wanda asanadiyar abinda tayi ana  Neman yi da yarsa, atakaice aranar sai da el Bahrain sai da kira abokinsa yace su kawo sadaki adaura auren kabir da ammi inda kua washegari aka daura auren a massalaci sanan hankalin el bahrain ya kwantar,tasleem kua cigaba tayi da istigifari tana nadamar abinda ta aikata,haka ma izzadeen, duka duka anan nakawo krshen novel din

L🅰L🅰T🅰




      Ya Allah duk kuskuren danayi Daga fara novel dinan zua yanzu Dana kamalla ya Allah Ka dubeni da idan Rahama Ka yfemin alfarmar annabi Muhammad sallallahu alaihi wa salam



Readers kuyi hakuri da yanda nayi muku novel  din agurguje abubuwa ne suka min yawa and apart from that wsu gani suke naja novel din dayawa yakamata ace da dadewa nagama novel din, masoyana msu kaunata zanyi missing dinku,dan hakika kun nuna min kauna nakuma gode, akwai wsu da dama dasuka min magana awatsapp bansamu nayi respond ba hakan yafaru ne sakamakon rubibin Dana shiga,amma yanzu insha Allah duk wacce tayi min magana zan mata reply insha Allah, sanan masoyana da dama suna san sanin tarihina,dan wasu dayawa CeCe kuci suke akan ni buduruwa ce ,matar aure Ce ni bazawara ce ni badai kusani ba sai kunji daga bakin sadnaf dakanta kuma insha. Allahu zakuji Daga bakin nawa, dahaka nake Neman yafiyar duk wacce nataba bata wa rai. Asanadiyar novel dina love you oll

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *