Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, May 12, 2020

SANADIN TALLAH COMPLETE HAUSA NOVEL BOOK

adsense here
SANADIN TALLAH COMPLETE HAUSA NOVEL BOOK
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN 🍲🍧
TALLAH🎁🎁

NA JAMEEEELA K MASHI

BISMIN LAHIR RAHAMANIN RAHEEM

GODIYA

Ga Allah suhbanahu wata'ala daya bani ikon rubuta wannan littafin, tsira da aminci yakara tabbata ga fiyayyan halitta Annabi Muhammad (S.A.W)

1⃣-5⃣
"Wayyo Allah jama'a kuceceni zata kasheni inna bazan karaba walahi bazan karaba kiyi hakuri, wayyo Allah nashiga uku kutai makeni wallahi inna innakara dauka saina siyar zandawo.




Kumama wannan nekawai bekareba, duk sauran TANLAR dana dauka duk nasiyar, wallahi bazan kelekiba saina daka asarar dakikayi mini cewar innah kenan.


Haba dan Allah yarinya da muguntar kai, insamiki Tanlar nan dan kisamu kisiyar musami abinda zamuci, amma saikin kisiyarwa.


Bacin kinsan ubanki ma babadawa yakeyi ba, saidai ma inkin dawo tanlar yazo yace zai amsa yaje yayi shaye- shayen daya saba.


Haba mana inna meyasa bake ganin kokarina duk yanda zanyi ganin nasiyar, dan gujema gorin dazakiyi ma baba amma saikinyi.


Kagamin shegiyar yarinya kinaso kinuna mini cewa, kinfison ubanki daniko to wallahi zanyi maganin kizaki gane kuranki.


Assalamu alaikum menakejine kamar hayaniya acikin gidannan da yamman nan, haba innan SHAHNAZ meyake damunki, kullun bake ganin kokarin yarinyar nan kometayi bake gani.


Nasandai yanzu tasamo kudin dan haka yanzu bani wani abu aciki, tabdi jam wallahi bazata sabuba bindiga aruwa nida wahala keda kwacewa, kikace ban isaba nida 'yata daban aureki kin haifetaba uban waye zaimiki tallah gayamini.



Wiwiwi tafara kuka nizaka cima mutunci, saboda nafadi gaskiya zakayi mini gorin 'yah Allah mayasa Nina haifi SHAHNAZ badan hakaba saina hadiye zuciya na mutu.



Koma mezakice saikin bani yaza'ayi kullum kinmayar minida 'yah kamar jakarki, sannan kiceba zakibani wani abuba nagakema baci kikeyiba, sannan itama bakibata taciba nikuma kiceba zakibaniba, ehnah bazata sabuba wallahi tallar safe da ban tarana da ban ta darema daban sannankice baza'a morekiba bazai yuwuba wallahi.


SHAHNAZ naganin haka tasan wannan fadan bazai tashi hakaba dan tasan babanta sai ya lakadama innarta duka, kullun kafin yake amsar kudin a hannunta saitayi waje, A zuciyarta takecewa tagaji da ganin abin kunyar da iyayanta sukeyi a gabanta tayi waje tashiga dakinta.



Haka baban SHAHNAZ yakama inna yayi mata duka kafin ya amshi dari biyar a hannun ta tayi zagin tayi yakushi duk bai fishshetaba, tayi shuru takeleshi tare dayi masa Allah ya isah kondo-kondo, yayi ficewarsa abinshi yakeleta yatafi majalisarsu ta 'yan shaye-shaye.



Can nahangoshi yashiga assalamu alaikum ah yababa kadawo nekuma,  ehto dawowa tazame mini dole tunda na wasko wata 'yar tsaba, ahto hakan yanada kyau shiyasa nake kara sonka nawan ahto yaza'ayi aidole a shana, yamika musu kudin suka bashi wiywiy da ya amsa yace yabaka hadomini da abarba haba bahbah dadina dakai wutar ciki, sai abokin nashi yamikomar takardar da suke nada wa aciki.



Ya amsa yana murmushi yanada abarshi ya kunna yafara zukar kayansa saida yasha yaji tayimai karo sannan yatashi yayi musu sallama Yakama hanya, yana marisa yanufi gida shidai burinsa yacika tunda yasha kayansa yanzu kam yana cikin far in ciki bayason abunda zai gusar masa da farin cikinshi




Saida yaje saitin gida gabda wasu dandazon yara suna ganinshi suka saka waka kamar haka,


Oyoyo Baban SHAHNAZ yasha wiywiy yayi marisa yarasa mai goyashi💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽YAKI SHANAS zoki goya abban innan SHAHNAZ 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽zoki Goya angonki yayi tatil yayi Marisa



Shikuwa bashi da aiki sai kunduma musu zagi yakeyi, kunsan da Wanda kuke da ubanku kuke tsinannun yara kawai 'ya'ya kamar na Allah bani haka sukayi tamai, baidainaba suma basu yishiru sunkele shiba haryazo gida yana zage- zage.


NA JAMEEEELAH k MASHI


Dedicated to AYSHA ALTO 💘(doutar ubbe)


Wannan littafin garekune yan group dina mai  suna GREAT NOVELS

Masoyan littafin 🌎🌎BANKADA🌎🌎
Inamai Baku hakuri bisa dalili shiyasa bankarasaba kuyi hakuri amma ga sabon  littafina mai suna sanadin tallah dafatan zaku bani had in kai nagode taku jameeeelah k mashi

07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI



BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM

6⃣-7⃣

"Yan iska yara kawai yan kutumar uba waye a cikinku baban shi baya sha kuke cewa nayi marisa ubanku maya nacan yanzu zaifara tashi marisar, ashabasu kuwa komaba saiji kakeyi suna mayarmai da amsa wallahi karyane-karyane iyayenmu basa marisa basashan komai shaye-shaye saidai kai, muna ma tunanin kana kulloma SHAHNAZ nata kakawo mata tasha kafin tatafi tallah, zakuci gidanku dani kuke wasa kajimin yara da sharri bawani sharri yarinya kamar jaka ba arabi ba boko sai tallah kamar jaka itace saida goro da sassafe, ta dawo ta dauki koko da kullin waken na kosai ta siyar, da rana adora mata shinkafa da wake tasiyar da yamma a dora mata tuwan dawa da miyar kubewa, aiko yararami dutse sai kan mai maida bayani jikake tim.



Wayyo-wayyo mugudu yaje feni Allah ya isah banyafeba sai Allah yasaka mini, yabanki kofa yasaka sakata yakulle yanufi daki yashige, yana shiga yaga inna idonta biyu yane lfy bakiyi bacciba haba abban SHAHNAZ yazanyi bacci bacin wannan haya gaga dakakeyi da yayan cikin ka.



Toya kikeso nayi bacin kinsan balaifina bane sune suke tsokanata, badole su tsokale kaba kabiyo hanya kana tangal-tangal aidole kaima kasan halin yara meyasa zakabiye musu, gashi yanzu kajifi dan mutane Allah yasa bakaji mishi ciwo bah.



Ahto konaji maiciwo saime wallahi yasake suzo gidannan shida babansa shima saina fasa masa kai, yara basuda mutunci da tarbiya basu san babbab hakama basa babbance yara kamarsu.



Inna tace Allah shikeuta nidai kakonta danni konciya zanyi saboda banaso namakara, tajuya tahau bacci, shima yabingire yafara baccinsa barana leka dakin SHAHNAZ can na hangota tanata sharbar kuka uni Allah kadubi lamurana kakawo mini sauki a lamarin rayuwata.



Ni SHAHNAZ ba arabi ba boko yazanyi da rayuwata inason karatu banida halin yinsa bazan taba samun cikar burinaba, nazama mai ilmi banida aiki sai tallah nida kawata HIBBAT tun abun nadamuna ina ganin iyayena basa sona.




Sainaga ashema bani kadai bace saina sama zuciyata salama nida kawata bamusan komaiba sai tallah, hatta karatun sallama bamu iyaba.



Akwai wata rana naje gidansu hibbat muna cikin hira akakira sallah mukaje mukayi alwala, sainaga ashema nadan iyah alwala da kadan hibbat tafini iyawa, muna shiga sallah muka tada sallah sallarmu bazata wuci ta minti biyuba muka idar.




***** ****** ******* ***



Muna idarwa nakalli hibbat nace mata wai dan Allah kawata ya akeyin karatun sallah ne hibbat ta kalleni da mamaki, konce a fuskarta tace kina nufin baki iyaba bakeyi kenan, saheebata haba mana kawata tunda dai kekin iya kikoya mini mana toshi kenan nidai nasan subabata na cewa.




SIM . SIm .Sim. Sim .Sim,



Kinajina ehnata maimai tawane dan kirike danni na iyah kawata to daga yau nazama malamarki, yauwa saheeba nagode sosa Allah yakara ilmi ameen 🙏🏽kawalli na shafa.




(Hattara gareku iyaye yakamata kuduba halinda yaranku suke ciki gurin bautar Allah a cekamar wa dannan yan matan basu iyah karatun sallah ba akiyaye a dunga kulada tarbiyar yara Allah yasa mudace ameeeen🙏🏽)



Tagama tunanin tana kuka😭a haka bacci yayi a wongaba da itah batare da tashirya yinsaba, Asuba tagari SHAHNAZ.



Tunda asussuba tatashi saboda tasaba tajeta tadibo ruwa saida tacika komai nagidansu kafin tazo tayi wanke-wanke, saboda batasamu damar yiba saboda dukanda tasha gurin inna jiya ta gama taje tayi wanka ta dauro alwala tajetayi sallah.




Tashiga ta gaisheda iyayanta inna ta amsa tareda shimata albarka hakama tagaishar da baban ta, ya amsa tareda mikewa ya futa yauwa yar nan abinda take kiranta dashi kenan saboda itace yar farko.





Abinda nakeso na gayamiki kirike mutuncinki duk inda kike karki yarda wani abuya shiga tsakanin kida wani da namiji kullin inagaya miki haka kuma nasan kina anfanida abunda nake gaya miki, karkiga ina dukanki da zagi kifada harkar banza idan kikayi haka ban yafe mikiba nayi hakane saboda zafin abinda mahaifinki yakeyi mini narashin nuna damuwa damu.




Babanki bazai bamu abinciba baisan cinmuba hakama baisan shanmuba, shidai burinshi na daura miki tallah kikawo kudi ya amshe yaje yayi shaye-shaye tunda tafara yimata nasihar kanta ke kasa tana aikin kuka😭 nagode inna Allah yakar girma ameeeen year albarka tashi kije kidauko nikan wake kinji.

8⃣-9⃣

Tatashi tafuta hadeda daukar kudin nika tayi waje ta dauko nika takawoma inna, inna tace Allah yashi miki albarka jeki kwanta kafin nadama koko a'a inna kibarni natayaki aiki, nace kiwuce nace kije kikwanta haka ta wuce badan tasoba tashige daki taja rufa tacigaba da bacci.





Bayan waso mintina innan tajeta tasheta tafutar da kaya, ta dauki kasko taje takai da itace ta dauko kullu ta ajiye tajeta dauko bokitin koko shima ta a jiye, tana shara saiga hibbat ta karaso tare da yan rakonta da kaya a baro sunkara so.




Sannu da zuwa kawata yauna rigaki futowa takaraso da murmushinta suka gaisa kafin kowa yafara sana'arsa sunata taba ciniki can saiga wani mahaukaci yazo wucewa yatsaya ya kura musu ido sukam basuma lura dashiba sunata harkokinsu.



Saijisukayi anyo gurinsu da gudu aiko bashiri suka tashi da gudu bayama da sukaga mahaukacine ga SHAHNAZ dama mayyar tsoro kamar farar kura hartayi hanyar titi, taji anrike mata hannu kafin takalli wanda yarike mata hannu suka tsinkayi muryar mahaukaci nacewa yan mata kowa yaje yayi aure dan kutumar ubansa ko aje makaranta sukayi saurin kallan juna itada kawarta.



Itah hibbat bama wannan bane da muwarta yaza ayi ace wannan kyakkyawan saurayin yatsaya yarike hannun SHAHANZ ba'itaba bakin cikinta kenan suka samu mahaukacin yawuce, kafin tajenye hannunta daga na saurayi bayan tagama lurada irin kallonda kawarta keyimata.




Haba malama magana nakeson naimiki kuma kinwuce kinkeleni, meyasa hibbat tayi sauri ta amshe da cewa haka take bata wayeba nicema malamarta yayi sauri yakawarda kanshi daga kallon hibbat malama nidai sunana SHAMSU kefa?




Sunana SHAHNAZ wow nice name sunanki yayi daidai da kamanninki tayi murmushi nagode, itakam hibbat tacika-tacika tayi fam kamar tafashe, dama bawata magana nakeson muyiba iyakar nabayyana miki sirrin dake zuciyata tunda na kellah idoh nahangoki saurima nakeyi kinga alamacan ga motata canna ajiye kokashewa banyiba atare suka kalli motar itada hibbat.





Sonki nakeyi SHAHNAZ sona gaskiya kuma da aure ras gaban hibbat yafadi inah yama za'ayi ace SHAHNAZ tarigata aure, wuf takarbe maganar yarinyar dabata iyah karatun sallah bazaka aura shiyasa nafara gaya maka nice malamarta.
(Allah karabamu da hassada batasaniba ma da gaske sonta yakeyi ko yaudarane Allah ya tsare ameen🙏🏽).


NA JAMEEEELAH K MASHI

Dedicated to AYSHA ALTO
💘(doutar ubbe)


Wannan littafin garekune yan group dina maisuna GREAT NOVELS Na gode masoyana love u all💘

07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI



BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM

🔟-1⃣1⃣

"Ya kurama SHAHNAZ ido itako tunda hibbat tafara fadin hakata tsugunnan dakanta idonta yaciko da kolla, shiko yace kidena damuwa SHAHNAZ naji nagani ina sonki yawuce, amma zandunga zuwa nanwurin dan mudinga haduwa alokacin da yajuyone yake fadar haka.



Itako batace komaiba harya wuce yana barin gurin hibbat ta hauta da fada, SHAHNAZ nasha gaya miki bakida damar kulawani da namiji harsai nayi aure, meyasa zaki sakar masa fuska da harzai sami damar tsayawa yafurta miki kalaman soyayya a gabana.



Tayi shuru tanajin ta tana hawaye sahibata kiyi hakuri dan Allah imma kina sonshi ne nabar miki shi, tayi shuru tana jiran amsarda zata bata, nibawai nifaba hakanike nifiba kawata kawaidai inason nafada miki gaskiyane akanki kiyayi irin wadannan samarin mayaudarane shine kawai bawani abuba.



Nagode sahibata shiyasa nakekara sonki saboda fadar gaskiya, hakasuka cigaba da sana'arsu harya kare sukayi wanke-wanke da shara sukagama suka hada kaya hibbat takira yarasuka kwashe mata kaya tajira SHAHNAZ takai kaya tagama tadawo suka jera zuwa gida.



Suka tsaya a daidai gurin marabarsu hibbat ta kalleta kawata inafatan kinrike abinda nagaya miki, gameda wannan mutumin kingama banrike sunanshiba, sahibata kema da kanki kinsan bawani da namijin danike so kamar dan uwana FU'AD shikadai ne zuciyata takeso da sonshi take rayuwa, kema da kanki kinsan bantaba son wani dana miji kamar saba.




Yauwa kawata shiyasa nakesonki kawata haka suka gama tattaunawa kafin daga bisani suka wuce, dafatan saisun hadu zuwa anjima, suka wuce gida hibbat nazuwa gida da sallama babarta ta amsa sannu da xuwa 'yar albarka kindawo ya jama'a da kasuwa.




Yauwa babata ya gida baba yadawo kuwa eh yadawo yar babanta babata ammadai bakuyi fadabadai ko, kema kinsani hibbat duk indai babanki yazo gidannan sai munyi fada saiya amshi kudi a gurina yaje yayi caca, keda kawarki haka Allah ya jarabceku da iyaye wadanda basu damu da rayuwar kuba sudai kansu sukasani,to babata yazamu yi saidai mugode Allah babata bama wannanba kinsan abunda yake damuna.




Acenidai banida farin jini indai ina muna tareda SHAHNAZ bawanda zai kalleni yace yana sona, saidai itah babata nima inada kyau amma danaje kusada SHAHNAZ.




Sai kyawuna yadusashe saiya zamana nakoma tamkar mummuna saboda kyawun halittar da Allah yayima SHAHNAZ abunnan yana matukar damuna amma ba yanda zanyi, babata yau muna zaune gurin abinci wani kyakkyawa n saurayi yazowai yana sonta da aure 😳aure fakikace inah hakan bazaitaba faruwaba 'yarnan indai inaraye dan saikin rigata aure ita awa tarigaki aure, wallahi kuwa umma mutumin yayimin kashi da kyau ga kudi babata ina sonshi, niyakamata yaso ya aura ba itaba.





Kisha kuriminki kamar kunyi soyayya barana gama natafi gurin malam, yauwa babata shiyasa nike sonki babata.



Itako SHAHNAZ tanazuwa gida tajeta gaishar da inna munsameku lfy lfy klau yar nan kindawo sannu da zuwa, yauwa innata yakk gashi inna abinda akasamu ta amsa takirga yauwa Allah yashi Miki albarka, da hakakikeyi daba maijinmu dake ungo gashi kije kasuwa.





Tatafi kasuwa tayi cefane tasiyo shinkafa da wake da barkono da mangeda da kayan magi, tadawo gida tashanya barkono bayan yadauki wani lokaci ta daka tagayama inna, innata nagama toshikenan Allah yashi miki albarka Allah yazaba miki miji nagari wanda zaiji kanki kamar yadda kike tai makona, Ameeeen🙏🏽 ya Allah innata tojeki kwanta Kafin nagama to inna.




Bayan wani lokaci zuwa 12:pm inna taxo daniyar tashinta tagama tatashi yauwa toyi maza kitashi kishirya to innata,
*** *** *** *** *** *** *

1⃣2⃣-1⃣3⃣


Yaukam gidansu hibbat ita babarta tabarma girki saboda tatafi gurin malam daniyar raba soyayyar SHAHNAZ da SHAMSU, Assalamu alaikum malam wa'alaikumussalam barka da zuwa meke tafedake, dama malam nazone akan maganar 'yatah akan batun wani yaro data gani tana sonshi, malam gashi batada farin jini.




Toshikenan kisha kuruminki kinsami biyan bukata yasunan ita yarinyar sunanta hibbatu shikumafa tafada mini sunanshi sunanshi shansu, dayakema ba'ita yace yanasoba kawarta yakeso shineta gayamini batama nunama kawar tataba cewar tasan sunanahiba.




Kikontar da hankalinki za'ayi rubuta (_suratul Yusuf da yasin da tabaraka da waQi'a da ehzawaqa da wata ayah a guraren qarshen suratul yasin)


Za'a dace sannan kikawo tantabara aure ko kikawo kudin yauwa malam kamar nawa zankawo  zaki bada dubu goma to malam nagode Allah yakara girma.



Tataso tayo hanyar gida lokacin har'an fara kiran sallah kuma hibbat tagama komai hartayi sallah takira yaran dasuke kaimata kaya, babata sannu da zuwa dafatan anyi nasara anti nasara ammadai sai gobe zan amso miki rubutu toshikenan babata Allah yakaimu goben.



Haka dukansu suka shirya suka wuce gurin abinci inda SHAHNAZ take siyarda shinkafa da wake yayin da hibbat take siyar da taliya da wake ta manja😋




Shikuwa SHAMSU tunda yashiga mota yakasa sukuni da tunanin SHAHNAZ shidai yadaukar makanshi cewa yasami matar aure komi jahilcinta yana sonta kuma da aure, to amma meyasa kawarta takeyin haka tanada bakin ciki anashi tunanin, tunanin SHAHNAZ yahanashi sukuni yana matukar sonta har a zuciyarshi.

NA JAMEEEELA K MASHI

Dedicated to AYSHA ALTO
💘(doutar ubbe)


wannan littafin garekune yan group dina maisuna GREAT NOVELS💘 love u all

07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI

BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM


1⃣4⃣-1⃣5⃣


"Haka shansu yakasance da tunanin SHAHNAZ shidai tunda yake baitaba son yarinyaba kamar ita yana sonta sona hakika, kuma da aure.



Sukam su SHAHNAZ hakasuka futo suka saida abinci yakare tas basusami damar yinmagana da junaba, harsai da zasu koma gida, sahibata yauko magana to yazanyi kawata kinsandai yau badama munsami ciniki shiyasa.




Bakomai sahiba kawaida nasan bama iyah zama batare da munyi majuna magana ba shiyasa, yauwa kawata inamuka tsaya da magarmu tajiya, wacce magana kenan sahibata.



Maganar mutuminnan mana wanda yace yana sonki dazu dasafe, haba sahibata kema kinsan bana karya nifanace miki bana sonshi inada wanda nikeso, ammadai meyasa kike damuna da maganarsa kodai sabibata kina sonshi ne kifada mini gaskiya.





Wata uwar harara hibbat tabita dashi tayi saurin tsugunnar da kai, batama fadi abinda tayi niyar fadaba ta gimtse tabarshi a zuciyar ta.




Haba sahibata daga fadar gaskiya sai harara ehmana kawalli kodai nace daga magana zakice wani ina sonshi, haba kinsan nafi karfin namiki hassada wlh nawuce nan.




Sahibata meya kawo maganar hassada inkinji haushi kiyi hakuri dan Allah, kinsanni bana son ganin bacin ranki, duk wannan cecekuce dinnan da sukeyi sunayine akan hanyarsu ta tafiya gida, to na hakura yanzudai sai anjima inmunzo kawo abincin dare, Allah yakaimu sahibata ameeeen.🙏🏽



Dukansu sukakama hanyar gida inda SHAHNAZ tashiga gida da sallamar ta yadda tasaba, Assalamu alaikum innata wa'alaikumussalam yar inna sannu da zuwa, yauwa innata gorama da kikazo yanzu yar nan dama inaso muyi magana, to inna amma ga kudin tukunna sai muyi magana, to yata yar albarka yauwa gashi tamika mata ta amsa takirga sannan ta ajiye.




To inna muyi maganar dama bawata kagana zamuyiba inaso nagaya miki dama gobe idan Allah yakaimu su baffanki zasuzo harda FU'AD ma yeh yeh 😃😃😃😃😃😃😃😃yeh yeh innata Ashe gobe zandau gayu kuwa  kebana son rashin hankali daga magana zaki haumutane da tsalle da ihu dadina dake kenan rashin hankali.





Haba innata aidolane inji dadi kincefa harda yaya fu'ad kedallacan tafi can amshi kije kiyi siyayyar kayan abincin dare kafin nabata mini rai jakar uba, ta amshi kudin tafuta da murmushinta zuwa kasuwa akan haryarta tadawowa saijin muryar wanitayi a bayanta, Assalamu alaikum sarauniyar mata takunki daidai gimbiya farar mace alkabbar mata sarauniyar kyau tsarki ya tabbata ga Allah Wanda ya halicci wannan kyakkyawar surar ina gaisheki, nidai sunana SURAJ inason kime kyau dafatan zan sami karbuwa, tunda yafara kirarinnan take murmushi dayasa kumatunta lotsawa Wanda yakara hasko wani sihirtaccen kyanda Allah yaymata.




Dan Allah yasunanki sunana SHAHNAZ kai gaskiya sunanki yadace da kamanninki nagode Allah yimini kwatancan gidanku wannanne saidai kayi hakuri.





Meyasa saboda nakusa aure shiyasa innalilahi wa'inna ilaihir raji'un da gaski kikeko wasa dan Allah kifada mini gaskiya, wallahi gaskiya nafada maka tana fadar haka tawuce takeleshi baki sake.





Tayi wucewarta gida tana shiga gida tagaida inna, sannu da gida inna yauwa sannu da zuwa toyi maza kinga yamma tayi yimaza kidaura sauwa to inna tajeta tasiyo itace tahura wuta ta daura sanwar tuwo da miya
*** *** *** **** *** *** **** **** **** **** ****

2⃣0⃣-2⃣5⃣


Tagama tuwon takoshe takada miyar tagama tajetayi sallah magriba tayo wanka tai shafa ta mussuka powder sanna ta zanbada magic a bakinta tasako hijab, tafuto ta dauki tuwo taje takai ta dawo ta dauki miya da kwanika .




Tawuce tokacinda taje lokacin har bibbat tafuto tafara sayarda abincinta, a'ah kawata yaukin makara inazuwa kaya kawai nagani babu ke, eh wlh sahibata bangama dauko kayaba shiyasa.





To bara naje Allah yabamu sa'a ameeeen tawuce a haka har abincinsu yakare suka jera suka wuce gida, ta sahibata saida safe saimun hadu gobe to Allah yatashemu lfy ameen.





Tawuce itama tawuce hibbat nazuwa gida tatatda babanta na dukan babarta, ha'ah baba miye haka metayi maka wallahi sai Allah yasaka mata.





Nikike cema Allah ya isah hibbatu saboda wannan ballagazar uwar takikike gaya mini magana to wallahi xakici ubanki, shegiyar yarinya kawai yakifa mata Mari hade da bige mata baki nanyafara jibgarta, wallahi bazaka kashe mini 'yaba mugu kawai.




Azzalimi kagama dukana kadawo kan 'yarka saboda bakasan ciwon kantaba to Allah sai yayi mana sakayya, zakibani kudin kosai na bige miki baki wawiya wadda batasan darajar mijintaba.





Hibbat najin haka taciro dari biyar Tamika masa danasan hakane wallahi da bazan Bari kadukar mini babataba, babata banace inyazo yana irin haka inkinada kudi kidinga bashi kawai, hibbatu bahaka bane abin yanayi mini ciwone shiyasa.





SHAHNAZ nazuwa gida tayi sallama sai ganin babanta da innarta sunata hira abin sha awayabata, tawuce ta gaishesu tamikama innarta kudin, baba ga Dari biyu karike a'a 'yata yaukam Alhamdulilah nayi samu mikamata kudinta.





Tabata kudinta tatashi tayo alwalah tashige daki bayan tayi musu saida safe(nima nace asbah tagari SHAHNAZ)




NA JAMEEEELAH K MASHI


Dedicated to AYSHA ALTO
(Doutar ubbe)


Wannan littafin garekune yan group dina mai suna GREAT NOVELS

07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI



BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM

3⃣0⃣-3⃣5⃣

"Tunda SHAHNAZ tatashi yauta tashine da farin ciki kasan cewar yaune abun alfaharinta zaizo, komai tanayinshi da sauri- sauri ne harta gama takai kaya gurin tallarsu, dama tanata shitajeta tagaisharda mahaifiyarta innata inakwana kuntashi lfy lfy lau yar inna.





Innata najimaukar dadi n yadda na ganki da abbana Allah yasa kucigaba dazama haka ameen🙏🏽 nikaina naji dadin hakan, saboda rabonda muzauna muna fira da mahaifinki haka bana mantawa, tunkina year yarinya lokacin yanasa munshi baya sa ido akan abunkowa, to Allah yasa hanyar samun tabude kenan.





Ameen🙏🏽 shiyasa Nike sonki saboda kinada tunani, hakata kasance harta gama aikinta tazo tayima inna sallama, to innata zanwuce saina dawo to Allah yadawo mini dake lfy Allah yabada sa'a ameen🙏🏽inna.





Tazo gurin kununta lokacin har hibbat tafuto tana zuwa suka gaisa kowa yakama harkar gabanshi, suna cikin SHAHNAZ nacikin suyar kosanta taji anyi mata sallama.





Assalamu alaikum 'yan mata wa'alaikumussalam ta amsa batareda tada goba, kunu da kosai nanawa kakeso shikuwa wanda yayi sallamar, ya tsura mata ido kallon bakinta kawai yakeyi yadda lebbenta ke dagawa da rufewa.





Yana dada duba kyawun halittar da Allah yayima yarinyar, tanacin wahalar rayuwa amma kamar tana gidan Hutu, jikinta bainuna cewar tana zama agaban hayakiba, shidai yana rokon Allah daya mallakamar wannan yarinyar sarauniyar kyau.





Itako tagatun datai magana taji shuru kumada alama kallonta akeyi ga inuwar mutun a kanta, tausaurin dagoda ido suka hada ido suna hada ido atare suka jiwani abuna shigarsu.





Sundauki lokaci suna kallon junansu, kafin daga bisani tasauke idanunta tareda sakar masa wani lallausar murmushi, shima yaji yakara sonta SHIHNAZ manyan mata kedai kullon kara kyaukike komai naki mai kyaune.





Nagode tace tareda kallon saitin inda kawarta take, aikuwa tana kallon gurin taga tatsura musu ido kamar tacinyesu kokuma tahadiyi zuciya tamutu dan bakin ciki.





Gashi idonta yayi jajir kamar zatayi kuka dan bakin ciki tuni tatuna alkawarin datayima kawarta, tace mai ina kwana lfy klau 'yan mata yakiki lfy lau inama ganarmu tatsaya, itoh dama tunranar naso gayamaka cewa anyi mini miji wlh badan hakaba dana amshi soyayyar ka kayi hakuri.





Tunda tafara fadar haka yanayinsa yacanza fuskarshi tayi ja alamar bacin rai a fuskarshi, baima bari takarasa baya wuce yashiga motar sa, itakam hibbat hakan yayi mata dadi dantana juyu kome suke fada sai murmushi takeyi tana dako ido takkaleta ta daga mata yatsa sama, 👍🏽 alamar jinjina.





Kinyi min daidai kawalliya romon jaba (Niko nace hmmm ajuri zuwa rafi watarana tulu zaifashe) haka sukasiyar da abinci suka wuce gida, kawata nagode miki kinyi mini daidai wlh shiyasa nike sonki, ay gora dakikayi mishi haka.





SHAHNAZ batace mata komaiba suka wuce gida, hibbat nazuwa gida tatadda babarta na shirin zuwa gurin malam, yauwa hibbatu dama kenake jira kikawo mini kudin kozai bukaci wani abu.



4⃣0⃣-4⃣5⃣

Itako tana zuwa gida tags ankama daya daga cikin kajin gidan anyanka innarta na gyarawa, salamu alaikum inna sannu da aiki wa'alaikumussalam yauwa sannu da zuwa inna gashi kawo natayaki aikin wannan aikinane, tunda nizanyi bakin murmushi inna kawai tayi ta amshi kudin.




Bacin ta kirga kudin sai tabarmat aikin tashiga daki, haka SHAHNAZ tayi girkin nan duk yacika makota da kamshi, nikaina dana kalli girkin saida miyauna yatsinke.😋😋




Yarinya ta iya girki kamar wadda tayi makarantar girki a turai bacin tagama ne tajetayi wanka mairai da lafiya, tabata lokaci gurin yin kwalliya da daurin dan kwali, kai subhanallah Allah yayi halittar zallar kyau anan.





Itako babar hibbat tana amsar kudinan tayi waje bata tsaya a ko inaba saigurin malam, tana zuwa kuwa bacin sungaisa tace to malam gani nadawo nacika alkawari saura kai malam yayi murmushi.





Saba alkawari badai nina sabamiki alkawariba saidai inkece kika tsaba garubutun yarinyar, tayi anfani dashi zata bari inzata futa saita sha ta shafa a fuskarta, gawani hayaki kitasheta cikin dare tayi tare dakiran sunanshi.





To nagode malam Allah yakara girma ameen🙏🏽 ya amsa tozaki kawo kudin kaji dan ankara da kaji to nawane, kikawo dubu biyar ta a jiye masa tanufo hangar gida.


NA JAMEEEELAH K MASHI✍🏽
Dedicated to AYSHA ALTO
(Daugher UBBE)💘


Wannan littafin garekune 'yan group dina mai suna GREAT NOVELS
Love u all💘💘

07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI

BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM


5⃣0⃣-5⃣5⃣

SHAHNAZ nagama abincinta tayi wanka tayi kalliya tanuna ma sa'a, batada burin daya wuci taga abin kaunar ta yakaraso, tanadaga cikin daki kuwa taji sallama, Assalamu alaikum mutan gida gamu mun iso.





Wa'alaikumussalam sannuku dazuwa yauwa kushigo daga ciki tunda tajiyo sallamarsu take fadada fara'arta itakadai acikin daki, ehnakike cewar inna kenan wato kindameni dazumudi amma gashi sunzo kinkasa futowa ko, toyi maza kikawo musu ruwa da abinci, to tafada lokacin datake futowa daga dakinsu ta shiga kicin.





Salamu alaikum sannunku da zuwa yauwa sannu yar baffa yahanya lfy klau munsameku lfy lfy lau yarnan, tatashi tabasu guri suka ci abinci bacin tagaida sahibinta wanda ta lura baibata kulawaba, kamar yadda yasaba.





Bata kawo komai arantaba tafuta tashige daki tana jiraya gama cin abinci suje inda suka saba zuwa yinzance idan yazo,
Tunda babar hibbat tafuto taketa murmushi😊 dafarin cikin tasami cikar burin yarta yarlelenta, tanazuwa gida tasamu tafara aikin abinci sannu baba kindawo lfy lfy lau dafatan dai ansami nasara gata a hannuna ammadai tukunnan dan sai angoda a kansan nakwarai.





Gashi ki'ajiyeshi zuwa anjima inzaki futa saiki sha kishafa kafinnan wannan hayakine idankin dawo anjima cikin dare zakiyishi, tare dafadin sunan shiyaron da burinki a kanshi kindai ganeko yauwa babata ina masifar sonki Allah yabarminki ya aureni gidana zaki zauna musha a'c nasiya miki mota, nakaiki aiki hajji Duke nikadai hibbatu Allah yasa mudace ameen babata.





Itako SHAHNAZ tanajin shuru tafuta inda suke haduwa aikuwa tana zuwa taganshi a tsaye, sannu da zuwa yayana dafan kaxo lfy, yauwa lfy qlau nazo Alhamdulillah toya soyayyata dafata ka adana mini ita acikin zuciyarka inafatan baka hada soyayyata da ta kowaba meyake damunka dannaga yau baka wanicikin nishadi bacin gani a kusa dakai farin cikina.





Ke dallah yimini shuru bakisan komaiba sai surutu da tallah, babu arabi ba boko koni danike kauye nayi makaranta, ataya kikeso na aureki alhalin ke JAHILACE, bazan iya auranki ba SHAHNAZ bazan auranma 'ya'yana uwa yar TALLAHBA abinda yasa nazokenan.





Nina takurawa subaffa da suzosuba inna hakuri yanmatan kauye da suke tallahma yasuka kare ballantana keda kike rayuwa a birni ni abinda nadauki yartallah shine yan iskah karuwai, yanafadar haka tayi sauri tadago da idanunta da suka jike da hawaye ta kalleshi ya kauda kai, bazan aurekiba abinda nasani kenan kijeki auri daidai ke wanda idonshi yabude nikam banayi.





Inbanda inna sankudi yayi mata yawa yakamata koda islamiya sunsakaki amma basuyi hakaba saboda tsabar san kudin tsiya, ya isheka haka kome zakafada a kaina kafada amma banda cin fuska abinyakoma rashin mutunci harda iyaye ashedama haka soyayya ta ke, kaso mutun dan Allah saga baya yagujeka turda wannan soyayya danasan haka soyake daban bari sonka yayi tasiri a zuciyataba .😭😭😭😭😭😭😭





Tana kuka zata wuceshi yasha gabanta niban yaudareki ba kecema kika yaudareni naga bazan iyaba nafasa, sokiki na aure kibacin kingama nunama maza jikinki sungama yimiki abunda sukaga dama kungama iskancinku sannan kicewaini in aureki bazai yuwuba, abinda zangaya miki shine inkin shiga kicema subaffa sufuto mutafi batako kalleshiba tashige gida natawani gunjin kuka, haka tagayama su baffa sakonshi suka futo suka wuce tareda kara batahakuri.

6⃣0⃣-6⃣5⃣



Kiyi hakuri yarnan Allah yayi miki zabi dawanda yafishi amintace bayan tashige dakin inna tafada kanta tana wani sabon kukan, kiyi hakuri dukaun fadamini abinda yafaro komai mewucewa ne saikiga Allah yayi miki dazabin daya fishi nagode innata Allah ya amshi addu'arki.





Hakatatashi zatawuce daki inna taceyi maxa gashiki zoki yo cefanen abincin dare totace ta amshi kudin taje kasuwa tayo siyayya tadawo yadaura, hibbat tagama dafa abincinta tasayara suka futar mata da kaya, lokacinma SHAHNAZ itama tagama takai kaya haka sukaje suka siyarda abincinsu ko wacce yaubata tsaya hiraba suka wuce gida.





Cannaga hibbat tatashi cikin dare tana hayaki tana kiran sunan SHAMSU shikuma a daidai wannan lokacin yanacan yana baccinshi maidadi, kawai kamar a mafarki yaji ana kiran sunanshi yaymaza yafarka yana tashi yaji wani abuna shigarshi a take yaji son hibbat yashikeshi, meyake faruwa danine meyasa son kwar SHAHNAZ yashikeni lokaci daya kuma inasontane sona sha'awa amma badamuwa nasan baza'a sami wata matsala da itaba.





Zuwa zanyi nanuna inasonta da aure dazaran tayadda dani nasami biyan bukatata inbugama wandona iska nakele shegiya
(Wa'iyazu billah Allah katsaremana zuri'a da irin wadannan samarin ameen ya Allah 🙏🏽)




Haka SHAHNAZ takasance cikin yanayin damuwa, harbacci ya dauketa, safeeya nayi tatashi tayi aiki tagama tadauki kayan tallanta tawuce, innata saina dawo to year albarka Allah yabada sa'a ameen🙏🏽 innata.





Yau yakasance ranar farinciki ga hibbat saboda yau tana tunanin zata haduda muradin rayiwarta, wannan kenan.





Soyayyah mekarfice tashiga tsakanin hibbat da SHAMSU koda yaushe suna tare, SHAHNAZ abinyayi matukar daure mata kaiganin yadda kawarta tacimata amana, amma hakatasa musu ido tabarma Allah komai.





Hibbatu ina masifar sonki tayadda inmuna tare nake rasa yadda zanti control din kaina saboda surarki tana daukar hankali, ras taji gabanta yafadi kobazaki bani duk abinda nikeso atare dakeba misali kimallaka mini kanki taishuru bakinta yakasa  furta komai hakan yabashi dama dayin abinda zuciyarshi keraya mishi.





Kawai saiyaka hannunshi kirjinta yafara wasa da kirjinta takasa yinkoda motsine yahada bakinshi danata yafara tsotsa kamar sweet saida yatabata yadda yaso ya tsotsi bakinta, saida yagaji dan kanshi kafin yafara kokawar rabata da kayan jikinta.





Taso tayi gadda haba masoyiyata sokike na mutu dan Allah kikeleni kinsan inasonki nine kuma zan aureki, dan haka kikeleni bajikina bane ehye tadaga maikai, yarabata dakayan jikinta a hakaya biya bukatarsa tayi kukan tayi magiya a kanya keleta amma saida yacimma manufarsa tukunna.





(Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un Allah yashiryamu hibbat inatayaki bakin cikin rasa budurcin kidakika yi abintun kawon kowacce 'yamace.)


NA JAMEEEELAH K MASHI✍🏽


Dedicated to AYSHA ALTO


Wannan littafin garekune 'yan group dina mai suna GREAT NOVELS

FOR
Comment
07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI


BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM

7⃣0⃣-7⃣5⃣

SANADIN**FARUWAR**KOMAI**

Rayuwa kenan abubuwa sunfaro dada ma harda daina kula hibbat da SHAMSU yayi yanzu dama shiyake zuwa batasan inda yakeba, sodayananne ya dauketa yakai ta hotel tundaga ranar bata kara ganinshi ba, babarta taje gurin malam yace ba'abunda zai iyayi damacan abunda yasa aikin yayi tasiri akansa saboda yayi sakaci da addu'a ne amma yanzu baya wasa da addu'a.





Tofa Allah ya kyauta gashi yanzu abubuwa suncanza ajikinta ciki harda rashin ganin al'adarta datakeyi yanzu, babarta nalura da ita hartakai tafara hasashen ciki gare hibbat wannan abun yayi matukar daga mata hankali.





Rayuwar SHAHNAZ takoma abar sha'awa suna cikin hirada innarta dadaddare bayan tadawo tallah saiji sukayi an banko kofa gorom, salamu alaikum cewar baban SHAHNAZ kenan wa'alaikumussalam inna tafada lfy babanta kashigo mana haka inafa lfy nazone kibani kudi kudi kuma suka kalli juna suka fada ehkudi ba 'yata tajeta nemoba.





Babanta kwana biyu muna zaune lfy amma yanzu zaka fara neman maganarka, amma gashi ka'amsa danni banason neman rigima tana bashi yafuta yayi mashayarsu haka yadawo abige, bata kulashi ba haka suka kwanta.





Yaukam babar hibbat abuyakaita nakura dan yanzu hibbat batada aiki said amai dazarar taci abinci, hibbatu  yakizonan meyake damunki shalele gayamini babata narasa komeke da muna kwana biyunnan bakina bayayi mini dadi bana son kamshin abinci babarta tace muga hannunki, taduba tace budemini idonki tabude mata tafara salati hibbatu yaushe rabonki da ganin al'adarki babata yau nakai wata biyar rabona da gani, kinkasheni hibbatu nashiga uku ciki gareki cikifa kikace babata dan ubanki karya zanmiki.





Tawanka mata mari tashi kidauko mayafinki mutafi asibiti acireshi wlh bazanjeba saina haifeshi kingoyashi wlh saikinje tadauko mayafi tadaura mata tajata kiy sukayi wake.





Basu tsaya a ko ehnaba sai mashi hospital Suns zuwa suka tadda wani likita sukayi masa bayani yace dokar asibitinsu basa cire ciki kumama watannin cikin yawuce acireshi, dan duk inda sukaje cikin bazai futaba saidai inkinaso kirasa yarki.





Hakasuka futo ba kwarin gyuiwa sukaya gida, hakarayuwa tacigaba da tafiya yayinda hibbat taketa rainon cikinta bawanda yasani saboda bainunaba haka har tallah tana zuwa bawanda yagane, ciki harda kawarta bata ganeba.





BATS* *YAN * * WATA* * TARA*********





Yau hibbat tatashi tanajin ciwon ciki kadan kadan bata daukeshi wani abuba, tasayara suka futar mata da kayan abinci tafuta tana zuwa ta tadda SHAHNAZ harta fara siyarda abincinta kasan cewar da ranane, tana zuwa suka gaisa tajeta tsaya tana cije lebe.





SHAHNAZ talura da haka tana gama saida abinci tajegurinta, sahibata lfy meya sameki wallahi banida lfyane toshikenan jeki kwanta gabenci canzan sayar miki da abincin to nagode.





Tajeta kwanta SHAHNAZ tajemata sannu taga jini nabin kafarta tofa tashi kitafi gida kice abinne tashi gakeke napep canbar najena taran miki ita saiki jeki gera jikinki.


8⃣0⃣-8⃣5⃣


Nagode Allah yabar zumunci ameen🙏🏽tanafadar haka tashiga keke napep din saigida tana shiga gida da sallamarta ta duke a gurin saina kuda zanga-zanga tatawo mezan gani haka batatashiba an an gurin tayi nakudarta, a tsakar gida kanda nafutowa SHAHNAZ nashigowa gidan kamar a mafarki taga dayafado daga jikin sahibatta.





Ta mutsitstsika idanunta tarufe takara budewa saitaga azahirine ba'a mafarkiba takama rusar kuka😭kawata kardai kicemini SANADIN TALLAH neya jawo miki haka nashiga uku nani SHAHNAZ yazanyi da rayiwata, kawata kibar kuka nidai nariga nasan rayuwata tazo karshe😭😭kiyafe mini nayimiki abubuwa a rayuwarki hassada bakinciki duk nanuna miki amma baki damuba kedai kina zaunene dani da zuciya daya abinda nayi mikine yahau kaina.





Shamsu ne baban yaronnan wadda yazo yanuna yana sonki narabaku nasan dakece bazaiyi miki hakaba tunda soyayyar gaskiya yakeyi miki, amma ga amanar dana nabar miki kirikeshi karyayi maraicin uwa karda kinuna masa bakekika haifeshiba nabar miki shi duniya da lahira kings abinda SANADIN TALLAH yaja mini kiyafe mini aminiyata.





😭😭nayi alkawari zanrikeshi a mana ko innata bazata san banina haifeshiba kowa naduniya zaidauka nice mahaifiyarsa wani suna za'a samasa kisamasa shamsu.





Kebakida hankaline zaki daukar mata wannan alkawarin, nasan cewa da itace bazata miki wannan alkawariba, duk wannan maganar da sukeyi akunnen baban hibbat yana gamaji yayanke jikiyafadi ya mutu sai gawarshi, sukaji kara abuyafadi Suna zuwa sukaga baban hibbat babarta tasaka kuka kuka nafutar😭😭😭😭😭hankali SHAHNAZ naganin haka tafuta dayaro cikin jini.





NA JAMEEEELAH K MASHI✍🏽


Dedicated to AYSHA ALTO💘💘


Wannan littafin garekune yan group dina mai suna GREAT NOVELS📚

FOR
COMMENT
07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI



BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM

9⃣0⃣-9⃣5⃣

RAYUWAR**SHAHNAZ**TAFARA**KENAN***


Hakata dauki yarana kuka tatafi gida dashi, Assalamu alaikum wa'alaikumussalam year,bata karasa furta abinda yataceba taji kukan jariri a bayan SHAHNAZ menike gani haka dan wakika goyo inna danane danki yaza ai'wannan yazama danki inna wallahi na rantse miki da Allah dana ne.




Dankine towaya miki ciki kifada mini wayayi miki ciki inna kefada lokacin da take kuka nafutar hanka 😭 kifada mini, dan ubanki watakan gaskiya yaronnan yafada shiyasa yafasa aurenki, Allah ya isah banyafe mikiba wlh sai Allah yasaka mini akan tarbiyar dana dauraki a kai.




Amma bazan sine mikiba dan karki lalace dayawa kije gaguri nanki zauna badai haka kikesoba, nasan bawanda zai aureki alhalin kinada da, saurin yaddar da inna tayi yayi matukar bata mamaki, yaza'ayi inna kiyarda abinda take fada azuciyarta kenan koda yaushe munatare innata bakiga ina laulayiba babu amai babu alamar ciki ajikinaba komai(ayko doleta yadda tunda kinriga kindaureta da jijiyoyin jikinta kinhanata gano wani abu akai Allah ya kyauta)





Tunanin mekikeyi yar iska naceki shiga daki kintsaya kinkafeni da ido kina tunanai kin ajiyemini yaro na kuka salon kitara mini mutane, wuce daki nace munafuka sa'ar kidaya nadauki alkawarin nadaina dukanki dayau saina kakkaryaki.





Inna tadaura mata ruwan waka bayan yatafasa takai mata bayi ta amshi dan tajetayi masa wanka, tashi kijekiyi wanka tunda kin ehya iskanci to dakanki zakiyi wankan koda jikinki zai rube, babu abunda takeyi said kuka innata kiyi hakuri kiyafemini balaifina bane, to laifin uban waye duk inda akayi zina saida hadin kan mace saboda laifin yana kanta, batace komaiba tashige wanka.





Bayan isha'i sallamar Baban SHAHNAZ najiyo inakukene kokunyi baccine cewarshi kenan, karaf yajiyo kukan jariri yanata razgar kuka itakuma tahanashi nono yanakejin kukan jariri a gidana ko baki mukayi, yabi saitin inda yakeji yowa.





A bakin kofar SHAHNAZ ya tsaya yana daga labule yaga jariri a kancinyar SHAHNAZ ya mussike ido ya kallama ma innarta kira tafuto, menike gani agidannan abinda kake gani nima haka naganshi.





Inna ta kwashe labarin komai bashi yarafka salati todama burinki yacika anhaifo miki dan tallah wallahi bazan koda kwana a gidannan ba zanbarku zanshiga duniya kuma karku nemeni koda watarana Allah yahadamu karku nuna kunsanni.





Haka yashiga daki yadauko kullin kayansa yabidare yabar gidan, wannan kenan wannan abunda yafaru kamar anyi shelane angayama mutanen garin abunda yafaru mutane daban- daban sukezuwa musujaje, masu zuwa taya inna bakin ciki nazuwa masu gulma da munafuci nayi, inna suna zaune sukaji ihun yara.





Suka saka wakada jifa SHAHNAZ tayi cikin shege yarinya tayi cikin shege,

Kaiga SHAHNAZ tayicikin shegefah💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽rangem rangemgem💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽babanta yagudu yabartafah💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽rangem rangemgem💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽kaikuyi mini salebretin cikin shegefah💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽rangem rangemrangegen💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽

1⃣0⃣0⃣-1⃣0⃣5⃣


Haka sukai tayi musu Wakar harda jifa suna cewa saisun bar musu garinsu, kinsman abinda zaifaru tunda abinda kika jamini kenan barin garinan yazama mana dole asuba nayi  zamu bar garinnan, tunda asba inna tatasheta suka had a kayan  sukaje tasha suka hau mota.




Suna is a Kaduna suka Sauka  suka hau mortar dazata kaisu unguwar rim basu tsay ako inaba said acikin wani layi G.R.A sunje wani kofar lafi yayyan gida taga inna tatsa ya agurin ta konkosasa saiga  mai gadi yazo ya bude, wakuke nema  Mina naiman.  mai  gidanne to bars. Nafada mashi waza'ace kace mass aminace daga kano.





NA JAMEEEELAH  K MASHI


Dedicated to AYSHA ALTO
(Doutar ubbe)


Wannan littafin garekune yan group dina mai suna GREAT NOVELS



For
Comment
07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI



BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM


1⃣1⃣0⃣-1⃣2⃣0⃣



Megadi nabude kofa yace wakuke name, muna naiman maigidannanne toshikenan bara nafada masa waza'ace yana naimansa kace kanwarsa aminace daga kano.





Kanwarsa dama alhaji yanada kanwa bamusaniba shine bakutaba zuwaba, yawuce yanata nanatawa wai alhaji nada kanwa haka acikin talauci jikayan jikinsu koni danike maigadin sa iyalina baxasu saka wannan kayanba, haka yayta sakar zuci harya shiga cikin gidan.




Gidan babban gidane na alfarma wannda innace zan tsaya fadar muku tsaruwar gidan bata lokacine dan duk saiya cika shafikan littafinsa saboda tsabagen kensa, kidan kamar gidan sarauta hakaya ratsa talafiyayyan falon yana zuwa yatadda alhaji zaifuta barka da yini alhaji dafatan nasameku lfy, lfy laumuke lfy naganka daranarnan, wallahi alhaji baki mukayi daga kano daga kano kuma waitace kanwarka aminace daga kano 😳 amina abin mamaki tonimadai abinda nagani kenan alhaji kagansune wasu jagajaga dasu kamar korarraru.





Yadakatar da shi tareda yimishi tsawa yimini shiru kanwata kake gayama haka zakawuce kashigo dasu kosaika rasa aikinka a gafarceni alhaji bansan jininka bace daban fadi hakaba.





Yawuce sumsumsum yana mamaki daga fadar gaskiya sai yakoma masifa, bisimilla yace kushigo SHAHNAZ tunda suka shiga cikin gidan take kalle-kalle itako inna babu abinda yada meta saboda tanazuwa da rabonta da zuwa tun SHAHNAZ nagoye daganan babanta yace baza'a kara zuwar maids 'yarshi cikin birniba kada mota tataka mishi 'yah, suna shiga da sallama suka zauna shahnaz tanemi guri tarakube tashi kizauna 'yata cewar alhaji Ma'aruf tatashi tazauna a lintsimemiyar kujera mai kamar katifa.





Ameena dama raikanga rai ashezamu sake haduwa kinmanta dani nima bansami damar zuwa inda kukeba kiyafemini ameena nabarki cikin wahalar rayuwa, yaya kabar fadar haka komeya farusaida sanin Allah nina barma Allah komai munzo nanne saboda babu inda mukedashi da zamuje, annaimi mahaifinta kimanin shekara daya kenan anrasa.





Haba ameena harshekara daya amma baki nemeniba sai yanzu, badamuwa JANNAT futo ga 'yar uwarki kece kullon memin korafin naki kaiki gurin yan'uwa to yau ga kawama kinsamu, na'am dady na dagaske kake tana futowa taci karoda fuskar SHAHNAZ wow dady wannan beauty dinfa indai itace nayi dacen kawa.





Itace kawarki sa'arkice bakuwani girma junaba duk wannan abinda akeyi hajiyar su  jannat nazaune inbanda murmushi, babu abinda takeyi tashi sister mushiga kiyi wanka kici abinci kicanza kaya to yar uwa.




Suna tashi alhaji yadubi inna yace wannan ne dau autar ehshine sunansa SHAMSU Allah yarayashi ameen ya Allah.





Akakira nai aiki takaita dakinta itada SHAMSU karami, itako SHAHNAZ tunda suka shiga daki jannat ta isheta da surutu harta shiga wanka tafuto bat a dainaba yauwa sister gakayana nanki zabi Wanda yayi miki aciki nanfa tabude mata SHAHNAZ tarasa wanda zata zaba kayane kamar anje shagon sayarda su.





Kizaba anawa dama kaya sunyi mini yawa saina rasa wanda zanba keutar kaya gashi Allah yakawo minike year uwa.




1⃣3⃣0⃣-1⃣3⃣5⃣
Kawayena bawanda zanba kayata amsa innabasu zasuce narainasu to yanzu gashi Allah yakawo mini ke sister haka taga nakasa zabar kayan tazo tazabar mini wata dankareriyar galila Wanda taji dizen  kamar dinki 'ya'yan sarakuna nasaka tasani gaba saida tayi mini kolliya tayi mini daurin dankoli kamar na amare tubarkallah masha'allah tafada lokacinda tagama yimini kolliyarnan.





Sarki yatabbata ga Allah Wanda ya halicci wannan surar nikaina dana kalleta sainaga takoma mini kamar ehsha ranar aurensu da samat, nacikin fim din silver leaning.




Gaskiya sister ke kyakkyawace yar uwa bankaiki kyauba dan Allah sis kiduba madubinnan kigani inadaga kai natabbatar da abunda takecewa, bantaba zaton kyawuna yakai hakaba saida jannat tasani naduba madubi tukunnan kinganiko sister kema dakanki kintsaya kallon kanki inaga samari sunganki.





Murmushi nayi wanda yasa dimple dina yafuto yakara futoda sirrin kyauna, SHAHNAZ yariyace kyakkyawa doguwace bacanba tanada dan fadin fuska gasiririn hancinta daya kawata kyakkyawar fuskarta tanada manyan idanuwa.





Wadanda suka karamata kyau gatada dimple wanda kotana magana yake lotsawa tanada gashi hargadon bayanta farace tas da ita SHAHNAZ kenan yarinya yar shekara ashirin.




Suna futa sukayi gurin cin abinci jannat ceta zuzzuba musu abinci sukaci bayan sunci alhaji Ma'aruf ya kalli SHAHNAZ munyi magana da innarki tagaya mini gameda karatunki, za'asami maikoya miki karatu zaifara miki kafin a kaiki kakaranta, to abba nagode Allah yakara budi dagirma yakuma daukakaka.





Ameen wannan addu'ar haka toku tashi kuje kuyi sallah kuyi wanka, tunda tashigo gidannan taga hoton wani saurayi kamar tasanshi, jannat wannan wanene naga hotonshi a falo, wannan yaya SHAHNAWAZ ne yana kasar waje yaje karo kos dinshi, amma yakusan dawowa shidai matsalata dashi baya dariya kuma baya son raini, idan kika kiyaye wannan zaku zauna lfy niko nace mezaima shigardani harkarsa ballan tana yaki yimini fara'a.





NA JAMEEEELA K MASHI ✍🏽

Dedicated to AYSHA ALTO
(Doutar ubbe)💘


Wannan littafin garekune yan group dina mai suna GREAT NONELS📚

For
Comment

07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI



BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM


1⃣4⃣0⃣-1⃣4⃣5⃣


Tonimezai jamini shiga harjarshi da harzaiki yimini fara'a, abinda SHAHNAZ kecewa kenan yayinda suke shirin konciya, arayuwata ni SHAHNAZ bantaba son kowani da namiji ba kamar ya fu'ad toni danwani baimin fara'aba bazan damuba nasan cewa bazan taba son kowani da namijiba kamarsa, tunaninda SHAHNAZ taitayi kenan harbacci ya dauketa wannankenan.





Suna tashi dasafe jannat ta hauloda mata kaya kamar hauka haba yar uwa kebari muyi sallah muci abinci tukunna, sis kawai kibarni nafuto miki dasu bata kara cewa komaiba tatashi tashige wanka barima kigani wanka nizanyi, tashiga bayi tayi wanka tareda dauro alwala inda Allah yatai maketa lokacinda zatayi sallah itakumu tashiga wanka.




Kafin tafutoko tadade da idar da sallarta harta fara shafa sis kibari innayi sallah nayi miki kwallayi gakayanda zakisa can nazaba miki, to yar uwata taje tadaga kayan zatasa saitaga ashe fakistan na India ne riga da wando tadauka tasaka tanamai farin ciki domin tanason kayan tasaka tagama sawa lokacin ta idarda sallah, yauwa zauna nayimiki kolliya ta zauna jannat tarangada mata kolliya kamar wadda taje makarantar koyan kolliya.




Tubarkalla masha Allah kullun kara kyaukikeyi, suna futa sukaje gurin cin abinci suka gaida dady da hajiya da innar SHAHNAZ .



Bayan wata takos, su SHAHNAZ da jannat suna zaune a falo hajiyarsu jannat tafuto da fara'arta tace kushir anjima misalin biyar nayamma kuje kudauko yayanku yeh momi da faske kike yaya zaidawo yau sosaima zaidawo yayi maganin masu rigima.





Haba momi kinfison yaxo yaita cinzalin mutane, dadintama yanzu bani kadaibace sis SHAHNAZ nanan tunda a kace zaidawo gaban SHAHNAZ yafe faduwa duk wani farin cikin datake dauke dashi yakau a zuciyarta, tome yasa tunda akace yaya shahnawaz zaidawo taji zuciyarta nabugawa meyasa naji bacin zai a zuciyata meyasa Allah yasa alkhairine dawo warshi karya jawomini Marsala a rayuwata, sis meyafaru tundazu kike tunani ehna tamiki magana bakejina, bakomai yar uwa inatuna rayuwata danayi a bayane.




Toki tashi mujemuyi cefane mudafa mishi abinci yauzakiga kala-kalan abinci suna futa harabar gidan zasu shiga mota sukaga mota ta danno kai cikin gidan, jannat naganin motar RA'UF ta tsaya tana murmushi wanda kekara mata kyau.





Year uwa yanaga kina murmushi kodai wannan shine surukina a'a abokin yah shahnawaz ne tomuje mugaisheshi kafin suje yama karaso, ah yan mata inazuwa da ranarnan yana fadar haka yana kallon SHAHNAZ jannat naganin haka taji wani abuna tokare mata a zuciya kanwata jannat wacece wannan wadda kukayi kama haka dukanku hard a abokina tai saurin kakalo murmushi, yar uwarmuce yanzu anantake dazama yarinyar kanwar dady ce kice kanwar muce, kunkawo mini mata hargida dafatan zaku bani itah shahnaz tayi saurin kallonshi suka hada ido yasakar mata murmushi.





Jannat najin haka gabanta yafadi saboda ita tunda take batataba son da namiji kamar ra'uf ba duk mane manta basa gabanta, yakikayi shuru kodayakema bara yayanku yadawo tun yauzan gaya masa tunda da zafizafi akan bugi dutse, yay sauri yawuce SHAHNAZ takalli jannat waye wannan meshegen surutu daga ganina yace yana sona SHAHNAZ kefadin haka bayan sunshiga mota tana tukawa nayi mamaki yadda naga shahnaz natuka mota koda yake wata takos bawasa bane.


1⃣5⃣0⃣-1⃣5⃣5⃣

Yah ra'uf kenan ammadai yahaduko sis tayi dariya nibawani Dana mijin dazaikai mini masoyina haduwa wanda nasoshi tsakani da Allah ya gujeni, saboda sanadin tallah yah fu'ad kenan jannat nasoshi yagujeni tana fadar haka lokacinda idonta yafara zubda hawaye sis miye sanadin tallah kinanufin bakiyin komai sai tallah shine harkika rasa masoyi saboda tallah.




Sosai saboda tallah yah fa'ud yagujeni karkuce barene yaron yayan babanane, tomeyasa yagujeki nanta koshe labarin komai tabata darashin iyakaratun sallah da rashin yin sallah daidai amma bata bata labarin dantaba SHAMSU .





Haba sis shine kika kasa gaya mini wannan labarin gashi harkin kusa shekara a gidanmu da yazzu nagayama dady yasaki islamiyarmu shine kika bari akasaki boko kawai, toni yazanyi nabaki wannan lbrin yanzuma daliline yasa nagaya miki.





Haka harsukaje sukayo sayayya suka dawo gida suka fara hadamai abinci kala-kala kamshi hakaya cika gidan kai yanmatana zakucika mini ciki da kamshin abincinku suka kosheda dariya lokaci daya tokuyi maza kuje kuyi wanka kushirya yayanku ra'uf najiranku a falo inkun gama zaikaiku kudai koshi kunsandai baya sonjira nandanan sukaje suka shirya suka futa wayyo Allah na nannaga zallar kyau sunfuto kamar rajini da suwara nafim din waminal hubbi ma katal sunyi matukar haduwa.





Assalamu alaikum sukayi masa sallama yaya munfuto yatashi bayan ya amsa sallama kumuje kannaina, yashiga gaba suka bishi a baya hargurin motarsa basu tsaya a ko ehnaba sai a filin jirgi lokacinko suke futowa nanfa jannat ta hango shi, wani kyakkyawan saurayi naga tayi gurinsa faffada namijin gaske mejida izza yanafa faffadar kirji farine sol yanada dogon hacci wanda yakawata kyakkyawar fuskarsa dada radaran idanunshi gashi girarshi tahade yanada wushirya da karamin bakinshi dan tsut zaiyi dadin kiss lol🙈yasakko daga jirgin jannat tai gurinshi da gudu ta rungumeshi oyoyo yaya shahnawaz kehar yanzu baki daina wannan haukar takiba yakai kallonshi kan abokinshi da SHAHNAZ wanda tunda taganshi take furta inna lillahi wa'inna ilaihir raji'un take tace SHAMSU batama yafutoba nandanan gabanshi yafadi yace waye SHAMSU tofa 😳(badai wannan bane Baban SHAMSU kubiyoni muji yadda zata kasance)



NA JAMEEEELAH K MASHI


Dedicated to AYSHA ALTO (doutar ubbe)💞


Wannan littafin garekune yan group dina maisuna great novels 💝

For
Comment

07062893280

Love u oll 💝💝💝```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI



BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM


1⃣6⃣0⃣-1⃣6⃣5⃣


Tace SHAMSU waye SHAMSU malama tunda SHAHNAZ taga yanuna baisantaba kawai saitace, kuyi hakuri sunan kaninane yafado mini, jannat wacece wannan abinda yake fadi kenan lokacinda yashiga mota, ko'itace wadda dadi kegaya mini, ihtace yaya wlh yaya inasonta bakaga kamarmu dayaba, yimini shuru da wannan surutun naki wawiya kawai wadda bakinta baya shuru, yi hakuri yaya daga fadar gaskiya, itako SHAHNAZ abinyayi matukar bata mamaki daya canza suna yasama kanshi SHAMSU gashi yanzu yanuna gabada baisanta ba.




Niko dukda yagoge yakara kyau bazan manta wannan fuskar datasa mahaifina yagudu yabarmuba kuma tayi sanadin mutuwar kawata, hmmm nikam dani kake magana bazan kara nuna nasankaba, tana cikin tunani taji RA'UF nacewa bros yanzufa kazama yayana naga baby inaso dafatan zaka bani SHAHNAZ baby tahadu lokaci daya gabonsu yafadi da jannat da shahnawaz yajiwani irin kishi yaturnike zuciyarshi saboda shiharga Allah yanason shahnaz .




Mekake fadi haka salon kajamana raini gurin yara kilama yaune kafara ganinta, shine zakace kanasonta tomiye nagaya mini bagaka kataba, lokaci da ya SHAHNAZ tayi murmushi tagane zallar kishine kedawai niyada zuciyar shahnawaz, nikuwa nasama zuciyata zankarbi soyayyar ra'uf badan ina sonshiba danna cusawa yah shahnawaz bakin ciki kawai wannan kenan.





Ahaka suka karaso hargida bamaicewa dan uwanshi komai danshi ra'uf yadago abokinshi kamar yanasonta shiyasa yamai haka,ahaka harsukazo gida Asslamu alaikum suka rangada sallama yayinda sukazo shiga falo sannuku dazuwa my son yauwa momy kasha hanya yimazaka jeka yimawanka abincinkanan andafama yana jiranka to momsi yayi hanyar dakinshi.





Shikuma ra'uf jannat nafuta yarufe kofar kafin SHAHNAZ tafuto tayitayi tafuta takasa, saitayi shuru tatsugunnar da kanta kasa, bawani abuyasa na kulle kofarnan ba inaso nabayyana miki sirrinda kezuciyata SHAHNAZ azahirin gaskiya nakamu da sonki lokaci dayannan dana ganki sokuma bana wasaba inasonki da aurene dafatan zansamu karbuwa a zuciyar ki, sarauniyar mata dannaga alamar wannan yayan naki kamar yanaciki shiyasa bazanyi dawasaba.





Toshi kenan yaya ra'uf na'amshi soyayyarka da gaskiya dafatan zaka rikeni amana, tunda tafara magana yasaki baki yake kallonta harta gama baisaniba, shi'anashi tunanin ance mutun indai yanada kyau bayacika samun komai saiya samu nakasu tawani gurin, amma SHAHNAZ komai NATA mai kyaune hatta muryarta kamar ana busasarewa.





To yah ra'uf inkagama kallona da tunanin saika budeni natafi kaga sister nacan takasa tafiya tana jirana, ya sakarmata wani tattausar murmushi wadda yabayyana kyawunshi danshima kyakkyawane ajin farko, tomezaisa tatsaya bacin tasan mudin masoyane.





Takwashe da dariya tobude sarkin soyayya no dinkifa kibani nanta bashi number dinta yayi saibin da suna kamar haka my habibaty toni mezaki samun barana nakira, kirana shigowa yace tosaka suna tasa Hubbina yayi gaskiya kinfasa minikai da yawa amshi wannan kusai turare nanyaba 50k daker ta amsa yabude mata tafuta.


1⃣7⃣0⃣-1⃣7⃣5⃣


Duk wannan abunda akeyi jannat nawaje atsaye tatsaya kamar tahadiye zuciya tamutu dan kishi, sai alokacin tabude kofa tafuto tana futowa taga yanayinta, afuwan sis kiyafemin saikuma tayi murmushi bacin kungama cin soyayyarku kun manta dani.





Daidai lokacinnan suka shiga falo shikuma harya gama cin abincinshi suna hira da momy, waddannan yaran daga inasuke haka, jannat kinsanni banason shashanci inakuka tsaya bakushi goba tundazu.





Ummmm dama natsaya jiran sis SHAHNAZ nesuna hirada yah ra'uf, anan gidan yaushe harkuka girma da zaku fara tara manamaza agida, a'a yayansu cewar momy kenan bazaka dawo katakura mini yaraba inbasuyi hiraba Kaine zaka auresu dazakace karsu tsaya dakowa, haba momsi zakisa surainani gaskiyane ai danma suntsaya jirankane datuni sunyi aure kanacen dady dinkune yace abari kadawo kasami wadda kakeso sai a had a.





Allah yakiyaye momy ahada mini aureda yarannan ainaci baya, jannat tace kodai munci baya taruga da gudu daki zanrikekine bani kika rainaba.





Yana cikin masifarshi ne SHAMSU karami yaro dankimanin shekara biyu kyakkyawa yabiyo kollonshi da gudu zaidauka kai momy wannan yaron waye wlh ina sonshi momy munyi kama sosai nidashi kodai kinhaihune bayan tafiyata tosarkin surutu kanin SHAHNAZ ne, yaron innarkune to momsi zance tabani shiyadawo gurina dazama.





Wannan mai saukine gaka ga innarshinan ashe innataji komeyace gashinan kadaukeshi kazo kadaukar mishi kayanshi, to innata nagode Allah yabiya ameen 🙏🏽🙏🏽suka amsa lokaci daya.





Shakuwa sosaice tashiga tsakanin shahnawaz da SHAMSU karami hartakai gurin aikinshi ansandashi daboda tare suke zuwa baya rabuwa da yaron kodaidaida minti daya.






Har abunnaba SHAHNAZ mamaki yadda baba yashaku da danshi alhalin baisan danshi ba danshi baimasan yabar hibbat da cikiba tunda shiso daya yakusanceta wannan kenan.



NA JAMEEEELAH K MASHI✍🏽



Dedicated to AYSHA ALTO
(Doutar ubbe)💝💝


Wannan littafin garekune yan group dina maisun GREAT NOVELS📚

For
Comment
07062893280

Love u oll💞💞```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI



BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM


1⃣8⃣0⃣-1⃣8⃣5⃣


Tundaga lokacinda shahnawaz yadawo dady ketayin wani tunani agameda shida SHAHNAZ , suna zaune shida momy yadubeta daidai lokacin da SHAHNAZ tazo wucewa tagurin kofar saita tsaya abinda bahalinta bane yaukawai saitace bara taji hirar momy da dady, hajiya bake ganin dacewar yaronnan da wannan yarinya SHAHNAZ gaskiya kuwa alhaji sundace amma karmu futoda maganar nan tazo tajemana matsala bayama yanzu danaga ita SHAHNAZ tana tsayawa da ra'uf, tonidai nace zan hadata da dan uwanta shine kawai.





Dam gaban SHAHNAZ yafadi bata tsaya takarasa jinkome zataceba tabar gurin dan batason takarasa sauraran wannan bakin labarin injita kenan, kuma banason inji wani abuyafuto saga gareki momy yara nafison korika karfafa mishi gwoiwa, babu abinda zakaji daga gareni sai alkhairi toshikenan.





Itako SHAHNAZ tanazuwa daki tafada kangado tana kukan nafutar hankali, nashiga ukuna ni SHAHNAZ yazanyi da rayuwata wlh koda zanmutu baxan taba auren wannan mayaudarin maci amanarba, na tsaneka yah shahnawaz tundaga ranar dazaka dawo naji gabana nafaduwa wlh dana aureka gora nashiga duniya, 😳what mekike cewa cewar jannat sis waye yace zaimiki auren dole fada mini sis bakowa nayi mafarkine akace za'ayimini aure da wanda na tsana a rayuwata wadda yayi sanadiyyar dakikaga inazama yanzu a gidanku yayi sanadiyyar mutuwar aminiyata, waye wannan sis kibani lbr pls dan Allah Wanda ya hargitsa mini ke lokaci daya sister bayanzuba yar uwa dalokaci yayi xaki sani.





Adaidai wannan lokacin shikuma dady yana dakin innar SHAHNAZ yanafada mata inna taji dadi sosai dantasan SHAHNAZ bazata bata kunyaba,(anya kuwa inna dakamar wuya ta amince).





Shikuma awannan lokacin momy tafada mishi yayi matukar farinciki dayaji za'a hada shida SHAHNAZ ya aura amma bainuna ba, to momy Allah yasa haka yazamo alkhairi badamuwa my son yarinyar tanada tarbiya azuciyarshi yace momy nafiku sanin tanada tarbiya danna santa tunba yauba nagode dakukayi mini maganin ra'uf.





Tunda safe SHAHNAZ taje gaida innarta inakwana inna yakuka tashi lfy klau alhmdll taga inna namatukar farinciki, tatabo SHAMSU karami tanamishi wasa yajenye kafarsa danbaya yadda da ita daga inna sai dady shiyadda shahnawaz yace yadinga fadamai kenan bayan tagaisheta zatatashi inna tace zauna inada magana dake to innna tazauna lokacinda gabanta ya tsananta da faduwa.





Wani abinfarin cikine yasamu wadda yazamam mini dole nafada miki, jiya inazaune dady ku yazoya sameni dawani lbr medadi Wanda yasani farincikin dana manta rabonda nayishi, dam gabanta yafadi to inna inajinki bawani abubane dady kune yahada ki aure da yayanku shahnawaz sai hawaye waninabin wani inna bata luraba tacigabada magana amma tsayadda rana wata biyu wasu zuwa inna tadago dantaga ya SHAHNAZ zatayi, saitayi matukar mamaki dataga tana kuka meyasa meki kike kuka inafatan dai bawannan magar danafada miki bace inko itace wlh saide kimutu dan wallahi indai kinga ba'ayi aurennan ba wlh saide inna mutu,(tofa😳shahnaz nawani hali) wlh inna bana sonshi wlh inna gora namutu kona shiga duniya dana aureshi shiga duniya tanawa zakiyi shahnaz bacin yanxu ga SANADIN TALLAH nan kin ajiye mini kokin mantane harkike cewa zaki shiga duniya duk abinnan da akeyi akunnan shahnawaz akeyinshi wlh innata natsane shi tunda yayi sanadiyyar barin kawata duniya jannat mataji wannan Kalmar.




1⃣9⃣0⃣-1⃣9⃣5⃣
Wace kawarki yakashe masheranciya dam gaban shahnaz yafadi batasan tafada ba subul da bakatayi sunan wani littafi sumsumsum tatashi tafuta zatabar dakin, saijin inna tayi tana cewa bijire warki zaisa nafutoda duk sirrinki kowa nanan gidan yasani nayadda inna, tafuta daga dakin taidakinsu.




Anti fama da SHAHNAZ tafadi laifinda yayansu yayi mata yasabazata aureshiba taki dady yayi lallashin momy mahaka amma duk abanza, rannan suna zaune afalo dukansu inna tacillo mata shamsu , dauki danki munafuka kamarya tadauki danta cewar dady wlh yaya wannan yaron badana bane dan SHAHNAZ ne itako SHAHNAZ babu abinda take saikuka tunda inna tazabi fallasa sinrinta acikin satinnnan zatabar gidannan bazata zauna dasuba suna mata wani irin kallo bayama jannat data tsani zina.




Kifada mini gaskiya amina dan tane tayi aurene yaya batayi aureba cikin shegena tayi a sanadin tallah ras gaban ya shahnawaz yafadi yace yaushe SHAHNAZ talalace kai banyaddaba wlh kokaffara bazanyiba wannan dan banata bane besan yafutoba inakasanta kafadi haka yay shuru jannat tafara zarginshi hakama inna, nan inna tabasu labarin komai dayyad tayi rainon cikinta batareda kowa yasaniba bayan tagama basu labari momy tace yazaki yadda wannan dantane alhalin koyaushe kukona tare kutashi tare amma bakiga alamar ciki atare da itaba anya intanada laifi laifinku yafi yawa tunda kune kuke daura mata tallah badare barana dole tashiga hadarin samari idan kika duba kyan surarda Allah yayi mata.




Nibanma yadda danta bane(tofah allura zata tono garma😳) danni banga tayi alamar wadda tasan namijiba duk dadai SHAMSU yayi kama daku dukanku bayama kai yayansu yafi kama dakai, baiji komaiba danbaisan yayima hibbat cikiba wannan kenan.





SHAHNAZ nadaki a zaune jannat tashigo daki bako sallama tafara masifa to wlh kinyi kadan kisama yayana damuwa danyana sonki akanme kedinda bakomai bace face jahila da kikiya karuwa kina biyema ra'uf to wlh kifutadaga hanyar shisaboda inasonshi, to jannat futowa zakiyi kifada mini kina sonshi insha Allahu saina hadaku soyayya da ra'uf kuma wlh saina barmuku gida nashiga duniya uho dai kekika sani inkintashi kitafi lahira baduniya zaki shigaba.





Jannat na futa takira ra'uf awaya kazo in as on ganinka ba'a dauki minti gomaba saigashi tajetace ma jannat kishirya inazuwa ta'amsa tareda galla mata harara, tafuta sannu da zuwa sarauniyar mata tayi murmushinda kekara mata kyau nata fara gaya mishi komai da hata aure da yayansu da za'ayi.




Na'amshi soyayyar jannat saboda kekuma zan aureta nagode Allah yasaka makada alkhairi Allah kuma yabaku zaman lfy, tunda sassafe SHAHNAZ tahada kayanta danata Dana danta tabar gidan sai tasha bata tsaya bata lokaciba dataji ana cewa motar abuja saura mutun daya aikuwa tashige itada danta, tazauna kusada wata budurwa maikyau balaifi budurwar tacemata yar uwa ehna zakije wlh bansan inda zanjeba muna daya kenan SHAHNAZ tace mata auren dole za'ayi mini nagudu, nikuwa korata iyayena sukayi saboda nayi cikin shege so biyar shine suka koreni,to wannan danfa danane kinyi aurene a'a kice munzama daya kekinma haifa, suna cikin labari sukaji ance natafa sufuta nan suka sauka basu tsaya ako inaba tai awani kan benci wata mata nalura dasu matar dagani yar bariki CE tazo tace lafiya yan mata naganku tun dazu anan wlh muna nanne saboda bamuda masauki.




Kutaso nakaiku masauki nansuka bita basu tasaya ako inaba saigidan hajiyar shagalallu gidane babba maidakuna sunkai ishirin gamatanan sunkai goma shabiyar da yan daudu suna zuwa takaisu gurin magajiyar karuwai tubules a ehna kika samomana wadannan tsadodin wlh akantiti nagansu suna naiman masauki saina kawosu gurinki saboda kina naiman irinsu(yauga shahnaz a gidan karuwai Allah yatsare mana ehmaninmu ameen🙏🏽🙏🏽)




NA JAMEEEELAH K MASHi✍🏽



Dedicated to
AYSHA ALTO
(Doutar ubbe)💞💞




Wannan littafin garekune yan group dina maisuna GREAT NOVELS📚📚



For
Comment
07062893280


Love u my fns💞💞💞💞```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI



BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM```



*ASSALAMU ALAIKUM MASOYA BOOK DIN SANADIN TALLAH KUNJINI SHURU KWANA BIYU NASAMI MATSALAR WAYATACE TASAMI MATSALA AMMA DA YADDAR ALLAH YANZU NAKARBO WAYATA ZANCIGABA DAYIMUKU TYPING INSHA ALLAH*🙏🏽🙏🏽


2⃣0⃣0⃣-2⃣0⃣5⃣


```GIDAN KARUWAINE WANDA YA AMSA SUNANSHI TUNDA SHAHNAZ SUKAJE GIDANNAN BASUDA SUKUNI KODA YAUSHE MAZANE KEYIN SINTIRI A DAKINSU ABIN HARBA SHAHNAZ TSORO YAKEYI, YAU YAKASANCE RANACE DA MANYAN MUTANE XASUZO GIDAN.




KAWATA KINA GANIN ZAMAMMU A GIDANNAN XAIYUYU KUWA DANNI BAZANBA KOWANI DANAMIJI JIKINA ACIKIN WADANNAN MAZAN DA UWAR SHAGALALLU TAKE KAWO MANABA CEWAR SHAHNAZ KENAN, HABA KAWATA IDAN BAMU MORE RAYIWARMU TUNMUNADA KURUCIYAR MUBA YAUSHEZA MUJI DADIN RAYIWA, NIKAN HAKANIKE SO DAMA NASAMU DANHAKA DOLE NADAMA BAZAN IYA RAYIWA NAZAUNA KAMAR DUTSEBA .




RAYIWARNAN SAIDA LATSI DOLE SAI ANAYI ANALASTAKA KOMAI ZAIFI TAFIYA DAIDAI MUSHA SHAGALINMU DAGA DUNIYA SAIKIYAMA GWARA NASHANA TUNDA NAFUTO BARIKI, BARIKI KUMA ZANGON DANDI NE IDAN KA'IYA ADAMA DAKAI IDAN BAKA IYABA RAKOBE DAKAI SHEDAN KUMA UBAN SHAGALALLUNE.





YAKIKE GANI KAWATA ZAKIBADA KAINE BORI YAHAU KINAYI KAMAR BAKISAN DUNIYABA BACIN GAKIDA RIBAR BARIKI DANDA KIKA HAIFA,KOBATA BADA KAIBA DOLANTANE YAUDINNAN TAFUTA TAKAWO MINI KUDI.




UNGO WADANNAN KAYAN YAUSU ZAKISAKA YIMAZA KISA YAUDAN MINISTER XAIZO SUZAKI SAKA AMSA SHAHNAZ TA AMSA JIKINARAWA TADAGA KAYAN TIGACE DABAZATA WUCE CIBIYABA SAI WANI DAN KARAMIN SIKET WANDA DASHIDA BABU DUK DAYANE, TADAGA IDO TAKALLI UWAR SHAGALALLU TA GALLA MATA HARARA YAUKAM KOKINKI KANKI SAIKINSA KUMA KINBISHI HOTEL KUNKWANA.





TADAGA RIGAR BACIN MAGAJIYAR SUTAWUCE HABA KAWATA DUBI KAYANDA TABANI NASAKA KAMAR YAR ARNA, WUYAN RIGAR AFAFE YAKE WANDA IDAN NASAKA ZAIKASANCE DUKA NONUWANA AWAJE ZASU FUTO, KAI KAWATA KICE ZAKI CIJI DAN MINISTER WALLAHI TASHI KISHIGA WANKA TUNKAFIN TADAWO .





UNGUWAR RIMI G.R.A


YAUYA KASANCE SU DADY SUNTASHI CIKIN TASHIN HANKALI BAYA KAMAR INNA DA YAH SHAHNAWAZ INBANDA KUKA VABU ANINDA INNA KEYI, KIYI HAKURI AMINA HAKA ALLAH YA JARABCEMU AMMA NABADA HOTUNANTA GIDAN REDIO DA TV KIKWANTAR DA HANKALINKI ZA'A GANRA DA YARDAR ALLAH, KUMA NAYI ALKHAWARIN AURANNAN BABU FASHI A YADDA NASAKASHI KO ANGANTA KODA BA'A GANTABA(TURKASHI) CANNA HANGO JANNAT ADAKI TANARAZ GARKUKA.





HABA SISTER YAZAKIYI MINI HAKA TAZAKI TAFIKI BARNI DA TARIN KEWARKI KIYAFEMINI WLH DAWASA NIKEYI DANACE KITAFI KITAIMAKENI KIDAWO KOZANJI DADI, JITAYI ANDAFATA TANA JUYAWA TAGA YA SHAHNAWAZ KIDAINA KUKA DAN ALLAH KUKANKU KEDA INNA YANA TAYAR MINI DA HANKALI.





GABDA MAGRIBA SHAHNAZ TAGAMA SHIRI ADAIDAI WANNAN LOKACIN AYMAN KAWARTA RASHIGO,TSARKI YATABBATA GA ALLAH WANDA YA HALICCI WANNAN SURAR KASKIYA KAWATA KINA WUTA, AYKAM DOLE NABIKI DA FETIR, KONI NAYABA WANNAN KOLLIYAR EHNAGA WANDA AKAYIRA DOMIN SHI GASKIYA ZAKIYI CIZO ZAI'AMSHI RABONSHI KEMA ZAKI SHATUKOYCI.





DAIDAI NAN UWAR SHAGALALLU TASHIGO WW KICE HAKA KIKEDA KYAU GASKIYA DUK GIDANNAN BAWACCA TAKAIKI KYAU DA DIRI FUTO MUJE YANA WAJE YANA JIRANMU DANSHI BAYASON JIRA,HABA MAGAJIYA AHAKA ZANFUTA BATA RUFE BAKIBA TAJAMATA HANNU KIYYY SAIKOFAR GIDA AYMEN MEZATAYI BANDA DARIYA KAWATA AJIDADI LFY, BATA SAKETABA SAI AGABAN WATA DAN KARERIYAR MOTA MAI NUNFASHI.


2⃣1⃣0⃣-2⃣1⃣5⃣


TABUGA GILAS YABUDE SAIDA GAVAN SHAHNAZ YAFADI SABODA KYAWUN HALITTAR SAURAYIN DAKE CIKIN MOTAR BATA KARA MAMAKIBA SAIDA TAJI SASSANYAR MURYARSHI YANAMA MAGAJIYA GODIYA YAMIKA MATA DAMIN KUDI, JITAYI ANFINCIKOTA TAFADA KANSHI VATASANMA MAGAJIYA TAWUCEBA LFY MLM KIKETA KALLONA BAYAN YAJATA YADAURATA SAMAN FAFFADAR KIRJINSA YAFARA SHAFA MATA BAYA GASHI TASAKA TIGA IYACIBIYA SIKETMA CINYOYINTA AWAJE TAJI YANASON YAWUCE GONA DA IRINE YANASON YACIRE RIGAR JIKINTA.






KABARI MURYARTA TADOKI KUNNANSHI VAITABA JIN MURYA MAIDADIBA KAMAR TATABA OK NAVARI SAI MUNJE CANKENA, BAIWANI TSAYABA YAJAMOTO KAITSAYE KAISU WANI DANKAREREN GIDA HADADDE SHAHNAZ TASTAYA KALLO.




JITAYI YARUKU MATA HANNU YAMANNATA A KAFADARSHI MUJE KO SARAUNIYAR MATA BATACE MASA KOMAIBA SUKA SHIGA BAITSAYA KO'INA DA ITABA SAI AWANI LAFIYAYYAN BED ROOM DINSHI, YAYI MATA MASAUKI A LAFIYAYYAN GADONSHI JIRANI KINJI MY QUEEN YAJE FALO YADAUKO MASU JUS DA KOFUNA GUDA BIYU.





YAZUBA YAMIKO MATA TACE BAZANCIBA NAGODE GASKIYA SAIKINSHA SABODA ANAN ZAKIKWANA , KOBATA FADA MIKI BANE TAFADAMINI TOGASHI KISHA, TA'AMSA TADAN KURBA YAUWA KOKEFA GIMBIYAR MATA.




YA JANYOTA JIKINSHI YAFARA SHAFATA KAMAR YASAMI NAMA YANA KOKARIN CIRE MATA SIKETNE TASAKA MASA KUKA DAN GIRMAN ALLAH KAYI HAKURI KARKA CUTAR DANI KAJI TAUSAYINA KASANI DUK ABINDA KAYIMA DAN WANI KAIMA SAI ANYIMA TAKA, MEYASA KIKEYI MINI MAGIYA BACIN AGIDAN KARUWAI NADAKKOKI BA'A GIDAN IYAYANKI MEYASA KIKEYI MINI MAGIYA.





AGASKIYA LOKACINDA NAFARA GANINKI TUNDAGA LOKACIN XUCIYATA TAKAMU DA SONKI SOKUMA NA AURE BANA YAUDARAVA MEYASA NAGANKI A GIDAN KARUWAI, INASON SANI NAN SHAHNAZ BASHI LBR TUNDAGA FARKO HARZUWA YANZU DAYA DAUKOTA.







KINA NUFIN TUNDA KIKA SHIGA GIDAN KARUWAI BABU ABINDA YAHADAKI DAWANI NAMIJI HAKANE WLH GASKIYA NAFADA MAKA, TOSHIKENAN ZAKI KWANA ANAN KUMA INASON KIDAUKARMINI ALKHAWARI BAZAKI KARA KULA KOWANI DANA MIJIBA XANSAKI ISLAMIYA KEDA DANKI DA KAWARKI DAGA BAYA SAINA AUREKI, KIYI SHAWARA NABARKI LFY YAMIKO MATA MAFARANTI MAIDAUKE DA NAMAN KAZA YAFUTA YA KULLO MATA KOFA.



NA JAMEEEELAH K MASHI✍🏽



DEDIKETED TO ALL MY FNS💞💞


WANNAN LITTAFIN GAREKUNE YAN GROUP DINA MAI SUNA GREAT NOVELS📚📚


FOR
COMMENT

07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI


BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM

2⃣2⃣0⃣-2⃣2⃣5⃣


Shahnaz ta kwana cikin tunanin Dan minister wadda batasan sunansaba ahalin yanzu, uhni shahnaz Allah ka kubutar dani daga hannun wannan mutumi Allah yasa bazai cutar daniba.


Haka bacci barawo yasaceta tayishi batare da tashiryaba, da asuba taji anabuga mata daki kitashi kiyi sallah lokaciyayi kiyi wanka na maidake gida, to nagode tareda tashi tabiwani hanya datake tunanin bayine aikuwa tana budewa taga bayi tashige tayi wanka tareda daura alwala wannankenan.


Yaukuwa yakasance ranar da dunbin mutane suka shaida daurin auren shahnaz da shahnawaz dakuma jannat da ra'uf, cannaga jannat tasha tasha kwalliya tayi kyau matuka kamar anzanata.


abokanan shahnawaz banda zolaya babu abinda sukeyi masa, ango ansha kamshi wani ango angogudai bacin bashida amarya yazaku kirashi da ango haba kudaina yima abokinmu haka damai zaiji da aure ba mata koda zolayarku dakuketa faman yimasa dan Allah Ku keleshi haka.


Rabudasu abokina suyi tayi, jannat amarya wai ina sister dinki mai kyaudinnan kuma naji ance itace matarda aka aura mayayanki waisaboda bata sonshi tagudu amma saboda sankai irinna dady dinku yahada auren kuma.


Ya isheki cewar jannat tafada a fusace yayinda idanunta kifutar da kwalla nace ya isheki sakinat, inji uban wayace miki bata son yayanmu bacin jinintane kina nufin zataki dan uwantane waimeyasa mutane bakwa tsoron Allah ne munafurci shine yakasance sana'a agareku.



Dan Allah jannat kiyi hakuri kibarta yau ranar murnace baranar dazakiyi fadaba kibarta da halinta saboda tasaba da munafurci, bakomai Yasmin yawuce nabarta saboda darajar wannan ranar.



Shahnaz nawanka tajetayi sallah tazauna jiransa yazo yamaidata, Assalamu alaikum gibiyar mata kinjini shuruko naje gurin dady nane mungaisa dadyn kafakace anangidan yake kake kawo mata, a'a nadauko kine bada wata manufaba dama babu abinda zanmiki nagwadakine saboda inasonki da aure.



Dauka kici abinci katashi namaidaki, tadauka tacikadan tatashi mutafiko nagama toshi kenan muje, suka futa yarike mata hannu tashiga mota yaja bai ajiyeta a ko inaba saikofar gidan uwar shagalallu.



Futo muje narakaki harcikin gidan kabarshi basaika wahalaba kedai muje kawai, toshi kenan yashiga gaba tana binshi a vaya hardakin uwar shagalallu yashiga yazauna.



Harta tasoka tunda sassafennan a'a ninace tashirya nakawota to shikenan yamiko mata damin kudi sunkai dubu Dari nanfa tafara yashe baki, irinku yauwa toshikenan magajiya inason nabar miki amanarta banyadda kikara barin wani namiji yashiga wurintaba.



Konawa kikeso indai daga garetane kiyi mini magana zanbaki, toshikenan nadaukar maka alkhawari, tashi mujeko tatashi sukafuta taihanyar dakinsu yabita suka shiga, kawata kindawo matsokibani labari inanan inata tunaninki kawata kin kwashi gara wlh.




Dallah wuce babu abinda kika iyasai shashanci ayman nida bakonefa yanajinki yashigo yazauna suka gaisa da ayman yabata dubu hamsin gashi kisiya kayan kwalliya, amma inada shawara zakufara zuwa islamiya da kawarki yakika gani.

2⃣3⃣0⃣-2⃣3⃣5⃣

Badamuwa mungode Allah yasaka da alkhairi ya ajiyema shahnaz bandir din dubu daidaya yawuce, kawata kinyi babban kamu amma sainaga kamar ustazne hakane.



Hakane kawata saboda babu abinda yashiga tsakanina dashi waishi yacene nayi tunani zai aurenine, gaskiya kawata kinada sa'a wannan kyakkyawan saurayi haka gakyau ga kudi gaskiya kindace kiyarda shawarata kenan.




Shahnaz sunfara zuwa makaranta da kawarta da SHAMSU karami, saidai wani abudake damun shahnaz baiwuce rashin ganin muftahu dabatayi yanzu yakai kusan wata hudu rabon data Ganshi, yaukam takasa hakuri tagayama jannat.



To mushirya muje gidan daya kaiki mana da ker inlfy yakamata muje mudubashi to yaushe zamuje mubari zuwa nanda jibi ranar alhamis da yamma saimuje, to Allah ya kaimu ameen.🙏🏽🙏🏽




Yauya kasance ranar alhamis shahnaz da ayman sunata shirin tafiya gidansu muftahu, mutafi ko kawata yauwa muje sukaje suka shiga keke napep shahnaz tayi mashi kwatance yaja suka tafi, baitsaya ako'inaba sai akofar gidan.




Sunbiya maikeke kudinshi sukaje suka fara buga gidan, tunda sukazo kofar gidan gaban shahnaz keta faduwa nantafara addu'a maigadi yabude wakuke naima?




Muftahu muke naima toshikenan kunzo dubashine danyau akasalla moshi daga asibiti eh to kushiga.



Suka shiga suka nufi wani bangare ba wanda yakawo shahnaz ba, Assalamu alaikum wa'alaikumussalam aka amsa sallamar daga ciki ras gaban shahnaz yafadi muryar wanikeji kamarta hibbat abinda shahnaz tafadi kenan, wata hajiya nagani tayi kyau tamurja tazauna a kujera suka shiga ciki.




Gaban shahnaz yakara tsananta da faduwa hibbat bakimutuba innalillahi wa'inna ilaihirraji'un baki mutuba kikabarni da danki wanda yay sanadin da nashiga halinda nikeciki yanzu, wacce hibbat kike nufi badai niva ko.




Kina nufin kinmantani kenan to wlh gadanki nan kikarbeshi wlh bazan yaddaba macuciya mara amana yausaikin amashi danki.



Dana agidan uvanwa wayace miki inada da asalima bansankiba waya baku izinin shigo mini gida, alhaji zokaga abinmamaki kuji shairi da tsakar safiyarnan. (Turkashi anawata ga wata)



NA JAMEEEELAH K MASHI✍🏽


Dedicated to all my fns💞💞💞



Wannan littafin garekune yan group dina mai suna great novels📚📚


For
Comment
07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI



BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM


2⃣4⃣0⃣-2⃣4⃣5⃣

Dana ubanwaye yace muku inada da asalima bansankuba uban waya baku izinin shigo mini gida wlh indai maigadine daga yau yabar aiki agidannan,alhaji kazo kajimini sharri da safeeyarnan.



Hibbatu hayaniyar menikeji agidannan, wlh alhaji wadannan yan iskan yammatanne wanda daganinsu karuwaine suka kawo da wainawane, wlh kece tsohuwar yar iska gakinan kinci bilicin harzaki dubemu kice mana karuwai wlh karki kara zagina danxanyi maganin kiyanzu karamar yar iska kawai.


Ayman vatta ba abunda yakawomu kenanba, to meya yakawoku asalima matata hibbatu bata taba haihuwaba yazaku kawo da datsakar ranarnan kuce natane, wlh baxanyi kaffaraba wannan dan hibbat ne datasami cikinshi a sanadin tallah, sanadin tallakuma mehakan yake nufi, inanufin cikin shege tayi tahaifeshi.




Kan ubannan ubankine yayi mini cikin nahaifeshi nida likita yace bazan taba haihuwaba alhaji kanaji sunamini sharri amma bazaka dauki matakiba, hibbatu dole nadauki matakin sharrin dasukayi miki , dole mushiga kotu dasu xasu fadi gaskiyane agaban alkali.




Wlh muje kotun gaskiya zatayi halinta, shahnaz babana kike gayama magana tukunnama meyakawo ku gidannan, hmmm muftahu kenan abinda yakawo najika shurune kwana biyu shiyasa naxo kuma damukazo maigadi yace mana bakada lfy shine dalilin dayasa nazo.



Toshine dankunxo xakuyi ma matar babana sharri,inva karuwaba dan saurayi baizo gurinkaba kwana biyu shine zaki kwaso kafa kizo to wlh zakisan kiyi mini sharri yar iska kawai, kufuta kubar gidannan yayan matsiyata kawai, nagaya miki karki kara zakina kece uwarmu tunda kece matsiyaciya dabva kawai.



Munanan kuma muna jiran sammaci wlh karku fasa kaimu kotu, kudai futa karuwai kawai najasa maigadi waibaza kazo kafutar mini da waddannan najasarba a gida, yihakuri hajiya yan mata kuzo kufuta tunkafin narasa aiki kama rasa tunda kabarsu suka shigo, hajiya cemini sukai sunxo duba yallabaine shiyasa nabarsu suka shigo.




Tunda suka futa daga gidan shahnaz keta aikin kuka harsuka sami napep suka Shiga, ayman dama haka mutane suke basuda amana, mekike nufi meyasa kikecewa shamsu Dan wannan matarne bacin kincemini dankine kuma nasanki bakida karya? Ayman nayi babban kuskuren da sai Allah nekadai xaifutar Dani acikinsa, yau xanbaki asalin lbrin da naboyema mahaifana.



Wannan yaron dakike gani shiya sani cikin matsalar danike ciki yanzu wlh banina haifeshiba asalima narantse miki da girman Allah vantaba sanin namijiva balle nadau ciki harna haihu wlh yaron hibbat ne wanda dan uwana yayi mata ciki a sanadin tallah, nan takwashe labarin tabama ayman ayman tayi matukar mamaki dajin wannan lbr amma gaskiya kin tabka babban kuskuri shahnaz a rayuwarki Allah ne zaifutar dake kawata.



Gaskiya yarinya kinyi kuskure dakika daukarma kawa wannan alkhawarin cewar mekeken dasuka hau daidainan yasaukesu, to yarinya Allah yasa a dace ameen mungode suka bashi kudinshi suka wuce gida.




Arude hibbat tadauki waya tayi dealing number din babarta uhbaba kidauka mana hibbatu lfy kirada ranarnan kota samune,hmmm babata kenan kitsaya kiji mezance miki yanzu yanxu shahnaz tabar gidannan tazo gurin dan alhaji da kawarta da dana, tadage saina amshi dana toshi alhajin yayace yayadda dankine?....

2⃣4⃣0⃣-2⃣4⃣5⃣


Baiyadda ba yacema zaikaisu kotu ba mlm yace bazamu sake haduwa da itaba waishin mema yakawota abujane kibar wannan a hannuna kawai zankoma gurin mlm komu canja wani wajan kawai.




Toshi kenan gaskiya yakamata a jekada asiri ya tonu idan asirinnan yatonu balallene alhaji ya zauna daniba, kikontar da hankalinki yanzuma zanje gurin boka vabu abinda zaifaru yauwa babata shiyasa nike sonki wlh ta ajiye wayar bayan sunyi sallama wannan kenan.


        KOTU
Yauya kasance ranar litinin ranarda su shahnaz zasu fara shiga kotu, alkali yagabatar da shari'ar su shahnaz wadda ta kasance ta farko nanfa akalinda yake kare wadda ake tuhuma da danatane yatashi yamika gaisuwa.




Yamai girma maishari'a inason kotu tavani damar kiran shahnaz dan inada wasu tanbayoyin da zanyi mata, anbaka cewar alkali kotu tanason ganin shahnaz agaban kotu.



Nanfa shahnaz tataso tastaya nagode maishari'a cewar lauya kozan sansunan mlm sunana shahnaz abdulkareem, keyar wani garice niyar garin kadunace meyadawo dake garin abuja.




Halin rayuwane yadawo dani abuja, kokuma kinsami lbr anasamun mutane masu kudi a garin abuja shiyasa kika yanke shawarar dawowa nan harkika sami damar shiga gidan minister kikayima matarsa sharri ko, niba abinda takawoni abujaba kenan asalima naje gidannan gurin saurayina wanda mukayi alkhawarin aure dashi banmasan hibbat agidan takeba.




Halinku kenan yanmatan yanzu alhalin cewa nasan ke karuwace zaki iyayin komai dan ganin cewa kinbata sunan gidan minister, dahaka Nike rokon kotunnan mai adalci datayi wastida wannan karar kuma tahukunta wannan yarinyar abisa bata sunanda taje tayi a gidan minister.


Bayan kotu tagama bacciki dayaka mata, kotu tayankema shahnaz hukuncin zama a gidan kaso na wata biyar ko tarar dubu Dari abisa cin zarafinda tayima matar minister atake a gurin wani yabiya kudi aka saki shahnaz.


NA JAMEEEELAH K MASHI✍🏽

Dedicated to all my fns💞💞💞.
.

Wannan littafin garekune yan group dina maisuna GREAT NOVELS📚📚📚
For
Comment
07062893280```
[11/22, 07:10] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI

Dedicated to beely badaru😘

BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM

2⃣5⃣0⃣-2⃣5⃣5⃣


Dady kalli abin mamaki wai shahnaz ceke shari'a da matar minister, mekake nufi kenan amshidai kagani dady bayan ya amsa ya duba, tabbas itace tomiye dalilinta nayima matar minister wannan sharrin.



Amina kufuto kuga abin mamaki yaudai angano inda shahnaz take amma meyasa tazabi taje tayi karuwanci data zauna da dan uwanta, haba dama nagaya muku cewa ba'itace ta haifi wannan yaronba.



Cewar momy kenan bacin tagama duba jaridar nanfa shahnawaz ya kunna TV aikuwa dadidaida ananuno shari'ar kuwa.



Ras gabanshi yafadi savoda ganin hibbat dayayi amastayin matar minister, baisan lokacinda yafara salatiba hibbat tafdi, meyafaru kasan wani'abu ne akai yanaji kakira sunan wata, itama inna hakance tafaru agareta a lokacinda taga hibbat din.



Dady muyi maza muje abuja dan Allah inason naga shahnaz akwai tanbayoyin da zanyi mata, kutaimakeni muje.


Nanfa dady yakira ra'uf yashaida masa abinda yake faruwa babata lokaci sukazo suka dauki hanyar abuja.


       ABUJA

babar hibbat bata bata lokaciba tayi gurin boka, tana zuwa kuwa tafara masa kirari, boka kutumar ubanka shege wanda baya jiran ta kwana mai barhaxa mai fulani mai badakuwa, hhhhhhhhhhh meke tafedake nazone boka akan maganar, basaikin fadaba ansanar dani tunkafin kizo kinzone akan maganar yarinya saboda tanaso tatona muku wani sirin da kuka dade da binnewa, hakane boka mekukeso ayi mata boka inasone tarasa bakinda zaitona mana asiri kawaima a haukatata.



Angama nanfa boka yafara surkullensu na bokaye yabuga kasa bata nunamai komaiba yakira aljanu kalakala amma babu abinda yacanja, hajiya saidai kiyi hakuri saboda wannan aikin yafi marfina dan yarinyar akwaita da addu'a, matukar tana addu'a vawani sihirinda zaikamata.




Babar hibbat tayi matukar bakin ciki dajin abinda boka yafada mata, amma tasa aranta cewa bafashi dan daga nan wani gurin bokan tayi.


Akalla taje gurin bokaye sunkai goma amma abudaya akegani aiki bazaiyiba wannan kenan, su shahnawaz basu tsaya ako inaba sai kofar gidan uwar shagalallu saboda sunbi kwatancen da shahnaz tayi akotu shiyasa suka gane.



Sunshiga gidan kaitsayene saboda sanin cewa gidan karuwaine sunshiga da sallamarsu, dan Allah muna neman dakin magajiyar gidannan suka sami wata tanunamusu canne, babata lokaci suka yigurin daki dan Allah muna naiman izinin shugowa kushigo badamuwa.


Sunana alhaji ma'aruf nine governor din garin Kaduna yanzu haka inatareda iyalaina inanaiman izinin ganin shahnaz inbadamuwa, toto shikenan bara'akira maka ita bera ke bera yimaza kikira mini shahnaz yaumuna da manyan baki a gidannan.



Ba'a daulokaciba shahnaz tashigo yauwa tawonan mai kashin arziki zoxauna nan duk shahnaz bata lurada mutanenda ke dakinba saida taxauna tukunnan tai xunbur tatashi.



Dady inna momy xauna shahnaz ayimagana anatse meyasa kika zabi kizama karuwa daki auri dan uwanki kuma meyasa kika yishari'a da matar minister zakice SHAMSU badanki bane natane, dady bawai inakin dan uwanabane inada dalili kuma acikinku babu Wanda yatanbayeni dalilina nakin aurenashi amma yanzu komai yazo karshe xakusan dalilina, a yau zanfutoda sirrin dana dade inaboyewa.



Shamsu badana bane dady yaron kawatane wadda asanadin tallah tahaifeshi bakowa bane babansa face yah shahnawaz wlh dady narantse maka da girman Allah dan hibbat ne dayah shahnawaz, nan shahnaz takwashe labari komai tafada musu nandanan akadauki salati, dady yafara bin yah shahnawaz dawani irin kallo.




Yaushe kalalace haka bazan mantaba nina turaka kano gurin ma'aikatar mu ammasai kaje kayaudari yarinyar mutane hartakaida kayi mata ciki, kuma gashi abinda kayi shine hakkin yahau kan yar uwarka, wlh bazan tafemakaba harsai kanemi gafararta akan hakkin dakuka daura mata.




Aurema dana daura muku nadaurane akan kuskure dan haka nabaki zabi inzaki zauna dashi inkuma bakeso dolene yasakeki wlh, nabaki zabi kuma nima kiyafemini akan auran danamiki batare danayi binciken meyasa bakesoba, dady bakomai nayafema maganar raba aure babu zan xauna dashi.



Nagode dady Allah yasaka da alkhairi nanfa tajeta kwaso kayanta sukayi sallama da ayman itama tahada kayanta zatatafi tanaimi gafarar iyayenta, nan dady yabaya dubu dari yayinda yabama uwar shagalallu dubu dari uku zokaga murna gurin magajiya wannan kenan......



      SHEKARA DAYA

WLH ALHAJI BAKA ISA KAYI MINI KISHIYABA INA YARINYA DANI JUBENIFA, YO MIYE ANFANIN YARINTAR BACIN BAKE HAIHUWA MIYE ANFANIN ZAMA DA JUYA SHEKARARMU BIYAR DA AURE AMMA BABU ABINDA YA CANZA HARYANZU INKINCE BAZANYI AUREBA DOLENE NA SAKEKI.




HIBBAT NAGANI TANATA RAZGAR KUKA KAMAR RANTA ZAIFUTA DAWAYA A HANNUNTA TANA MAGANA, INNA MUYI ABINDA NACEMIKI MUNAIMI SHAHNAZ TABANI DANA KINGA SAIYA GANSHI YASANNIBA JUYA BACE , INASON DANA BABATA ZANSHIGA MATSALA IDAN BANGANSHI BA KITAIMAKENI MUJE MUNAIMOSHI. (TURKASHI)


NA JAMEEEELAH K MASHI✍🏽


DEDICATED TO BEELY BADARU😘

WANNAN LITTAFIN GAREKUNE YAN GROUP DINA MAISUNA GREAT NOVELS📚📚📚

FOR
COMMENT
07062893280```
[11/23, 15:14] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI


BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM```

2⃣6⃣0⃣-2⃣6⃣5⃣

*TANBAYA ANAN IDANKECE SHAHNAZ HAKA TAFARU DAKE ARAYIWARKI IDAN HIBBAT TADAWO DAGA BAYA TACE TANASON DANTA BACIN ABINDA TAMIKI ZAKIBATA KUWA?*


```Bacin tagama wayar tafigi gelenta tayi hanyar dakin muftahu,assalamu alaikum daga cikin dakin aka'amsa mata sallamarta tashiga dan Allah muftahu kayi mini kwatancen gidanda shahnaz taiyi zaman karuwanci dan Allah.



Wani kallo yabita dashi mezakijeyi gidan dakikeson sani, indai shahnaz ceyanzu tayi miki nisa dan yanzu agidan governor take rayiwa dan haka tawuce da saninki.



Nidai kawai cewa nayi kayimini kwatance bawai kagaya mini maganaba kedai kikasani, zanfada miki mana amma abinda nikeson kisani yanzu tayi miki nisa kuma tawuce da saninki, nanyayi mata kwatance babu bata lokaci kuwa tasa akakaita.




Shahnaz kuwa yanzu tadan sami kwanciyar hankali tunda tasamu iyayanta sunfahimceta kuma sunyarda da ita, shahnaz kinga nakiraki da asalin sunanki wanda bantaba kiranki dashiba tunda na haifeki! Inaso kidauki maganar dazan gaya miki yanzu da muhin manci.




Kisani aure bawasa bane kidauka zakijeyin ibadane kuma duk inda akace ibada anaso mutun yadauki abinnan damuhimmanci ne, saboda bautar Allah ne  karki dauki abinda dan uwanki yayi kisaka a zuciyarki kice xaki hukuntashi da wannan laifin dayayi.



Kikeleshi wannan shida mahalincin shine kekuma halin rayiwar dakika shiga Allah yasa yaxamto jarabawa a rayiwarki karki saka azuciyarki Allah yayima rayiwarki albarka yabaki ya'aya masu tausayinki, Ameen innata nagode Allah yakara girma da daraja Ameen yar albarka.




Hibbat suna zuwa tashiga gidan uwar shagalallu tanaimida anunamata dakin aka kaita tashiga da sallama, baki mukayi kokuwa kinzone a damadake, duk bawannan yakawo niba inaso kiyi mini wani taimakone konawa kikeso xanbaki inhar kikayi mini abinda nikeso.



Fadamini mekikeso kuwa dafarkoma kewacece dakike neman taimako a gurina, nidai sunana hajiya hibbat ninike auran minister garinnan yanzu haka, haka naso nashaida fuskarnan kece kukayi shari'a da shahnaz ko, to taimakon mikike naima a gurina kuwa yauwa yanzu kikayi magana.




Inason a Kaduna kifada mini a ehna shahnaz takeda zama 😳 tofa babbar magana wai dan sanda yaga gawar soja👮🏼 kafinfa mufara magana saida natanbayeki konawa kikeso zanbaki, toshikenan ammafa inkinje karkice ninagaya miki.




Waketa wannanma kawainidai kifada mini niwannan baya gabana yanzu, toshikenan inkinje kaduna kice akaiki unguwar rimi daganan saiki haumota takaiki G.R.A daganan saiki naimi gidan alhaji ma'aruf duk wanda kikacema haka tozai kaiki, tokudina dubu dari habbat tayi murmushi nakaramiki dari biyu gaskiya nagode kwarai da gaske bakomai nikeda godiya saboda taimakon dakikayi mini.



Babu bata lokaci hibbat suka dauki hanyar kaduna saigasu a G.R.A basuwani shawiyaba suka samigidan, assalamu alaikum dan Allah nanne gidan alhaji Ma'aruf ehnanne lfy eh lfy cewar hibbat kenan kashiga kacemusu sunyi baki daga abuja waikace magajiyace, to babu damuwa alhaji kunyi bakidaga abuja waibakin shahnaz ne sunanta magaji, yimaza kajeka shigo da su yauwa maigida.




Nanfa dady yakira shahnaz dasu momy yasanardasu duka suka hallara a falo harda yah shahnawaz anyi sa'ama jannat matazo gida saboda ana shirye-shiryen tarewar shahnaz a gidanta, su hibbat sunyi sallama suka shigo xunbur shahnaz tatashi muryarwa nakeji a cikin gidannan hibbat mekikazo yi'agidanmu  meya kawoki.




Nazone domin na'amshi dana wannanne baki isaba wlh ruwa da iska babu wanda ya isayasa nabaki SHAMSU nabakishi cikin ruwan sanyi kinki amsa harkotu mijinki yakaini dukda haka kikace sharri namiki! Tomiye dalilinki da yanzu zakice dankine, shahnaz kiyafe mini kitaimakeni kibani dana shine gatana ahalin yanzu.




Wlh hibbat koshine ranki bazan bakishiba koda shine zaixama maganin mutuwa a gareki wanda bakishida xanyi xaisa kirayu wlh bazan bakishi va, kuma wlh tallahi bazantaba yafemiki avinda kikayimini ba wanda yasa nashiga gararin rayu! wlh sai Allah yayi mana hisabi dake a gobe kiyama, kifuta daga gidannan tunkafin nasa afutardake hibbat nadago kai tahango yaya shahnawaz azaune yanayi mata wani mugun kallo.




😳shamsu kaine meya kawoka nan gidan nanfa shima yataso ya gaggaya mata magana yawuce, duk abinda yafada mata bataji haushiba bacin kalmarshi ta karshe dayace shine mijin shahnaz ahalinyanzu, nanfa ta durkushe tana kuka ani hibbat nacuci kaina kaicona da wannan rayiwa mai avubuwan dana sani


NA JAMEEEELAH K MASHI✍🏽

Dedicated to all my fnc💞💞💞💞


Wannan novel din garekune yan group dina maisuna GREAT NOVELS📚📚📚


For
Comment
07062893280```
[11/25, 14:21] Jameeeelah k mashi✍🏽: 🎁🎁```SANADIN🍲🍧TALLAR🎁🎁
NA JAMEEEELAH K MASHI

BISMIN LAHEER RAHAMANIN RAHIM
 
       KARSHE
2⃣7⃣0⃣-2⃣7⃣5⃣

Kuma wlh kisani yadda mijinki yakaini kotu nima saina kaiki ankwatar mini hakkina,kibarta babu inda zamu kaita hakkinki dayake kantama ya isheta, kiyi maxa kibarmini gida tunkafin nasa afutar dake kinajina! Duk abinda yafaru zamuyine da mijinki bakeba shashasha kawai.



Dan Allah alhaji karufa mini asiri kada mijina yaji wannan maganar kutaima keni kada aurena yamutu, ahirdinki karki kuma rokona dan bazan yafemiki abinda kikayima diyataba, to bakomai alhaji amma dan Allah kurufamini asiri kada yaji wannan maganar dakata! Kifuta kibarmini gida tunkafin ranki tabaci nagaya miki, bashiri tabar gidan tajeta shiga mota tace yaja kawai suwuce wannan kenan.




Rayiwa kenan tana barin gidan alhajinsu shahnaz yaykiran minister yasanar dashi komai dayafaru a ranar, yana gama wayar yayta kiranta awaya ammataki dauka, dayake har'a lokacin tana fushidashi akan zaiyi aure, babu bata lokaci kuwa suka iso gida haka tasameshi yanata faman sintiri.




Taisallama tashiga ya amsa daga inakike taishuru nace daga inakike bazakiyi maganaba,umm dama ummmm dama ubamme kibani amsa daga gidan uban wakikenace.



Gidan babata yauwa daga cannike karyakikeyi daga kaduna kike watakan dama kekaruwace bansaniba na aureki arashin sani kuma nayi danasani,kuma kisani dagayau bake bazama agidannan kije nasakeki saki uku.



Kibarmini gida kikasaka naje nazubarda mutuncina a kotu ashe kece maragaskiya yaronnan dankine saboda sharrinki da keda mahaifiyarki kuka likama yarinya shi laifi yahau kanta, matukar bakinaimi gafarartaba bazaki taba xama lfy ba.



Kidau gelanki kibarmini gida tunda babu abinda kikazo dashi gidannan, gidanama da mamarki keciki yanzu hakama anfitarmini da komai naku agidan.



Alhaji kayafemini inkayi mana haka bamu da inda zamu dosa kataimakemu karkayi mana haka dan girman Allah , kifuta gibarmini gida nace tunkafin nasa a tozartaki,  hibbat haka tafuta tana raxgar kuka kamar ranta zaifuta.



Hakata doshi gidan taga duk anfuffuto musu dakaya babu yadda zasuyi suka sa aka kwashe musu kayan dayan sauran canjin gurin hibbat suka kama haya.



Shakuwa maikarki da tattali da soyayya tashiga tsakanin ma'auratan biyu wato shahnaz da shahnawaz batanuna masa komaiba aranta haka suka gina rayiwar aurensu,  cikin so da kauna wannan kenan.




Hibbat nagani tayi baki takode kamanninta yacanza kamar ba itaba, sadaka fisabi lillah kutaimaka manada sadaka saboda Allah da annabi, a daidai wannan lokacin shahnaz da shahnawaz suka zowucewa dalilin futowarsu kuwa shine! Tadameshi da saisunfuto yawo a kafa yayi yayi yalallasheta karsu futo saboda tsohon cikinda takedashi amma taki.




Suna futowa kuwa sukaci karoda hibbat tanamusu bara babu wanda tagane acikinsu saboda kyawun da sukayi hutu yacanja kamanninsu da kwanciyar hankali, mijina baka ganetaba hibbat cefa me yimaza muwuce saboda natsani kallon  fuskarta a rayiwata.



Kayi hakuri mutaimake ta Allah saiya bamu lada toyayi kyau kiyisauri kijeki sameta inajiranki, hibbat lfy meyamai da kehaka ina mijin naki yake tunda tajihaka tagane shahnaz ce nanta kwashe labarin komai tafada mata nanfa shahnaz tatausaya mata ta dauki dubu hamsin tabata suka wuce.



     BAYAN WATA BIYU


Shahnaz ce keta murkususu a kangado tadauki waya da kerar tadara kiranwaya, mijina kazo kataima keni xanmutu wayyo Allah na, yanajin haka yafuto daga office a gigice key din motarshi kawai ya dauko Allah ne yatsareshi yakawoshi gida lfy, saboda mugun gudun da yakeyi.



Yana zuwa yadaukota yasata a mota sukayi asibiti, basuwani dauki lokaciva ta haihu, zokaga murna gurin yah shahnawaz kafinnan yakira yafada agida, eh dady Allah yasauketa lfy ta haifi yanbiyu.


TAMMAT BEE HAMDULILLAH GODIYA TATABBATA GA ALLAH DAYABANI INKON GAMA TAKAITACCEN LITTAFIN SANADIN TALLAH ALLAH KABAMU LADAN ALKHAIRIN CIKINSA KURAKURAN CIKINSA ALLAH KAYAFE MANA🙏🏽🙏🏽


TAKU JAMEELAH K MASHI SAIMUN HADU A SABON LITTAFINA MAI SUNA ....................


GODIYA A GAREKU MASOYANA 💞💞💞

FOR
COMMENT
07062893280```

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *