Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, June 17, 2020

RUFAIDAH Complete Hausa Novel

adsense here
RUFAIDAH Complete Hausa Novel
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
        (admin
   Arewa hausa novels
       Novels villa
     Duniyan novels
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
          And
Cool novel, makeup and cooking)

      WHATSAPP NO:
    +2347039625239

💘🌹RUFAIDAH🌹💘



Written by:
       Rufaida Yusuf.
Gabatarwa:
   _Bismillahi rahamanu raheem_ _Dukan yabo da godiya sun tabata ga Allah mamalakin samai da kassai mai kowa mai komai_ _Wanda ya halici shugaban Mu annabi muhammad sallalahu Allaihiwasallam_🙏🏻🙏🏻.
   

      1   -   10
Wani Yaro dan fari kyakkyawan gske na hanga yanata farinciki zai shiga wani Gida. Ni Rufaida nace Bari nabi bayansa naga wannan farinciki nasa Meye dalili!!!😊.yana shiga Bai zame ko ina ba sai dakin umma da hakinsa alamun yasha gudu,daga ahah saukar Yaushe Yaya Ismail? Yace:umma ynz Nadawo dg makaranta hajiarmu take cemin kin Haifa min mata shine nafasa banki na nasiyo mata Riga,ahhh Lallai matar kake da Ita Dana angode Madallah, ya makarantar toh? Umma wlhy boarding dinnan sai a hankali Danma dai Baba ya takurane sai Anyi. Sakkowar wani dattijo Mai kyau nagani dg saman stairs, nace toh wannan kuma Daga ina?Alhaji Yusuf kenan kyakkyawan dattijo Mai addini da kyan Hali miji a Wurin Hajia Ummahani.
Yace:Yaya yan makaranta Andawo?eh Baba naga anhaifamin mata Koh? Eh Ismail wannan matarkace da izinin ubangiji nabaka Ita dunia da lahira.

   *** Asalinsu***
Asalinsu yan garinku GUMEL ce dake jihar jigawa zama yanaso Shi,shida matarsa. Dangin Musa GUMEL kenan,tsoho Mai dattako da matarsa Hajia Fatima Musa.Allah ya azurtasu da yaya da jikoki dayawa, yayansu takwas. Abdullahi Mai gari Shi ne babba,sai nabiyunsa ALHAJI Habibu Wanda Shi ne mahaifi a Gurin Yaya Ismail kuma Yakasance shine Babban da a gurinsa, sai ALHAJI Nura,sai Hajia talatu, sai Hajia Bilkis, sai Hajia Rakiya sai honourable sani sai kuma autarsu Ummahani wadda suke jida ita sosai.
  Duk da Yayan sun manyanta sun haifi yaya da jikoki Bai Hana Anyi zumunciba.
   ***cigaban labari***
Kasancewar Tun Kafin Umma tayi aure Yaya ya shaku da Ita tazama tamkar uwa a gareshi Har yakai yadawo gdn kakanninsa Wurin Umma.
Ana Haka Allah yayiwa tsohon kirki Alhaji Musa GUMEL rasuwa alumna dadama sunyi rashinsa kasancewar sa mutum Mai son mutane da kyautata Musu, anyi alhini kwarai saidai muyi WA yar tsohuwar matarsa da danginsa fatan Allah ya  basu hakurin  rashinsa,Ameen.
Bayan komai yalafa ne Allah yabawa autarsu mijinta Alhaji Yusuf akayi yi aure cikin jindadi da kwanciyar  hankali Wanda Shi ne a yau Allah ya azurtasu da yarsu Mai suna "Rufayda ".
Anyi suna anci ansha sosai kasancewar ta ya ta farko ga autar tasu Tasha gata ba kadan ba.Toh akwana a tashi yau Hutun makarantar su Yaya yakare dakyar akasamu aka sakashi a mota Don gogan nka cewa yayi bazai tafi yabar matarsane, Wannan kenan.
💘🌹RUFAIDAH🌹💘

      Written by RUFAIDA Yusuf.

          11   -   15
A unguwar Hotoro Wanda duk yawancin familynsu suke. Wata yammaci naga wasu yara kimanin shekara bakwai su uku biyu chocolate colour daya kuma Fara,da uniform nevy blue top ND white shirt nd nevy blue skirt(3 quarters)nikuwa cewa Nayi mashaallahu,Saikuma nahangi wani saurayi rike da hannunsu fari ne dogo gashin kansa bakine ga hancin nan Kamar anzana nace Waye wannan handsome din kuma,uhm Bari dai ko a    boot din Motar namakale Naji dg ina suke. Yaya Cewar chocolate din dake gaban mota, yace Naam my Rufeey ya akayi,yaya wai bawani uncle dinmune yace ni matarshi bace kekuma kika cemasa me? Shine  nace masa Ni matar Yaya ce, Yawwa Gud girl Dats my baby. Isowarsu Hotoro naga sun Tsaya bakin wani mansion yabude Baya naji yace saadatu ki gaida Anty kicemata yau sauri muke sai anjima Har zasu jaa Naji Rufaida tace Yaya ka Tsaya tafita da gudu sai cikin gdn  shima fitar yayi yabita sai a wani parlour yasameta Wanda fadar kyawunsa yazama kauyanci ahh ahh yan makaranta kun dawo Cewar wata dattijuwa black beauty da Ita.tare kuke kenan yace wallahi Anty Rakiya damunce bazamu shigo ba ina sauri sai dear ta shigo da gudu nabiyota, Inakuma kuka baro miskilar nagansu su biyu kobataje makarantar bh?maryam wai Tana mota,toh maza tashi Rufeey ku tafi Ai zaku hadu a islamiyya ki gaida ummanki kicemata takirani a waya kinji. Yaya kenan awurin Umma kuma matar shaharanran Custome dinnan..........
     Daga Nan naga sun ajje maryam a gdn honourable sani, sun wuce gd Tana shiga tacire Jakarta tayar da takalmin dai dai Sakkowar wani Yaro dg sama tare da umma, bana hanaki wullar min dakaya ba neba maza zoki daukesu Tun Kafin ranki yabaci Tana kuka Tana tafia Wurin Kayan yayi dai dai da shigowar Yaya ah ah me akamiki matas juyowar dazai suka hada ido da umma Dama nasan bazai wuce hk ba umma Kinason sa princess kuka fha. Sorry🙏🏽tashi muje kicire Kayan kici abinci namikaki islamiyya. Aa cewarta Nidai nafasa cin abincin anan sainaje gdnsu sista maryam toh tashi muje nakaiki.
 
Suna shiga nanma nace Kai wannan Gida aradu yayi kyau wata mata muka tarar a zaune da glasses gunta ta Rufeey tanufa da gudu tafada ahh ahh babyn Yaya waya tabaki toh Mama zaynab ba Umma baceba tamin fada, ki dng jin magana kinji! Toh tace tareda mikewa tayi sama Tana kwala kiran sista Mary.

   Haka rayuwa tacigaba cikin shakuwa tsakanin Shi Yayan da Rufayda. Bamai kaisu school sai Shi yakuma daukosu.
💘🌹💃🏽RUFAIDAH 💃🏽🌹💘

 
       Written by Rufaida Yusuf.


      1⃣6⃣➡2⃣0⃣

***sadaukarwa ga tsohuwa Mai ran karfe Wato kakata Hajia Fatima Musa GUMEL Allah yakara tsawon kwana ND I welcome our new born baby to d world ***❤


    Bayan tadawo Daga islamiyya ne ta tarar da umma a cikin Ita da sauran siblings dinta. Umma Nadawo, toh Sannu dazuwa yakaratun,lfy lao. Yawwa umma Dama Daxu Anty tace nafadamiki kakirata a waya, Tohm.
Umma mekike dafama nah Tana kokarin bude tukunyar, Kull!! Kika budemin tukunya tunda bake kika doramin ba Koh? Kedai kinfiya tsirfa wlhy inkika girma bansan Mezaayi bh.
   Tajuyi Tana fushi tatafi dakinta domin cire Kayan islamiyya domin Sarai taji fadan Umma Daxu. Tashirya tayi assignment dinta na verbal reasoning dayake lokacin suna primary 5 ne a makarantar Kano capital. Tagama gama assignment dinta kenan tajiyo horn din Motar Baba a kofar Gida  Aikuwa ta runtumo da gudu dai -dai shigowar sa main parlour na gdn ta rungumoshi POPCY u are welcome.,Sannu mamana,saita fashe da kuka ya tmby ta Meya faru kuma tace:ba Umma bace komai Nayi Saitamin fada toh Shikenan zata daina Kema ki dinga jin magana kinji ga ice_cream nan nasiyo miki keda Kannenki maza kuje kusha.

  Da gudu tatafi dai dai fridge din tabude ganin babu favourite din Nata aciki ta dauki strawberry a ciki guda biyu nace kaga hadama ko ina zata kai guda biu? Oho! Naganta gefen gadonta ta shanye guda 1 tayi tagumi tasa Dayan a gaba. Jin budewar kofar dakin Nata yasata juyawa da sauri da kau dakanta gefe guda, yakaraso da sauri tare da squatting a gabanta yarike kunnensa tuba nakeyi matar Yaya niba ba matarsa bace tunda Inata jiranka Kaki zuwa, sanin halin Rufeey sarkin rigima yace toh yi shiru Bazan kataba kinji Rufeey nah,daria tayi.
  Ta dauko ice cream din data ajje masa ta bude tadinga bashi abaki Shima yana bata Har  suka shanye. Ya rufeta da blanket yana bata labari Har tai bacci.Yace sarkin rigima tareda fita.

  Washegari da sassafe Tagama shiryawa tafita da gudu sai gdnsu sista maryam, Bayan tashinsa yayi brush yai wankansa Yashirya cikin farar shadda yayi kyau yasa bakar hula da Takalmi kasancewar ranar Friday ne, yashiga dakin Umma yagaisheta, Sannan yacema ta Bari Namika Su Rufaida skul.
 
Yafito yashiga dakin Yna Babyna Kina ina ya Leka toilet din Nata shiru yafita Yaje kitchen nanma Bai gantaba ya Leka dakin Umma tare dacewa Rufayda bata shigo ba? Baka ganta dakinta bane? Eh naduba batanan. Toh kuma Meye na tashin hankalinka haka zata bata ne a gdn Nan .
Yana fita yafada gdn Anty Ayshatu kasancewa shike kallonsu tace wlhy bt shigo bh. Tafia yake ko gabanshi Baya gani sosai ya Isa gdnsu maryam Tana jin sallamar Shi a parlourn Abba sai taboye a bayan labule. Yana isowa yace ke maryam kinga Rufaida tace Aa kasancewar jan kunnen da rufeeyn tamata tasanta Sarai sarkin Bala'i saida taga Yagama tsurewa Sannan tafito Tana wata shegiyar Daria harda rike ciki. Abun yakular dashi bayanda zai iya tamatso kusa dashi, 🚶🏽‍♀kai Yaya gaganka duk ka wani tsure ya juyo ya kalleta ta zauna akan cinyarshi.
  Yace mata Rufeey Badole natsureba,,kidainamin irin wannan wasan kinji kinsan Bazan iya daukaba. Yayi dai dai da Sakkowar Mama zaynab dg sama suka gaisheta, Ohhh Ñi yarannan Koyaushe kuka tafasa Har zaku kone..
   Suka Tsaya suka dauki saadatu suna ta shirmensu yanajinsu Inna Daria ne yayi Har ya saukesu a makaranta tajuyo tamasa kiss a chick. Yawwa Babyna ayi karatu dakyau. Tace OK  Yaya Amma dan Allah yau Kazo da wuri. Yace Bakomai Babyna Jia  ma Daddy ne ya aikeni.



        ❤❤❤
Taku***
Rufaida Yusuf
💘❤🌹💃🏽RUFAIDAH 💃🏽🌹💘


      Written by Rufaida Yusuf.

      ****Sadaukarwa ga kafitanin Malama, Abokan Arziki dake a makarantar Kano capital.

      2⃣1⃣ - 2⃣5⃣

Daganan Bai zame ko ina bh sai unguwar gyadi - gyadi .
 Yana shiga naga siblings dinsa Nata gaisheshi yana amsawa lfy. Kasancewarsa Bamai son raini da hayaniya bane.
    Yana hawa sama yatarar da Alhajinsu a parlour yana karanta news-paper, ina kwana! Lfy lao sama'ila ya gdn yaka baro Su ?lfy lao. Toh Madallah. Hajiyanfa Tana Ciki. Toh!
     Yana shiga kuwa tahade girar sama data kasa ya tsugunna yace:Hajia ina kwana maimakon ta amsa sai cewa tayi haba Ismail Tun yanzu an shanyemin kai bani da damar dazan ganka sai anga Dama fisabilillahi banda Anfi karfina.
  Bahaka bane Hajia, toh yayane?  Nace maka yayane? Nidai Allah ya Isa wlhy.
   Sai data gama fadanta Sannan yamata sallama yafito. A waje yatarar da Alhajin nasa inda yake sanarwa Yayan cewa Eyn sha Allahu next Month zai tafi Canada domin Fara university.
  Yayi godia sosai Sannan yakama hanyar zuwa cikin gari Gurin tsohuwa Mai ran karfe  domin gaisheta.yasameta lafiya sun gaisa suka dan taba hira da Ita.
   Ahh Mazaaa kaine a gdn namu Cewar wani saurayi dabazai fii sa'an Yayan ba. (JAMBROS )Aliyu kenan babban yayan Su saadatu.
   Sukafito inda Yayan kemasa albishir dacewa anbiya mishi Canada yamishi murna yacemishi Shima yasamu admission a B. U. K a Electrical engineering. Suka gama hirar su Wanda yayi dai dai  da lokacin tashinsu Rufayda Daga skul.
       
      ❤sukayi sallama yanufi makarantar tasu, Maryam ce tafara hangoshi tacemusu Yaya yazo suka debo kayansu suka runtumo da gudu.
    Maimakon tashiga ta kofar gaba sai tanufi drivers seat inda yayan yake. Tabude yace mata ya akayi wifey?tace yau dani zaa tuka Motar jin hk ya dauketa camak ya dire akan cinyarsa.
  Sai saadatu tayi kokarin bude gaban Motar tazauna nanfa Rufayda tace batasan zanceba hk yabawa saadatun hakuri kan tazauna a Baya.
   Bayan yakai kowa gd ne yashiga ya Kara shiryawa yanufi masallacin jumaa.

    💕yana tafe a hanyar dawowa ya kunna radio yaji ana sanarwa anfara saida form din common entrance din school dinsu Rufayda inda ya kudiri niyyar siyamusu ranar Monday Inya kaisu school.

    Tanajin karar motarshi tafito da gudu tarungomoshi  you are welcome my baby💋 .
  Kinci abinci kuwa Naji cikinki babu komai. A'a banciba Ai tare zamuci Koh? Yes of course my babylove. Sunzubo abincin sunfito parlour inda ya dorata akan cinyarshi yana bata a baki. 


    Umma da Baba nagani suna sakkowa Dg kan stairs.naganshi da sallaya kasancewar yau be samu sallar karfe 1 bah.
    Uhmmm Cewar Umma!kai dai yarinyar nan bazaka gaji da shagwabata ba inka tafi makaranta naga Mai mata hkn.yana Sosa kansa wlhy kuwa Umma nida anan aka samar min makarantarma wlhy  .aibaka Isa Kaki zuwa sbd wannan yarinyarba wlhy.

    Wucewa sukayi yanata tunani maganar Rufayda ceta dawo dashi Daga tunanin dayakeyi. Yayah wai tafia zakayi kabarni? tare dayin hawaye .No  my baby Ai kozan tafi dake zan tafi koh? Yayah nakoshi Kazo muje muyi bacci.
      Tare suka tafi dakinshi suka kwanta ya rungume kayarshi tsaf Tana tayimasa surutu Har bacci yakwasheta.

     Hmmm! Cewarsa Rufeey sarkin surutu. Ya mannata da kirjinansa tare da adduar Allah ya rayasu suyi aure shida Rufeeyn sa,A Haka Shima baccin yakwasheshi .
  Basu suka farka ba sai laasar yana tashi yamata brush Shima yayi sukayi alwala yace Bari naje masallaci Nadawo kiyi Sallah kinji. Jawoshi tayi ta hade rai yakuma akayi Rufeey. Wlhy ba inda zakaje anan zakayi sallar inba hk ba saidai inbiki masallaci. Daria abin yabashi yacemata bandake da abinki Ai mata basa zuwa masallaci. Dayaga da gske take kawai saiya fasa zuwa sukayi sallar a Wurin. 
       Kanshi ya hangeta Tana da buga game dinnan candy crush (saga)  yana Tayaya. 
 



        Nikuwa nace Ohhh su Rufeey sarkin rigima naga yanda zakiyi in yatafi Ai.

   Yours always :
          🌹💘💕     Rufaida Yusuf
💘🌹💃🏽RUFAIDAH 💃🏽🌹💘

      Written by Rufaida Yusuf.

        2⃣6⃣ - 3⃣0⃣


        *** sadaukarwa sinlings Dina baki dayaa.
-Alhaji.
-Baby.
-Maimuna
-Maryam
-Baffa
-Asmau  dakuma autan umma.
-Abdallah.
     
        Yakasance yau safiyar Monday inda Yaya yafarka da taimakon Alarm din dayake wayar sa.
    Tsaki yaja yashiga toilet yayi taking shower nashi yafito.
   
   Direct dakin💕 Rufayda yanufa inda yatarar Tana baccin ta hankali kwance.
     Ya Kalli Agogon dakin yaga bakwai saura matsawa yayi bakin gadon yana shafa gashin kanta babylove tashi.
   Jiyowa tayi Yaya menene yace tym for school u get yourself ready OK! No Yaya am not going anywhere.
   Kamar ya yaufa Monday kuma kinsan dai inbakije school ba uncle sani zai zaneki jin hakan yasata mikewa ya dauketa yakaita bathroom yamata brush.sannan ya hada ruwan Wankan ya yimata Wankan.
    Yanade ta a towel. Shafshaf ya shiryata ganin sunkusa makara
   Yafito da mota kenan yayi dai dai da zuwan maryam suka shiga suka tafi, sun Tsaya sun dauki saadatu ya saukesu a school a gurguje. 
 

    Karfe daya naga Motar Yaya a car park din school din yana jiransu Rufeey Su fito .ya kwantar da kanshi kan sit yanajin kira'ar Ahmad Sulaiman cikin Suratul an'fal.
      Tunanin dunia ya isheshi yasan dole saiya tafi canadan nan ba makawa saukin abin ma ynz ance da JAMBROS yabar Zancen Buk Sutafi canadan tare.
   ......Shi babban abinda ke damunshi zai tafi yabar wifeyn Shi, da wannan tunanin yaji sun bude mota sun shigo. Maryam da saadatu suka gaisheshi ya amsa.
     Ita kuwa mutuniyar tashi ta bata rai a gaban Motar sai lokacin ya Lura kyaleta yayi sbd baison tmbyrta a gaban su maryam din.


     Yaja Motar suka fita gate din.  Main gate da ake shiga school sukabi. Yayi parking,a ina ake saida form din Nakune a Gurin accountant Cewar saadatun. Yace; muje kirakani babylove. Bazaniba tace a takuce
    Tafia yayi yana tunani Lallai koma Mai akayimata babba ne duk son Rufeey dayawo,a Haka ya ISO office din da sallamarsa yashiga.
    Suka gaisa da accountant din. Yabiya kudin form din guda 3 aka bashi receipt. Ya sanar dashi the examx will commence coming Saturday.

     Yafito direct Motar yanufa yana shiga bai bata lokaci ba ya tashi Motar suka tafi .yaje dai dai tarauni naga yayi parking gefen titin oisis~naga yashiga kasancewar nanne bakery din dake kan hanyar.

   Sun ISO gd suka ajje saadatu yamika mata Leda daya tareda cemata Su  gaida Anty. Tashige Gida Tana murna.
    Haka ta kasance da maryam ma .
       Suna shiga Gida direct dakinta tawuce duk yana Lura da Ita.
     Ya zauna a dining yana jiranta kasancewar yasan nan zata zo.
     Shiru shiru bata fitoba Har 3:00 o'clock .
    Yadauki ledar cake da ice-cream dakuma favourite Nata Wato shawarma  a bakin gadon yaganta tayi tagumi da hannu biyu alamun taci kuka ta Koshi. 
     Ya iso Har inda take yayi kneeling a gabanta   takawar da fuska.
   Kiyi hakuri babylove Waye ya tabamin ke Nima na tabashi. Kuka tafara........ 😪abinda bayaso kenan kukan Rufayda.
      Da kyar yasamu tayi shiru yana taping bayanta.
    Fadamin me aka miki toh. Yaya ba yan ajinmu bane sukace wai bawani karya nakeyi bazaka aureni sbd kai babba ne..... Wai kuma.....in ka girma Kaima zaka.. Daina sona.
    Ta rungumeshi.daria yadanyi kadan .
   Babylove duk Wanda yafada mk Haka karya yakeyi kinji.... Nina kine Har abada. Kuma nine mijinki kinji.da Haka yasamu ya lallabata taci abinci tayi shirin islamiyya.
      Yarakata Har Wurin gidansu maryam yadawo.
      Yana parlour Shi kadai kasancewar yan gdn ba a cika ganinsuba sai dare sbd duk maaikatane. Yara km suna zuwa school
......tunani yakeyi... Rufayda kan bashi mamaki yanda a karancin shekarun nan Nata Amma tasan wani abu gameda da rabuwa. 


      🚶🏽‍♀🚶🏽‍♀🚶🏽‍♀Suna tafe suna hira. Rufayda tace Yawwa maryam yaushene ma sunan babyn gdnku gobe ko Jibi?ranar Wednesday ne Inji ummanki.
    Toh zan karbo mn kudi gobe mudai chew gum mukai WA yan ajinmu a islamiyya na party koh. Suna hirarsu gwanin ban shaawa Har suka Isa.

      Kamar kullum sun shirya da safe ta gaida Umma da BABA Umman Tamika mata Leda guda uku tacemata tadau daya tabawa sauran yan uwanta kowa daya. 

     Ko godia bata tsayaba tabar school bag din anan.
    Yaya yadau jakar yabita a abaya. 
       


  Yau bayan ya daukosu  sun dawo suka karbi kudin chew gum din suka tafi siyowa suna farin ciki.
          A Daren talatar ne bayan Sun dawo Daga islamiyya ta dauko Kayan da Takalmi da yar karamar jaka ta ajje kan side bed dinta.
       Yellow top ce da black rubutu a jiki. Sai black trousers sai Takalmi da jakar duk black suma sunyi kyau sosai.
     Tafito da yan Kayan kwalliyarta taga babu jambaki. 😳😳zaro ido tayi tace kaii(ni kaina na tsorata nace meyafaru km?)
    Toh Dame zan kwalliyar? Lallai kaji Su Rufeey kan atafasa zaa kone.
    Hularta tasaka da wata gown red colour, naga takwasa da gudu.
   Bata Tsaya ko ina ba Sainaga tashiga dakin Yaya taleka bata ganshiba sai ta hangi key din matarsa ta dauka tayi waje da gudu.

     A waje tasameshi Tamika masa key din Yaya gashi. Meyafaru? Jambakinane fa yakare kuma ni Dame zanyi kwalliya gobe, aa toh kibari goben da saf..... Ahah wlhy banyarda bh baiyi Musu ba yashiga suka wuce ina Zamuje cewarshi. Muje Sufi mart kawata tace akwai Kayan kwalliya.

    Sun Isa yafito suka rufe Motar sama suka hau suna zagayawa na hango wata yar budurwa dabazata wuce 17 yrs ba.  ...
Kusa da Ita suka karasa duk Tana kallonsu.. A zuciyarta tace Amma yarannan ya hadu sai dai nasan da kadan zai girmeni.... Tana wannan tunanin taji su yana binta da gudu ina kika shigane baby love. Dakyar yakamota. Sun birgeta tace maybe sistern Shi ce.
     Yaya kaga wani teddy. Keda kikazo siyan jambaki.budurwar naga tamatso tace Aa baby dauki karkiyi kuka hararta tayi tacigaba da kukan Har saida yace ta dauka tatafi da gudu. Ammm kiyi hakuri Plxx da abnd babylove tamiki. Badamuwa tace masa Tna Murmushi tace masa kozan iya samun number ka sbd inyi mgn da babylove din. Badamuwa yace ya rubuta mt batare daya kawo komai bh.

    A bangaren Rufayda kuwa taga Baya bayanta ta juyo ta ganshi kusa da wannan budurwar Mai suna zaynab. Yayah Mekake anan Bakomai babylove. Suka je sundauki abnd yakawosu sunje gun bill neh ZEE tayi kokarin biya Musu Rufayda ta doke hannunta bamaso tace cikin tsiwa Nima husby zai biyamin. Mamakin yarinyar take ta Kalli inda yake taga Shi ko ajikinsa. 

 Wannan Kena.....

        Inamika gaisuwata ga dukkan malamai harma da dalibai na department of cooperative economics and management.   

    Taku Har kullum
               💕❤Rufaida Yusuf
💘🌹💃🏽RUFAIDAH 💃🏽🌹💘

        Written by Rufaida Yusuf

       3⃣5⃣ - 4⃣0⃣

       

      ****Am sorry readers,4 not typing 4 2 dayx. I was very busy dats y but yanzu Eyn sha Allahu sai inda Mai yatsaya.


          Misalin karfe 9 kenan na safe naga Rufaida tayi juyi akan Gado tayi adduar tashi Daga bacci Kamar hk:"Alhamdulillahil lazhi ahayana ba'adama amatana wa ilahin nushur ".
         Tana dirowa dawata sleeping dinta iya gwiwa Tashige toilet Saboda fadan da Yaya yakemata akan Tana tashi tayi brush.
      Tawuce Tana yar wakarta Tana bude kofar dakinsa tafada kan gadon. Tace kai Yaya Ashe bayanan. Tatashi tayi knocking toilet taji shiru.
      Sama tawuce tace Umma ina kwana fuska asake tace lafia lao matar Yaya. Turo baki tayi bayan naje dakinshi naga Baya ciki  kuma yatafi ya barni.
       Zoki zauna. Aa zanje duba Shi a waje,baya waje zokiji inda yaje tahowa tayi da saurinta tazauna.
      Umma tace yayanki yatafi makaranta can danisa Amma zai dawo   kinji.

      Karar danaji tasaka ne yasa nayar da Biro nah sai AYUSHA ce Tamiko min. Kuka takeyi Kamar ranta zai fita nikaina saida tabani tausayi.
    Umma taji tausayinta sosai Tun Tana bata hakuri harta gaji. Sakkowa kasa tayi  tatafi dakinshi da gudu ta hau gadon inka ganta duk ta galabaita.
       Bata ci abincin ranaba Harma Nadare.kamar wasa Washegari mah Haka.

   Baba yana sakkowa yaleka dakinta Yawuce yaga bata ciki. Kai Tsaya Yawuce dakin Yayan yana taba kofar yajita a rufe sama yahau yacewa umma tasakko tare suka sakko yasa extra key yabude dakin. Kwance suka ganta bata motsi dagudu suka shiga mota sai nearby hospital inda sukeda file (Hall mark clinic).
      Emergency aka shiga da Ita Don abata taimakon gaggawa akamata Amma ba labari sai da aka saka mata oxygen Sannan aka samu tafarka allurar bacci yayi mata yajona mata drip.
 
     Yana fitowa daidai nan family Sun Fara zuwa yace ina babanta yake sai honourable yabishi kasancewar Baban yashiga masallaci.
     Suna zuwa yace masa Gsky abnd yake damun yarku yunwace da kuma damuwa Yakamata a dng kiyaye wa , yanzu Tana farkawa a zuba mata tea Mai kauri kubata. In hanjin ta yabude sai abata abincin.
Mikewa yayi tareda mikawa doctor hannu thank you very much doctor.

      Umma Gida takoma Don ta Hado abnd ake bukata tabar Anty Rakiya a wurinta. (can na hango saa da maryam sunyi tagumi nace dan uwa Rabin jiki).

   ** Yaya take ambata nan duk suka Matso kusa da Ita Sannu Rufayda. Kau dakai tayi Nidai ku kiramin Yaya.


   ** Shima a bangarenshi tunda suka sauka JAMBROS yake ta bashi baki.
  Hawaye ne yazubo masa yace; bazaka gane menake nufi ba Koda ni Nayi kokarin jurewa Ita bazata iya ba Saboda batada wasu shekaru km Kasan macece Tana zucia mai rauni.
     Wayarshi yajawo ya Danna kiran babanshi nan yasanar masa cewa Sun sauka lafiya.
  Ka kira kaji lafiyar su rufaydan ne?yace yanzu nake shirin inmun gama, toh maza kakira Su.
  Gabansane yayi mummumar faduwa yace bro banagayamaka ba, tare da Danna number din Umma Tana dauka suka gaisa yace ina Rufayda gata tace tareda Mika mata wayar.
    Tana kuka takarba. Hello! Yayana na'am Babyna yakike tace katafi ka barni yace Bazan Dade ba zan dawo. Kinacin abinci dai ko tace likita yace sai anjima. Waye kuma likita?banida lafia ankaini asibiti daurewa yayi yabata hakuri Sannan yace tamikawa Umma wayar. Nanne tafadamishi yanda akayi.

*** bayan andan kwana biyune naga Rufayda da maryam sunyi shiri da uniform brown nd milk sunyi kyau abinsu.(Juyowa Nayi nace da Seemahluv Nifa banga saadatu bah, tace Kina nan Yaushe zaki gansu. Bakisan sunkoma GUMEL ba dan anbawa mahifinsu Sarauta Acan. Nace;  tohtoh Bari wataran makaimusu ziyara.

    Harfa term yazo Musu karshe nga sunyi sababbin frnds kasancewar ba class dinsu daya ba Ita maryam Tana A Itakuma Rufeey tana"C".(sunzama Kamar tip da tyre Abokan juna Rufayda da Fatima m TAHEER dakuma Fatima I dakata).

     Can kuwa Dana leka Canada dukkansu sun samu semester guda.
     Yaya yana  kwance a 3 sitter dake parlour din nasu saiyaga kiran sabuwar number yadauka tare da sallama. Tace baka gane Mai magana Bako?  Uhmm ya amsa mata tace zaynab ce dakuka hadu Gurin shopping a naija Kaganeni Koh Eh ycemata tace nashigo Garin ne kuma Nima karatu zan Fara OK yacemata yakashe wayar. Balaifi sukan gaisa a whatsapp dan tagane Bamai son magana bane Saboda Haka bata cikasa da surutu.
     
**Malama duk kin ishemu Bakida zance saina Yaya Cewar su fatyma. Dakata tace Ai Garama yadawo kowa yahuta. 
   
     Daria sukayi suka dau hanyar komawa class.

      Niii yar mutan....... Nake cewa kukasance cikin tsumayena.....
 
   💕  Taku Har kullum..... Rufaida Yusuf.
💘🌹💃🏽RUFAIDAH💃🏽🌹💘

       Written by Rufaida Yusuf.


        4⃣1⃣ - 4⃣5⃣




          🙏🏽Am Really apologizing to my fans and readers 4 not typing after long.but am back 4 now eyn sha Allah.

     *****Hakika Munyi Babban rashi,domin Haj.safiyya kinkasance Uwa tagari agaremu Allah yasa mutuwarki Hutu ce ,Allah kuma yamiki rahama.


      Kwanci tashi bawuya yau su Rufaida suna zana jarabawarsu ta junior waec anzama yammata ba laifi,iyayi kuwa sai abinda ya dadu 😳.
     Sun fito suna zaune a gaban class dinsu ita da Aminan nata wato M.TAHEER da Dakata,suna hirar dawowar yayan nata ,saiga Maryam tazo ,toh sarkin zuba Ni aramin calculator zan shiga exams kin cikasu da hirar dabata karewa kullum ke Yaya koh?? Watakila ma shiko tunaki baya......Ai kafin takarasa ta dauka karya kikeyi wallahi kice HK bakin ciki ne kawai ,daria tayi malama maida wukar taki inna fito fito mayi ,duk daria sukayi hade da barin wajen .


       **A can Canada kuwa Ismail nagani (Yaya) yana waya yanata dariarsa kaikuma kaidawa cewar Jambros wallahi nida zee ne Tana bani wani labari ...Hmmm kodai ....Kodai haba malam Ai kasan banida Wanda yafimin Rufaida kuma bawanda zan so bayan ta koh?? Kaikasani dai niba wannan ba katashi Muje mu karasa siyo abnd zamu bukata kafin yamma kaga gobe zai rage tafia kawai koh ya kace hakane maza Muje toh.


   *** Yau ta kasance weekend kuma Maryam a wurin Rufaida ta kwana domin canji sukeyi in wannan yakwana sai gobe wancan ya kwana.

    Rufaida Tana kwance a 3 sitter dake parlour din Tana chatting a waya Maryam tafito 😡Malama kayan dakika YAR a dakin bayan na  nikike so na dauke miki koya ??toh kibarsu inda kika gani mana wani yace dole kiyi sharar nema.au haka kikace nibazan ma kara zuwa gdnmu na kwana ba Allah tunda abin naki hakane tajuya da niyyar ficewa aikuwa tayi saurin rikota haba swt sis mana aini dawasa FHA nakeyi maki bawani wasa ke Haka  kike kullum inbaki Bata wa mutum rai ba bakyajin dadi ,Rufaida taja kunnen ta sis kalleni bazan kara kamar zatai Kuka naji muje nayi wanka sai mutafi schook ..dayake duk weekend sukanje wata school AHIP inda sukeyin course din cooking and bakery,yaran suna birgeni SBD suna son girki musamman Rufaida dan ita sis Maryam tafi kauri wajen baking ta designing .
 
    Nagansu sun shigo wuraren 4:00pm sun shigo sis Maryam tayi jifa da hijab dinta ke bari naje gida zanyomna baking na scoth egg,da fancake da kuma cake zuwa dare zan dawo,OK sis cewar Rufaida nima I will cook my favourite dishes I will start d work as soon As I pray,bye .


       ***Hmmm kamshi ne Mani ya shigo dani gdn domin abin baa magana .Umma nagani tafito Wai yau mezamu cine??? Munayin practicing ne na abnd mukayi a school kinga inbamayinshi practically Bazaa musan matsalarmu akan hakan ba.hakane bari Ni zanje airport Nadawo kai 😳umma nima zanje,Aa kigama girkinki,mezakiyi a can wata FRND dinmu zan dauko tazo Kano,toh saikin dawo.


 *** Ta kammala dishesh nata Wanda a starter nata tayi normal potato salad,sannan tayi chicken pepper soul ta ajje a main dish kuma saitayi fried macaroni sannan tazo tayi cocunut rice tayi stew din a dessert kuma saita samu kankanarta da cire  kwallayen ta yanka ta into small sizez a cikin bowl saita fasa kankara kanana akanta naga tabude gwangwanin peak dinta  ta juye a ciki Tasa 1 spoon na sugar tayi mixing sannan tayi tasting wooow!!!  Naji tafada Tana juyawa wurin fridge NASA spoon nadandana wai😳😳wannan Ai shi ne laban. A gurguje don jin ana kiran sallar maghrib ta kai komai kan dining tayi arranging din table din(ala~carte table laying)sannan ta kimtsa komai tafesa freshner tawuce saninta.

   ** bayan  ta idar da sallarta ne ta saka wani skinny dinta 3 quarter da vest tafice parlour Tana faman kiran Maimunatu kizo na aikeki gidansu Yaya Maryam.ungo wannan flask din biyu kikaimata ki tsaya zata baki sako kitahomin dashi kinjiko,toh.

      Bayan fitartane fateema's suka kirata anbada conference din gadon nasu tayi cikin daki sunata hira .waike yaushe yayan zai dawo bansaniba cewar tah....sallamar umma taji daga ciki ta amsa ta cigaba da wayar shikuwa gogan naka dakinsa yawuce kai tsaya danya watsa ruwa ........





💞 Taku har kullum Rufaida Yusuf .



 Kukasance dani domin jin yanda zata kaya game comment GA 👉🏽[email protected] nagode🙏🏽
💘🌹💃🏽RUFAIDAH💃🏽🌹💘

     
      Written by Rufaida Yusuf.


        4⃣6⃣  -  5⃣0⃣


        **** I dedicate d whole page to our last pikin we dey house Abdallah Yusuf.



       ** Tana kammala wayar ta saka hularta sanin darene kuma dokar yayannata tafito kan dining domin kwasar garar dasuka girka ita da Maryam.balaifi sis ta iya girki cewar Rufaidan Tana cin scotch egg Tana lumshe ido.

Ganin Yaya nayi ta baya yana kallon ta yana mamakin girman dasukayi takowa yayi a hankali yarufemata ido,,ke Maryam banason irin wannan wasan Allah kuwa sai kin samin germs ma da wannan hannun naki Tana kokarin cire hannun,kwantowa taji anyi dai dai satin wuyanta yarada mata a kunne"Babyna Kinga kyaun dakika kara wato ke ko kewata bakyayi kinata harkokin ki koh...........Gaban tane yayi mugun faduwa,,muryar watakeji? Muryar da bazata taba manatawa da ita ba,,,,,sakinta yayi aikuwa mikewa tayi tai saurin juyowa....  Ido tazare Yaya yaushe kadawo ?? Kinyi mamaki koh? Juyawa tayi da gudu ta koma daki zai bita naji wayarsa tayi kara  yadauka ita kuma Tana shiga dakin kan gado tafada sai hawaye a cewar ta yama zaayi zai dawo bai sanarmata ba kuma harya dawo ba ita yafara nema ba (lallai ya tsokanowa kansa rigima).


    ....shikuwa a dakinsa zee CE ta kirawo sa inda tamasa ya ya sauka suka taba YAR hira kadan domin hankalinsa na wajen gimbiyar tasa ,sallama yamata ya fice  sai dakin yana turawa kuwa tajuya kanta wayarta CE tayi ringing yasa hannu zai dauka tayi saurin dauka yazauna a gefen gadon yana jiranta ta gama,tafi 30 minutes sannan tagama Tana ajje wayar yajowata tafada kanshi nika sakeni malam,,, tagama shure shurenta bai saketaba harta Gaji tadaina haba my baby shikenan kuma bazakiyimin uzuri ba nasone kawai nayi surprising  dinki kuma ke kinkasa fahimta takodai kinadaina sonane ??? Yayi dai dai da dago kanta to ba Umma bace zataje dakkoka tacemin wai wata FRND dinta zata dauko .sorry baby na kinji bazan karaba tare dajan kunnensa ...ta kau da kanta gefe ...yadauki filo daya yajeta yafita da gudu aikuwa tabishi ta gudu sai dakinsa Tana zuwa tafada kan gado Tana haki ,kai amma bakyayin exercise yarinyar nan harkin Gaji.

       Wayar shi ce tayi kara yana dubawa yaga zee a screen din yana dauka yai sallama,ya dai zee eh nakirane namaka saida  safe OK tnx!!! But b4 den GA sweetie ta ki gaisheta yasakamata wayar a kunne,wulli tayi da wayar a kan gado Bazaa amsa din ba haba mn swt gaisheki FHA kawai zatayi  yawwa zokiji yayi hugging dinta ya manna mata kiss a chick dinta ,,,duk zee tanajin abinda sukeyi .

   Ta karbi wayan tasaka a kunne tare da cewa hello "Assalamu alaikum " cewar zee din  waya fada miki baa koya mana sallama a gidanmu ba ?? Yakike lafia lao kekuma wacece HK kika zama chew gum sunana Zainab toh malama Zainab aje a kwanta takashe wayan.
   Yakalleta yace kin kyauta kenan mutum DG gaisheki kuma FHA kinsan ta girmeki koh?zoma ki fada min waya koya miki rashin kunya da bananan,bakowa yawwa Yaya dama frnds dina suna taso kadawo su ganka wato labarina kikaje kikayita basu koh? Waike me masoyi ,hmmm tace Nidai ba wannan ba gobe da daddare zaa hada conference harda kai,ix OK! Yakamata na kwanta nahuta Kinga nagaji da safe saina Baku tsarabarku koh? A'a Yaya Ai yau anan zan kwana saboda Karka karayimin irinta rannan ka gudu kabarni hmmm,,,kedai bakya girma wallahi kuma kin fiya rigima ,,,naji whatever Nidai a wurinka zan kwana yace naji tareda kwantawa itama gefen shi ta kwanta baa dauki tym ba tayi bacci  ya sauke ajjiayar zuciya ya dauketa yakaita dakinta yarufeta yayi mata off din light din dakin hade da janyo kofar yana cewa good night.

** Yana zuwa room dinshi yarage Kaya yakara watsa ruwa yafito har lokacin yanajin sauran gajiar don haka yafada kan gadonshi  yabude datan wayarshi messages ne amma yawancinsu daga zee ne ya amsa sannan yamaida wayan ya kwanta bacci😴.

       ,,,,,,,,Asuba tanayi yayi sallah yakoma bacci,itama Rufaida bayan tayi Sallar tadanyi azkar takoma ba Wanda ya farka a cikinsu sai da Umma ta sakko tagama hada musu breakfast sannan taje dakin Yaya tatasheshi sannan tawuce na Rufaida akusan tare suka fito suna cin breakfast Rufaida tagaida yayan yacemata tazo ta kabar musu tsaraba tagudu tabishi ya janyo trolley dinsa yabude ring,dogayen gowns,make up kit,perfume Sune tsarabarta inda yabawa friends dinnata perfume daya daya sannan yabata doguwan rigan su Maryam tawuce da kayan dakinta tayi sama Tana faman kwala kiran sunan Umma!!!!.




  💞yours Rufaida Yusuf. For comments and others pls text me via [email protected]
💘🌹💃🏽 RUFAIDAH💃🏽🌹💘


    Written by Rufaida Yusuf.


      5⃣1⃣  -  5⃣3⃣



**** Happy jumaat to All my fans.




    ,,,,,Tana hawa sama ta nunawa Umma abinda yabasu angode madallah cewar umma Ai saikije kikaiwa Maryam din nata koh tace toh tareda sakkowa kasa ,dama jeans ne a jikinta da pink top tasamu mayafi ta yafa ta fice Tana zuwa bakin gate taga Yaya ,ina kuma zakije gidansu  Maryam to jeki dakko hijab kizo Muje tare sanin halinsa yasata juyawa ta dakko Yakama hannunta suka tafi suna shiga gaida mama Zainab tayi tahaye sama tabarsu a kasa ,yan Canada yaushe a gari ,jiya muka dawo ya hanya toh alhamdulillahi ya karatu lafiya lau toh haka akeso kudage yanzu saura session daya kenan ??? Eh Bazaa mu dawo ba sai nan da 3 years zamu dawo kafin nan mungama har masters dinmu kai mashaallahu kaga lokacin dai dai su Rufaida sun gama secondry school nasu saimu sha biki koh ??? Eh umma.sakkowa sukayi mama Zainab tace sai ina kuma umma zamuje mu shirya in anjima Yaya zai kaimu gidansu fateema's mu kai musu tsaraba.toh shikenan sai yaushe zaku koma school sai first term OK! Nanda 2 month kenan koh??? Eh,toh sai kun dawo.Ku tsayani mana inkuka tafi naga mai kaiku Ai.

     Yamma tanayi suka shirya cikin kananan kayansu suka Dora wata after dress da Yayan yakawo musu sukayi Rolling sunyi kyau sosai,kije kicewa yaya mun gama nikuma zan fadawa umma muntafi, toh .
           Tana isa dakin ta tarar yafito daga wanka yawwa Yaya dama mungama shiryawa ne shine Nace Bari nazo na kiraka har tagama zancen bai San metake cewa ba saboda kallonta dayake harta karasa gabansa ta tafa hannayenta  yadai?? Kinga kyan dakikayi kuwa dan Allah Yaya tadanyi tsallenta na murna ta dauki man ta tayashi shafawa yagama ya zura kayanshi ya taje gashinshi suka fito,yayi dai dai da sakkowar Maryam din daga sama.

     Sun hau hanya inda ya kunna karatu kiraa'r sudais .yanzu kunkai juz'i nawane a haddar taku?? Izu ashirin Yaya kai amma kunyi kokari Ku kara dagewa kunji.
     Sun isa gidansu m.taheer dayake a rijiyar zaki sun samesu lafiya sun bata tsarabarta sun kuma gaisa da yayan haka yafaru a gidansu dakata ma sai dai su ba a rijiyar zaki sukeba a unguwar Dakata suke.



    **** Bayan sati dayane naga su Rufaida ana hada karamar trolley Maryam tashigo har ynz baki gama bane ke yanzu zan gama ,yaya FHA muyake jifa umman tafasa zuwa eh Wai Muje zasu taho daga baya,yesss!!!! Cewar Rufaida kice zabu bararraje a Motar suna fitowa suka ganshi a waje Maryam kuwa ko gigin shiga batayiba, sukaje gyadi gyadi wato gidansu yayan saboda da kanwarshi zaa tafi bilkisu bayan sun fito anan FHA naga ikon Allah ita bilkisu kafin Rufaida ta karaso harta shiga gaba aikuwa tana zuwa tabude ta tsaya akanta dama yasan zaayi hakan shikuma baice bilkisun ta fita ba saboda warning din da hajiar su tayimasa .
     Rufeey ki zauna a bayan mana Ai saiki taya Maryam din hira koh .tabbbb!!! Aikuwa ta zagayo Barin driver ta danna abin bude boot shi bai lura ba kawai karan rufe boot din yaji .Barin gurin tayi Wai a lallai ita gidanku zata koma itama Tana da umma saisu taho tare yabita da sauri haryana tuntube haba baby muje wallahi ke zaki shiga gaban ko kallonshi bataiba ganin hakan kawai ya dauketa ita da jakar tata sai gaban Motar ke fito malama Ni Ai HAJIA tace na zauna bazaki fito ba tafito Tana wani turo baki  tashige bayan .harsukayi kusan Rabin tafiar batace komai ba illa cin maganin datake .


     Ringing din wayarta naji lokacin suna dai dai dan ladin GUMEL m.taheeer ce take kiranta " hello besty wallahi kinganni a hanyar GUMEL zamuje kallon hawan sallar Gani,heeeeee!!! Kice kema kunacan to sai mun hadu,nida Maryam ne dawata saikuma yayana ,yaji dadi sosai SANDA ta kalleshi sannan taga yayi murmushi ita kuma ta harareshi".ta na ajje wayar bilkisu ta tabota ke bakisan sunana ba zakice min wata ,dallah can Ashe kunnenki anan yake munafuka ina ruwan mutum ma da wayana eyee,,shikuwa yaya yanajin haka yayi parking a gefen titi.wallahi niba munafuka bace toh meceece kekika sani ,Maryam tace dan Allah muyi hakuri  ,Nidai kinsan  bana fada sai anyimin magana koh danni bana tsoron kowacce YAR iska wallahi,,kece YAR iskar ganin abun nasu naneman yin yawa yamusu tsawa enough !!! You Bilkis why are doing dis rubbish kekuma Rufaida Bilkis bata girmekiba? naga dai kanaji ita tafara tsokanata koh kuma baa mata maganaba ...ya isa yacigaba da tafia ita kuwa RUFEEY earpiece ta buga a kunne harsuka isa suna zuwa kuwa SAADATU da m.taheeer suna kofar gidan suna jiransu kowa ya fita Rufaida nazuwa fita Yaya yariko hannunta ,tajuyo a fusace kasake Ni..sorry my baby kinji,yayi kissing lips dinta ya danyi hugging dinta Kinga banason wannan saurin hawan naki kinji nadaina tace yawwa good yace tare suka fito.


 Kwanan su uku a GUMEL sunji dadin garin ba laifi.yau aka gama hawan.

Washegari  da safe suka shirya sunyi tsarabar fura da zabi dayawa inda suka kama hanya ..
 
    1:00pm a KANO tayi musu inda kowa gida yanufa suka watsa  ruwa sukabi laciyar gado domin samun Hutu.


    Taku har kullum Rufaida Yusuf .
 
   Domin comment a tuntubeni ta yanar gizo [email protected]
💘🌹💃🏽 RUFAIDAH 💃🏽🌹💘


        Written by Rufaida Yusuf.



      5⃣4⃣ - 5⃣6⃣


Washe gari bayan sun tashi sunyi breakfast suka tafi gidan kitso daganan suka wuce kunshi,basu suka dawo ba sai da yamma liss ..
   
   Suna dawowa Maryam gida ta wuce ita kuma tashiga gida Tana zuwa ta nunawa Umma kunshin taje daki ta chanza pad da kuma kayanta zuwa doguwar rigar wani material Mara nauyi .

     Tana isa dakinshi taga wayar shi akan gadon da alamar yana toilet,Tana dubawa taga zee da irin hirar dasukeyi tasamu Biro ta kwafi number a hannunta sannan ta goge da GA phone dinshi( nikuwa Nace yarinta mai dadi kina 13 din kike wannan kinibibin inaga anfi haka) tayi dialing number Tana shiga ta ajje mishi wayanshi ta dauka,,hello !!!! Toh YAR iska mai mannewa mutane wannan dai yafi karfinki Nace miki mijinane dayake ke jaka ce shi ne kika chatting dashi harda wani dear,,yana tsaye bakin kofar toilet din yana tsane kanshi yana mamakin kishi irin na cute Angel dinshi,ya karaso yariketa ta baya ya amsa wayan yace sorry zee yakashe wayan,zama yayi a bakin gadon tare da dorata kan cinyarshi baby meyasa kika fiya kishi,toh yaya bakaine kacemin nice matarka ba nikadai kuma shi ne hartake cemaka dear.
      Sorry Babyna bazata karaba kinji naji oyaaa jeki kwanta ki huta Inkika tashi sainayimiki pictures saboda kinyi kyau sasai koh,Ai Yaya  yamma tariga tayi kuma bakyau nasani at least kije ki huta koh aikuwa Tana kwanciya taji bacci ya dauketa.




     ** ba ita ta farka ba sai wurin 7 Tana tashi ta watsa ruwa tasaka pyjamas Riga da wando tafito tayi dinner dinta,,suka danyi waya dasu fateemah sannan ta kwanta,sai wani baccin...



** Bata farka ba saida asuba tai wanka sannan takawo sallar asuba tadanyi azkar takoma baccinta ....saida gari yawaye sannan suka hadu da Yaya a dinning ,bayan yagama cin abinci ya mike zai fita tace Yaya zanje kaji..ki zauna yanzu zan dawo kibari inna dawo zan kaiki kisha ice cream.,toh Yaya..





 "**A kwana a tashi yau ne su Yaya da Jambros zasu koma Canada kuma insuka tafi sai bayan sun gama masters dinsu 3 years kenan.


    *** Kuka kam Rufaida ta ta shashi ansha fama dan saida aka dade kafin ta dawo normal life nata.



**** Abu kamar wasa yau su Rufaida suka fara zuwa SS1 inda Maryam take a A class wato science ita kuma Rufaida a C wato commercial ita da besties dinta ahaka lokacin nata tafia.


Suna waya da Yaya kullum amma ba kamar da ba .har sun gama term daya a school......

    Taku har kullum Rufaida Yusuf.

         4  comment contact me vi my email [email protected]
[2/18, 9:09 AM] Rufaida: 💘🌹💃🏽 RUFAIDAH 💃🏽🌹💘



        Written by Rufaida Yusuf.



       5⃣7⃣ - 5⃣8⃣


     
     **** na sadaukar da wannan page din dukkansa GA Maman Usse,Khulud .da ma dauka cin masoya littafin kuyi karatu lafiya.





******# Alkalamina nane yafadi daga hannuna saboda shagaltuwa danayi da kallon wasu yammata guda biyu Wanda kyan su bazai misaltu ba dukkansu matsakaicin tsawo ke garesu daya fara ce dayar kuma chocolate siririyar fara mai hanci naji takira Rufaida nima juyawa nayi Nace" fataba rakallahu ahsanil khaliqin". Wato chocolate ce jikinta madaidaici ne amma wani mugun shape datake dauke dashi a kwana kusa banga mai irinshiba hips dinta kamar zanawa akayi GA boobs ma basu yi yawa ba basuyi kadan ba ga fatar jikinta smooth daka gansu kaga babu abnd ke damunsu.

       Maryam ta wulla mata key din Motar gashinan kuma Abba yace karmu zauna .toh amma nima Inaso nabiya na karbi waec standard dina a wurin Dakata ,naji malama amma meya hadaki da littafin waec bayan jamb zaki rubuta mai zai hana kuwa toh mekike so a tmby kida banza kawai.

          Yau Yakama Saturday zasu zana jamb  sai dai ba centre dinsu dayaba ita Maryam Tana airport road Rufaida kuma Tana magwan road kuma morning ce dasu,Maryam tasaka Riga da skirt dinta,itakuma Rufaida wata gown tasaka ta lace peach colour tasamu roses maroon ta daura sai maroon din Vail da maroon takalmi da yar purses,key din Motar umma ta dauka a parlour yayi dai dai da karasowar Maryam din ,ta ajje Maryam a airport road sannan tadawo magwan din Tana shiga wurin ta kalli kowa yana kan layi tasamu wuri ta zauna aka gamawa kowa sannan taje akayimata .sun shiga batafi 30minutes ba tafito,supervisors da samari anata rushing ko iskar data dakkosu bata kalla ba ,wani babba ne a centre din yakirata Tana zuwa saida yagama fada tace mishi kagama Baba ya eh Baby tace Ni matar Yaya ce tawuce ta barshi,Tana shiga Motar sis Mary takirata malama kenake jira ke ba abarki kiyi driving ba sai ranar da kikaga dama zaki daukan mutane,mai da wukar nasan dai da abnd yabata miki rai kedai kibari wallahi maza sundameni nikiyi sauri OK tace tareda kashe wayan,tana isa tashigo Motar da sauri ahah kaga sis mai farin jini zanmiki rashin mutunci wallahi sorry🙏🏽.Ya exams din  lfy lao Kinga books din damuka karba yamana rana.
     Suna isa gida sukayi wanka suka kara shiryawa saboda yau zaaje cikin gari gurin tsohuwa mai ran karfe saida daddare zasu dawo.
 
   * sun shirya cikin wata doguwar Riga "A" shape sukasa brown siririn Vail da jaka da takalmi sunyi kyau masha allahu yammatana cewar umma to maza kuyi sauri yau munso makara FHA OK momma suka fada ,sai selfie sukeyi ana turawa Yaya (Yaya yanashan hutuna akallah kullum tasamu 20) hmmm yammata kenan.

    Sun isa inda suka tarar yan Uwa dayawa sun rigasu karasowa anan aka hadu akayita hira har sai bayan maghriba kowa yakama gabansa.

    ** Washe gari Yakama lahadi kowa a cikin su yana gida yanata revising karatun dayayi saboda ranar Monday zasu fara first paper dinsu ta waec  .



     Naga sun fito daga hall  din suna zaune suna maida yanda akayi,wasu na selfie da dai sauran activities .Maryam tace muwuce sis eh dole kice muwuce tunda key na hannunki mn
[2/18, 10:07 AM] Rufaida: Haba sis sorry Muje sai anjiman Ku sakayi sallama suka wuce.



 **** Toh  a can Canada kuma yau suka gama masters dinsu ita kuma zee  tagama degree da daddare akayi tea party  inda da Yaya da Jambros  suka saka white shirt da black suit sai bakin neck tie da black shoe sunyi kyau  sosai ita kuma zee tasaka white gown da black Vail da shoes itace date dinshi a wurin party din sun sakalo hannu suka shigo wurin sai aka saka ihu malam,RAF!!! RAF!!! RAF!!! kakeji an dau tafi .nikuwa mamakine ya kamani mekuma yahada zee da Yaya hmmm!!!! Mu daije zuwa danjin yadda abin yake.

 
    *** sun kammala shirinsu na dawowa Niaja inda jirginsu zai tashi karfe  6 na yamma.


  ****   In muka leko gida nigeria kuwa yau ne su Rufaida aka gama zana neco sai kukan rabuwa akeyi anata pics aka karbi numbers din yan class kafin arabu kuma kowa yanacewa sai a prom night suka rabu.


*** suna komawa gida honourable(babansu Maryam) yakirasu ya karbi result dinsu na jamb da sauran takardu  domin nan gaba admission.
     Suka koma gida sunafara shirin tarbar su Yaya .


*** sun kammala komai inda suka shirya Rufaida tasaka  code da akayiwa dinkin buba da zani black colour ta janyo kit din kayan make up ,,,tini ta chanza kala habawa tadaura red Igbo wrapper sannan tadauki red medium jaka Tasa red low pass dinta ita kanta kallon kanta ta dinga yi a madubi.ta dauki key nawata red Benz C class suka wuce airport suna zuwa suka tarar har flight din ya sauka suna reception suna jiransu ,yana zaune zee ma na zaune harda Jambros suka fito sakamakon wayar da RUFEEY ta musu tace ta karaso sai a sannan Motar Maryam ta karaso don tace itama da kanta zata dauko hero dinta (Jambros).

 
     Sun fito suka nufo gurin Motar su dukkansu inda.........

 Taku har kullum Rufaida Yusuf 💞.
    4 comments contact me via my email [email protected]
💘🌹💃🏽          *RUFAIDAH*💃🏽🌹💘


     Written by Rufaida Yusuf.



          6⃣1⃣

❤am sorry lovers 4 d short typings plxx its due to some reasons and everything will be settled soon eyn sha Allah. I dedicate dis whole page 2 my beloved sister Maryam Muhammad Sani I appreciate 4 ol d luv and cares u show .Allah yabar zumunci (ameen).


       

     ****** Yana daukan wayar tareda sallama yasaka ta a kunnenshi ta amsa sallamar suka gaisa cikin mutinta junansu sannan tayi yunkurin fada masa sakon mahaifiyarta gareshi " am dama Ismail mommy ce tace nafada maka Indai da gaske kake katuro magabatanka Afara zancen auren mu",tsintar kansa yayi da Kasa yimata musu yace mata karki damu Indai wannan ne ba matsala gobe inna fita zanyiwa Alhajinmu magana sukayi sallama yakoma ya kwanta.


** bayan sun dawo daga islamiyya ta tarar da Yayan a parlour yana kallon news tasameshi bayan sun gaisa basu dau lokaciba yacemata zaije ya kwanta ganin ba fuska bata cemasa komai ba,saida safe.
      Allah yatashemu lafia,ameen.



****** washegari bayan duk sun shirya da niyyar yau a cikin gari zasu kwana,taje ta sameshi a daki yagama shiryawa yana feshe turare a jikinsa,Yaya kazo ka kaimu Unguwa kaji yacemata kuje driver ya kaiku da akwai inda zanje kafa tafara bubbugawa da alamun zatayi Kuka,tsawar daya dakamata ne yasata nitsuwa tareda da kallon anya wannan yayantane kuwa " leave my room now" .juyawa tayi sai dakinta tafada kan gado tarusa wani uban ihu tafara kuka .
       Ita kuwa Maryam ganin shirun yayi yawa yasata tayo dakin Tana kiran sunan ta Ai da gudu ta karasa ciki Tana tambayar meya faru sisto fadamin mana umma ce koh Yayan ba lafia dakyar tasamu tafada mata meyafaru inda tabata shawarar tabari inya sakko ko zuwa darene sai taje har daki tabashi hakurin.





Bayan yafita bai zame ko ina ba sai gdn su yana zuwa suka hadu da Jambros a parlourn tareda Alhajin nasu,yawwa YAYA yanzu dan uwanka yaxomin da labarin yanaso Ayi zancen aurensu shida Maryam,dafatan kaima sun shirya da ita Rufaidan kaga sai a hada lokaci guda.

     Gabansa ne yayi mumunar faduwa jin Alhajin nasu ya ambaci wannan matar,,dakai FHA nake ina sauraronka dama Alhaji akwai wata Zainab wadda muka daidaita da ita da niyya ta itakuma Rufaida takarasaa degree dinta.

     Tabbb!!! Amma baka da hankali kasan mekace kuwa,ohhh Ni zamanin nan 😞dakyar da sidin goshi ya yarda amma da sharadin Indai ita Rufaida ta yarda a auro wata.

      Yakara umma harta kusa katsewa umma yadauka yasamu  suka gaisa yamata bayanin komai,,,uhmmmm tace "Innanillahi wa inna ilaihir rajuuna.takashe wayar ta taya yaratata Kuka ta share....





   *** bayan ya dawo yayi wanka yafito yaci abinci yakoma yakara zee yamata albishir zaa gidansu next week sannan 1 month zaa saka murna sukeyi,,inda a wani bangaren zee Tana mamakin yanda yayan nata ya chanza kamar ba shiba.


      Bayan ya gama wayar Rufaida tashigo da sallama yayi saurin kawar dakai takarasa har inda yake ta tsugunna a kasan gadon yaya naga ka chanzamin ne kwana biyu kuma sanin kankane bazan iya wasu abubuwa dadamaba arayuwa Indai bakai.keee!!! Ya buga mata uban ihu tashi kifice aikuwa da gudu tafice ta koma dakinta tafara wani Kuka mecin rai Wanda duk Wanda yaji saita tausaya mata.

     Shikuwa tada baro shi a daki yaji duk ba dadi abinda yamata sai dai yakasa zuwa ya bata hakuri.


.....



       💞taku har kullum Rufaida Yusuf.



.domin tsokaci k tuntubeni a kan adireshina ya yanar gizo wato [email protected]
💘🌹💃🏽RUFAIDAH💃🏽🌹💘


      Written by Rufaida Yusuf.



     5⃣9⃣ - 6⃣0⃣





❤I dedicate dis whole page to my luvly ANTY Hadiza(mummy Rufaida)and i greet all my group members.



*** Ba Yaya ba hatta zee saida ta raina kanta lokacin dataga Rufaida 😳 ,,,welcome home Yaya tayi hugging nashi nan ta watsawa zee harara.

   Shidai jambros Motar Maryam yawuce ya shiga suka tafi shima yayan bayan sunsaka kayansu a boot din car din ya zagayo yashiga gaban Motar zee zata shiga baya Rufaida tarike ta ina zaki kekuma ciki mana tunda Motar ta ubanki CE koh?? Matsa dallah malama ,Yaya yasaki baki ganin abinda ke faruwa,baiji dadin abinda yafaru bah amma yasan bazai iya yiwa Rufaida magana akan tadaina ba,da kyar ya lallabata suka kaita gd inda suka yi da ita amma tace Sam ita bazata shiga ba,Yayan ne yarakata har cikin gidan suka gaisa da MAMAN tayaba da hankalinshi sannan ta kudurce a ranta tasan mezatayi.

  *** suna zuwa parking kawai tayi ta shige ciki ba tare da bita kansa bah,shikuwa dakinsa direct yawuce ya rage kayan jikinshi ya watsa ruwa yafito ya shirya ya zira wata jallabiya Mara nauyi yafito parlour,baiyi mamakin rashin ganinta  a parlourn ba yazuba abinci yagama cike da tunanin yadda yake Dada jin son Rufaida a ransa yasan soyayar su daga Allah ne, a Bari daya kuma yana tunanin yanda yabari har zee itama ta shiga ranshi kodayake Ai ba abin mamaki bane duba da halayen yarinyar masu kyau.



  *** washegari da safe  mummyn zee takirawo wayar kawarta tasanar mata tazo dan Allah ta aiketa gurin malam tanaso yamata wani aiki,,,,,ba a dauki lokacin HAJIA majidda ta iso ta tarar da zee a parlour ahaah mutum canada saukar yaushe ??? Jia muka dawo toh sannunmu dazuwa ,hajian Tana cikine ??eh bata Dade da shiga ba,toh bari nasameta.
        Zauna Haj.maijidda kinsan me nakeso dake akwai wani yaro dayazo jiya yana son zee zee shi ne nakeson kije gurin malam mai gani har hanji dan Allah asan yanda zaayi ya karkato da hankalinsa duka akan yarinyar nan sunyi aure kawai ,ita zee din kinsanar mata HAJIA?? Aa ko kusa bana so tasani kinsan ita Ai ustaziya ce inda sanin ta zaayi Ai bazai yiwuba,toh kinsan irin wannan aikin yafi kudi HAJIA nasani GA dubu hamsin nan inbata isaba sai kiyi min magana kinji,yanzu dai kije yau HAJIA kinsan bazan samu zuwa ba tunda Abbansu yana gari, toh shikenan karki damu yanzu haka can zan wuce( wa iya zubillah).




    **** sunje sun gaisa da HAJIA ,inda wata soyayya mai karfi takara shiga tsakanin  Rufaida da Yaya da kuma Aliyu (Jambros) da Maryam .


  ** bayan kwana uku ne hajia maijidda tasanar da HAJIA komai yakammala zasu iya  tunkarar shi da zancen aure tamata godia kwarai.

   Toh a barinsu zee da Yaya suna gaisawa ba laifi sai dai Sam baya bari yakirata a gaban RUFEEY.


  *** wata yammaci ne suna zaune a parlour suna hira a parlour yaji wani matsanancin ciwon kai yabukaci bari yaje daki ya huta dama lokacin islamiyyarsu yayi tayimasa sannu suka wuce itada Maryam inda shima yawuce nashi dakin.




       Yana kwanciya da niyyar bacci ne yaji wayarsa na ringing da baiyi niyyar daukaba sai kuma yajanyo wayar zee zee yagani akan screen din yadauka  tareda da kara wayar a kunne shi yana fadin" hello".







      💞taku har kullum Rufaida Yusuf.. Kukasance dani domin jin yadda zata Kaya.
     Domin tsokaci katuntubeni akan email dina [email protected]
💘💃🏽🌹RUFAIDAH🌹💃🏽💘



   
      Written by Rufaida Yusuf.





     

     6⃣2⃣ - 6⃣4⃣





I Dedicate dis page to my luvly friend Hauwa Bashir Karaye( Mr's Mahmoud).




***** am so sorry readers 4 d short typings it happens under some circumstances and eyn sha Allah by next week everything will be OK!!








.............Tayi Ku kanta mai isarta ta godewa Allah amma duk da haka tanajin zuciyarta na tukuki,tashi tayi ta dauko hijab ta sanya dama da alwalar ta tayi sallah rakaa biyu tayi adduar Allah ya dai dai ta tsakaninsu da Yaya yakuma rage mata sonshi.bayan tashafa adduar ne takishigida a wurin Tana tunanin laifin datayimasa haka,ita dai tasan koma wane irin laifi ne haka babba ne domin tun tasowarta ita dai tasan koh umman tace tamata tsawa sai yaji haushi bare wani bare kuma ace yau da kanshi yakamata haka, ajjiyar zuciya ta sauke.
      Ganin ba inda tunanin zai kaita kuma takasa runtsawa yasata tajanyo Qur'an ninta Tana karantawa har bacci ya dauketa,bata farka ba sai da asuba ganin ta tayi akan sallaya,taje tayo Alwala ta tashi Yaya Maryam sallah.

      Bayan ta idar da sallar ne tayi azkar din safia tadanyi karatu shafi 3 kasancewar wani bacci datake ji,tana kai ayat tahaye gado sai bacci .




    **** toh Tana farkawa taga har Maryam ta tashi ta shirya itama wanka tayi ta shirya da summer gown Mara nauyi da daura hula akanta,tanufi sama.

      Tana isa taga umma saman gado ta durkusa tareda cewa UMMA ina kwana? Lafia lao Rufeey antashi lafia? Lafia kalao.toh madallah dazu Ai na leka dakin naku naga Maryam ce kadai ta tashi,eh nazatama Tana saman,Aa dazu tashigo,amma yanzu Tana kitchen ita.
   
      Zoki samu guri ki zauna inaso muyi magana kinji,toh UMMA .



      Kinsan kowanne bawa da Abnd Allah yatsara masa zakiga kina taki Allah shikuma yana nasa ,ba abinda kakeso ne zaiyi takansancewa bah.nikaina lokacin da naji zancen hakika abin ya girmame min sosai sai dai Dana tsaya nayi tunani nabar abin akan cewa kaddarar kici hakan,Ni kaina dabani akaiwa abin ba banji dadi ba bare ke yanzu abinda nakeso dake shi ne koda kinji zancen Indai kin haifu kinuna ba komai bane kuma Inason yafi ruwa gudu dan wucewa domin banason kidamu kanki akan abinda bazai damu dakeba kokuma damuwar bazata kara miki komai ba,,,,,,UMMA wai menene Niki fadamin Yaya ne yamutu kome???? Koh daya Rufaida yayanki jiya yasamu babanki akan zaiyi aure da wata Zainab zaa hada dana Jambros wata daya maizuwa sabo...... Harta karasa zancen sannan takalli barin da Rufaidan take ganin mutum tayi a kwance babu ko numfashi ,Innanillahi wa inna ilahir rajuun !!! Maryam!!Maryam!!!!! Tana karasowa suka dauketa suka sakata a mota umma da kanta tayi driving motan.

     Basu tsaya ko ina ba sai nearest hospital HALL MARK CLINIC  nandanan aka turata sai emergency aka bata taimakon gaggawa Tana farfadowa suka yamata Allurar bacci aka saka mata drip,sai a sannan aka bar su umma suka shiga ,takira Baba tasanar mishi da kuma mama Zainab.



   
     *** bata farkaba sai gefin maghriba,Tana farkawa da salati a dakinta a lokacin umma taje gida ta dawo ,da sauri Maryam da mama Zainab suka karaso gefenta sannu meyake miki ciwo,keeh?!!!!!! Jiki kira likita maza maza ............


     Bayan komai yalafa umma da mama Zainab suka karayimata nasiha suna mas tausayamata  tayi musu alkawarin   eyn sha Allahu zan manta dashi umma zanyi kokarin maida komai ba komai ba,su Kansu sunyi  ganin yanda tayi tawakkali da wuri .toh shikenan mu bari muwuce Ku zauna da sassafe zamu dawo.

       Sis Maryam ta taimakamata tayi alwala  tafara sallah , karar wayar Rufaida tadawo da hankalin maryam daga chatting din dtakeyi,ganin sunan besty yasata dauka hello HABIBA maryam ce ...................................




 Salamu alaikum,kai besty amma kunyi sauri kai Mara lafia ce take surutu haka. Nidai ince naga zakuzo islamiyya ba akwai dalili( habeeba da ummy kenan friends dinsu na islamiyya) bayan sungama gaisa wa UMMY tace bari Nidai bari nawuce kan mama tadawo kefa habeebah???ai Ni muna 2gether anan zan kwana Aa toh bari muraki ki UMMY toh sai kun dawo.



   Bayan sun dawo ne sukabawa habeeba labari ita dai Rufaida hawaye kezuba a idonta ke malama yi kukan ki dan ammiki abin kukan.

     ***😞kunsan me abinda yake sani tunani shi ne Wai shi yayan bayajin yadda nakeji ne hmmm ,sis wallahi yanaji anfi karfinsane kawai amma addua ita tamu ynz.

        Kinsan me besty cewar Beebah,nasan yadda kikeji a ranki amma abinda nakeso dake ki dake karki nuna kin damu kinji!!! Owk sis .....a haka harsuka shiga shirye shiryen bikin sis Mary .................






        Taku har kullum Rufaida Yusuf. Domin taokaci Ku tuntubeni akan email dina [email protected]




. ina gayyatar kowa da kowa zuwa bikin yayata Wanda zaayi a KANO ranar asabar a st.Louis secondary school by 3:30pm promt.sai kunzo
💘🌹💃🏽          *RUFAIDAH*💃🏽🌹💘


     Written by Rufaida Yusuf.



          6⃣1⃣

❤am sorry lovers 4 d short typings plxx its due to some reasons and everything will be settled soon eyn sha Allah. I dedicate dis whole page 2 my beloved sister Maryam Muhammad Sani I appreciate 4 ol d luv and cares u show .Allah yabar zumunci (ameen).


       

     ****** Yana daukan wayar tareda sallama yasaka ta a kunnenshi ta amsa sallamar suka gaisa cikin mutinta junansu sannan tayi yunkurin fada masa sakon mahaifiyarta gareshi " am dama Ismail mommy ce tace nafada maka Indai da gaske kake katuro magabatanka Afara zancen auren mu",tsintar kansa yayi da Kasa yimata musu yace mata karki damu Indai wannan ne ba matsala gobe inna fita zanyiwa Alhajinmu magana sukayi sallama yakoma ya kwanta.


** bayan sun dawo daga islamiyya ta tarar da Yayan a parlour yana kallon news tasameshi bayan sun gaisa basu dau lokaciba yacemata zaije ya kwanta ganin ba fuska bata cemasa komai ba,saida safe.
      Allah yatashemu lafia,ameen.



****** washegari bayan duk sun shirya da niyyar yau a cikin gari zasu kwana,taje ta sameshi a daki yagama shiryawa yana feshe turare a jikinsa,Yaya kazo ka kaimu Unguwa kaji yacemata kuje driver ya kaiku da akwai inda zanje kafa tafara bubbugawa da alamun zatayi Kuka,tsawar daya dakamata ne yasata nitsuwa tareda da kallon anya wannan yayantane kuwa " leave my room now" .juyawa tayi sai dakinta tafada kan gado tarusa wani uban ihu tafara kuka .
       Ita kuwa Maryam ganin shirun yayi yawa yasata tayo dakin Tana kiran sunan ta Ai da gudu ta karasa ciki Tana tambayar meya faru sisto fadamin mana umma ce koh Yayan ba lafia dakyar tasamu tafada mata meyafaru inda tabata shawarar tabari inya sakko ko zuwa darene sai taje har daki tabashi hakurin.





Bayan yafita bai zame ko ina ba sai gdn su yana zuwa suka hadu da Jambros a parlourn tareda Alhajin nasu,yawwa YAYA yanzu dan uwanka yaxomin da labarin yanaso Ayi zancen aurensu shida Maryam,dafatan kaima sun shirya da ita Rufaidan kaga sai a hada lokaci guda.

     Gabansa ne yayi mumunar faduwa jin Alhajin nasu ya ambaci wannan matar,,dakai FHA nake ina sauraronka dama Alhaji akwai wata Zainab wadda muka daidaita da ita da niyya ta itakuma Rufaida takarasaa degree dinta.

     Tabbb!!! Amma baka da hankali kasan mekace kuwa,ohhh Ni zamanin nan 😞dakyar da sidin goshi ya yarda amma da sharadin Indai ita Rufaida ta yarda a auro wata.

      Yakara umma harta kusa katsewa umma yadauka yasamu  suka gaisa yamata bayanin komai,,,uhmmmm tace "Innanillahi wa inna ilaihir rajuuna.takashe wayar ta taya yaratata Kuka ta share....





   *** bayan ya dawo yayi wanka yafito yaci abinci yakoma yakara zee yamata albishir zaa gidansu next week sannan 1 month zaa saka murna sukeyi,,inda a wani bangaren zee Tana mamakin yanda yayan nata ya chanza kamar ba shiba.


      Bayan ya gama wayar Rufaida tashigo da sallama yayi saurin kawar dakai takarasa har inda yake ta tsugunna a kasan gadon yaya naga ka chanzamin ne kwana biyu kuma sanin kankane bazan iya wasu abubuwa dadamaba arayuwa Indai bakai.keee!!! Ya buga mata uban ihu tashi kifice aikuwa da gudu tafice ta koma dakinta tafara wani Kuka mecin rai Wanda duk Wanda yaji saita tausaya mata.

     Shikuwa tada baro shi a daki yaji duk ba dadi abinda yamata sai dai yakasa zuwa ya bata hakuri.


.....



       💞taku har kullum Rufaida Yusuf.



.domin tsokaci k tuntubeni a kan adireshina ya yanar gizo wato [email protected]
💘💃🏽🌹RUFAIDAH🌹💃🏽💘



   
      Written by Rufaida Yusuf.





     

     6⃣2⃣ - 6⃣4⃣





I Dedicate dis page to my luvly friend Hauwa Bashir Karaye( Mr's Mahmoud).




***** am so sorry readers 4 d short typings it happens under some circumstances and eyn sha Allah by next week everything will be OK!!








.............Tayi Ku kanta mai isarta ta godewa Allah amma duk da haka tanajin zuciyarta na tukuki,tashi tayi ta dauko hijab ta sanya dama da alwalar ta tayi sallah rakaa biyu tayi adduar Allah ya dai dai ta tsakaninsu da Yaya yakuma rage mata sonshi.bayan tashafa adduar ne takishigida a wurin Tana tunanin laifin datayimasa haka,ita dai tasan koma wane irin laifi ne haka babba ne domin tun tasowarta ita dai tasan koh umman tace tamata tsawa sai yaji haushi bare wani bare kuma ace yau da kanshi yakamata haka, ajjiyar zuciya ta sauke.
      Ganin ba inda tunanin zai kaita kuma takasa runtsawa yasata tajanyo Qur'an ninta Tana karantawa har bacci ya dauketa,bata farka ba sai da asuba ganin ta tayi akan sallaya,taje tayo Alwala ta tashi Yaya Maryam sallah.

      Bayan ta idar da sallar ne tayi azkar din safia tadanyi karatu shafi 3 kasancewar wani bacci datake ji,tana kai ayat tahaye gado sai bacci .




    **** toh Tana farkawa taga har Maryam ta tashi ta shirya itama wanka tayi ta shirya da summer gown Mara nauyi da daura hula akanta,tanufi sama.

      Tana isa taga umma saman gado ta durkusa tareda cewa UMMA ina kwana? Lafia lao Rufeey antashi lafia? Lafia kalao.toh madallah dazu Ai na leka dakin naku naga Maryam ce kadai ta tashi,eh nazatama Tana saman,Aa dazu tashigo,amma yanzu Tana kitchen ita.
   
      Zoki samu guri ki zauna inaso muyi magana kinji,toh UMMA .



      Kinsan kowanne bawa da Abnd Allah yatsara masa zakiga kina taki Allah shikuma yana nasa ,ba abinda kakeso ne zaiyi takansancewa bah.nikaina lokacin da naji zancen hakika abin ya girmame min sosai sai dai Dana tsaya nayi tunani nabar abin akan cewa kaddarar kici hakan,Ni kaina dabani akaiwa abin ba banji dadi ba bare ke yanzu abinda nakeso dake shi ne koda kinji zancen Indai kin haifu kinuna ba komai bane kuma Inason yafi ruwa gudu dan wucewa domin banason kidamu kanki akan abinda bazai damu dakeba kokuma damuwar bazata kara miki komai ba,,,,,,UMMA wai menene Niki fadamin Yaya ne yamutu kome???? Koh daya Rufaida yayanki jiya yasamu babanki akan zaiyi aure da wata Zainab zaa hada dana Jambros wata daya maizuwa sabo...... Harta karasa zancen sannan takalli barin da Rufaidan take ganin mutum tayi a kwance babu ko numfashi ,Innanillahi wa inna ilahir rajuun !!! Maryam!!Maryam!!!!! Tana karasowa suka dauketa suka sakata a mota umma da kanta tayi driving motan.

     Basu tsaya ko ina ba sai nearest hospital HALL MARK CLINIC  nandanan aka turata sai emergency aka bata taimakon gaggawa Tana farfadowa suka yamata Allurar bacci aka saka mata drip,sai a sannan aka bar su umma suka shiga ,takira Baba tasanar mishi da kuma mama Zainab.



   
     *** bata farkaba sai gefin maghriba,Tana farkawa da salati a dakinta a lokacin umma taje gida ta dawo ,da sauri Maryam da mama Zainab suka karaso gefenta sannu meyake miki ciwo,keeh?!!!!!! Jiki kira likita maza maza ............


     Bayan komai yalafa umma da mama Zainab suka karayimata nasiha suna mas tausayamata  tayi musu alkawarin   eyn sha Allahu zan manta dashi umma zanyi kokarin maida komai ba komai ba,su Kansu sunyi  ganin yanda tayi tawakkali da wuri .toh shikenan mu bari muwuce Ku zauna da sassafe zamu dawo.

       Sis Maryam ta taimakamata tayi alwala  tafara sallah , karar wayar Rufaida tadawo da hankalin maryam daga chatting din dtakeyi,ganin sunan besty yasata dauka hello HABIBA maryam ce ...................................




 Salamu alaikum,kai besty amma kunyi sauri kai Mara lafia ce take surutu haka. Nidai ince naga zakuzo islamiyya ba akwai dalili( habeeba da ummy kenan friends dinsu na islamiyya) bayan sungama gaisa wa UMMY tace bari Nidai bari nawuce kan mama tadawo kefa habeebah???ai Ni muna 2gether anan zan kwana Aa toh bari muraki ki UMMY toh sai kun dawo.



   Bayan sun dawo ne sukabawa habeeba labari ita dai Rufaida hawaye kezuba a idonta ke malama yi kukan ki dan ammiki abin kukan.

     ***😞kunsan me abinda yake sani tunani shi ne Wai shi yayan bayajin yadda nakeji ne hmmm ,sis wallahi yanaji anfi karfinsane kawai amma addua ita tamu ynz.

        Kinsan me besty cewar Beebah,nasan yadda kikeji a ranki amma abinda nakeso dake ki dake karki nuna kin damu kinji!!! Owk sis .....a haka harsuka shiga shirye shiryen bikin sis Mary .................






        Taku har kullum Rufaida Yusuf. Domin taokaci Ku tuntubeni akan email dina [email protected]




. ina gayyatar kowa da kowa zuwa bikin yayata Wanda zaayi a KANO ranar asabar a st.Louis secondary school by 3:30pm promt.sai kunzo
💘💃🏽🌹RUFAIDAH🌹💃🏽💘





       Written by Rufaida Yusuf.


      6⃣5⃣ - 6⃣8⃣



      **** I dedicate dis page to all my lovers and friends 4rm:-
*Rufaida novels*
*Sadnaf*
*AYSHA WAKILI NVL*
*Asy Khaleel novels*
*compassionate sisters*

     *Da dai sauransu ina muku fatan alkhairi dukka*



          *Shirye shiryen biki ya kankama ana tayi babu kafar yaro ta kowanne bangare biyu a Gumel Anty na shirin bikin babban da (jambros ) a KANO gidansu Yaya da amaryarsa da kuma su UMMA da suka dage wurin gyara amaryar tasu


        *_Rufaida_* *kuwa da dake sosai ana Shirye Shirye da ita sai dai duk Wanda ya ganta yasan bata jin dadi don tarame sosai kullum su maryam da habeebah fada suke mata akan tadaina damuwa dashi ita kuma sai ta amsa da toh,a zuciyarta tana cewa wannan bazasu gane menakejiba "Yaya tun tasowata bamu taba rabuwa ba ,ya kasance kamar Uwa da kuma Uba a wurina saboda shi bana shawara dakowa sai shi,bana kula kowa saishi,munyi sabo na shekara 16 yazaayi kuma ace a lokaci guda na cireshi a raina" nan ta fashe da Kuka mai cin rai tanajin zuciyarta Tana mata wani irin zafi,saita tashi ta shiga toilet ta wanke face dinta tayi alwala,tazo tayi sallah rakaa biyu.yayi dai dai da shigowar su maryam,toh uztazu saiki taso mu karbo dinkin mu koh! Toh ta amsa tazira hijab dinta suka wulla mata key din Motar ta cafe suka tafi.


      *** dinkuna sunyi kyau sosai,sai suka wuce wurin gyaran jiki basu suka dawo ba sai daf da maghriba suna shigowa kowa yazube kafin au tashi sukayi sallah..am sis rufeey dan Allah kikiramana mai kunshin nan kinji  kafin tace ta manta OK!! Sun taba hira sosai inda Jambros ya kira maryam yacemata ta fito,ita kuma Rufaida tace bacci zatayi.



     *washegari* tun shida suka fita gidan kunshi anan aka yiwa amarya dilka ita Kuma Rufaida tace Ni a iya hannu zaayi min kai haba meyasa toh niba amarya ba mezai hadani da dilka kedai ayimiki karar wayarta ce ya tsaidasu hello sis beebah ,eh muna gandu gidan kunshin nan,OK sai kin karaso  toh, basu suka bar gidan ba saida yamma liss   suka koma gida,suna shiga gida  aka hau guda amarori kunsha kyau irin wannan kyau kuma Allah ya nunamana naku da rai da lafia,kwalla taji ta tahomata Ai da sauri tashiga daki tasaka key tayi Ku kanta mai isarta kafin ta mike tashiga toilet tayi wanka ta saka nyt gown Mara nauyi tafito parlour tasamesu suna kallon *twist of fate*,shigowarsa ce ta katse musu ihun dasukeyi kaiii kudai bakwa gajia da wannan kallon to kumatsamin amarori kunji nima nayi kallon cewar Yaya,ina yini suka hada baki suka gaisheshi banda Rufaida wadda tacigaba da chatting gurin karsu hada ido domin yanzu ba Wanda ta tsana sama da shii.shikuwa satar kallon ta yayi yaga tayi wani kyau ,tsoki yaja to koma meruwana da ita.




***** A dayan bangaren kuwa Zainab ce tazo shiga dakin mommyn ta taji suna  hira da aminiyarta wato HAJIA maijidda,kedai kibari yaro yaji aikin malam,waikuwa kin sanarwa da zee Aa Ai bazan fada mata ba har yaumul tanadi,itakuwa zee takasa gaba ta Kasa baya da sauri tabar wurin haba no wounder nasan  ba banza bah yanda yake kaunar kanwarsa bazaiki aurenta ya auretaba,amma nasan abinyi bayan bikinmu eyn sha Allahu zan dukufa da addua sannan nabashi maganin sammu inya karye kuma ya auri wacce suka Dade suna soyyayya ta karshe zancen tana goge kwallarta ,dahaka bacci ya dauketa.


  ***** Yau ta kasance ranar Friday ranar da zaayi event din bikin dinner ne saikuma a kama amare,ranar Saturday kuma a daura aure da yinin biki sai Sunday akai amare.

         Karfe hudu Rufaida tafara yiwa amarya kwalliya tagama wurin 5 amarya tafito masha allahu inda tayi shigar light pink and dark pink  head,shoe and purse.
       A gurguje Rufaida tayo wanka tazo tasaka white lace da golden head da shoe tai light make up habawa gida ya dinke da shewa yanda yammatan suka yi kyau nan suka tarar Jambros ya iso shida FRND dinshi T.K Maryam tashiga baya wurin angonta itakuma Rufaida tashiga gidan gaba.



       **** A can bangarenma ma amarya ta shirya cikin light blue and dark blue ba laifi tayi kyau dai dai nata,suma Yaya ya isa ya dauki amaryarsa ya shirya cikin wata dakakkiyar blue din shadda an mata dark blue aiki a jiki haka ma takalminsa da  hularshi yayi kyau har baa magana .

       Toh  su Jambros sun rigasu Yaya isowa wurin suka jirasu suna isowa a gurguje suka fito  donsun makara ,Rufaida kuwa tuni taje takira frnds dinsu tadawo dasu 15 tajerasu ta saka maryam da Jambros a tsakiya da kuma yara biyu  habawa sun yi kyau shikuwa Yaya yana tsakiya abubuwa da dama na damunshi a bari daya tunanin irin kyaun da Rufaida tayi yake a wani bangaren kuma yana tunanin ko ina friend din ita Zainab din suke zee ce takatse masa tunanin shi dacewe ismail karsu tafi  su barmu aikuwa da azama suka nufi jerin aikuwa Rufaida ta daure fuska ahah yanaganku anan Ai can zaku koma friends dinta zasuzo su tafi da ita gwiwa ba kwari suka juya sun nufi hall inda guri ya kaure da ihu RAF!!!RAF!!! RAF!!!!! Abun ya kayatar bayan sun zaunane takarbi mic a gurin M.C tace GA amaryarmu ta farko ta shigo yanzu ana Neman kawayen amarya zee domin sutaho da amaryarsu ,da kyar aka hada mutum 10 babu anko ma suka shigo aka danyi musu tafi ango yafi amaryar kyau abinda mutane suka dinga fada .waje yayi shiru inda aka gayyato Mami ta bude taro da addua sannan ta yimusu fatan zama lafia,anbukaci amarya ta ango Ismail su shigo fili inda dangin ta suka fito sukayimata liki ba laifi su umma ma sun mishi likin sama sama.
        Bayan sun koma sun zauna ne aka bukaci maryam da Aliyu su fito habawa nan friends maza da mata suka dau tafi kamar yanda Rufaida ta tsara musu suna isowa filin iyayen amarya da ango sukayimusu liki suna fita abokanshi sukayimusu, saiga Rufaida nan ta fito da zugar kawayen inda nan kallo yakoma kanta Tana isowa tasoma rawa Tana manna wa amarya da ango yan Dari bibbiyu saida tayi mai isarta sannan takoma ta zauna.

       Aka bukaci friend din amarya zee da angonta suzo su  bada tarihin maauratan,sannan aka bukaci Rufaida data fito domin gabatar dana sis maryam kodata karbi mic din saidatayi shiru na sakanni inda hankalin kowa yadawo gareta" tayi gyaran murya tace : I and Maryam where twins,we are sisters,we are friends,we are cousins in fact we are one.whereever you see her you will surely see me,she attend her primary and secondary schoot at KANO capital school,and she is very good in cooking and baking she also like reading,her hatred is washing plates dafatan ango zai dng wankewa da kanshi??? Kowa yayi daria so what I want to say all about maryam is she's very nice lady,saidai nace yayana yayi dace ,nagode " RAF!!!!RAF!!!!!!!RAF!!!!!!! .

       Anci ansha anyi rawa babu karya saidai har aka tashi daga wurin jikin zee a sanyaye yake.



      Washegari ya kasance ranar lahadi amare anko sukayi maroon shadda rufeey tamata kwalliya ita kuma tasaka black abaya tayi mopling.
       Karfe 11:00am jamaa sun shaida auren Maryam Muhd sani da Aliyu Muhd Aliyu akan sadaki Dubu hamsin.
        Acan ma an shaida auren Ismail MUHD Musa GUMEL da amaryarsa Zainab Bilyameen.


      **** yamma tayi daidai ankawo Motar daukan amare guda kawai nakeji naga maryam cikin alkyabba white me adon golden da Rufaida Kuka sukeyi kamar b gobe ita kuwa Rufaida kowa ya tausayamata saboda rabuwarta da yar uwarta GA kuma Yaya a lokaci guda, a hakan aka samu a ka shigar dasu mota aka dunguma sai gdn amaren dayake anan Badawa layout .


    Toh haka yake a bangaren su Zainab mayake an shirya amarya antafi da ita.......




      Toh bari indan ajje alkalamina domin insamu in huta.....
     Kukasance dani donjin yadda zata Kaya .

 
       💞taku har kullum Rufaida Yusuf .


      For comments Ku tuntubeni ta email [email protected]
[2/28, 12:59 PM] Rufaida: 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH* 💃🏽🌹💘





         *written by Rufaida Yusuf*



    8⃣1⃣  -  8⃣5⃣




         !!!!! *HURRAY*!!!!!!!
*You finally made it sister(Jamila shaayau saleh) May God bless our baby girl,get well soon*.
           *_And I dedicate to our beloved baby girl may Allah bless her_*





      **** Tana shiga dakin taturo kofar tarufe ta haye kan gado Tana maida numfashi.

       Hmmm bari kaga na tashi kafin Prince yakaraso banyi komai ba Tana fitowa daga ita sai towel sai ta shafa mai tasaka hijab tanufi hijab tadora mishi abinci bayan tagama tajuya da nufin komawa daki ta ganshi a parlour aikuwa da guda tawuce shi ,hmmm I love you Rufaida yafada a ranshi.

         Tana zuwa ta tayi lining din dakinta tasamu simple gown ta zira tai daurinta tayi kyau,ta dauko wayarta tafara selfie harta gama ta mike wayarta tayi kara tadauka ,ka iso toh ganinan.


         Tazo ta wuce ta gaban yayan tafita waje Tana zuwa da gudunta tai hugging nashi baby I miss u,ni daga Ni karki ballani dagashi tayi tareda juyawa,aikuwa gabanta yakama kunnenshi yace sorry charming princess,kai ta juyar au bazaki hakuraba kenan janyota yayi ya hada da jikinsa inbaki hakura ba zanmiki irin na jia da sauri tayi murmushi,yace matsoraciya kawai.
            Daria sukayi tace Muje suna zuwa parlour yace ahah yayanmu yana gida kenan yake yayi eh ina hutawa ba suka gaisa sannan tawuce dashi parlourn yayan .

           Sunyi hira harda ta shirme shikuwa daria yake mata  wuraren 3:00pm yacemata ta tashi tarakashi domin gobe dawuri zai wuce  ,sunzo parlour sukayi sallama da Yaya tajuya zata rakashi tayi tuntube tayi ihu sai  Muhd ya tarota tafado kanshi yayi hugging dinta yana shafa bayanta sorry princess kinji,aikuwa da sauri yaya ya mike yafice  da sauri ranshi a bace.
          Taraka shi har mota sukayi sallama takoma ciki

       A parlour ta zauna takunna data din wayarta yayi dai dai da dawowar shi parlour din yasamu guri ya zauna .
   
           Wani ihu tayi ta daneshi yace: ke meye haka kinyi haukane Yaya sis Maryam ce ta haihu fha kuma twins kagansu kara manneta yayi a jikinsa kasala ta saukar masa,kedai bansan yaushe zaki girma ba amma ace mutum is 20 har ynz bakiyi hnkl ba,eh naji din!

          Aikuwa nan ta kirata tace mata sis mezaa saka musu tace sunan iyayenmu daya Zainab daya Ruqayya sai a dng kiransu da Afnan da Afrah kai amma sunan yayi dadi haka suka gama wayar inda take cemata Ai nanda 4 days zasu taho .har zasuyi sallama sis MERAM tace nama manta shi ne har ansa ranarki baki fadamin ba nagode,kai!!!😳waye yafada miki keh? Nima bansaniba ,dan Allah? Wallahi toh aikuwa dai jia sukazo ansa 1 month toh bye bye .





**karfe 7:00pm Yaya yatafi dauko zee,bayan yaje yashiga ya duba mommyn tata yabata 10k dazai fito.
          Suna hanyar komawa ne  yace kinci abinci tace naci tunda safe danaje ,banace miki kidaina wasa da abinci ba koh sokike Babyn ya samu matsala kaita girgiza,toh karki kara tace toh.

       Suna isa parlour taga flask taga ragowar abinci tazuba ta cinye suna  parlourn suna hira shikuma yana kallon news Rufaida tafito ta bude flask din ganin bakomai yasa tace kan uba! Waye ya cinyemin abinci? Sorry sis wallahi yunwa nakeji shiyasa naci wallahi baki isa ba saikin dafamin wani ehen garama kisani dakika je can waya hanaki kici koh babu,jikake kauuuu! Fauuuu! Yaya ya dauketa da mari tarike fuskarta ke nanan din ke kika siya eyee nace kekika siya taja da baya tace eh dukda haka mutum bai isa ya hanani cin abinci koya koreniba saboda maita irintasa zaikara mata zee tarikeshi ,Rufaida tace ke sakeshi mana borin kunya yakeyi.tajuya tatafi daki ta kullo tabarsu,shima dakinsa ya nufa.



        ** wayarta ta jawo taga miss call 2 na Charming prince,taki rashi sunsha hira har wurin 1: 10 am sannan suka kwanta,




**** washegari flight din 8:00am yabi saboda family dinshi da friend dinshi Alhassan sunata cemishi yadawo saboda shirin biki.toh yanzu jirginsu yadaga sai *ABUJA*.








***** Toh a  daya bangaren ma su maryam sun shirya suna airport,suma sun sauka a naija anyi suna cikin bajinta da girma sosai . Inda Rufaida ma takoma gdn maryam sunata shiri gyaran jiki ba kakkautawa kayan dazata saka colour 10 daga Dubai Yaya yamusu order .

      Yau takasance ranar asabar zaa kawo lefen Rufaida,sai Shirye Shirye sukeyi .


         Misalin karfe 4:00 pm baki suka iso an karbi juna cikin girmamawa ,Kaya sunyi kyau akwati 9 ne nalefe sai 3 nakayan sa rana guda daya na kunshi sai buhun shinkafa 2,buhun gishiri,sugar, lalle,carpet da chew gum da alawa aka Dora 50 k kudin dinki.
[2/28, 1:57 PM] Rufaida: An rabu kowa na farin ciki inda suka saka 2 weeks.

       Shikuwa ango da amininsa ya tattaro yadawo KANO saboda bayasan princess dinshi ta dng yawo babu shi.sai yazamana harta rabon I.v tare suke zuwa kuma a gdn umma yake kwana sun shaku sosai.

 
    *** a bangaren yaya kuwa Sam ya Kasa sukuni,yawani rame.
         Wani darene zee tasameshi a parlour yayi tagumi tace mishi Yaya kayi hakuri nasani duk Ni najawo maka hakan  nashiga tsakanin masoya biyu najefa Ku a kunci hakika nasan Allah bazai barniba dan Allah kayafemin kuma itama zan nemi yafiyarta ,dagota yayi yace ba komai baby dama can Allah yarubuta ba matata baceba kinji,murmushi tayi tare da mikewa ta sanya hijab dinta bari na leka gdn maryam naga shirin dasuke.




** Tana fita ta shiga gidan suka gaisa ta karbi su Afnan amara kirjin biki ina amaryar saikata ta fito tsaki taja zata koma maryam takirata zokiji sis rufeey  meye Wai karfa kidameni zauna,Kinga dai zee matar yayace Kinga Ai kema yayarkice komai yafaru Ai ya rigada ya wuce  kinji tadago a fusace tace eh aidama dole kice ya wuce mana tunda gaki a gdnki cikin farin ciki  da wanda kike so da yaranki itama da Wanda take so harda cikinsa , hmmm kinsani sarai irin soyayyar damukayi da Yaya ba irin wadda kukayi baceba koh basai namiki bayanin komai ba tunda ke ganau ce koh,amma aka rabani dashi aka barni da jinya a zuciyata inada kananan shekatu ,ta wagaza mana farincikinmu ta raba tsakanin masoya shi ne kike cewa in yacemata toh wallahi ko mutuwa zatayi bazan yafe mata ba,Tana kaiwa nan ta tashi ta shige daki .

     Ita kuwa zee Kuka ta kara fashewa dashi,tafadawa Maryam duk yanda sukayi akayi aurensu nan maryam ta kwantar mata da hankali akan eyn sha Allah zata shawo kanta.
           







💞taku har kullum Rufaida Yusuf.





Ku kasance dani donjin  Yanda zata kaya .
*shin Yaya zata aura?*
*koh Muhammad zata aura.*
*ya abubuwa suke kasancewa*.






        4 comments Ku tuntubeni via my email [email protected].
💘🌹💃🏽RUFAIDAH💃🏽🌹💘




       Written by Rufaida Yusuf.




     7⃣1⃣ - 7⃣5⃣






      *NOTE*:-am so so sorry readers🙏🏽wallahi I was very busy,munyi bikin sister dinane shiyasa  bansamu zama ba but sorry for the in convenience komai yazama normal yanzu.

        *_I wish my beloved sister and her husband long life in there marriage,and I dedicate the whole page to Mr and Mr's Sadeeq._*





         ****Meyasa zaki zoki fada mata haka bayan na fada miki cewa karki sake kimata wannan magana.kayi hakuri Yaya wallahi bansan haka zata faruba Allah wucewa yayi yakoma mota ya zauna itama bayanshi tabi suka tafi.




****Yaune naga Rufaida ta shirya da skirt da suit baka saitasaka baby hijab fari tayi mutukar kyau sai murna takeyi sosai,wayarta ce tayi kara Tana dauka tace hello sis Maryam nayi fushi yanzu ace zanyi graduation guda ba zakuzo min murna ba kiyi hakuri plxx sis aikine yayi ma brodan naki yawa Yaya Babyn mu toh yananan yadameni Ni na matsu yafito ma kowa ya huta,Kinga kuma daga China zuwa Naija da nisa sosai Allah da sainazo ba komai namiki uzuri for our baby's sake,Wai Rufaida har yanzu banji kina cewa mun kusa musha bikiba ,hmmm sis Wai bantaba baki labarin Muhammad ba,tabb an barki a baya toh next month ma zaa kawo gaisuwa,kai haba kina nufin iyayensa zasuzo,eh mana tabbb namana murna,OK sis bari nawuce kar in makara Tana fitowa taga kowa ya shirya ita ake jira harda Yaya da matarsa Zainab.


     Toh bamu muka dawo ba saida yamma lis tayi kowa ya shiga daki kafin ya watsa ruwa Zainab ce da Yaya suke parlour.
   
      Tana fitowa tasamu three quarter jeans da yar top tasaka tafito parlour Tana ganinsu ta wucesu ta dakko ice cream a fridge tadawo ta zauna ta kunna zee world,sakkowa umma tayi tace wannan karan yayi yawa MAMANA a rageshi kai dan Allah umma bafa namaji zaki kashe ta yanzu aikuwa bashiri tarage volume din.
         Ahaha zee kinata zaune anan kuma ko abinci baki Ciba koh wallahi umma Ni danwake nakeson cima toh ke Rufaida in kin karasa kitashi kisa mamata Dan waken nan,yaushene tafiyarta Ku kaikuma dama gobe ne umma toh shi kenan itama Rufaida gobe zata taho can gidan naka Ni bari na hau wa da babanku abincinsa ,aikuwa Tana hawa Yaya yace ke bakiji me umma  taceba tace saika maimaita min tukunna kije ki dorawa zee abinci,mikewa tayi tace aikuwa sai dai in kartaci wallahi Allah dan tayi kadan namata girki.
           Da kallo suka bita su duka shikuwa a zuciyarshi cewa yake ohh Babyna har yanzu tananan da wannan halin nata na fitina kuma sai wani kara kyau take ohh Allah kacikamin burina ka mallakamin ita a matsayin matata.
        Ajiyar zucia ya sauke yace wa zee tashi muwuce tace bamuyiwa umma sallama bah yace kibari zankirata a waya,dai dai zasu fita ne Rufaida tafito parlour tana waya haba swt bae karkamin haka kasan in ban ganka ba zuciya ta zata iya bugawa ,Ai baisan Sanda yaja zee suka fice ba saboda yanda yakejin zuciyarsa na bugawa.




 
          *****Trolley nagani guda biyu manya da kit na kayan kwalliya tafito dasu tasaka a boot umma tace saikace mai kaura sukayi daria tamata Allah ya kiyaye hanya kuma banda rashin kunya ta amsa da toh.


        ***** yau yakama ranar Alhamis kwanan Rufaida uku a gidan Yaya kullum batada aiki saidai zee ta girka ta kaimata daki bata tayata komai saidai gyaran dakin datake ciki,yau ma tafito dawasu arnan Kaya tazo tace Wai har yanzu baki gama abinci baneba wallahi nabashi duk jikina ba dadi hmmm kekika sani dai daki ta koma ta dauko hijab dinta da key din mota taje tayo take away harta wuce tadawo ta ajje mata guda daya,nagode ki godewa Allah mtsww!!!!  tawuce.

     

     ****Ranar Asabar ce yau zee kanta tayi mamaki dan Rufaida tagani tazage ta gyare ko ina sai kamshi yakeyi zee tace sannu da aiki ta amsa da yawwa, amma kunshinki yamin kyau a ina kikayi basaniba Ni karki cinyeni danye.tagama tsaf taje tayi wanka tasaka hijab ta dauki key tace mata naje kasuwa toh inkinga agwaluma kisiyomin ke kika aikeni kije da kanki kisiyo.
          Tayi siyyayya sosai su carrot,cabbage, green Bean's, green pepper etc.
        Harzata tafi taga mai agwaluma tasiyawa Zainab.
       Tana zuwa  gida Tamika mata bata jira me zata ceba tawuce  kitchen tagama kammala komai wurin 2:30pm takoma daki tayi sabon wanka tafito ta mulke ko ina na jikinta da turare ta zauna gaban mirror tazana kanta da kwalliya Tana gamawa tace woow ta bude drawer din dakin ta duba wani material dinta  da umma ta dino mata a Dubai normal Bubu ce tasha stone work tasakata tasamu  Vail tayi daurin tauban sannan tasaka pink necklace da shoe da purser dinta,takara feshe turare ganin 3:37pm tayi yasa ta dauki key dinta da sauri sai airport Tana zuwa ta tuna bata taba ganinshiba duk soyayyar dauke saidai a picture,saiga Ki ranshi yashigo yacemata kijuyo Tana juyowa saida tasaki mukullin Motar saboda yanda ta ganshi.😳





      Toh fha kubiyoni donjin
*wa Rufaida ta gani?*
*Yaya kamarshi take ?*





     💞taku har kullum Rufaida Yusuf .



    4  Comments Ku tuntubeni ta email dina [email protected]
💘🌹💃🏽RUFAIDAH💃🏽🌹💘




         *_Written by Rufaida Yusuf_*




     7⃣6⃣ - 8⃣0⃣







*I dedicate this page to Ol my fans and readers.*

      *Ina kuma gaida Khulud,Maman Khalid,Teemah luv,Aysha WAKILI, Ya MERAM(sis),Anty Zahrau,da duk wasu masoyana.*







      ***Sunkuyawa yayi ya dakko mata,yayi waving hannunshi yace kallon ya isa haka,bani key din dan naga alamar bazaki iya driving dinba murmushi tayi toh suna hanya amma ita duk ta shagaltu da kallon shi Tana fadin hakika Allah yayi halitta anan dan bantaba ganin cute man irin wannan bah kallon ya isa haka charming princess u should show me the way to your home inba sokike mu bata ba,a haka har suka iso  gidan.





*******❤****❤******
*WAYE MUHAMMAD*


Muhammad da daya tilo a gurin Alhaji SANDA ibraheem wani shahararren dan kasuwane .Mahaifiyarshi Fateema uwar kwarai matar tanada Hali sosai.
            Sun bashi ilmi na boko dana addini Muhammad yarone mai kimanin shekaru 29 mai matsakaicin tsawo da matsakaicin jiki he's actually not white colour dinshi kamar irin black american dinnan ne daka ganshi zakasan she's ajebota kuma mahaifiyarshi shuwa ce shiyasa yayi masifar haduwa.
      Wannan kenan.





    ***Suna shiga cikin gidan main parlour din gidan ta kaishi yasamu ya huta suna yin tsaftatacciyar soyyayyarsu haka harya gama cin abincin,Zainab tafito zata wuce yayi saurin saukowa ya gaisheta ahah Rufaida kice surikin namune yazo tace eh Ai sai ki fada min toh Ai gashi kin sani sunyi hira sosai because gayen yanada saurin sabo da mutane .

       Sun gama wuraren maghriba yace mata suzo su wuce gidansu yaje wurin su umma da baba,dama sunsan da zuwanshi.
       Ta janyo Vail dinta tace Muje yace kedawa tace kaimana yace Nidai bazan fita dake a haka ba Allah saidai kinemo hijab ganin ya bata Raine yasata dakko hijab din Tana zuwa ta ganshi a front sit tace Yaya wazai driving din kemana tabude ta shiga suna tafe suna hira suna isa aka budemata gate tashiga ta yi masa iso yana zuwa yace habawa mamana kinji yadda nagaji kuwa tace ai da son ya hanya lafia lao mamana, Ai munyi waya da hajiar taku dazu .Allah sarki.nan hira da barke har baba yazo yasameshi .har wurin 9:00pm sannan Baba yace masa a ina zai sauka yace masa anan gidan toh shikenan katashi ka maidata kafin kadawo maman taka ta gyara maka dakin koh.
                 Yakawota har kofar gidan yafito toh saida safe charming princess tace toh dan Jan hijab dinta yayi tajuyo yabude hannayensa tashige yayi hugging dinta sosai I will miss u bae will miss u too .sai da safe tashige gida.


     **Tana zuwa parlour taga Yaya da zee akanshi yana kissing nata sosai tsaki taja tace aikin banza kawai,sai sannan hankalinsu yakawo .ke baki da hankali zaki shigowa mutane gida ba sallama bata tsayaba tace Kodai bamuda hankali,ya yunkura zai tashi zee tarikeshi tayi hanyar dakinta dashi.

       Shikuwa yana komawa gida ya kira mamanshi sukayi waya da ita suna gamawa yakira gimbiyar tashi suka sha soyayyarsu har wuraren asuba sannan suka kwanta . 
 
         *** washegari tashirya cikin laffaya pink and purple tai simple makeup tayi kyau karshe Tana fitowa taga zee tajera breakfast akan dining  Tana zuwa ta debe kusan rabi taci tabarmata mata a wurin batare da tasan zee taje gida tun safeba sai Yaya kadai a gidan.


    * yana fitowa yayi gurin dining din yazauna kee Waye zai daukemiki plate din dakika ci abinci eyeee yadaka mata tsawa.nima bansaniba tace yarabu da ita harya kare breakfast dinsa yatashi yakai plates din yanufo gurin da take saurin mikewa tayi  yariko ta tabaya ya juyota saiyaji abinda yadade baiji ba kasakeni Yaya meye haka janyota yayi tafada kanshi yakamo bakinta yasaka a nashi yafara kissing dinta sosai tsaiwa ta gagareshi suka fada kujera da kyar tasamu ya saketa   tace Allah ya isa mugu azzalumi kawai  karar wayarta ne ya sa ta dakko da sauri hello prince naam princess ya kike lafia lao zanzo anjima toh saikazo hartakusa daki yacemata ke dan ubanki Waye ya kiraki tace miji nane kuma badai ubana ba tayi saurin shigewa daki........



   


 

        💞Taku har kullum Rufaida Yusuf.

        4 comment Ku tuntubeni via my email [email protected]
[3/1, 6:45 PM] Rufaida: 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH*💃🏽🌹💘






          *written by Rufaida Yusuf*.





      8⃣5⃣ - 9⃣0⃣





***I dedicate dis page to d lovers of this book "Rufaida" thank you 4 Ol ur love and concerns u show to me.
 

      Ina gaisheku kafitanin masoya wannan littafin musamman mah Ramcyy da ma kowa da kowa .






   *** *Tuesday morning* ***


......Muhammad ne yakira Rufaida a waya yace mata ya iso yana kofar gida,kai bazaka shigo Ku gaisa da sis Maryam dinba eh kibari in mun dawo saina shiga mu gaisa toh tace.
          Yanzu sai ina ? Eh zamu koma hotoro mu dau Beebah sannan sai muwuce wurin gyaran jikin,kefa kikace kunshi zaayi malama toh ba' a gurin akeyin komai bah naji toh.hannunsa yasaka ya kunna disk din dake playing na sudais cikin suratul ankabut.

             Ango kasha kamshi,haba habeebah kamshi ba yanzu bama Ai koh pretty yafada yana kallonta tace kukuka sani dai.
            Ya saukesu habeebah tayi saurin shigewa, yace Rufeey yaushe zan dawo na daukeku? In mun kusa agamawa Zan kiraka kuma yau a gurin mama zan kwana( maman Muhd) kallonta yake baice mata komai bah har sai data hure masa ido wannan kallon fha,wallahi namatsu a daura mana aurene saboda ina ji a jikina kamar wani zai kwacemin ke rike hannunshi tayi tace waya fada maka mah aini takace har abada,toh babyna sai na dawo .



*** tashiga ciki kafin 5 an kammala musu tayi kyau harta Gaji yana zuwa yace kai baby wannan Ai saikisa in suma Ai,rufe idotayi kai wane irin suma kuma ? Haka suka karasa suka ajje habeeba anata wasa da daria.

         Suna zuwa gidan sis maryam ya shiga suka gaisa itakuma ta tattara sauran kayanta suka wuce.


      Suna zuwa gida su tadda umma a parlour ta wanke kunshinta,wooow!!!! Muhammad yayi exclaiming amma ummana Kinga yanda kikayi kyau kuwa,daria suka saka tace kaga jai'ri.
        Sun gama cin abinci  suka cewa umma zasu  tafi tace kekuma ina zaki tace a can zan kwana,kaga iskanci wuce kafin in makeki naji toh Ai Zan raka shi koh?
        Yayi wa umma sallaa suka wuce a waje saida suka dan jima sannan sukayi sallama.
        Tana shigo gida yan biki suna ta yimusu tsiya Wai basu taba ganin irin wannan masoyan bah.

 Yana isa gida yasamu hajiyarsu da Alhajinsu a parlour  suna dan taba hira sannan dad yace mishi babana kanashan maganin ciwon cikin nan koh? Eh inasha.sai da safenku toh Allah yatashemu Lafia.



      Bayan yashiga daki ya kwanta ya janyo wayarshi yakira princess dinshi sukasha waya sannan sukayi sallama.



*** *Wednesday Morning* ***
[3/1, 9:10 PM] Rufaida: Washegari da sassafe yakama laraba kuma ranar da zaa fara gabatar da events din bikin Rufaida saboda iyayenshi sun ci burin bikin saboda kowanne shi ne dan fari a gidansu.
         Sai nine ta farka ta tarar har sis Mary da Beebah da zee duk sunzo,ta mike tayi brush tadawo suka miko mata tsumin da aka saba bata,tace gaskia Ni abin nan yafara isata,daria suka mata haba amaryarmu ci maza itama dariar tayi suna ci suna hira.

        Karfe uku tafito a wanka ta zauna a gefen mirror tashafa mai Tana kallon irin fresh din datayi ,tagama tasaka kayanta,dama Lucy aka gayyato don yimata kwalliyar bikin duka.anfara yimata kwalliya aka gama after asr ,habawa tuni kowa ya rude don kyaun da tayi tasaka   code fari fat anmata dinkin buba Riga da zani sai Tasa golden head,shoe purse.
        Ango ya iso wuraren five tunda kamu ne shima farin shadda ce tasha golden aiki a jiki.
         Sunyi kyau karshen kyau yanata kallonta har suka isa hall . tuni wuri ya rude komai cikin tsari suka isa gurin zamansu  .
   An gayyaci mummy Mrs karaye(maman hauwa kawar rufeey) ta bude hankali addua tareda musu fatan zaman lafia.
             Daganan aka kirawo babbar kawar amarya Beebah tazo tabada tarihin amarya da kuma  abokin ango Alhassan,sun koma sun zauna itada shi akan high table gefen ango da amarya nace har sun dinke abinsu.
        An gayyaci iyayen ango da amarya inda aka musu kara sunsha liki Muhammad yariko hannun Rufaida suka sakko daga kan stage,suka dinga likama iyayen nasu kudi suma suna lika musu,bayan iyaye sun koma ango da amarya suka dinga rawa ana musu liki.
              A takaice dai biki ya kayatar inda kowa ya baje yana farin ciki da kuma fatan Allah ya kaimu gobe .

     Bayan ya sauketa a gida sunyi sallama ta shiga gida a gajia,kayan ta cire tayi wanka ta saka na bacci tafito taci abinci takoma daki,tayiwa Prince nata text message sannan ta kwanta tayi bacci.




     Yau ya kasance Thursday anyi bridal shower amarya ta shirya cikin ash gown ango ma ash suit yasaka sunyi kyau karshen fada  . an kuma gudanar da komai lafia da kwanciyar hankali.





.*** *Friday* ***




Yau amaryar tamu sai 8 ta shirya cikin maroon din gown da yellow.
         Ta dau wayarta takira shi ya dauka hello gimbia ta nataho nasha maganine shi ne nasamu nakwanta bacci ya daukeni,ohhh!! Sorry bae Wai yaushe zaka daina wannan ciwon cikin? Soon bae Ai gobe ne daurin auren        fha kuma danaji duminki Ai shi kenan kajika kaikuma,sai anjima saika iso.

        Wuri yayi wuri kuma programme din yau yafi na kullum dadi da shiryawa.

           Sun koma sun zauna yace bae cikina tace ka daure gobene fha ta daga mishi gira .
       An kirawo su filin ne sai ga yaya da zee sun shigo suka dng barin kudi ,Rufaida ta lura da yanda ya rame sosai ta tabe bakinta.
      Muhammad kuwa juyo da ita yayi yai hugging dinta tuni wuri ya dinke da tafi👏🏽👏🏽👏🏽👏🏽shikuwa Yaya yagane dashi yake aikuwa ranshi ya baci sosai dan gurin yabari baki daya .

     

    ****Antashi yakaita har gida zata fita yace banason rabuwa dake tace kajika kaikuma,bayan sunyi sallama hartakai bakin gate yace Rufaida tayi saurin juyowa saboda bai taba kiranta da haka ba,yace I Will miss you,tadawo tace me too tare da manna mishi kiss a forehead dinsa.tashige yabita da kallo.

          Alhassan dake dakin Muhammad a kwance yace ango sai yanzu murmushi yayi suka fara hirar bikin dakuma gobe daurin aure.
        Cikin darene bayan kowa yayi bacci yaji cikin shi yana mishi ciwo yasamu yasha maganinsa amma sai yaji tamkar kara masa ciwon akeyi,ya lallaba yataso Alhassan aikuwa baa bata lokaciba duka yan gidan suka tashi anwuce dashi asibiti inda sai wurin asuba aka samu ciwon ya lafa  ana idarwa alhajinsu ya kirawo baban rufeey yasanar masa yanada addua yace eyn sha Allah dagari ya waye zasu zo wu duba shi.

  Mutane nata shirin daurin aure inda tuni waliyyan both side sunzo baba yacewa umma ta leka dakin rufeey tacemata tazo suje asibitin su dawo kafin a daura auren tunda ance kawai a daura koba angon .
     A kitchen tasameta tace ke kuma mekike yi tace wai farfesun hanta nayi mishi saboda nasan yanaso,toh maza mu wuce.
           Suna isa asibitin suka tarar ciwon yakara tasar mishi antafi kiran likita,da gudu Rufaida taka rasa gaban gadon tareda rikoshi MUHD sannu ya gyada mata kai Tana Kuka shima yanayi yace baby shine kikaki zuwa tun dazu koh kayi hakuri kaji abu natsaya girka maka,kiyi hakuri kema kinji nasan ban kyauta miki ba dakayime?a dai dai nan likitan yashigo shikuma ya rike hannun Rufaidan yayi wani salati yakoma ya kwanta,da gudu suka karaso kanshi itama cewa tai MUHD bacci kakeji ne Innanillahi wa inna ilahir rajuun !!!! Cewar iyayen,meyafaru ta kalle su Allah yayi maka rahama MUHD Allah yasa ka huta cewar mama.
        Aikuwa Rufaida ta mike tsaye kusa dashi tabuga wani uban kara tace wallahi karya kukemin na rantse da Allah MUHD bazai taba mutuwa yabarni Ni kadai ba habawa aikuwa nan tafara jijjigashi Tana fadin katashi mana Kafada musu jiya kacemin yau zaa daura mana aure.habawa kowa dayake gurin ya zubda hawaye ganin Tana kokarin zaucewa yasa aka rirriqeta akasakata a mota inda aka dauki MUHD shima a wata Motar daban gidansu suka wuce. Tun a mota tasuma har aka gama mishi wanka bata farfado ba  ,an hadashi anfito dashi compound zaa masa sallah ta farfado aikuwa waje ta arce saikan gawar Tana jijjigashi Tana ta sambatu da kyar aka kwaceta akayi ciki da ita haka take yini Tana kwana Kuka bata cin abinci bare asa ran  warware aka hana kowa yayi mata gaisuwar.






.toh. Fha. Kaka kara kaka!!!!


Taku har kullum Rufaida Yusuf .


  Comments via my email [email protected]
[3/3, 6:24 PM] Rufaida: 💘🌹💃🏽 RUFAIDAH 💃🏽🌹💘





     Written by Rufaida Yusuf.






   9⃣5⃣ - 1⃣0⃣0⃣




***Am so so sorry readers,kunjini kwana biu shiru koh?? Is due to some issues.but am sorry.


     I dedicate dis un forgettable page to you👉🏽yes I mean you *Ammla* you are the 1 dat make me do it,you are d one dat put d courage in me.Tnk u and I will never 4get ur kindness. *I love you*👉🏽Ammla.



     ***Kwanci tashi asarar mai rai,yaune bakwai din Muhammad.
       Su uku ne a dakin ,sis Maryam tace bari na mika kwanikannan,ta bar Rufaida da Habeebah.
          Bayan sun shigo tare da zee sunyi gaisuwa sai yake tambayar Maryam ina Rufaida tace Ango Tana daki yayi murmushi ya shige.
   Da sallama yashiga dakin yamusu gaisuwa Habeebah ce ta amsa.



  Bayan tafitane Rufaida tayi kokarin janyo hijab dinta tasanya saboda rigar baccin datake sanye a jikinta koh bra babu yayi saurin rike wa.meye HK kasakemin hijab tana kokarin yin Kuka kul tayi Kuka .
         Nan yashiga yimata nasiha mai shiga jiki,yana kaiwa aya tafashe dawani matsanancin Kuka ta rungumeshi Yaya narasa masoyi na gaskia a rayuwata shi ne yadawo min da farin cikina lokacin da kowa
Ya gujene,shi ne ....kafin ta karasa yazare mata hijabin jikinta yasanya bakin, nashi tana kokarin kwacewa Amma ba dama saida jikinta yayi sanyi sannan ya kyaleta .

      A ranar suka bar gidansu Muhammad suka koma gida,ya zamana bata da aiki sai kuka .
     Kullum Yaya ne zaizo yasata a gaba har saita ci abinci .

     Bayan two weeks su Maryam sukazo sukayi musu sallama akan gobe zasu koma,inda Rufaida tabi Maryam din gidanta tace mata saita kaisu airport din.

     Da daddare bayan Yaya da zee sunzo sun koma gidansu ne Maryam tashigo dakin da Rufaidan take tace: sis waike tsumin da aka baki baya damunki? Toh inma yana damuna ya zanyi?
       Dama Inaso muyi magananta inajinki,sis nasanki da tawakkali Allah yabaki domin nasan Wanda zai iya irin juriyar da kikayi kadanne wallahi,yanzu zan fada miki wani abune Wanda bansan yanda zaki karbeshiba,ta mike tsaye tayi hanyar waje,Malama baki fadamin ba zaki wani tafi itama ta mike,dama tun ranar daurin aurene da Muhd yarasu aka daura aurenki da Yaya Ai komawa tayi ta zauna.

    Ba abinda take tunawa irin rayuwarsu da Muhammad,ganin bazai kaitaba yasa ta je ta dauro alwala ta dauko Quran dinta  tana karantawa har bacci ya dauketa.
[3/3, 9:00 PM] Rufaida: *Washegari*
Tunda asuba tayi basu koma ba har zee tashigo saidai Yaya yahanata yin komai saboda cikin ta,ita kuwa Rufaida ko a jikinta chatting dinta take tayi.

    Bayan sungama shiryawa ne suka fito aka kulle gidan aka bawa Yaya key din.
 
Yashiga gidanshi ya dauko Prado dinshi saboda ta ishesu .

Yaya ke driving zee a gaba da afnan a hannunta a baya Kuma Jambros,Maryam a tsakiya sai Rufaida da afrah a hannunta .


Suna tafe anata hira Rufaida dai BT sa bakiba.
        Ta mirror Yaya ya kalli su Jambros,kai waiku bayin Allah bakwa gajia da love Kubari sai kun hau aeroplane mana ,daria Jambros yayi yace Gara ni guda daya ce kaifa har biyu GA zee GA Rufeey.


Allah yakiyaye karka kara cemin matarsa.

Bayan sun kaisu saida suka GA tashinsu sannan suka juyo sun biya ta gidansu Yaya sannan suka wuce gidan umma.

 Suna isa taje ta gaishe da umma sannan taje dakinta tacire doguwar rigar jikinta tabar 3 quarter da vest tai alwala tana jiran time din sallah yayi tadan kwanta da wayanta a gefe tanajin suratul baqara.
     Ta manta bata rufe kofa ba Kuma akwai console a parlour Wanda yake kallo mudubin dakinta yana kallon abinda take batare da yasan itama zee ta Ankara ba.

     Zee tahau sama kenan ,ya juya ya shiga dakin yana zuwa yahau kan gadon nata ya juyo da ita yahada da kirjinsa zatayi maganar  yasaka bakinsa a nata wani deep kiss yake bata yakai daya hannun kan breast dinta yana wasa dasu ,ya shiga duniyar da bai taba jinsa ba ,cizon da ta mishi ne yasashi sakinta tace malam saikaje ka rarrashi matar ka donta ganka.



       Hmmm yaga zee a parlour tayi tagumi yawuceta ya haye sama yashawo kan umma akan tabashi Rufaida sutafi da ita tacemasa in yaje yadawo  sai su tafi tare .


Yana fita umma ta janyo wayarta tafawa mama zainab .
     Aikuwa baa dauki lokaci ba tazo suka hau hadeta bayan laasar tayi wanka ta shirya cikin swiss lace aka doramata alkyabba .


  Kuka tasaka ba Wanda ya fadomata illa Muhammad.

Baba ya sakko daga sama yahadasu ita da zee yamusu fada sosai ,kafin yagama Yaya yashigo bayan ya kara hadasu yamusu fada sannan yacewa su yayansu tafi shi zai kawota .



      Baba yakaita shida umma.

 Parlour biyu ne daya nata daya nashi sai kuma dakuna 2 nakowa.hakama part din zee yake abinda yarabasu kuma katon parlour ne a tsakiya.

   Bayan sun tafi bayan tayi shafai da wutiri ta shiga toilet tai wanka ta chanza kayan jikinta,taji an bude kofar tana juyawa taga zee ce ,tace lafia Malama zaki shigowa mutane daki ba sallama tace kiyi hakuri dama nace kizo Muje central parlour muci abinci,banajin yunwa nace .
     Toh sai da safe ta fita .
Tana fita kuwa ta murda key din kofar tayi adduar kwanciya bacci ta kwanta.


   Shikuwa bangaren Yaya yanata rawar kafa yau muradinsa a dunia yacika domin ya mallaki abinda yafiso a dunia .


  Yana isowa gida yashigo central parlour ya shiga part din zee tayi welcoming nashi suka taba hira sannan yashiga dakinshi na part dinta ya yi wanka ya sanya jallabiya sukayi sallama ya fito . a central parlour ya dauki kajin daya siyo mata har yana tuntube saidai kash yana zuwa dai dai kofar ta yaji a rufe dakin nata yajuya ya shiga kitchen dinta yasanya kajin a fridge yafito dakinsa ya shiga yayi alwala sannan yahaye kan gado .
    Tunani yadinga yi na rayuwarsu yaji ba dadi yace duk mahaifiyar zee ce sila wacce ta Dade da rasuwa,lallai bai taba jin yana shaawar zee ba saidai kawai saboda yasan tana sonshi yake dannewa Amma yasani iya Rufaida ce kadai mace a idonshi.
Hmmmm Allah yabani ikon adalchi a haka bacci ya daukeshi.

     Yana farkawa da asuba yayi  alwala ya fita part din zee yatarar tana sallah ,yawuce masallaci.





     💞 Taku har kullum Rufaida Yusuf.


4 comments Ku tuntubeni via my email [email protected]
[3/5, 12:34 PM] Rufaida: 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH* 💃🏽🌹💘





 
     Written  by Rufaida Yusuf..




1⃣0⃣0⃣ - 1⃣0⃣5⃣






    Hy!! Readers nasan zakujini kwana biyu shiru,gaskia ina busy ne shiyasa bana samun damar yin typing ko kuma typing kadan.
 
   **** *Innanillahi wa inna ilahir rajuun " Kullu nafsin zaikatil Yauma".Allah ya Rahamsheka sweet uncle may your gentle soul rest in peace**




       ** Yana dawowa daga masallaci ya je dakin Rufaida yana turawa yaga tana karatu ,yajuya ya koma dakinshi.
      Itama tana gamawa takoma bacci .


 Wuraren 9: 00 am zee tagama hada break fast ta jera a dining din centre parlour tashiga part din Rufaida taje dakin Yaya yayi dai dai da fitowarsa,ya akayi maman baby lafia lao,dama Nagama abincine nace Bari nataso Ku.Owk ina parlour jeki dakin taki tasota toh.
   
      Tana zuwa tamurda kofar tareda sallama tsaya wa tayi tace ohhh Allah yayi halitta anan tubarakallahu,dama wata fitinanniyar sleeping dress ce a jikinta.

   Tana karasa wa gefen gadon tadan bubbuga gadon,salati takeyi tana mika.tana juyowa suka hada ido, menene kuma kika shigomin daki? Dama Yaya yace a taso Ki muci abinci.naji jeki Malama.

    Tana tashi tayi brush Tasa hula akanta tafita a haka.
[3/5, 1:06 PM] Rufaida: Yana ganinta yaji wani shock tun daga saman kanshi  har kafafunshi,tsaf zee ta lura dashi duk da taji haushi ba yanda zatayi.
     Tana isowa ta tafa hannayenta lafia malamai kuke kallona haka kamar zaku cinyeni.

Ke da saanki anan ne,nima bansaniba.
    Toh kisamu wuri Ki zauna.
Suna cin abinci tana chatting,Beebah take cewa ke Ai kinsan dai dai nake dasu kuma sai ciwon zucia yakama wannan matar tashi cox ni tashi ce ni kadai.
       Malama abinci kike ci ko chatting banson iskanci fha.toh ni Yaya fha dan Allah ba dadi abincin.
     Banson sakarci kije Ki girka naki.

    Tafara hawaye meye haka kuma yafada yana matsowa kusa da ita ya durkusa Yaya ni shawarma,da safen nan😳eh .

 Toh shikenan bari insamo miki yanata rawar jiki .

Zee kuwa tuni takai daki don wani zafi datakeji a ranta..
   Ita dai Rufaida tana parlour yazo ya sameta ya bata shawarmar,shikenan nan koh? Eh .




 Zee central parlour ta dawo ta kunna Am magic Hausa tana kallo,Rufaida tazo tasameta a Wurin ta zauna,tayi wanka tasaka wata half gown iya gwiwa.

       Ya fito daga part din Rufaida cikin brown din shadda yayi kyau yace musu zai fita yadawo.
  Allah yatsare inji zee,Ameen maman baby.

     Haryakai bakin kofa da gudu Rufaida takarasa gurinsa tayi hugging dinshi sosai tafara Kuka ,ya dagota menene kuma Babyn Yaya?? Toh ba Anty zee bace ta taki ta kaimin zee world bah kuma Inaso ingani .kinji rigima koh toh kije parlour dinki Ki kunna  mana a' a ni anan nakeso.
       Aa plz kije taki mana ,sai dai in itama zata koma nata eh naji .tun kafin su karasa tabar parlourn.
[3/5, 1:29 PM] Rufaida: Bayan yadawo sunci abinci zee na kujerar gefenshi shikuma yana 2 sitter a zaune yana kallon news .

Itakuma Rufaida ta fito daga wanka tashafa colakca a jikinta tasanya wata rigar bacci shimi ce sai kuma gajeren wando,sai taga abu yana tashi kamar kuda .tanajuyawa taga fara ce ta kwalla kara tafito da gudu.

Menene yafaru tafada kanshi tana nuna daki menene wai?? Yaya fa..fara ce,mtsw waike yaushe zaki daina tsoron wannan abar? Nidai kaje ka fitar min ita.yatashj ta kalli zee ta harara.
     Saigashi yafito da ita ya bude kofa ya wullar da ita .

 Yadawo ya zauna yacigaba da kallon news dinsa tamatso tahaye kan cinyarsa tashige cikin jikinsa Yaya kasan me ,Aa menene baby bacci nakeji toh kije Ki kwanta tabdi wallahi a dakinka zan kwanta fha .toh naji kibari in raka antynki tukunna Muje mu rakata tashi ANTY zee  mai katon ciki,tamike tana murmushin yake.Suna zuwa takwanta yarufeta zai mata kiss a goshi Rufaida tarike shi tamata tajashi suka fita.....



      Toh haka rayuwa ta cigaba da kasancewa a gidan kullum saita batawa zee rai.saidai intaje daki tai kukanta saboda tasani ita ta siya da kudinta.





       💞💞Taku har kullum Rufaida Yusuf .


 
   4 comments Ku tuntubeni via my email [email protected]
[3/8, 7:39 AM] Rufaidah: 💘🌹💃🏽 RUFAIDAH 💃🏽🌹💘




      Written by Rufaida Yusuf.




1⃣0⃣5⃣ - 1⃣1⃣0⃣




       **** *I dedicate dis page to all d groups dat love my novels and all other's like ;Rufaida novels,Seemah luv novels,Aysha wakili novels,Sadnaf novels,New ramcy,asykhaleel dama Saura baki daya.
          Ina kuma Baku hakurin rashin typing dina kwana biyu,banajin dadine kuma network yana dan bani matsala.nagode .






      *washegari*.


Da rana lokacin yaya yafita aiki zee ta iske Rufaida a parlour .

      Ina kwana Rufaida, daban kwana ba zaki ganni.tasami guri ta zauna tace dan Allah kiyafemin nasani na cancanci hakan amma  kidubi Allah kiyafemin wallahi isn't my fault ta fashe da kuka ,tashi Rufaida tayi ta dawo kusa da ita kiyi shiru ba komai na yafe .
       Amma nifa shishigi  ne banaso kinji, naji sis.Yawwa bari in Dora girki Aa kibari da wannan katon cikin zaki wani ce zaki Dora girki.
[3/8, 4:37 PM] Rufaidah: Matsa nawuce ranar ita ta girka musu abinci,bayan ya dawo yaga Suna hirarsu ba laifi yaji dadi ba kadan ba.

Yana gamawa yatarasu yamusu fada sannan yace daga yau zai fara kwana bibbiyu a dakin kowacce suka amsa da toh.

      Bayan ya raka Rufaida daki ya kwantar da ita ya koma gurin zee.
    Yana zuwa dama a matse yake sunyi nisa a romance kawai Rufaida ta turo kofar dakin yajuyo bako Riga a jikinshi yace ke bakida hankali zaki shigowa mutane daki da daddare eyye?
Yaya dan Allah kayi hakuri Tafashe da Kuka ,meya faru toh ni tsoro nakeji bazan iya kwana ni kadai ba.

Hmmm zee tace kawai.toh dauko blanket kizo Ki shimfida anan Kasa kisa pillow Ki kwanta kinji.tafita zee yafashe da Kuka kiyi hakuri kinji Kinga yarinya ce koh.

     Tana shigowa ta chanza kayanta zuwa wata Riga inba ka lura bama zakace akwai Riga ajikinta ta kwanta ta juya musu baya .

  Zee kuwa bakin ciki ya isheta da kyar tasamu bacci ya dauketa.
Aikuwa tana bacci ya sakko ya janyota yasata a kirjinsa aikuwa takara shigewa sosai  ahaka sukayi bacci ranar .

Washegari da Asuba zee ce tafara farkawa taga Yaya shida Rufaida jitayi kamar ta kashesu
[3/8, 5:12 PM] Rufaidah: Bayan Rufaida tatashi dakinta ta wuce tayi wanka tayi sallah .

  Tafito tayimusu breakfast sannan takirawosu,bayan sun fito ta gaishesu.


   Zai fita suka yimishi addua ya wuce.


*misalin karfe 1:00pm*

Rufaida tagama girki tazuba a flask. tashirya cikin maroon din atamfa da touch din yellow.
   Takomo parlour ta zauna,zee ta hango Tana rarrafowa ta tashi da sauri Anty zee meya faru? Tace Ki kaini asibiti.

   Dakinta taje da gudu tasamo musu mayafai ta dawo parlour,key din Benz tafara gani ta dauka ta rike zee suka fita gudu suke yi sosai harta iso da ita Alamin specialist hospital.Suna shigowa ta Nemo nurses taga suna nufar daki me mutane tsawa ta daka musu take her to the private room.

     Bayan nurses da doctor sun rufa a kanta sannan tadan fito waje takira Yaya tafara Kuka Yaya kazo asibiti ANTY zee zata haihu toh yi shiru bae ganinan.

  Mota ta nufa takoma gida tahado Kaya cikin trolley ta Debi kayan tea da abincin duk ta sanyasu a basket.

Hanyar gidansu yaya ta nufa tana zuwa tafadawa hajia maiyake faruwa suka ziro hijab ita da bilkisu suka fito sun isa asibitin sukaga yaya shida umma sun iso takarasa kusa da Yaya ta haihu gyada mata kai yayi .

   Haka ta yini tana nakuda ba labari .

  Aka bukace shi daya sa hannu amata c.s yasaka Rufaida kuwa ranar kamar itace mai haihuwar sai Kuka take yi yana bata hakuri.
   
    After isha prayer aka gama aikin aka Ciro yarinya mace amma ba rai sanadiyyar wahalar da tasha aka turo mai jego Rufaida ta bisu Suna zuwa tace Sannu ANTY zee Yawwa sis kin warke gyada mata kai tayi.umma da hajiyansu Yaya sun koma gida daga Yaya sai RUFEEY. Lokacin sallah yawuce kuje kuyi toh,rufeey ta shiga toilet shikuma Yaya yafita waje yayi sallah.
    Wata muguwar ishiri ruwa zee takeji tadan kalli gefenta taga maltina mai sanyi ta janyo ta bude ta hau sha sai gwangwanin ta ajje Ai kafin minti ta birkice ta buga wani ihu.da gudu Rufaida ta fito  yayi dai dai da shigowar Yaya .subhanallahi ANTY meyasa kika dan Allah zee tace Rufaida kiyafemin nayafe miki zee Amma ba mutuwa zakiyi ba Yaya ya karaso shima hawayenne a idonsa yace la'ila ha illallahu Muhammad rasulillahi(saw) aikuwa tahau. Ihu tanafa can ta sake shi yakoma ya zauna akan kujerar yace Allah yayi miki rahama hakika nayi rashin mace ta gari mai hakuri halinki nagari yabiki.

  Aikuwa Rufaida najin haka ta kwalla kara.


 Sun tafi da zee inda yabukaci Ayi mata wanka a gidansa kafin yakai yaga harsu hajiyansa da sauran mutane anzo tayasu kwana Ai Rufaida tana zuwa ta zauna sai hawaye kawai takeyi.

        A Daren hada ruwan wanka anzo a parlourn zaa mata wanka Yaya na zaune Rufaida a gefenshi har aka gama taga da gaske ansata a likkafani ta daka tsalle saigefenta ANTY zee dan Allah Ki tashi wayyo na shiga uku.
      Aka janyeta aikuwa ta sume sai wuraren Asuba ta farfado tace ina ANTY zee aka yimata nasiha .

Karfe takwas aka ce Yaya ya rako Rufaida suyi sallama  aitanazuwa tanaa magana kamar ta zare tace: Allah yamiki rahama Zainab ya kai haske kabarinki,annabi yasan da zuwanki Zainab halinki nagari yabiki Zainab Allah ya gafarta miki Allah ya rahamsheki Allah yazama gatanki,Annabi yazama shaidarki.
Ganin zata fara sako aka koma da ita ciki.

Sukaje suka kaifa gidan ta na gsky ita da yarta.




After a week Amma naga haryanzu ana ta fama da rufeey dan duk ta chanza.


*rayuwa kenan*





*Sorry 4 d short typing banajin dadine*



Taku har kullum Rufaida Yusuf.




.4 comments Ku tuntube ni via my email [email protected]
[3/8, 7:39 AM] Rufaidah: 💘🌹💃🏽 RUFAIDAH 💃🏽🌹💘




      Written by Rufaida Yusuf.




1⃣0⃣5⃣ - 1⃣1⃣0⃣




       **** *I dedicate dis page to all d groups dat love my novels and all other's like ;Rufaida novels,Seemah luv novels,Aysha wakili novels,Sadnaf novels,New ramcy,asykhaleel dama Saura baki daya.
          Ina kuma Baku hakurin rashin typing dina kwana biyu,banajin dadine kuma network yana dan bani matsala.nagode .






      *washegari*.


Da rana lokacin yaya yafita aiki zee ta iske Rufaida a parlour .

      Ina kwana Rufaida, daban kwana ba zaki ganni.tasami guri ta zauna tace dan Allah kiyafemin nasani na cancanci hakan amma  kidubi Allah kiyafemin wallahi isn't my fault ta fashe da kuka ,tashi Rufaida tayi ta dawo kusa da ita kiyi shiru ba komai na yafe .
       Amma nifa shishigi  ne banaso kinji, naji sis.Yawwa bari in Dora girki Aa kibari da wannan katon cikin zaki wani ce zaki Dora girki.
[3/8, 4:37 PM] Rufaidah: Matsa nawuce ranar ita ta girka musu abinci,bayan ya dawo yaga Suna hirarsu ba laifi yaji dadi ba kadan ba.

Yana gamawa yatarasu yamusu fada sannan yace daga yau zai fara kwana bibbiyu a dakin kowacce suka amsa da toh.

      Bayan ya raka Rufaida daki ya kwantar da ita ya koma gurin zee.
    Yana zuwa dama a matse yake sunyi nisa a romance kawai Rufaida ta turo kofar dakin yajuyo bako Riga a jikinshi yace ke bakida hankali zaki shigowa mutane daki da daddare eyye?
Yaya dan Allah kayi hakuri Tafashe da Kuka ,meya faru toh ni tsoro nakeji bazan iya kwana ni kadai ba.

Hmmm zee tace kawai.toh dauko blanket kizo Ki shimfida anan Kasa kisa pillow Ki kwanta kinji.tafita zee yafashe da Kuka kiyi hakuri kinji Kinga yarinya ce koh.

     Tana shigowa ta chanza kayanta zuwa wata Riga inba ka lura bama zakace akwai Riga ajikinta ta kwanta ta juya musu baya .

  Zee kuwa bakin ciki ya isheta da kyar tasamu bacci ya dauketa.
Aikuwa tana bacci ya sakko ya janyota yasata a kirjinsa aikuwa takara shigewa sosai  ahaka sukayi bacci ranar .

Washegari da Asuba zee ce tafara farkawa taga Yaya shida Rufaida jitayi kamar ta kashesu
[3/8, 5:12 PM] Rufaidah: Bayan Rufaida tatashi dakinta ta wuce tayi wanka tayi sallah .

  Tafito tayimusu breakfast sannan takirawosu,bayan sun fito ta gaishesu.


   Zai fita suka yimishi addua ya wuce.


*misalin karfe 1:00pm*

Rufaida tagama girki tazuba a flask. tashirya cikin maroon din atamfa da touch din yellow.
   Takomo parlour ta zauna,zee ta hango Tana rarrafowa ta tashi da sauri Anty zee meya faru? Tace Ki kaini asibiti.

   Dakinta taje da gudu tasamo musu mayafai ta dawo parlour,key din Benz tafara gani ta dauka ta rike zee suka fita gudu suke yi sosai harta iso da ita Alamin specialist hospital.Suna shigowa ta Nemo nurses taga suna nufar daki me mutane tsawa ta daka musu take her to the private room.

     Bayan nurses da doctor sun rufa a kanta sannan tadan fito waje takira Yaya tafara Kuka Yaya kazo asibiti ANTY zee zata haihu toh yi shiru bae ganinan.

  Mota ta nufa takoma gida tahado Kaya cikin trolley ta Debi kayan tea da abincin duk ta sanyasu a basket.

Hanyar gidansu yaya ta nufa tana zuwa tafadawa hajia maiyake faruwa suka ziro hijab ita da bilkisu suka fito sun isa asibitin sukaga yaya shida umma sun iso takarasa kusa da Yaya ta haihu gyada mata kai yayi .

   Haka ta yini tana nakuda ba labari .

  Aka bukace shi daya sa hannu amata c.s yasaka Rufaida kuwa ranar kamar itace mai haihuwar sai Kuka take yi yana bata hakuri.
   
    After isha prayer aka gama aikin aka Ciro yarinya mace amma ba rai sanadiyyar wahalar da tasha aka turo mai jego Rufaida ta bisu Suna zuwa tace Sannu ANTY zee Yawwa sis kin warke gyada mata kai tayi.umma da hajiyansu Yaya sun koma gida daga Yaya sai RUFEEY. Lokacin sallah yawuce kuje kuyi toh,rufeey ta shiga toilet shikuma Yaya yafita waje yayi sallah.
    Wata muguwar ishiri ruwa zee takeji tadan kalli gefenta taga maltina mai sanyi ta janyo ta bude ta hau sha sai gwangwanin ta ajje Ai kafin minti ta birkice ta buga wani ihu.da gudu Rufaida ta fito  yayi dai dai da shigowar Yaya .subhanallahi ANTY meyasa kika dan Allah zee tace Rufaida kiyafemin nayafe miki zee Amma ba mutuwa zakiyi ba Yaya ya karaso shima hawayenne a idonsa yace la'ila ha illallahu Muhammad rasulillahi(saw) aikuwa tahau. Ihu tanafa can ta sake shi yakoma ya zauna akan kujerar yace Allah yayi miki rahama hakika nayi rashin mace ta gari mai hakuri halinki nagari yabiki.

  Aikuwa Rufaida najin haka ta kwalla kara.


 Sun tafi da zee inda yabukaci Ayi mata wanka a gidansa kafin yakai yaga harsu hajiyansa da sauran mutane anzo tayasu kwana Ai Rufaida tana zuwa ta zauna sai hawaye kawai takeyi.

        A Daren hada ruwan wanka anzo a parlourn zaa mata wanka Yaya na zaune Rufaida a gefenshi har aka gama taga da gaske ansata a likkafani ta daka tsalle saigefenta ANTY zee dan Allah Ki tashi wayyo na shiga uku.
      Aka janyeta aikuwa ta sume sai wuraren Asuba ta farfado tace ina ANTY zee aka yimata nasiha .

Karfe takwas aka ce Yaya ya rako Rufaida suyi sallama  aitanazuwa tanaa magana kamar ta zare tace: Allah yamiki rahama Zainab ya kai haske kabarinki,annabi yasan da zuwanki Zainab halinki nagari yabiki Zainab Allah ya gafarta miki Allah ya rahamsheki Allah yazama gatanki,Annabi yazama shaidarki.
Ganin zata fara sako aka koma da ita ciki.

Sukaje suka kaifa gidan ta na gsky ita da yarta.




After a week Amma naga haryanzu ana ta fama da rufeey dan duk ta chanza.


*rayuwa kenan*





*Sorry 4 d short typing banajin dadine*



Taku har kullum Rufaida Yusuf.




.4 comments Ku tuntube ni via my email [email protected]
[3/10, 8:12 PM] Rufaidah: 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH* 💃🏽🌹💘





     Written by Rufaida Yusuf.




 1⃣1⃣0⃣ - 1⃣1⃣5⃣





I dedicate dis page to all Rufaida readers and fans,I extremely feel happy with wat u ol did.thank you.


 
      *Ina mika gaisuwata,yabo,jinjina,godia,a gareki Uwa ta gari uwargida gun yusuf  mahaifiya a gareni hakika baniyi saida ke.nagode da adduarki da fatan alherinki a kullum.*❤







*****
         ****
                ***
                      Rufaida nagani cikin wani dakakken code lace,bakine da daura red din ashobi takalminta da mini hand bag dinta dukka red ne.
        Woooow kawai naji ana exclaiming a parlour din murmushi tayi musu.

 Kai tsaye dakin Yaya tanufa cox tunda akayi mutuwar basu koma ba  sai after bikin Beebah.

Tana shiga da sallama wayarta ma ta dau kara ,Beebah ce:OK nima ganinan zuwa,shikuwa wani yawu ya hadiya yace: fa tubarakallahu ahsanul khaliqin.

   Yaya key din Benz nakeso kaji.mezakiyi da ita? Zan tafi ladies eve dinsu Beebah mana.
      Ok ni ba'a gayyaceni ba? A'a yaya tun yaushe nake fada maka.
      Dan Allah kabani key na red din GLK dinnan.
       

      Give me just 10minutes kidawo.Owk sir tace,dayake kina so bah.


Naganshi yafito cikin black suit ,red hat,red wrist watch,and shoes.
Wooow!!! Rufaida tace yakaraso parlour itama umma ta sakko taci baby pink gezner da komai pink.


Suka karasa gabanta umma dan Allah wayafi kyau a cikin mu ,dan Allah Ku Matsa min ni kudaina sani a shirmenku,ni nasa Antyn su Habeebah karta tafi zan biya na dauketa ta Tara mutane a can yakamata ace ta karasa.

     Saikin dawo.toh!!


Waike babu ko mayafi zaki tafi,a'a Yaya fha na manta ne Amma akwai ashobin dazan daura a wuyana da dai yafi .


Hannunta ya riko suka fito waje angama wanke red Benz din suka shiga sai FABS event centre.


Suna isa yafito itama tafito,wai Yaya mekake nufi ne,shiga zakayi? Keba shiga zakiyi ba.
    Naji muje .ooohp nayi mantuwa a mota yabude yaciro bundle din Dari biyar guda hudu na duba daya guda hudu. Ya mika mata biyu- biyu shima ya rike biyu- biyu.
[3/10, 8:37 PM] Rufaidah: Kiss ta manna mishi a kumatu thank you bros.

   Hannunshi yasaka a cikin nata suka fara tafiya gently.

A cikin hall kuwa Beebah nata zare ido ganin yanzu zaa kira abokin Ango daga shi kuma sai kawar amarya kuma gashi rufeey bata isoba,bata kai tunaninta ba taji an chanza kidan zuwa ( you are my African queen)M.C yace finally Mr. And Mr's Ismail are hear.RAF!!!!!!!RAF!!!!!!!!RAF!!!!! Tafi kakeji ta ko ina malam,sun birge Kowa cewa yake dama shi ne umma takaraso tamusu spraying kudi suka hau kusa da amarya suka zauna rufeey tace amaryarmu Kinga wani kyau dakikai ne? Nakaiki, ah haba wane ni kuma.

Toh ankira abokin ango Da kawar amarya sunyi biography nasu,inda aka bukaci,amarya da Ango da iyayensu bayan sun dawo sun zauna aka kirawo Ango fili akace ana bukatar abokanan shi suka zo suka dinga manna mishi yan hundred da two hundred naira tuni guri aka dau ihu
   Bayan Ango ya koma ne aka kirawo amarya frnds dinta suka fito suka fara mata liki,saiga rufeey ta sakko tazo tana dan takawa da amarya,wasu yammatan cewa suke bari muga mai iyayin can kozatayi likin, mini hand bag dinta ta bude ta dakko  wrapper din dubu daya tafara likawa habawa Kowa ya Sara .bayan tagama ta koma ta zauna.aka kirawo babban aminin Ango da amarya suzo fili suyi rawa da rufeey ta sakko Yaya yabiyota ya na manna mata kudi itama tana manna mishi.

  A takaice dai biki ya kayatar sai dai muce Allah yabasu zaman lafia da zuri' a dayyaiba😜
[3/10, 8:40 PM] Rufaidah: An tashi suka wuce gida.Kowa ya Gaji saboda haka Kowa dakinshi yanufa.


     Angama biki lafia inda aka kai amarya unguwar kuntau.




   Yau yakama ranar Monday umma tanata Taya Rufaida hada kayanta,domin in Yaya yadawo zasu wuce.








   💞  Taku har  kullum Rufaida Yusuf.




  4 comments Ku tuntubeni via my e-mail [email protected]
[3/12, 6:49 AM] Rufaidah: 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH* 💃🏽🌹💘





     Written by Rufaida Yusuf.




   1⃣1⃣5⃣ - 1⃣2⃣0⃣




🥁🥁 *GA buhari yadawo sai murna gamu talakkawa,lafiyarsa saidai kucii kayinku yanuwan mayu,barka da shigowa Baba na Allah uban talakkawa.*(Allah yakareka yakara maka lafia Baba).



.I dedicate dis page to All Baba Buharis  lovers 😜.




**** Misalin Karfe hudu Rufaida tagama shirin komai kuma tasan yanzu duk inda Yaya yake yana kan hanya.

     Tashafe jikinta da humrah kafin nan tazura wata vest mara  hannu Da kuma wani bomshort iya cinya.

saita maka katon hijab akai Tasa flat shoe tafito.

Umma tace : ina zaki? Zanje nayima Mama Zainab sallama,toh Ki gaishemin da ita,zataji.

Bayan taje ta dauki kusan 20 minutes acan tana sallama sallama taganshi akan dining har yayi wanka ya chanza zuwa jalabiya,Sannu da dawowa Yawwa Sannu my priceless jewelry.

Daki ta wuce tayi tsarki da abinda umma ta bata.

Saida ya kammala kafin ya leka ya kwashi kayanta,suka fita umma tarakosu waje tadan kara jamusu kunne.

Yaya kabi ta kwanan maggi akwai shawarma danake so nasiya.OK!

Tasan dama amsar dazai bata kenan coz yanajin haushinta.

Yana parking a gurin tabude kofa zata fita,Tasa kafanta yaga ba komai kebaki da hankali zaki fita a haka,sai a time din ta tuna Ashe fa ba kayan arziki jikinta,ta dawo.tsaki yaja yafita kawai.
   Bayan yadawo yakama hanyar gida.

 Suna isa taga ya kunna t.v yana kallo,dakinta ta wuce ta maida komai wurinshi,ta cire hijab din ta kalli kanta gaban mirror.

          Woow! Tayi exclaiming,takara shafe jikinta da cool humras tace : yes yau dole Yaya ya kulani.


Ta fito kitchen taje ta dauko cups biyu,shikuwa yanajin fitowarta yaji sanyi a ranshi.
       Tana karasowa ta zauna ta dauki lemo ta zuba musu,ta mika mishi daya,ya karba yana kauda kanshi.

Saida ya shanye sannan yamike da niyyar Barin wajen,ta mike da sauri tayi hugging dinshi ta baya,tafara Kuka Yaya plzz Y all dis,kasan fha bana iya jure fushinka koh? Taya zan sani yafada yana kokarin cire hannunta,ganbanshi ta zagayo yana ganinta yarasa nutsuwanshi.hugging dinta yayi yafara kissing din wuyanta ya kai bakinsa cikin nata yafara kissing da tsayuwar ta gagaresu kasan carpet suka fada,saida yayi yanda yakeso bata hanashiba sannan suka tashi,suka shiga toilet tare sukayi wankan suka fito.

Later in d nyt

Bayan sun gama komai a parlour din daki suka shiga Kowa ya chanza zuwa pyjamas dinsa,suka hau gado ya makaleta,yace my queen please kibani haqqina yau,Yaya dan Allah kayi hakuri,meyasa? Akwai zafi fa kuma banaso in samu ciki na mutu Kmr ANTY zee.
Bazaki mutuba tareda saka bakinshi cikin nata ,saida ya tabata jikinta ya mace sannan yafara sarrafata yanda yakeso ,hmmm Nidai sai dai ince Asuba tagari nayi nan🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀.


Washegari da sassafe ta farka yayi mata duk wani necessary kulawa .


 A haka dai soyayya mai karfi ta Kullu tsakanin masoyan ba Wanda keson rabuwa da wani.





    Sorry 4 d short typing plzz,abubuwan ne sukayimin yawa.
Amma eynsha Allahu gobe zanyi muku last page.



💞taku har kullum Rufaida Yusuf.

 4 comments Ku tuntubeni via my email [email protected]
Hmmm wlh masu fama da ciwon qoda sunfi buqatar taimako kuje asibitin gurin dialisis kusha kallon abin tausayi da kuka,wasu tsabar talauci yasa sunaji suna gani suka mutu dn babu yadda zasuyi gashi machines din da ake yi musu wankin kodar duk sun lalace a asibitocin jihar kano dinnan sai kadan ne masu yi ahakanma maaikatan asibbitin malam suntafi yajin aikinnasu na jaraba don tsabar rashin tausayi wlh kullum sai wani mai fama da wannan ciwo ya mutu sbd talauci da rashin galihu gashi gwamnati bata tasu, gashi kullum masu ciwon  qara yawa sukeyi atsakanin alumma😭😭😭😭 babu mace babu namiji babu babba babu yaro wlh wlh masu fama da  ciwon qoda suna cikin tsananin buqatar taimakonku ya Bayin Allah domin duk kudin da mutum ya tara sai ya tafi indai yanada ciwon qoda kar ku manta babu ciwon da ake hana mara lfy shan ruwa duk tsananin rana da zafi sai mai ciwon qoda basa sha yafice cikin murfin (faro) biyu zuwa hudu😭😭😭😭😭😭😭 kuma wannan wankin qodar ba'a dainashi (nonstop)har sai anyi musu dashen wata qodar,kuma bayan anyi musu bazasu daina shan magani ba har sai ranar da suka daina numfashi (nonstop har abada),kuma mafi qanqantar abinda suke kashewa akowanne wata domin siyan wannan maganin shine dubu dari(100,000) fisabilillahi ya akeso talaka yayi aqasarnan saede fa in bakada kudinnan kanaji kana gani zaka haqura da rayiwa ka koma ga mahaliccinka😭 wlh ko a dazu ma ina gani wani bawan Allah ya yanke jiki ya fadi ya mutu ana qoqarin sakashi a mota zaa tafi dashi abuja ayi masa wankin acan sbd yajin aikin da malaman asibitin mal.aminu kano  suka tafi...😭😭wlh maaikatan lfy kuji tsoron Allah kidena tafiya yajin aikin son zucia kuna barin marasa lfy duna mutuwa ba iyaka sbd tsabar rashin gata
Kira ga alummar gari da maau kudin cikinmu ga aikin lada nan garemu baki daya,dn girman Allah adiinga kaiwa mutanennan taimako domin wlh wlh wlh ciwon qoda yafi H.I.V (qanjama)masifa mutane dayawa basu ganewa sae wanda yasani ko kuma wanda abin ya shafa....Pls help me share din post to other grps in order to save life of our helpless  kidney patients
Domin qarin bayani
08164847181
💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH* 💃🏽🌹💘






      *Written by Rufaida Yusuf*.





❤ *PERFECT WRITTERS FORUM.*
   
          _P.W.F_




1⃣2⃣0⃣ - 1⃣2⃣5⃣



    *THE END*


Wannan page din nawa Wanda yakasance na karshe a cikin littafin nan na sadaukar dashi ga dauka cin masoyan wannan littafi mai suna :- *RUFAIDAH* .

Godia ta musamman ga :-
Seemahluv
Aysha WAKILI.
Rahama k Nas.
Maryam M sani.
Habiba Suleiman.
Maman Khalid.
Maman ALAMIN.
Khadeejerh.

     

     *After 10 Month*

    Ban kara leka gidansu Rufaida ba sai bayan wata 10,da babies dinta guda uku kowanne a kwance biyu mata daya namiji and they are very identical.

       Tashi tayi da gudu takarasa tayi hugging dinshi kai Yaya plzz kasamu mun shirya munata jiranka,sorry maman uku,ta bata fuska kai Yaya nifa Kadaina fadamin kar a dauka  tsohuwa ce ni.naji let's go in insamu nayi wanka.



     Sunje sun dauko sis Maryam a airport ita dasu Afrah,a hanya Beebah ta kira tace zasuzo musu gobe ,Allah ya kaimu.

     Washegari 11:00am sun karaso sai Jambros yaje ya dauko su.
      Tana isowa aka fara hirar yaushe rabo sun kaure parlourn da hayaniya,a parlourn ga Mr Nd Mr's Aliu da twins dinsu gakuma Beebah da Alhasan wadda take dauke da tsohon ciki,gefe kuma Yaya ne da Rufaida da yan ukunsu daya zee daya hadiza daya kuma  Muhd.
       Basu suka rabu ba sai gefin maghriba.




    Su Maryam basu wuce ba har saida Beebah ta haifi baby girl dinta akayi Suna suka wuce .
   Next week kuma su Rufaida suka daga Kasa mai tsarki  domin yin umarah .


    There family has now turn to bright.komai ya dai daita sannan Rufaida ta manta komai yafaru a rayuwarsu domin yaya yana kula da ita kuma yahanata aikin komai saidai yabata share a company sa duk month  taji alert din gain din da aka samu.


*Alhamdulillahi*.




Kuyi hakuri readers duka duka anan zan karshe littafin nawa.Kunsan typing da wahala.

 

  Allah ina rokonka duk kura - kuran da nayi Wanda nasani da Wanda bansaniba Allah ka gafartamin.


 *Narubuta wannan littafin domin na fadakar da kuma nishadantar da masu karatu*.

 
    *A takaice Abinda littafin yake nunawa shine yadda da qaddarar da Allah yarubuta  maka dakuma hakuri domin da Rufaida batayi hakuri ba bazata ga ribar abin ba.*



      💞Taku har kullum Rufaida Yusuf .


  4 comments Ku tuntubeni via my email [email protected].

Sai ince saikun jini cikin sabon littafina mai Suna...................
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
        (admin
   Arewa hausa novels
       Novels villa
     Duniyan novels
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
          And
Cool novel, makeup and cooking)



adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *