Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, July 24, 2020

HAQURI SHINE WADATA COMPLETE HAUSA NOVEL

adsense here
HAQURI SHINE WADATA COMPLETE HAUSA NOVEL

1HAKURI SHINE WADATA Na Benaxir Omar
Hajara yar kimanin shekara sha hudu, tana
sanye da riga da zani, zanin daban da rigan
tadaura dankwalin kaman mai yin gammo
irin daurin da ake cewa “tausayin kaina
nakeyi” sai hada gumi takeyi ayayinda take
rike kasan zanin take share gumin daya fito
mata,ji tayi an kwala mata kira “hajjo! Hajjo!!

Kina inane?cikin tsorata da fargaba tace gani
inna, inna tariko gefen kunnenta ta murda
dan ubanki haka nace kishanyamin kayan?
Donba uwarki bace ta siya ko? Kiwuce ki
gyra sannan kuma ki goge wanda ya bushe,
tamike cikin azama, da rashin damuwa don
inda sabo tasaba, ta gyra shanyan ta kwashi
wanda ya syaura tashige dashi dakin jingen,
kaninta wanda yake shekara sha biyu
lamido, yana zaune yayi takumi hawaye na
zuba agefen idonshi, tazauna gefensa
tashare masa hawayen lamido inkace zakana
kuka yakakeso ni nayi? Mama da tana raye
bazataji dadin abunda kakeyiba kayi shiru
ko? Kashare hawayenka mekakeso nasiya
maka, ? Kafin ya amsa inna lauje ta bankade
kofan tashigo tareda cewa ubanki zaki siya
masa, wato ke yar kani dadi ko? Kekadai ce
keda kani? Mahaukaciya, yayan shegu,
ubanku yabarni da jaraba, kufice kuban guri,
suka fito simimi suka zauna akan shimfidan
taburman dake zaure,anan bacci
takawashesu, koda inna tazo taga magriba
tayi ta daukk ruwan randa ta kwara musu
tareda cewa kutashi ku nemomin ruwa
wannan ruwan yanzu zai kare, kuma kuyi
sauri kafin ubanku yadawo, suka mike tsum
tamika musu roba daddaya suka fice, suna
tafiya lamido na gyangyadi hakan yasa hajjo
tace zauna anan lungum kajirani kadanyi
baccin kafin nadawo kaji? Ban robanka inje
indiba mana nidakai, ya mike ta jinginashi
ajikim wani bushashen icce sannan tacire
dankwalinta tarufeshi dashi Gobe zancigaba

[8/11, 9:34 PM] My Num: 2⃣HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR Dasauri tana
tuntube ta isa bakin rafin wanda bakowa.
Sai kukan tsuntsaye datake ji, duk tabi ta
tsorata, jikinta na bari tadebo tana tafiya
yana zubewa harta isa. Ta ajiye agefen
lamidon tadauko nata takara komawa
alokacin sanyi yashiga jikinta duk bari take
sannan. Tadebo tadawo, ta tasheshi yana
gyangyadi anma haka ta lallabashi lamido
tashi muje dare nayi, kaga anfara watsewa
akan hanya. Yamike duk bacci yaci idonsa
tadaura masa langan sannan tadaura nata
suka wuto suna tafiya duk ruwan nazuba
ajikinsa suna isa gydan suka tarar da inna
lauje a zaure, ta rike kunkumi fitsari lamido
yasake a wando zunzurutun yasan dukan
dazaisha, ajiye ruwan tayi agefe ta kamosu
tahadesu, inna lauje irin samudan
matannanne madu ji da karfi. A dire take, ta
hado kansu tabuga sannan taciro yar wayar
radionta tashiga xabga musu, gashi duk sun
jike dukan yashigesu ihu suke sosai.
Tajanyosu dakyau cikin gydan bayan tashiga
jikinsu ta rufosu a dakin jinkarsu sannan tace
idan kuka fito sainaci ubanku matsiyata. !
Sannan ku sake naji muryarku ko minshari
sai nadawo nakara. Muku , tarufo kofan
alokacin malam yayi sallama da leda
ahannunsa dasauri taje ta tsugunna cikin
ladab takarbi ledan, masoyina ka dawo? Yayi
murmushi lauje kenan kullum da sabon salon
soyayya kike xuwamin, tayi murmushi
yayinda suka shige daki. Ta riko rigarshi ta
tayashi cirewa sannan ta dauko masa ruwa
a. Cikin wata samira sannan tace masoyina
gashi, yadauka yasha yayinda tadebo abinci
tazuba tanata fari da ido, yace yasu lamido
da hajara sunci kuwa? Ta dan lankwasa kai
sannan tace suncifa. Lamido atake agun yayi
bacci hajara kuma saidatayi isha. Nadan
kara mata karatun allo sannan ta kwanta,
yayi murmushi sannan yace Allah ne kadai
zaisakamiki abunda kikeyi wa yarannan,
Allah yasa sanadiyan aljannarki kenan, cikin
murmushi tace ameen maigidana. Nima
kamin addua ko Allah zaiban haihuwan, yace
ai kullum ina miki [8/11, 9:34 PM] My Num:
3⃣HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR tace toh nagode, yauwaa. Namanta
bangayamaka ba, yau hajjo tace natambaya
mata kudin sabon littafi agunka, yayi
murmushi sannan yace Allah sarki, tafi
sakewa dake akan ni, toh ai sai abayar mai
zaa jira fiye da hakan,yaciro dari biyu yamika
mata. Sannan yace gawani naira darinma
barinkara miki ko zaki siyawa lamido wani
abun kinsanshi yanzu saiyace ansiyawa
addan baasiya mishiba,tace hakane, dahaka
har sukayi bacci inna lauje ta tsuke kudi a
kullin zani, lamido da hajjo kuwa tun sunajin
muryar mahaifinsu anma bahalin motsi, haka
sukaci kukansu sukayi bacci gashi ba abincin
dare, Hajara da lamido yayane agurin
marigayiya aishatu wacce tarasu sakamakon
ture da kishiyarta inna lauje tamata, aisha da
malam habu sunyi auren soyayyane tun
suna yara ayayinda tahaifa masa. Hajara
sannan tazo ta haifi lamido, lamido nada
wata biyu malam habu yahadu da inna lauje,
inda tayita shige da fice harsai da akayi
auren. Inna lauje bazawarace sunrabu da
mijinta sakamakon rashin haihuwarta da
makircinta, ita bata haifa taki barin wasu
kuma suhaifa, tasaka kishiyoyinta agaba,
tashin hankalin yau daban na gobe daban,
inna lauje irin makiran matane masu kissa
da kissisina, idan xaka mutu kana kai karar
inna lauje mijinta zaice sharrine, saboda
tassn sirrin kissa ga bin bokaye abun sai
yayi yayi yawa, har Allah yasa auren yakare,
a zawarcinta tahadu da malam habu a
kasuwa tunda tasa ido akanshi tagagara
dagawa nan da nan tafara shige shige harsai
data aureshi, kuma tundaga nan bawanda ya
isa yakai karan ta wurinshi, datagane
yanason aisha saita mata ture don ta
haukace, aisha takai. Shekara hudu tana
jinya, dakarshe tarasu tunda tarasu inna
lauje tagwadawa malam habu yaransa nata
ne, yana fita da asuba takecin ubansu kafin
yadawo tasasu baccin dole, mutanen
anguwa sunkai kara gunsa anma yace
sharri. Ake wa matansa. Daya kirasu hajjo
yatamba shiru sukayi don suna tsoron
magana inna lauje taci ubansu idan yafita
[8/12, 8:51 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR Haka
rayuwa tacigaba musi, don abinci a kaida
sau daya sukeci insuka yi ba daidai ba saidai
suci nakasa kowanda yazube lokacin datake
girki, Hajjo asalar bafulatana ce kasancewar
iyayenta cikakkun yar ruga hakam zai
tabbatarwa mai karatu cewa babu abinda
tabari a kirar fulani, doguwa ce sosai duk da
karancin shekarunta, tanada yalwataccen
gashi har gadon baya anma zunzurutun
bayasamun gyara dunkulashi takeyi ta
cusashi acikin dankwali. Wanda inada
tabbacin bazaa rasa kwarkwata akannan ba,
yatsunta dogaye kamar yadda batada jiki
sosai, kirar fulani gareta wato shape dai na
coca cola duk da yarinyace tsayinta yafito
dashi, dama tuni tafara kirgen dangi, har
kunya takeji tazauna haka ba kaya kullum
zaa ganta makale da hijabi, dukun dukun.
Kayansu daga ita har lamidon dama kala
uku uku ne, dazarar baban yabada kudi lauje
cinyewa take. Hajjo irin matannanne wanda
zan iya kira da miskilai, bata da magana,
inhar tayi magana toh yazama dole, shima
daya biyu zakuji tayi tsit, wanda harufa
basukai biyarba zatafada tayi shiru, hakan
yasa lauje tasamu gangararta sosai, kowaye
zai tambayi halin datake ciki bata fada. Tana
da balain zurfin ciki, wanda kome yake
damunta ta gwammaci tayi shiru, yarinya ce
mai kyauta da farinjini. Batadashi anma
abunda tassamu zata bayar, farinijinim hajjo
yasa lauje takara tsananta duk da
kazantarta da rashin gyra inka kalleta saika
kara juyowa, tana daga cikin matan da ake
kira “zaraa sararin samaniya “, lamido
wanda tabawa shekara biyu halinsu daya,
saidai shi idan abu na damunsa yakan
zauna yayita kukane, yayin da hajjo bata
kukan, saina zuci, [8/12, 9:13 PM] Adda
Bena: HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR Lamarin makaranta kuwa
dakyar lauje tabari suke zuwa govt day
agefen gydansu shima don idan tahana
malam habu zaigane shiyasa ta barsu, anma
kullum da latti suke tafiya dukan latti harsun
saba , don dasafe hajjo zatayi wanke wanke,
tahada murhu sannan tayi dumame tashare
dakin lauje , yayinda lamido zai share tsakar
gyda da zaure, inkuma tadauko tsintsiya
zata share dakinsu dasauri lauje zatace a a,
karku sharemin kazantar dakinku da
tsintsiya munafukai, basa wanka donkuwa
bata bari suyi wanka acewarta zasu mata
asaran ruwa. Asati sau daya suke wanka,
zasu zurma kazamin uniform dinsu wanda
sai hajjo ta saci hanya tadebesu taje rafi
tajira masu wanki sugama sannan tadauki
sauran sabulun tawanke musu nasu kayan,
duk da yadan sha faci don shikadai suke
dashi, ko da malam habu yabada kudin dinka
sabo tuni lauje tacinye, hidimarsa kawai yake
idan yafita aiki birni yaje tun asuba saikuma
dare karfe tara ko goma ake ganin malam
habu bayasanin wainar da ake toyawa a
gydansa, sungama tsaftace gydan tsaf lauje
na kan gado tana juyi, hajjo taja hannun
lamido suka wuce, suna isa suka karbi
dukan lattinsu, malam iro ne yau yake taran
latti, yakalleta dazata shige tana murza
hannunta tsabar zafi, yace ke zonan, tajuyo
tareda sakin hannun lamido tana mishi nuni
dayatafi ajinsu, mal iro haka yace muje
office, tana tsaye kanta a sunkuye yakare
mata kallo, meyasa kuke xuwa latti kullum?
Shiru tsyi bata bashi amsa ba, saida yakara
maimaitawa sannan cikin nuna gajiya da
rashin son magana tace malam kayi hakuri,
muryanta sanyi, lalle komeyene yarinyan
tana cikin wani hali don tunda yafara aiki a
makarantan wataninn baya yake tsareta latti
inhar zai tsaya. Awaje toh zaici karo da ita
da kaninta wanda take ruko hannunshi, gasu
kullum ba fes ba, da alamu uniform dinsu
bata samun wanki, [8/12, 9:30 PM] Adda
Bena: HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR yace jeki aji zannemeki,
tafiya tayi batareda tace komiba, ko da aka
tashi break zams tayi a aji don batada kudi
balle abinci naira biyar gareta shi tasiya wa
lamido awara kwaya daya don ya maida
yawu taga alamun yanasonci, har aka koma
break mal.iro nazari yake akan hajjo duk
buga kwanyansa yarasa gane meke
damunsa. Yakira wata wacce yaga suna
zama seat daya da hajjo. Yace meye sunan
ki? Tayi murmushi sannan tace eshallo, yace
toh aisha, wancan kawarkice? Tace wacce?
Awh hajjo? Yace ae meye aslain sunanta
tace hajara abubakar liman ya ce ke
kawartace? Tadan. Kufce da dariya, sannan
tace malam wannan kamar mayya take, bata
magana da kowa daga gaysuwa shikenan
shima sai taga dama, daga kaninta sai ita
anan anguwar suke, batada kawa ko daya
ingayama batada surutu ne, ballema ko
tasamu matar babanta zata rabasu, yadan
zaro ido sannam yace meyasami mamarsu,
tace tarasu ne wlh, kishiyar ce takasheta,
kuma tana ta wulakanta mata yara, yace
babansu fa? Eshalo tace kullum birni yake
xuwa baisan meke faruwa da yaransa ba, ko
gayamasa bazai yarda ba ance matam tana
bin bokaye fa, malam iro yayi shiru, sannan
yace jeki saina kara nemanki Asalin sunanshi
malam ibrahim dan auta agydan mai unguwa
acikin kauyen dukku, suna da yawan balai
agydansu domin dokar gydansu ce inkayi
aure saika zauna da matarka acikin gydan,
donhakane suke haifafa, mai unguwan
kanshi mata hudu gareshi, yaransa 26. Balle
muzo kan jikoki sunkai 100. Don yaransa
basa auren mace daya, ibrahim yaje garin
gombe yayi karatunsa diplomansa sannan
yazoshi yadawo kauyen don yana koyarwa,
matarsa daya atika da yara hudu, Gobe
zancigaba insha Allah
[8/13, 8:33 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR Ahaka
hajjo suke shan wahala agun inna lauje. Abu
saigaba yake yaki tsayawa balle yanzu
samarin kauye sunyo zuga akan hajjo.
Kullum sai anyi sallama a zaure ita kuwa
lauje cewa take tafita takarbo kudi,
inhartadawo haka toh batada abincin ci,
kuma duka zatasha tunda safiya da rana ba
basu abincin take ba sai dare, wataran kuma
tabayar dasafe da tahanasu dare da rana ko
kuma tabayar da rana tahanasu dare,
itakuwa hajjo intafita waje shiru takeyi tayita
kallonsu harsu gaji sutafi, ita gani takeyi tayi
karama alhali a shekarunta ne ake aurar da
yara a gun Acan makaranta kuwa mal.iro
duk yabi yatakuru sai tsananta bincike yake
akam hajjo harsai daya gano komai game da
ita, watarana tana aji ya aika a kirata tazo
tace ina wuni malam, ya amsa cikin jin dadi
da faraha sannan yace ya makaranta da
komi? Bata amsa masaba anma ta kura
mishi ido hakan yabashi daman cigaba da
magananshi yace ina lamido, kallonsa take
cike da mamaki dom a makaranta bamai
kiranshi da lamido sai agyda, asalin
sunanshi abdulsalam ne, ta tsaya tunani ya
katseta tareda cewa magana nake, cikin
gajarta tace “yana aji” yadda tayi maganan
yatabbatar masa da abinda mutane ke fada
nacewa batason magana bata kuma son
mutane, ya gyda kai jeki aji, saidata tafi
yarinka jin haushin kansa meyasa baice
mata wani abuba? Da aka tashi yadauki leda
yakai ajinsu lamido yabashi yawuce lamido
yarike abu a hannunsa ysna kallo saiga
hajjo, takarba tabude omo ne da sabulu. Sai
biscuits da sweet adayan layin dakuma dari
biyar tace wayabaka? Cikin tsoro yace
mal.iro shiru tayi, tana tunanin wuce gona
da iri da malam iro yake mata, tace mutafi
tana rike da ledan harsuka je offive din suka
tarar bayanan sannan tawuce suka nufi
guda, dazasu shiga takarba taboye acikin
jaka [8/13, 9:28 PM] Adda Bena: P
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
Suna shiga suka tarar da wanki lauje ta ajiye
musu. Tube kaya kawai sukayi sukahau
sallah suna idarwa sukahau wanki , lamido
ne mai wanke inners yayinda hajjo take
wanke na sawa. Tana y Tsaye akansu
harsuka gama insunyi ba daidai suji
rankwashi, sun gama wankin kenan sukaji
salaama, lamido ne yaduba yaga mal.iro tuni
yashigo gydan dassauri harda i-ina yace mal
iro ne awaje, tuni tahada rai, yayinda lauje
taleko tace wani malami? Yace iro tace oho
nidai ko lero ne kije kinkamomin kudi tashi ki
fita, tayi shiru can dai ta mike ta saka hijabi
tana fitowa taganshi da yar sallayarshi
batace komi ba. Harsai da yajuyo kawai
suka hada ido nan danan yahau murmushi
amma fuskan hajjo tam adaure, yagaysheta
taki amsawa, yayi juyin duniya hajjo kam ko
kallonsa batayi, yagaji yatashi yafice zaiyi
maganinta. Washegari baije makaranta ba,
birni ya dake yaje gun malam habu, malam
habu yaji dadi sosai bashiri yace yabasa ita.
Murna kaman yamutu yanzu intaga dama
takashe kanta, ranar da malam habu
yadawo lokacin sungama tikan kukansu
kenan da hajjo tafita bata kawo mata kudi
ba shine tace ba abinci suna wannan halin
saiga malam habu yace takira masa hajjo
rikicewa tayi sosai, tace malam kabarsu suyi
bacci cikin kissa take magana, yace nasanda
haka kiramunsu yagadai zahiri batada niyya
daxaran yadauko maganan saiyaga tacanja
tafara basa wani labari nan da nan jikinsa
yayi sanyi mikewa yayi tsum saikawai
ganinsa tayi yayu hanyar dakinsu hajjo,
bankade kofar yayi ya haska da haskem
tocin wayarsa, gashinan hajjo da kazamin
uniform dinta shikuma lamido Wata rigace
ajikinsa duk suna kwance yaje yatashi hajjo
tamike a firgice don baasaba tashinta
hakaba da duka ko ruwan sanyi lauje take
tashinsu yace tadhi kizauna, harya juya
yadawo yariko lamido yana tashinsa anma
yaji shiru yajuyo dashi abunda zaigani yafi
komi daga masa hankali wani farin yawune
takafe abakin, salati yazuba nan da nan hajjo
ta watsake [8/13, 9:46 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR,
Daukanshi cak yayi yafice waje hajjo na biye
dashi lauje hankalinta duk yatashi ita
damuwarta shine karya gane abunda take
musu, tanata malam kaimakem a
zuciyanta,babban asibitin garin yana tagaba
dasu kadan malam baisan sanda yaruga da
kafa yajeba, yanashiga yana salati yana
cewa kuxo kutaimaken da na zaimutu, wata
nurse ce takarbeshi aka shige dashi dama
anyi saa akwai likita jim kadan likitan yafito
a sanyaye malam habu da hajjo suka mike
likitan yace kayi hakuri danka yaci maganin
bera ne, babbar poison ce, yarasu ubangiji
Allah yajikansa, kadau jinkiri sannan a kiyaye
saka irin wannam abubuwanahefen
yara,tsayuwar sanda malam yayi donji yayi
kaman ansaka mishi guduma , babu abunda
yake tunawa illa daren da aisha zata mutu,
cikin kula take cewa malam karikemin
amananar yarana, karkabari amanan Allah
tacika, hajjo kam sumewa tayi agun, kk da
inna lauje taahigo asibitin bayan tagama
gyra tsubbe tsubbenta tasamu malam na
kuka akan lamido. Aisha kiyafeni ban rike
miki amana ba, abunda yake ta maimaitawa
kenan, dakyar akasamu malam yafito
sukadauko gawan wasu abokansa akan zaa
sallace gawan dasafe, ranar hajjo ta gigice,
arayuwa babu halittam datakeso irin lamido.
Kominta ya tsaya cak, itakanta inna lauje
saidata tausayamata ta sarara mata, agyda
malam yazauna ranshi a bace sai inna
tagayamishi metabawa lamido yaci kuka
tafarayi sannan tace ita ba abunda tabashi
aida tabashi wani abu da harda hajjo ,
itakam batassn menene ba, hajjo ne tana
kuka tace baba acam lungun mai anguwa
yaga awara yadauka yaci, malam yakarajin
bakin ciki yatokaresa yahau fada yanzu
fisabililah hajjo asirina kikeso kitona? Ga
abinci awadce menene bana muku? Basai
ance yunwa ce takashe kuba,? Hajjo tsabar
bakin ciki kallonsa kawai take batace
komiba. Hakadai inna lauje tayita kwannan
kukan munafunci ita adole danta
yamutu,washegari akayi janaiza, mutanen
anguwa kuwa tuni suka fara surutu kowa
nacewa lauje ce takashe lamido, malam
kuma sai kareta yaleyi agun jamaa, hakan
yatabbatar musu da lallai lauje bata zaunaba
a tsaye take, Bayan arbain ne malam yasaka
mal. Iro yaturo suna zuwa yace shikam
adaura aure, abun yabawa kowa bazata
babu shiri babu komi aka daura aure atake
bayan sadaki da aka bayar dubu biyar ,
dangin maman hajjo ne ma sukadan taru
sunyi mitan su sungama donkuwa malam
ana daura aure yatafi birni acewarsa yana
dawowa zaa kaiya dakinta, bakin ciki agun
inna lauje baa magana bataji dadin hajjo ta
auri dan mai anguwa ba shikuwa iro murna,
aranar magana taje kunnen matarsa atika,
atika da asha ta tareshi dayayi sallama, ta
cukumo wuyar rigansa yau saika gayamin
wani munafunci kuma kake kullawa,
munafikin Allah taaalah unbanda munafunci
kayi nema aboye kawai saidai naji daurin
aure, yasako rigan ahankali sannan yace
nayi niyyan gayamiki idan anyi tambaya
daga tambaya mahaifin yace adaura idan
munshirya, tace zakuwa taci ubanta, tashirya
tazo da likkafaninta domin kuwa. Dole
mutum daya yamutu koni ko ita, anmafa
bani zanmutuba itazata mutu, asararru
tawuce tabashi gu shikam ko ajikinsa duk da
yana tausayin hajjo duk dacewa karama ce
batada magana saidai yasan tana da hakuri,
Inna lauje kuwa gaban malaminta yabuga
mata kasa yanacewa mekikeso tace so nake
ahanata kwanciyan hankali agydan miji,
banason kuma tahaihu, yace anyi angama
hajiya
[8/14, 9:03 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR ko da
malam habu yadawo daga birni yasamu
dangin aisha suncika tsum, su lauje
munafuka sai yi takeyi kamar tanason hajjo,
sai faman lailayata take koda hajjo talura
dahakan abun yabata mamaki, dangin aisha
suka samu sukadan hada mata abunda
yasauwaka malam ma yataho danashi aka
hada akaje jere akan washegari zata tare,
bayan sundawo suka tike hajjo agaba waazin
hakurinnan dai shisuke mata, su a tunaninsu
tahuta tunda har tazauna da lauje toh zata
iya zama da kowa, tayi kuka sosai barinma
data tuna mahaifiyarta dakuma lamido.
Washegari aka kaita aka damka ta sannan
suka watse. Tana kunshe agefen gadon
karfen da aka sa mata ta dan jinginu jitayi
anbankado kofan anshigo bata dago ido ba,
saiji tayi tanajin warin kalanzir bude gyelenta
taga wata da jarka sai watsawa take akan
kayan ga ashana a hannunta ihu tasaka
wanda mutane suka juyo dasauri alokacin
atika harta ciro ashanan zata kyasta aka
kwace. Dakyar aka fice da ita sai kututtuma
zagi take. Nan da nan hajjo taji cikinta ya
kulle, jitayi gabanta yafadi. [8/14, 9:13 PM]
Adda Bena: HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR Ta zaune agefe alokacin
hayaniya yacika gun, watace yar
nadaidaiciya duk da bata ganin fuskanta
sosai don fitilan dakin baida haske sosai
tajanyeta suka fice, sundanyi tafiya sannan
tashigo wani daki tace zauna anan, hajjo
tazauna duk ta tsargu gabanta sai fadi yake
tabude mata gyalen sannan tace kiyi hakuriz
kin shigo gydan yawa, gydan tashin hankali.
Allah kawai zakina roka yakareki hajjo dai
kallonta take abun yabata mamaki, sannan
tazauna tace sunana balki matar wan iro ne
donhaka kisake dani, duk wannam surutun
hajjo bata furta daidai da kalma dsyaba.
Itakuma bashi yasa tayi shiruba don cewa
tayi kicigaba da hakuri har Allah yamana
magani. Sallama sukaji dasauri hajjo tarufe
kanta muryan mal.iro ne yace balki hajara
tazonan? Tace ae tazo, yace kice tafito muje,
gabanta yakara fadi tamike a hankali tabude
labilen, yana tsaye yarike kwankoso, yace
muje ko, suna tafiya tana waigawa don gani
take kaman wani abu zai sameta, dakinshi
suka nufa don juyowa yayi yace dakinki
anfitar da kayan datasa kalanzir din, tashiga
ahankali dakin tsaf tsaf, daga gado sai
kujeru saikuma dan tv dakuma wardrope.
Tazauna akan kujera daya. Yafita yashigo da
leda dakuma wasu kwalin juice, [8/14, 9:23
PM] Adda Bena: HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR Yanata wage
hakora yace hakuri zakiyi wlh atika hankali
bai isheta ba. Kiyi hakuri ko yar gold dita?,
shiru tayi tana kallonsa, waishi zaimata
wayo wato, Yacigaba da zuba naman da dan
five alive din, yace sauko kinji, naga alamun
kinki sakewa ne, bude idonki ko sahibata ko,
bata ce uffan ba, mikewa yayi yacire rigansa
yabar vez gabanta yayi mummunan fadi
tazaro ido daga cikin gyale, yazauna yafara
cin naman yana cewa matso bude bakinki na
baki, bankade kofan sukaji anyi. Tana
shigowa dakarfinta da karamin tabaryanta ta
kwalawa hajjo dama tafi kusa da kofa, wani
kara hajjo tasa. Tayi mugun gigita wani
stars take gani tuni ta suma agun gankalin
iro yatashi baisan lokacin da yariko wuyan
atika ba karar data sake shiyajawo mutane
sukazo bashiri dakyar aka karbeta, dasauri
ya kinkimi hajjo yafice dakin balki yakaita
ungo dubamin inta, balki karta mutu balki
nashiga uku, innalilah, balki amanace,hajjo
marainiyace, balki tasamu ta watsa mata
ruwa tadan farfado 
[8/17, 9:03 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR bilki taja
dogon numfashi sannan tace alhmdlh, tajuyo
takalleshi tace ya akayi haks? Ya labarta
mata komi ahankali tace gaskiya kayi sake,
kasan atika ba hankali take dashiba yanzu
idan mai anguwa yaji fa laifinka zaigani, yayi
shiru sannan yace yau ta kwana anan, gobe
zamuyi magana Yafice , hajjo duk hankalinta
yatashi kuka takeyi sosai, wannan wacce irin
rayuwace basauki daga makircin matar uba
saikuma na kishiya, dakyar bilki tasamu ta
rarrasheta daban hakuri, hartayi shiru dai,
takawo mata tuwo tabata. Nanma hajjo
takici haka dai tabarta yadda taga dare haka
taga safiya, dasafe ne mai anguwa ya aika
aka kirasu dukkansu biyun, dakuma
shikanshi iro sannan yafara da addua yace
atika meya faru jiya naji kinata zuba yarinta?
Tayi shiru kanta a kasa, yamata fada sosai
yagwada mata baiji dadin abunda tayiba ,
kuma karta kuskura takarasa sannan hajjo
kuma yabata hakuri akan abunda yafaru
tareda gwada mata haka aure yagada. Yayin
iro yasha fada sosai ya fuskanci barazana
sosai agun mahaifinsa ayadda yace masa
idan ya kuskura [8/17, 9:28 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR Yabari wani abu yakara faruwa
zaidauki mummunan mataki akansa, anan
iro yarinka bada hakuri, nan mai anguwa
yace sutafi, tun ahanya atika take ta surutai,
wanda daga hajjon har iron bawanda
yakulata, dakin ta tawuce tasamu tsaf
anmayar da komi kaman babu abunda yafaru
a dakin, tazauna tanajan numfashi anan iro
yashigo yazauna agefenta ta matsa, ya
matso takara matsawa sannan yace kiyi
hakuri don Allah, wlh kaddara ce tafaru,
anma insha Allah bazaa maimaita ba,
hawayene yake zuba a idon hajjo kuka take
sosai bil hakki, tamike tashige daki anma
abunda tagani yakara daga mata hankali,
katifanta ne a tuge anyayyaga. Kara fashewa
tayi dakarfi kukan yashigo dasauri yana gani
shima ya tsaya, abun yamasa zafi,
arayuwansa baitabajin bacin rai irin na ranan
ba, yajuya idonsa naganin bibiyu idonsa yayi
jajur. Dakin atika yashiga yasameta tana
rera wanka hankali akwance , sannan yace
wani irin wulakanci ne wannan. Tayaya
zaayi kifara wulakanta min mata daga
aurowa, [8/17, 9:55 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
Atika ta ja wani tsaki, kaga banacike da
rainin hankali inbanda iskanci, yun bakads
wayo tun bakasan meye duniya ba nake
taredakai anma yau tashi daya kazo ka
auromin wata karamar yarinya yunwan
cikina, hannu yasa yagaura mata mari.
Tarike kumatunta tareda cewa jafar uba!
Nika mara? Yau zaka ga hauka, tacire
dankwalinta tawuceshi yana biye da ita har
dakin hajjo, ya fincikota alokacin hajjo
tagama tsorata da atika ita aganinta gwwara
inna lauje, ashar kala kala atika take ta
sakawa, anma yaki saketa, matsiyaci yau
saidai bazaka sake hannunaba sainaci uban
matarka, saina rama. Tunda ita kafi
darajawa yanzu, fizga da karfi yamata
yawurgata waje. Yarufo kofan tahau buga
kofan can dai dataga zaaji daga fannin mai
anguwa saita bari taja gefe ta tsaya rike da
tabaryanta, dasukaji shiru lokacin idon hajjo
yayi wuli wuli gashi tagagara magana kaman
anmata tsafi, yace jirani ina zuwa yaleka
windown yaga bakowa yazo yabude kofan
sai data bari yafito zata kwala masa kawai
yajuyo kaucewan dazaiyi sai ta buga wa
hajjo wacce tabiyo tabayansa, fadin datayi.
Alokacin atika ta wuntsila dagudu, dasauri
ya cicibeta sai dakin bilki anma bilki tace
muje asibiti, suka kinkimi hajjo sai asibiti,
gado aka bata a asibitin jini sai zubowa
yake, likitan daya zo kanta dakyar aka samu
aka tsaida jinin, alokacin har yakira malam
habu. Da inna lauje, inna lauje ko lekowa
batayiba malam habu ne yazo shi hankali
atashe, duk jikinsa yayi sanyi ganin ya aurar
da ita ace da kwana daya anma har kishiya
tafara hanata kwanciyan hankali, ko data
farfado yace kayi hakuri zataxo gyda,
zamuga inta warke saita koma, kar matarka
tahanata kwanciyan hankali duk hankalin iro
yatashi yasan surutan mutane maganan
zaije kunnen mai anguwa ya roki malam
habu anma yaki yarda , dole aka yarda akan
zaata koma gydan, su bilki ne yan zuwa
gaysuwa sai daidaikun cikin gydan mai
anguwa dakuma mahaifiyar iro, tayi fada
sosai tace kuma atikan zata gamu da ita.
Kwanan hajjo biyu a asibiti aka sallameta,
duk fargaban komawa gydan iro yahanata
sakat, dataga tawuce gyda nanma bataji
nutsuwa ba don tasan lauje sarai, randa
takoma daredare iro yazo gaysheta dakayan
makulashe anma bata kulashi wani tsanarsa
takeji, harya gama yatafi, malam kuwa tun
ranan yadena zuwa birni saidai yazauna
agefen hajjo ko me takeso yake mata, ahaka
hartayi sati kullum iro na lekowa, arana
yakanzo sau hudu zuwa biyar saikuma yazo
yafara dauke kafa baifi arana yazo sau biyu
ko daya ba, duk tana hankalce dashi duk da
ba kulashi takeba, akarshe yazo yadena
zuwa alokacin tawarke sosai har malam
yatafi gun aiki ,bayan yaroki bilki tazauna da
ita kafin yadawo tunda shi hankalinsa bai
kwanta da laujeba, daredare suna zaune bilki
tamike zata tafi tana cewa ni bansan
meyasa iro baya son zuwa yanzu ba kullum
yana gyda kumafa, suna tareda ati dazuma
nabarshi suna tadi a tsakar gyda, bata idar
da magananta ba taga wani yaro da takarda
wai gashi abawa hajjo, bilki takarba tareda
cewa toh hala iron ne yamiki wasika bude ki
karanta, takarba duk da batayi niyyaba
takaranta kamar haka Ni ibrahim nasakeki
saki daya, inkinsamu miji kiyi aure Jitayi
kaman ansauke mata
guduma
URI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR hawaye
masu zafi suka zubo mata, bilki tace meye
haka meya faru kuma? Tamika mata
takaddan, salati taja tarike baki, lale iro
yaban mamaki. Ina malam aje ayi
magana,ba inda zanje zanjirashi yadawo
itadai hajjo tsit tayi bilki sai mita take saiga
lauje wacce rabon datashiga dakin tun randa
hajjo tadawo daga asibiti taleko tareda cewa
meyene bilki tace takardar saki iro yakawo
wa hajjo, lauje wani dadin da vata taba jiba
taji, sannan tadan dake don kar bilki ta
fuskanceta tace subhannallah innalilah bari
malam yadawo abi baasi, dasauri tafice
dakinta taje tasamu kawarta luba, wacce
tare sukadawo daga gun boka wanda yace
musu yakuma tabbatar musu adaren ranar
takardar sakin hajjo zai iso, tsalle da murna
da sauri lauje takunce gefen zaninta tace
lubna ga sauran canjin malam, akai masa
don Allah bantaba jin dadin aiki irin na
wannanba, sallamar malam ne yashiga dasu
taitayinsu dakin hajjo yanufa hakan yasa
dasauri luba tafice daga gydan, yana shiga
ya tarar da su zaune kowa jum! Yace lafiya
jikinne? Anan bilki ta zayyana masa meke
faruwa, salati dogo da sallami malam yaja,
innnalilahi wainnailaihirajiun, lailaha ilallahu,
yarike baki tareda cewa abunda iro zaimin
kenan? Yamayar min dake karamar
bazawara? Kidena kuka keh, insha Allah bilki
babu baasin da zaabi, kigama iddarki mubar
gari, balki tayi caraf tace maalam babu idda
akanta saboda randa aka kaita adakina ta
kwana kuma washegari aka kaita asibiti,
yace alhamdulilah tashi ki gyra kayanki, bilki
nagode sosai ubangiji Allah yabar zumunci,
anma inaga zan tattarata ne akwai wata
yayata zankaita gunta agarin abuja, gwara
tayi nesa kafin sukashemin ita [8/18, 7:24
PM] Adda Bena: 8 HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR bilki tace hakan
yayi baba, barin tafi ni maigida na yazo
daukana, sukayi sallama hajjo ta rakata har
zaure, tana dawowa ta tarar da lauje da
malam habu azaure, lauje sai kuka take wai
itakam abar mata hajjo, ai hajjo abun
tausayine, ita adole tana kuka wai malam
habu ya wulakantasu ya tozartasu malam
yanajinta anma bai girgiza ba ko kadan
cewa yayi gobe da asuba zasudau hanya,
hakan shine mafi sauki ,acewarsa inya dawo
sai aje adebo kayan dakinta, kokuma duk
wani magana da mai unguwa zaiyi gwara
inbata kusa, hajjo komawa dakinta tayi
tahada kayanta kwaya uku wanda duk
hidiman biki tayi daahi. Tasaka akaramin
jaka, ranan gagara bacci tayi tsabar farin ciki
yau wayaga zata tafi birni, itama zata zama
yar makaranta zata waye, zata rike waya,
zatasa kaya masu kyau, zata hau mota duk
lokacin dataga dama. Tamike tayi sallah
rakaa biyu ta godewa Allah sannan tazauna
tana zikiri har asuba, malam na dawowa
yace tashirya wanka tayi tasaka doguwar
riganta baki tadauko hijabi tamaka, tarike
jakanta, har lokacin inna lauje kuka take
akan malam yabar mata hajjo anma malam
yarufe idonsa tsum yagwada baisan da wani
maganan zamaba, yafito yana kwala mata
kira, hajara! Fito mutafi, tafito tsum tagayda
lauje, sannan tafara binsa, lauje ganin haka
yasa hankqlinta yakara tashi ta fizgo jakan
hajjo, hajjo ta fizge dakarfi tabi malam haka
suka bace mata, tayi borinta tagama, hajjo
kuwa tasha sukawuce suka shiga motan
abuja, taja dogon numfashi sannan tace
alhamdulilah, sai garin abuja kuma [8/18,
8:16 PM] Adda Bena: 9 HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR bacci tayi
ahanya sosai, basu isa abuja ba sai biyu
uku, narana suna isa. Suka tari taxi yace
yawuce dasu gwarimpa, anan hajjo taraina
kanta, dama haka birni yake bata saniba,
yawune kawai baizube abakinta ba, anma
duk ta tsure haka har suka isa, kofar wani
kaftareren gyda anan suka sauka, yaciro
kudi zaibiya yamika dari biyu direban
yakalleshi yace baba kudinka fa dubu biyu
da dari biyu ne, nan da nan malam yabude
baki cikin mamaki yace habawa toh daga
gomben zuwa nan nawane? Banda kudi
gaskiya. Abunda nake dashi kenan nan fa
direba ya rufe ido yace ko abiyasa ko
yakaisu gun yan sanda, hajjo wacce tyunda
malam yafara surutun batace komi ba,tace
kayi hakuri bamusan haka kudin yakeba,
anma inaaa driver kam idonsa ba kamshin
kirki inbada bakar magana ba abunda yake
fada, malam ya tsaya yana tunanin ko zai
shiga ne yatambaya anma abun yayi abun
kunya, yadai danne zai je kenan yaji magana
ta gefensa, yajuya cikin nutsuwa yakalleshi,
dogone irin maza masu kiran zati, domin 6-
packs yakeda, wankan tarwada ga manya
fararen ido, dakuma dogon hanci gashinsa
yakwanto luf luf kana gani kasan acikin daya
toh shine ko fulani, ko shuwa, ko balarabe,
yace wa drivern haka ake saika na zagin
mutane? Bai girmeka bane? Drivern baice
komi ba, yaciro kudi a aljihunsa ya watsa
masa, dubu daddaya ne sunkai guda goma,
hajjo wacce tunda takalleshi sau daya
takauda fuska saidata juya takara kallonsa,
yace baba wani gyda zaku shiga? Malam
habu yanuna gydan da yatsa, sai saurayin
yace gydansa fadil? Mushiga to, yakarbi
kayan hannun malam suna isa maigadin
yabude sannan suka shige. Hajjo duk
hankalinta yayi kan kalle kalle tsayawa inyi
bayanin girma da kyaun gydan bata lokaci
ne, inason mai sauraro ya auna yagani, suka
isa har falon saicin karo suke da masu aiki,
masu fararen uniform, suka zauna nan yace
barin kira hajiyan, jim kadan saigashi
sunshigo tare. Macece mai faraa kyakyawa
kana ganinta kaga mutunci da kima, tana
ganin malam tafara lalle marhaban. Taxauna
tareda cewa wacece wancan? Yace hajara
ce. Tace ikon Allah, zo nan taso hajara
durkusawa tayi tagaysheta, alokacin wannan
saurayin da yakawosu yazo yawuce dawani
saurrayin shima tsayinsu daya, saidai shi
farine tas, yabar gashi akai irin na samarin
zamani wato afro, saikuma shi baida idon
nafarkon shi idonshi sexy eyes ne dakyar
yake lumshesu. Wanda shike janye hankalin
yanmata fadil kenan, anan malam yace
wannan saurayin shiya taimakamin hajiya
tace imran? Imran ai mai hqnkalline abokin
fadil ne sosai, malam bari kuje kuhuta
tukunna, tasa aka kai malam masauki
sannan tace hajjo ma akaita nata dakin
dazata hutan
 Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR dakin da
aka kao hajjo kaftareren dakine, jikin
walpapern pink, sai plasma ajikim bango,
dakuma wardrope din italin bed din dake
ajiye, dressing mirror din cike yake da kayan
kwalliya dakuma turaruka. Hajjo tabude baki
tana kallo ayayin damai aikin tace ki ajiye
kayanki anan, kishiga kiyi sallah kafin
nadawo, ta gyada mata kai, toilet fin tashiga
nanma she was breath taking, ta kalli
jacuzzi komai modelized nd in pink, har
towel dakomi needed dasu pad, duk da
batasan menene ba, tarike kan panpon sink
din takunna taji ruwan zafi ta tsaya kallo
tana tunani, can dai ta murda dayan saitaji
ruwan sanyi sai taja numfashi saikuma ta
juya tazauna tayi fitsari akan toilet lap din,
tanata juye juye don kozata ga buta, taga ba
buta, bata san cewa wannan handle din
famfon dazatayi tsarki dashiba, shima tasan
hakane don tana kallo a tv na dakin lauje
idan ana tallen hapic, wanda harta haddace
mesuke fada, tagama fitsarin tagadai babu
abun tsarki sai ta kalli saman gefen sink
taga sabulu ajikin wani roba anjingine a
bangon, tasa hannu tacire sabulun sannan
ta tari ruwan sink din takoma kan lap din
tayi tsarki. Sannan kuma tayi alwala ajikin
sink din tafito. Agefen wardrope din akwai
center carpet hakan yabata daman yin sallah
kawai, ta idar tanata kallon dakin, duk taji
komi yaburgeta, ashe akwai irin wannan
rayuwan?, [8/19, 8:13 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
Sallama taji ma mai aikin, tamike a nutse
yarinyan tace hajiya najiranki, tafice taje falo
taganta azaune tana faraa. Zonan kici abinci
ta jata kan dinning sannan tace faraci, tahau
bude mata coolers din, ferfesun kaji ne, sai
coconut rice, dayan tray din kuma salad ne
na gefe kuma arranged samosa and spring
roll, sai drinks wanda natural ne orange
juice, kamshin abincin kadai yacika mata ciki
anma haka tazage taci sosai duk da dan
kunyan hajiyan datake ji. Tana kan ci taji
sallaman fadil, muryansa irin na garstesten
namiji ne, very broad sexy voice, yana
shigowa yayo kan table din, hajiyan tana ta
murmushi daga ina kuma, yace masallaci
nayi laasar dama mummy banci abincin rana
ba, kawai yafara diba yadibi shinkafan da
kuma ferfesun yahau ci ko kallon inda hajjo
take baiyiba, don shi arayuwansa
kyankyamin talaka yakeyi, balle kuma mace ,
yasaba ganin classic babes hajiyan tace
bakaga bakuwa bane? Yace mungaysa daxu
ai, itadai hajjo ko ajikinta dama anbata
labarin yan birni sunada wulakamci da
kyankyami hala hajiyan ko dan ta taba
zaman kauye ne yasa batayi, sunacikin haka
malam habu yashigo shima yazauna yaci
abincin sosai alokacin fadil ya idar da cin
abincin yafice yabar gydan, Bayan sun
kammala kkowa yazauna nan malam habu
ya zayyane ma hajiya halin da hajjo take ciki
tundaga rasuwan lamido harkan aurenta da
jinyarta dakuma sakin, sannan yafadi
bukatarsa hajiya ta tausaya mata sosai
sannan tace wlh naji dadi malam dama ina
neman hanyan biyanka alherin dakamim
yanzu Allah yabsni iko, kasan cewa
sanadinka na auri abban fadil. Da baka gurin
da akauye zaayi aurena, donhaka namaka
alkawari tunda fadil ne kawai dana zan rike
hajara tsakanina da Allah kamar yadda zan
rike yar cikina, daga yanzu har zuwa daurin
aurenta, Alllah yabani ikon cika alkawarin
dana dauka. Malam habu yayita godiya
sosai daganqn aka bar magana akan
washegari zai wuce gombe, hajiya tadau
alkawarin saka hajjo a makaranta har randa
hajjo tace bataso hajiya ta juya kan hajjo
daga yau kina kirana da mummy, hajjo tace
toh , sannan tace kiyi hakuri da fadil shine
kadai da na, kuma miskilin mutum ne nalura
kema miskilance toh baxaa samu matsalaba,
bayida son mutane da hayaniya ta riko
hannunta takira mashida mai aikin indoors
tace zo , kishiga da ita ki gwada mata komi
anan sannan tayi wanka ki wanke mata
gashinta just make her up, anan mashida
tagwada wa hajjo komi da amfaninsa. Hatta
su kayan kwalliya, tabude mata warrdrope
wanda yake cike da abaya da dogayen riguna
dakuma english wears. Sai perfs different
desighners [8/19, 8:25 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
saikuma toilet ma tagwada mata komi
sannan tabata shower cream dazatayi usn,
tawanke mata kai tace tayi wankan, ta kuma
sata tayi brush sosai bayan fitowarta tayi
dryn mata gashin tace wannam kayankin
yakamata afita dasu mummy zata bada
sabbi, nan aka fice da tsoffin kayanta,
mashida ta gyra mata gashi sosai. Ta
kimtsa mata tayi desighning tajera ribbons,
sannan taciro mata wata bakar abaya yasha
stones. Tabata da wani pendless dankunne
shima silver sannan tafesheta da turare, u r
gud to go, kullum haka zakinayi if kinga
dama. Kiyi kwalliya, itakanta hajjo taji. Dadin
yadda taganta nan ta isa falo tazauna, tana
zaune mummy na daki saiga fadil da imran
suna tadi shigowansu fadil yadaure fuska,
imran yace wow bakuwa kukayi? Mashida
wacce take jera plates akan dinning tace a a
hajjo ce fa, imran yasake baki wowwwww
yaciro iphone 6 dinshi yahau daukanta kyas
kyas, fadil tsaki yaja kai kazo kazauna ka
ishi mutane suka zauna a kujeran dake nesa,
duk abinda imran yakeyu hajjo hannunta
tasa tarufe fuskanta, dasuka zauna ta
sunkuyar dakanta tana wasa da yatsunta,
har mummy tashigo imran yace mummy kin
samo taurarowa nikam nayi kamu, tana
murmushi tace gafaracan ina zanbaku ita,
wannan matar manyace kana kallonta, imran
yace gaskiya kam hajjo kam ai sai su oga,
mummy tace lalala kul kuna cemata hajara
karkuwani ce hajjo saikace daga kauye, abun
yabawa fadil dariya wanda tunda suka fara
maganan baice komi ba, yace dama meyece?
Yana gama fadaYa kuwa tsuke fuska balle
ace wani abu, mummy tace kaji dashi dan
hassada Mummy ce tace zo harnayi waya
akan maganam skul nafison komi ayishi da
zafi zafi, nanema miki ss1 admsn gobe
zamuje muga ko zasu baki kisamu kiyi
kokari abaki ko Kokuma fadil i have a
meeting so ka kaita, tana fada tamike jiyayi
wani zazzabi yakamashi Allah sauwaka
wannan kazaman tahau masa mota yace
imran wlh akwai abunda zanyi so plx ka
kaita, she’s a jerkC
[8/20, 8:08 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR imran
yace kaji dashi nidai ba inda zan kaita
inbazakayi ladabi wa mummy ba sainasani,
hajjo jin yadda ake muhawara akanta yasa
tamike tabarsu agun, dakinta tashiga
tazauna agaban madubi tana duba kowanne
duk da dan karatunta tana kokarin taga
tadan karanta ahaka tayi sallolinta tamike
tabi lafiyan gado Washegari bayan sunyi
sallahn asuba mummy tace karfe takwas ta
shirya, fadil zai leka da ita skul dun takoma
daki tayi wanka ta shafa jikinta tsaf da mai
avon tadan shafa powder data gani na mac
tashafa shima tadauko lipgloss duk da
tagagara prouncing sunan itadai ta mulka,
tabude wardrope din taduba inners akwai
wanda suka mata yawa sosai anma ahaka
tasamu wanda yadan mata tasaka tadauko
wata abaya tasaka, tayafa gyalen duk da
fadowa yakeyi anma tarike gam, tana fitowa
taci karo dashi a falo yana tsaye kaman
wanda zaije filin daga, yabi yacika tam
kamar zai fashe yana ganinta yaja tsaki
yafice binshi tayi abaya jiki a sanyayaye.
Yabude motan itama tabude tabaya zata
shiga yajuyo wani harara da ya sake mata
yasa ta kauda fuskanta tashige , cikin takaici
yace ke bakisan ido ba ko? Namiki kama da
driver? Batace komi ba, tayi tsit kuma bata
motsa ba bata fitoba balle yayi tsammanim
zata koma gaba, arayuwanta idan akwai
abinda ke bata wahala yabiyo bayan
magana, daya lura tabbas yar bariki ce
yafito yabar motan yaje daki yacanjo
mukkuli yabude dayan 407 din yashige
yabarta, ganin yafice yasa tafito sulum
takoma cikin gyda, anan suka hadu da
mashida wacce duk abinda sukeyi akan
idonta ne, tace kefa hakuri zakiyi dole kibiye
mishi ko ata samun matsala, hajjo batace
komi ba. Dakinta tawuce, nan tamike tatika
baccinta har lokacin dataji hayaniyan malam
habu da mummy tafito tana fitowa suka
bude baki yooh baki tafi makarantan bane?
Ina fadil din? [8/20, 8:17 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR cikin kwanciyan hankali tace yafita,
mummy tadau wayanta fadil kadawo gyda
yanzunnan ina nemanka, malam habu zaitafi
ne daman nan mummy tadan basu wuri,
malam habu yamata waazi sosai yakuma
gwada mata zaman hkr da duniya, yace
tayita adduan kariya, duk da baizama
mahaifi mai adali akantaba tayafeshi , tayi
biyayya ga hajiya tazame mata uwa da uba,
karta bata mata, hajjo tayi kuka sosai har
yafice suka kaishi tasha da mummy,
dawowansu suka tarar da fadil mummy ta
tsuke fuska ina kaje? Yace office, nd meyasa
baka tafi da ita ba? Yace mummy she was
slow and i have to go, tace toh wuce kakaita
yaro sai shegen neman magana, kallo daya
yamata takauda nata idon, sannan yafice
mummy tace bishi abaya , suka fice. Tana
isa bakin motan zata bude baya yaki
buduwa, tabude gaba taga yabude donhaka
baki sum sum tashige, yana kallonta yaja
tsaki da turanci yace i wonder wat mummy
could help in this damn poor thing! Duk da
hajjo jikinta yabata cewa zaginta yakeyi
daga yanayin furucinsa anma batace
komiba, tayi kaman bada itaba harya fice
can suka nufi school yadda tagagara karanta
sunan, tadaisan cewa. Makarantan babba ne
sosai har hawan bene yafito tabishi abaya
har office din principal yabada lettern da
mummy tsbayar nan principal din yahadasu
dawata tayiwa hajjo dan interviews haka,
tasamu tanada kokari anma babu good
foundation donhaka suka karbeta a ss1 din
hoping zata gyra before waec, atake fadil
yakarbi teller sukaje suka biya yayi komi
daya kamata, duk da ko kallonta bayayi
yadawo suka karba mata uniform akace
tafara zuwa on monday, ga books dakomi
anbayar. Ahanyansu na gyda hajjo sai murna
take tana murmushi itakadai, tafito da
uniform din tana kalla, tuni tafara mafarkinta
a skul din, abunda takeyi din bakaramin
kular dashi yayiba sai jan tsaki yake anma
tsam hajjo bata nuna tasan akwai hallita a
motan ba [8/20, 8:34 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
Isansu gyda ta kwashe kayanta tashige
gydan dasauri mummy na falo tace oyoyo
yar auta zonan mugani, tana murmushi ta
tsugunna mummy tabude taga komi cike da
farimciki tace sai yaushe zaki fara zuwa?
Tace nima bansaniba da turanci suke
magana, alokavcin yashigo fadi yayi akan
kujera yana salati alaman wanda yagaji tace
ya ake ciki, yace monday sukace tafara
zuwa nasha wahala wlh mummy, tace ai
wahala na nan gaba kai zakana kaita bfr
nasamu driver yace haba mummy don Allah
kinsanni da baccin safe, tace saika hakura
inka kaita itadai hajjo godiya tayi tayi wa
mummy tawuce daki, anan tayi azahar.
Takuma fitowa lokacin abinci was served har
fadil nakan table talura dashi baya wasa da
cikinsa ko kadan sannan yanada son kayan
kwalama jiya taga samosa da spring roll yau
taga sponge cake da caramel duk da batasan
sunansu ba, yanaci yana danna waya
(chatting) yana murmushi tanata gunaguni
aranta wani irin mutum ne zaizauna
yanadanna waya yana murmushi taci
sakwaranta da miyan egusi yasha bomo,
tamike takoma daki anan takunna tvnta
Hakadai rayuwa ta kasance wa hajjo tana jin
dadin sabon yanayinta sannan tana godewa
Allah mummy na iya kokarinta wajen ganun
ta kyauta mata yayinda fadil yake nuna
mata tsana da kyankyami a fili , imran kuwa
shima na sonta kodan yanada zolaya ne,?
Ko mashida mai aiki sun saba da hajjo
saidai hajjo mutum ce marar son mutane da
magana hakan yasa ta samu wuyar sabawa
da mashidan Ran monday da sassafe karfe
bakwai hajjo tashirya tsaf tana jiran fadil
mummy ce taje har dakinsa ta tasosa yana
gunani haka yafito, hajjo tayi kyau matuka
skul dinsu na delphia kiddies wanda rigan
lemon green ne iya gwiwa sai hula beret
wanda hajjo dogon saffa tasaka yakawota
har gwiwa beret dinkuma tasaka ta cusa
gashinta aciki anma duk dahaka saida
yaleko tarasa yazatayi gashi mummy tace
kartasa hijab haka ake xuwa, tana tsaye
mummy tace oh ni gashin ma cusashi akayi
ai inaga saidai hakuri wannan makaranta ga
fadil dincan awaje kije yakaiki, tana fita rike
da jakanta baki kalan sandal dinta tashiga
motan yaja tsaki, m carryn d most ugly gal
in my car damn! C your eyes like that of a
cat, bata ce komiba yanata turancinsa kamar
doya haka tamaidashi, suna isa tafita kafin
takarasa fita yafizga motan dakarfi saura
kadan tafadi tajuya takalleshi tace
hasbinallahu waniimal wakil, ya Allah ka bani
hakurin zama dashi ahaka Allah ka kareni
daga maida martaba akan abunda yakemun,
[8/21, 9:07 PM] Adda Bena: 2 6 HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR Tajuya
da zummar tashige cikin aji taga yadda
makarantan takara mata fadi, kawai ta tsaya
cak tana tunanin ina zatayi ganin kowa na
hidimansa takasa tambayan kowa sai
zagaye makarantan takeyi, can dai taga
wata fara kirar fulani doguwa saidai ita
datasa beret din tafito da jelan gashinta
yasha ribbons kalan uniform din, Hajjo tace
salamu alaiki, yarinyan tajuyo cikin faraa da
mamaki tace waalaiki salam, tamikawa hajjo
hannu alamun su gaysa, abun yaso yabawa
hajjo dariya ita atunaninta maza ne masu
gaysawa ba mata ba, tace toh hala a birni
haka sukeyi tamika mata itama, tana mika
mata yarinyan ta rungumota tareda cewa
you seem new here, hajjo takalleta batareda
tace komiba, cikin murmushi tace hausa?
English? Fulani? Or arabic? Hajjo abun
yabata dariya anma batayiba saitayi
murmushi tace hausa, da mamakinta sai
yarinyan tace toh sannu ki dazuwa ke
bakuwa ce ko? Hajjo tace ae nagode, ss1
nake nema, yarinyan tace ajinmu ne zomuje,
hajjo nabinta abaya suka isa block din yan
ss1 ajin babbane saidai babu dalibai dayawa
abunda talura kenan ga babban aji anma
dalibai daddaya ake zama, basifi ashirin ba,
toh ko haka makarantun birnin suke? Dan a
makarantansu na kauye su dari da ashirin ne
a aji, [8/21, 9:35 PM] Adda Bena: 2 7 HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
Tashiga ajin taga kowa hidimansa yake
yarinyan tajawota tareda cewa zo ga empty
sit kusa dani muna jistawa makarantan nan
babu hausawa daga inyamurai sai yarbawa
dakuma daidaikun larabawa, hajjo tazauna
ta ajiye jakanta agefe yarinyan tace sorry
inata cikaki da surutu my name is khadija
alkali living at maitama indegen of bauchi
and you? Hajara tayi shiru sannan tafara
tunanin yadda zatafada, bauchi zata
musanya da gombe, dama tasan a gwarimpa
suke mummy tafada mata donhaka saitayi
murmushi tamika mata hannu sannan tace
hajara abubakar living in gwarimpa indegen
of gombe, kadija tace wooow my boyfriend is
from gombe, kice kinzama inlaw ta, hajjo
batagane ba anma tayi murmushi kawai,
malami ne yashigo yasamu aka fara
koyarwa, hajjo tanada matukar ilmi saidai
poor background dinta bata da fluent turanci
bataganewa sosai, donhaka har aka gama
bata fahimci komi ba, aka fita break nan ma
kadija tamakale mata, hajjo bamai saurin
sabo bane ga rashin maganarta har kadijan
tagane tace kekam magana tana baki
wahala? Sai murmushi hmnn irnki mummy
na taso tahaifa Allah yabata ni, nikam minti
biyar banayi bakina shiru Allah yabaka baki
dan kayi magana saikuna wani yin shiru,
inhar zamuyi yawo dole kikoyi magana
zomuce restaurant muci abinci, anan hajjo
tatuna da dubu biyun da hajiya tabata
tabude jakanta tadauko suka nufi gun kowa
naji dakanshi saidan frnds din kadijan ne
suke tambayanta saitace shes my new frnd,
my cousin from gombe aikuwa an yarda don
dukkansu yanayin gashinsu koda kadija
talura da yadda hajjo ta tusa gashin tuni
taciroshi tayimata irin nata acewarta
zaamiki dariys toh hakan yasa mutane suka
yarda yanuwane, dukka manyan idonsu
dakuma gashin kansu ga sajen daya zubo
musu tagefen fuska, dukkansu sunada tsayi
kuma ga kirgen dangi duk sunfara, suna isa
kadija ta isa kan tab din tareda cewa sponge
cake and caramel den a cold drink plx,
tajuya kan hajjo sannan tace kefa? Hajjo
tace duk abunda zakici, tajuya tace double
each plx, sannan suka koma suka zauna
anan aka kawomusu sai hajjo taga tasan
caramel din don agyda ta tabaci, taci cake
din ma taji dadi tuni tafara santi, kadija tace
wani skul kikayi? Hajjo takaletta sannan tace
a dukku nayi skul. Woowwww hey gist me
ya rsyuwan dukku take? Inason inje garin
kullum inajin sunan gun, awhh so dax y
bakison magana? Kar ingane? Hajjo tace ban
iya turanci bane, kadija tace dnt worry
zantaimaka miki, zamunayi ko yaushe [8/21,
10:07 PM] Adda Bena: 2 8 HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR Hajjo tace
nagode dasuka tashi kadija tabiya komi hajjo
tayi tayi anma tace a a, taga kusan dubu
uku lalle dan abun da sukaci shine haka?
Haka kayan birni yakeda tsada, dubu uku
aishine kudin cefanansu na sati biyu a kauye,
dahaka suka koma aji nan ma har aka tashi
tafito ta tsaya abakin gate wanda yacika
tam, tarasa wazaixo daukanta kadija ma
drivernsu yazo yadauketa sukayi sallama,
hajjo taje ta tsaya a inda fadil ya ajiyeta,
tana tsaye har aka watse nan hankalinta
yafara tashi can taji anmata horn tajuya
kawai taga fadil ne. Dawata agefensa,
batace komi ba taje tabude gydan baya
tashiga tareda gayshe da baturiyan gefe.
Tayi mamaki dataji tana hausa don itakam
tsabar farinta taga tana mata kama da
turawa ne, bai ko kulata ba yaja sukaje har
gyda sannan ya tsaya tafito tabarsu yakara
juyawa. Ko waye wannan sai Allah tana
shiga ta tarar da mummy a falo oyoyo yar
lele zokiban lbr, hajjo ta tsuguna tagaysheta
sannan tace makaranta alhamdulila taciro
dubu biyun ta mika mata, sannan tace gashi
wata yar ajinmu damuka hadu ta saya mana
komi, hajiya tace meye sunanta? Hajjo tace
wai kadija alkali yar bauchi ce amma,
bakomi kidai duba frnds na kirki banda
tarukucen kawaye. Sannan kisamu tana dan
taimakamiki. Nan suka mike, kowa yayi
sashinsa hajjo tayi wanka tayi sallah tafito
tasami mummy akan table, mummy tace
dama inason cemiki fadil zaixo kuje kusamo
ko atamfofi ne asamu akai dinki ko hajjo
kaman tace mashida takaita anma tace toh
mummy, suna zaune yashigo da imran yanaa
dariya anma ganinta yasa fadil yakara
hadiye rai, suka zauna suma akan dinning
din, imran yafara zuba surutu yana
tambayanta ya makaranta, mummy ta tashi
tabasu guri shidai fadil baice komi ba can
dai yanagamawa yatashi yafice yabarsu.
Imran yace amh kinaji? Ta gyada kai
batareda takalleshiba. Kiyi hakuri da yadda
yayanki yake miki he has lived a sorrowfull
childhood donhaka ne zaki samu diffculties
kafin kusaba dashi, nd hes also bipolar,
kinsan me bipolar? Tace a a, yace irin
mutane masu wuyan shaani, yanzu zakiga
suna faraa can kiga sunbata rai, abukadan
ke bata musu rai, very moody, hajjo
axuciyanta tace yoh toh meruwana, nandai
yagama mata bin baki sannan yatashi yafice,
tagama itama tamike tashige daki tana duba
littafanta jitayi an banko kofan dakin tadaga
kai taganshi cikin rashin faraa yace kizo
kiwuce kasuwan, tadauko gyalen abayanta
tabi bayanshi tana isa kofan motan tabude
tashiga saita tuna bata dauko purse dinta da
mummy tamata list donhaka tafito dasauri
dontaje daukowa, fitowanta taci karo da shi
wani wawan jan motan dayayi zaiyi kanta
kara kawai tasaka
HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR Karan
data saka yasa takauce dakarfi. Ikon Allah
baya wuce rananrsa lalle fadil bayada kai,
bata ce uffan ba wanda yafi komi bashi
mamaki atunaninsa zatayi fada donshi
kanshi yasan yayi kuskure da garaje.
Taashiga motan tazauna tayi tsit sai salati
take donhar lokacin gabanta fadi yake,ahaka
yaja suka wuce sahad tafito tanata zare
idanu, yayi parking suka fito suka shiga yaja
keke yamika mata tasa hannu takarba duk
da batasan mezatayi dashi ba, Sai ganin
yadda wasu suka rike sunasa kaya yasa
tagane me amfaninshi, nan yace kidauki
abinda yadace, suna tafiya sunje gun turare
taga sai jidan turare yake kaman bayaso,
akazo mayuka yadiba duk wani abun mata
yadiba, akazo atamfofi ma yajida da
abayoyi, duk abunda yakeyi yacika yacika
basket din yakai hudu yazo gaban stand dun
itakam duu abunda tadiba baifi turare daya
da atamfa daya ba. Akayi total din komi
dubu dari da sha shida. Yacire card dinsa
yabiya dashi, akasa a leda masu gun suka
deddebo ledan suka biyosu dashi nan fadil
yabude booth suka saka sannan yace musu
yagode, suka shiga yakara wucewa
drumstick nan ma yasiya makulashe yajuya
da ita gydansu suna isa yafito yabar mata
motan, ganin haka tasan cewa yana nufin ta
kwashe kayan, batace komiba ta tattare tas
tafito daya bayan daya, mashida na tayata
suka gama [8/22, 7:48 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
a falon mummy tadire kayan taje tayi sallah
tafito tasamu mummy naganin kaya, waiwai
tubarkallah duk ke kika zaba? Tace a a nifa
nawa kwaya biyune duk na yah fadil ne,
mummy tace naki dai, fadil wa waye
zaisiyawa kaya inbake ba? Zo ki duba dukka
mugani, nan fa hajjo tafara duba kayan
mayuka ne masu kyau da tsada da
turarruruka mummy tasa mashida ta tayata.
kwashewa aka jera mata su, atamfofin
wanda yakai guda hamsin mummy takira
tela yazo ya gwadata sannan yakwashe
yatafu, mummy tace saura sarka da gyale
dakuma takalmi , kishirya daredare muje ,
aikuwa dare nayi suka wuce ground square
mummy tadiba mata latest takalmi da
jakkakuna desighners , tadauka mata
fashions dankunne masu kyau da tsada,
dakuma inner wears, gyale kuma akwai
gydan wata kawar mummy sukaje mummy
tace tadiba gyale bayan tadibi gyalen ne.
Tace takawo mata hijabai ma tanason
tasiyawa yar luu luu dinta, akwai yar kawar
mummyn wacce kansu daya da hajjo, tuni
tafara shigewa hajjo ganin hajjo yar
kyakyawa donma batagama kilewa ba, kawar
mummyn ma tayita yaba hankalin hajjo, nan
yarinyan tace mata sunana mardiya, ban
numban wayanki anan mummy tace ki kirata
tawayana bansiya mata waya ba tukum but
very soon, nan mardiya tace toh, suka fito
mummy tajawo su suka dawo gyda,
dawowansu sun tarar da fadil akan kujera
danne da laptop dinss yadannan nan
yadanna can, ganin mummy yace sannu da
dawowa hajjo tashige da kayan daki takara
jerawa wardrope kam yacika tam , har babu
matsaka tsinke. Tagodewa Allah saita fara
tuna mahaifinta dakuma lamido tazauna
tadanyi muzuranta tafito fadil na falo
mummy tashiga daki. Donhaka tazauna
agefe tana dan kallon tv, ganin haka yasa
yadauko remote yacanja tasha yakai kallon
ball abunsa, ko ajikinta tacigaba da kallo.
Can taji kasan mararta na ciwo dama
tunsafe takedanjin wannan ciwon , tadai
kwanta luff, mashida tafito tana tambayanta
cikin nishi tace ciwon ciki nan mashida
tadauko boskofa aka bata tasha duk gogan
na kallonta baice uffan ba koda mummy tazo
saitace tashige tayi bacci hala taci wani
abune,, dakyar hajjo tayi bacci ciki kam ciwo
har washegari gashi a office ankira mummy
wani urgent meeting tarasa yazatayi cikin
tausayi tace kiyi hakuri fadil yakaiki zanbiyo
ta asibitin bataje makarantan ba , haka
yadauketa sai national hospital, suna isa
tafuto duk hannuntaa a cikinta, suka jera
suna tafiya sai yatuna yamanta da wayarsa
komawa dayayi zai dauko yasa ta tsaya,
yana bude motan yaga jini kaman anyi
ambaliya akan kujeran hajjon , yabude ido
yajuya yaga ta bayanta ma jina jina,
subhanaallah, yajuya yaga ga mutane.ya isa
gunta wani irin iskanci ne haka, inbanda
iskanci kinsan aladanki kikeyi shine bazakiyi
magana ba? Ji yadda kika batamun mita
kizo kishige mukoma don bazan shiga dake
asibiti haka ba, tayi gododo tana kallonsa
wani alada kuma, juyawan dazatayi taga
jikinta jina jina cikin marairaicewa tace
wayyo Allah yayah kataimakamin don Allah,
fizganta yayi yawurgata a mota, sai gyda
suna isa, yace tawuce tashige, useless nd
stupid moron [8/22, 8:04 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR tashiga dasauri tana rike da
abayantan daya jike da jini kasancewar blue
ne , bayan gyda tawuce tasake shower daga
kanta har tsakiyan kafanta ta runtsa ido
tana tunani wannan wani irn tozarci ne,
wannan wani irin wulakanci ne. Lalle fadil
baida tausayi ko kadan. Tayi wanka tafito
tashirya a nutse duk da cikinta namata
ciwon, tadauko pad wanda mashida a gwaje
gwaje tanuna mata takuma gayamata
lokacin sawa dakuma yadda ake sawa. Duk
da tasan meye haila da hukunce hukuncensa
daduk wani abu dayashafi tsarki saidai bata
fara bane shiyasa bata taba kawowa bane
shine. Aida bazata taba yadda fadil yaraina
mata hankali ba, ta saka dan bakin abaya ta
dau dryer ta busar da gashinta sannan
tashafa mai , tabi tahade da comb kanta a
kasa, tarasa neyasa bakin ciki takeji ko dan
abunda fadil yamata ne?,tadau dankwalinta
tadaura sannan tabi lafiyan gado, bata
farkaba saida cikin yakara matsota, nan
tamike tafito tace mashida kiban paracetoml,
takarba sai ta banbare uku, mashida tace
biyune, tace a a kedai bari barin gwada
hakan nagani, tasha takima ta kwanta. Nan
bacci yakara kwasheta farkawanta taji
zamzam dawani karfi tuni tamike tashiga
bayan gyda takara wanka tafito mai tashafa
tadan feshe da turare tafito, alokacin taji
shigowan mummy, dasauri tazo kanta tana
cewa commonnn my baby, wayyo nasan
kinsha wahala, ashe period ne? Dama haka
yake miki? Cikin kunya tace yau ne yafara
zuwa, mummy tace awhh toh yarinya
tagirma yanzu yacikin? Fadil yagayamin
meya faru am so sorry i wasnt der. Nasan
da inagun da duk haka bai faruba, namiji ba
wayo dai, itadai tana jintane, don yanzu duk
hakurinta yau ya balain bata mata rai.
Mummy tace mufita imran yazo gaydaki,
fitanta keda wuya taci karo dashi a tsaye,
yace wayyo little sis, sannu yajikin? Tace
dasauki fuskanshi abun tausayi dan ya
balain tausayamata har ransa, ya ajiye mata
leda sannan yace get well soon, taji dadi har
ranta anma ko kallon inda fadil yake
batayiba, haka har dare mummy na haba
haba da ita duk da tawarke, washegari
mummy ne dakanta tashiryata taksita
makaranta kamar jaririya suna shuga taci
karo da kadija alkali kadija tace haba
cousin! Wer have u been ? Wats wrong
yesterday? Hajjo tace banda lafiya. Tace
wayyyoo sorry zomuje class, suna shiga
class hajjo taji kaman ruwane yake zuba
mata tayi salati don tasan yau kunyan
dazata sha Allah ne yasani, datasani
dabatazoba, taki tashi ko da kadija ta dage
mata saitace nabata jikina da alada. Kadija
tazare ido wayyyooo innalilah we r doomed
yazamuyi kinzo da extra pad?
 HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR Hajjo ta
girgiza kai, khadija tace jirani karki tashi
barinje skul shop nasiyo tafita dasauri taje
tatambaya tasamu kuwa, tarikoshi aboye
sannan tazo class din har lokacin hajjo
nazaune bata motsa ba. Saitace toh yanzu
ni damuka sayo pad din tayaya zaki canja nd
tayaya ma zakisa wani gashi ba gyale balle
hijabi. Nikam ko zaki kira gyda ne kawai axo
adaukeki. Ko akawo miki uniform, hajjo tace
toh ai banda waya. Kadijan tace inace
kinada numbern? Tafito dawani littafinta da
mummy ta rurrubuta mata numbernsu, nata
dana fadil dana imran. Tarasa wazata kira.
Tasan mummy na aiki, fadil kuma dan rainin
hankali ne imran kuma abunda kunya yaxo
yaganta haka. Tadai danne zuciyanta takira
wayan fadil din yadauka cikin muryanshi
wacce ke mata kama dana masu jim bacci,
ta tsaya tunanin mezatace kawai kadija ta
fusge, ta maze sannan tace gud aftrnoon.
This is a friend of hajara abubakar , can you
kindly please come over, there is an
emergency, batajira mezaice ba takashe
wayanta, hajara ta zaro ido tana kallomta
meyace? Tace kashewa nayi karyayi
tambaya, shiru yayi shikuma yana tunani
yasan dai hajara bata iya perfect and fluent
turancin dayajiba,sannan yasan ayanayin
hajara babu wacce zata tsaya kallonta ko
kulata, donhaka kawai yashare yaci gaba da
hidimansa, sunjira har aka kusan tashi hajjo
nazaune bata motsa ba. Ko da aka tashi
kadija nazaune ranta yabaci sosai, lalle she
cnt wait to see waye fadil dinnan tunda hajjo
tace shiyake zuwa daukanta [8/23, 5:00 PM]
Adda Bena: HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR suna zaune ana tashi kadija
tadauki beret dinta tacire ta gyra parking din
gashinta da kyau nan asalin kyanta ya kara
bayyana sannan tace kema cire naki zakiyi
kafin hajjo tace uffan ta tuge na kanta, ta
gyaro parking din itama yayi kyau sannan
tace mike na gwada miki ya zakiyi, hajjo ta
tashi sai kadija tadauki beret biyun kowanni
hannu tarike daya sannan tasakasu ta baya
kaman tarike kukuminta anma yarufe mata
bayan wuuf, tace toh haka zakiyi har mu isa
bakin gate, suna tafiya ahaka bawanda ya
lura dasu dake arnan makarantan sukan cire
beret suyita yawonsu saidai wanda sukasan
kadijan sunata mamaki donbawanda yataba
gani tabude kan haka, saidai tafito da jelan
gashin, suna isa gate din akayi saa saiga
motan fadil alokacin yakaraso. Anma yana
ciki kadija tace mujetoh. Saiki shiga baya
hajjo tace toh. Suna isa kadija ta ajiye beret
din hajjon akan kujeran baya data bude
wanda fadil naganin ikon Allah shikam yaga
gashi yazubo tagaba. Don ribon din bata
kama da kyau ba anma yagagars gane
wacece. Bata dagoba saidata saka sannan
tace hy, baiyi murmushiba itama bata
kalleshiba. Haka tajawo hajjo tazaunar
kaman tana tattalin kwai sannan tacire nata
beret dun [8/23, 5:40 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
ta dago kanta taja gashin bayan kunnenta, a
lokacin fadil yakalleta baitaba ganintaba
saikawai yajuya yakalli gabansa, tacewa
hajjo Allah dada karewa, tarufo kofan sannan
taleko ta windown tabuga hajjo taja yabudu
tace sai anjima bros, baice komiba yaja
motan ta tsaya she was lyk! This guy is
stupid, how can i?? Mtswww, taja wani tsaki
abun yaci mata rai, yoh ko kashine yake
masa magana ai yakamata ya amsa, mtsw,
abun yabalain bata mata rai, if not don
brodan cousin ne wlh saina rama tanata
mita taga drivern gydansu. Acan hanya kuwa
yana tafiya haka kawai yaja burki ya tsaya
tareda cewa ni ba drivernki bane, so kifito
kidawo gaba, abun yabata mata rai tasan
yalura da halin datake ciki anma tunda shi
ya bukaci najasa, ba musu tamike ta fito
beret din yajike shima da jini, takara
mayarwa ta ajiye akai, ta zauna, anan
yagane menene dasauri yace ke wai famfon
jini ne ajikinki? Mararki duk ba sakata wani
irin jini ne saikace wacce take abortion,
batagane me abortion ke nufiba donhaka
baidametaba batakuma tanka masa ba, har
suka isa gyda suna isa tafito da gudu tafice
daki, wanka tashiga tayi kuka sosai har
kanta yafara ciwo abunda yaci mata rai
yadda fadil ke wulakanta ta, tabbas lauje
namata wulakancin dayafi haka anma tarasa
meyasa nashi yake cimata rai nasa yafi
mata ciwo haka kawai duk yadda yake mata
bashizai hana anjima intaganshi tamanta
abunda yamata ba, fitowarta taci karo da
mummy duk hankalinta yatashi beret din
sawa dama tayi a leda don atunaninta
najasan yayi yawa, tamika dustbin, mummy
tayita bata hakuri acewarta kiyi hakuri mayb
haka jininki yake kinsan akwai mata masu
alada haka, jini nazuba sosai, akwai wanda
dan daidai ne, wasu kuma kadan kadan for
the meantime kizauna agyda har saikin
gama it means kinyi marking date din
dakikeyi. Yauma banji dadiba, fadil yakiran
yagayamim akwai emergency nd shima hes
busy donhaka ga waya kirike. Nasamiki
numbanmu dukka, da kati idan kina bukata
saiki kira ko? Ta karbi wayan tace nagode
mummy ubangiji Allah saka da alheri.
Mummy tace yauwa saiga numban babanki
ma kiduba ki kirashi ko, tace toh cikin faraa
taduba taga ansa my dad tadanna kira
yadauka cikin murna tace baba? Yace oohh
hajara? Ykk? Ya makaranta? Ayya hajara,
tace lfy lao baba kawai saitaji kuka na zubo
mata alokacin mummy tafice daga dakin nan
yafara kara mata waazi tayi hakuri takuma
zauna dasu amana, sannan komi taga
yashiga duhu ta tambaya dahaka sukayi
sallama, ranan haka tawuni da ciwon kai
fitowarta ta tarar da mummy a falo dasu
mashida ana raba musu albashi donhaka
saita tsaya akan dinnig don tacika cikinta, ta
gama juye sauran ferfesun kenan tafaraci
saiga fadil bako magana yazauna yafara
bude bude ganin tajuye yaja tsaki, yanzu
inbanda iskanci akan me daga ganin abu
zaki faraci? Hajjo tace kayi hakuri bansan
naka bane, nazata kowa yaci abinci mummy
ne taji mitansa takaraso nan yafara fada
mummy tace kai don taga abinci saibazataci
ba? Saikace mashida su kara maka, tafice
tabarshi anma, haka hajjo tagagara cin
abincin zuciyanta na kuna, tayi shiru duk taji
abincin ya gundureta, fadil yaja wabi tsaki, i
just cant zuwanki gydannan duk nakasa
sakewa , kin takura,ga nacin tsiya duk inda
kika ganni saikin makale, abun yabawa hajjo
mamaki itadashi wayafara zuwa gun? Tayi
shiru kawai yanata mita budan bakinta tace
kayi hakuri, bazai kara faruwa ba, kafin
tarufe bakinta yabuga table din dakarfi, tuni
kwanukan suka zube, tumbler glass din fata
yafashe. Sai kwalban gefen yafado kan
hannun hajjo wani kara tasaka, wanda
yajawo hankalin shikanshi fadil din
[8/24, 7:57 PM] Adda Bena: 5 HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR juyowan
dayayi yaga glass din yafashe mata tsaki
yaja mtsw, yatashi yawuce ta sunkuyar
dakai. Hawaye zafafa suna zubo mata, gun
da ake ajiye first aid kit yaje yadauko sannan
yajuyo, cikin daure fuska yace sauko tanan,
tamike ahankali tasauko kasa kan lafiyayyen
centre carpet din mai laushi tazauna , cikin
murya marar karfi yace mashida! Shiru,
baikuma kiraba. Yace miko hannun ta tsaya
cur hannun harya kumbura ga jini nata zuba,
ganin ta tsaya labewa ya fusgo hannun,
saidayayi mamaki wannan wani irin laushin
jiki takedashi, jikinta kaman jikin mage.
Yakara damkanta dakarfi tadan sake kara
yadago yabata harara tuni tayi shiru, farko
saida yasamu yacire kwalban, sannan
yagoge jinin yasamu yawanke ciwon
yamanna mata bandage. Har lokacin hawaye
nazuba a idonta, yatausayawa laussasan
fatanta. Yamike tareda cewa gobe kikaramin
shishigi adaidai lokacin mashida tashigo
nanma yahauta da fada tana ina yana kwala
mata kira bata amsawa, mashida sai bada
hakuri take aikuwa yakara tunzura, wani abu
da hajjo talura dashi shine duk sanda kake
bashi hakuri yafi tunzura yayi hauka, hajjo
tamike tashige daki nan bacci yakwasheta
mummy ce tashigo taga tana bacci harta
juya zata koma taga hannunta da bandage
nan ta nemo fadil, yace mummy rawan kanta
ne yayi yawa. Ko da hajjo ta tashi duk jikinta
ya kumbura dama ita tun akauye haka take
inna lauje natabata sai fatanta ya kumbura
ysyi jaa, abu kadan kesa ma fatarta ciwo,
mummy dai hakuri tayita bata duk da
acikinsu bawanda yamata full bayanin meya
faru, Washegari a skul kadija alkali tace nifa
dix ur broda bazamu taba shiri dashiba,
yanada girman kai nikuma derx no guy dazai
zauna yamin girman kai na tsaya ina
sauraronsa, banason haka. Hajjo tace kiyi
hakuri haka yake. Can tace kiramin
numbanki, nan kadija tace wooowww
mummy nasonki fa. Oya dauka, bayan
sungama musanyan numbern sai khadija
tace muga wayan tana karba tace uhmm
samsung note 4 waiii kudinta daya fa da
iphone 6 dina, [8/24, 7:58 PM] Adda Bena:
6 HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR hajjo tace duk ke kika sansu nibansan
komi ba, nanfa kadija tazauna kaman wani
darasi tana gwadawa hajjo wayoyi kala kala
da kudinsu masu tsada da marasa tsada,
sannan acikin samsung din ta gwada mata
abubuwa dayawa, tace kullum zanna
gwadamiki yanzu na tura miki applications
dayawa gobe zanxo da kati namiki sub don
kema kiga me duniya take ciki, nan har aka
tashi ranan hidiman waya sukayi Washegari
ma dasuka hadu a skul duk abu dayane
kadija tayiwa hajjo sub duk wani chats
tasawa hajjo tagwada mata. Tace tunda
nasamiki zangayamiki disadvantage din
kowanne, kinga shi wannan facebook ne,
zaki samu labaranki dakomi dakikeson sani,
saikin gadaman accepting friends request
anmma matsalan akwai fake accounts
dayawa, maza masu claiming mata ne suyita
adding dinki, ko kuma kiga wani kato yayi
adyn dinki yanamiki wasu magana wanda bai
daceba, donhaka saikisa kominki a private
zallan friends dinki suzasu miki magana ta
message kingane? Hajjo ta daga kai don
kadijan tanayi tana mata bayanine tana
kuma gwada mata, tacigaba dacewa wannan
shi whatsapp ne. Shikinga yafi komi sauki,
ba cin kudi ba wahala zakiyita magana da
mutum mafi sauki, akwai grups dadai
sauransu dole sai mutum nada numbanki zai
iya magana dake, inkinga bakon number toh
daga grup ne inkinaciki, saidai ni yanzu
banason whatsapp dinnan!, hajjo tace
meyasa?, kince yafi sauki? Kadija tace duk
ancika yadda maganan dabatada inganci,
haka kawai zaki ga wani yadauko hoton
wata yasaka yafadi wani magana akai nan
da nan zakiga abu yanata zagawa, da alheri
da sharri, karya da gaskiya. Kokuma wani
kato ko katuwa inyaci yakoshi yazauna
yashirya wani broadcast da babu kai, saikiga
mutanenmu sunata turawa sukuma kaman
jira ake. Yakamata alumman hausawa da
musulmai su fahimci illan yada jita jita da
maganganu in antura abu grup daya saikin
tsince shi a grup 10 idan kimaciki. Donhaka
ni idan bawai andena bane bazakina ganina
sosaiba, wannan instagram ne dashi da
snapchat duk hidiman hotone, donhaka kema
kinsan sharrinsa yafi alherinsa, donhaka
karma kiyi, don a instagram ake jido abun
mutane akai whatsapp a shirga karya, hajjo
tace ni duk aciki whatsapp din zanyi,
budemin kuma bazanshiga grup dinba kinga
banda hanyan samun jita jitan ko?

HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR kadija tace ae yayi, takarba zata bude
hajjon tace bayanzuba randa nashirya
zanmiki magana, kadija tace kawo na
gwadamiki. Zaki iya dakanki, Wasa wasa
hajjo tashafe wata uku wato term guda
agydan mummy don harsunyi hutu, a
makaranta kawarta dayace kadija, agyda
kuma mashida saikuma imran daya dage
yana cusuwa mata, fadil kuma kullum a rikici
suke wulakanci yau daban, musgunawan
gobe daban, haka take jurewa bata taba
nuna bacin rantaba, watarsn kam ma daga
makaranta ahanya yake sauketa yace
takarasa dakanta. Duk da jin haushin
abundayake mata datakeyi bata taba jin ta
tsanesa ba, yana mata girman laifi dazaran
takara. Ganinshi toh zata manta da tsohon
laifin dayamata, wataran har mayya yake
cemata don tsabar baitaba ganin fushinta
ba, mummy tajinjina wa hakurinta, Allah
yasa hajjo nada saurin daukan abu, donhaka
tuni tawaye gashi tana tare da kadija wani
lokacin tazota wani lokacin hajjo taje, saidai
kadija batason zuwa don batason suhadu da
fadil kuma tun randa tahadu dashi saudaya
Allah baisa takara ganinsa ba, mardiya ma
tanadan lekowa saidai kasancewar itama
bamai surutu bane basu wani shakuba. Don
insunzauna kowa tsit yake, kadija kuwa
zama da ita yasa hajjo tadawo cikakikiyar
mutum, komi yashige mata duhu toh kadija
nagun, daga bayane kadija tasan hajjo ba
yar gydan bane take tambayanta tarihinta,
anan hajjo ta zayyane mata tareda cewa
mummy amira, da mahaifina malam habu
subiyune agun mahaifiyarsu, alokacin
mummy tana karama kakana malam gidado
yaso yadaura mata aure da wani dan
abokinsa, a kauyen dukkun mu, anma
mummy bataso ita tafison auren wani muhd.
Shikam dan garin gombe ne shigowa dukku
yake koyarwa, akayita rikici har kakana yace
ya yafeta a yayansa, abbana nane yaje ya
lallabesa yakuma kwantar masa da hankali
yace ya yarda karta shiga wani hali dakyar
da addua ya yarda shine data auresa suka
koma gombe dazama mahaifina kuma
yazauna anan dukkun itakuma mummy
mijinta daga baya yayi kudi sosai shine suka
dawo abj, har kasar waje sunzauna namanta
sunan kasan, kadija tace awhto shiyasa fadil
keji dakansa. Hajjo tayi murmushi tareda
cewa baki fahimceshi bane bahaka yakeba.
Tace dama haka zakice tunda danuwanki ne,
aini gwara da Allah yasa duk zuwana
gydannam bana samunsa, suka mike da
zummar sushiga kicin, ajikin hajjo dogon
rigane baka hannunta gajere, kadija kuma
rigane tshirt da three quarter don abaya
tasaks akai zuwanta tacire abayan, sunshiga
kicin harda mashida tana koya musu abinci,
kadija tace ni abincin da naci ranan danazo
zaki koyamin mashida wlh dadi, anma
bansan sunanba, mashida tace wainar nama
da kwai? Ko bashiba? Hajjo tace shidin dai
koyamana, nan mashida tace zamu nemi
Nama Kwai Dankali Mai Kayan dandano
Kayan miya Da farko zamu tafasa
naman,idan ya tafasa sai mu daka shi a
turmi ko mu nika a blendar, sai mu samu
roba mu fasa kawai mu sa kayan miya da
kayan kamshi da kayan dandano, kadan,
kwan, sai mu zuba dakakken naman akai,
mu samu dankali guda biyu ko uku, wanda
ba a dafa ba, mu sanya a greater mu goga
akan wanan naman da kwan mu juya, idan
munga kwan bai ji ba muna iya karawa,
sannan saimu dora mai a wuta mu dinga
dibar wanan hadin muna sakawa kamar
yanda ake yin sakin kosai, idan gefe ya
soyu, sai mu juya daya gefen .sannan sai
mu kwashe shikenan fa , kunganshi yayi
fafat,hajjo da kadija sai murna suke, ransu
fari fat, suka gama suka zubo a plate kowa
danata suko fito hanyan waje hajjo ce agaba
tana fitowa jitayi tabuga mutum tuf abincin
yaxube , bata sunkuya ba taji angaureta da
mari, zata dago taji ankara bata wani marin.
Subhannallah abinda kadija take fadi kenan,
fadil ne ranshi abace jikinshi yabaci kaf da
abincin, hajjo tarike kumatunta tana kallonsa,
kadija ma ta yunkuro
8/25, 4:27 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR fuskanta
a murtuke tace haba dan Allah!,batasani
banefa!, juyowan dazaiyi kanta yace shut up!
Jikinta bari yake ta gagara karasa
magananta hannunta nabari tuni itama nata
plate din yafadi, yaja tsaki yabawa kowacce
harara sannan yace mashida tamika masa
cup yajuya yabar gun, hajjo tashare hawayen
dake makale a fuskanta, taja numfashi
sannan ta tsuguna tafara kwashe zubabben
abincin ( ina so naja hankali ga duk masu
juyamin labari musamman yan facebook, on
no account should you change anything in
my story, ni benaxir omar nikadai keda
hakkin labarai na, don zakasa a page dinka
na facebook kasashi a yadda kagani ko
kahakura dasawa, duk wanda/wacce
tajuyamin labarina ba a yadda na sakashiba,
ko tacire sunana ina mai jan Allah ya isa! ),
kadija ta tsuguna ta fara kwashe nata itama,
sulum sukagama bawacce tace uffan, suna
ajiyewa suka nufi daki, suna shiga kadija
tace cousin inasonshi, hajjo tadago don abun
yabata mamaki kaman a mafarki, mutumin
daya gama miki tsawa kuma kina cewa kina
sonshi? Abun da tambaya, tace banganeba,
kadija tace ke wlh love , at first naji haushi
daya mareki but sorry to say dana hada ido
dashi duk da baiyi murmushiba wlh saida
zuciyata ta buga, kiga six-packs dinsa,
wayyo kiganshi dogo,hajjo ji tayi wani bakin
ciki ya turnuke ta. Wanda shi ya mareta ma
bataji wannan bacin ran ba sai ita. Tashi
tayi tabarta agun, haka dai kadija tadage
hajjo ko kulata batayi data dameta tabarta
agun, Tun ranar idan suka hadu saitace ina
swthrt dinta, hajjo tazata wasane tazo taga
mata kam dagaske take, tadauki numbansa
awayan hajjo takirashi jin muryar mace
yakashe batare dayaji karin bayani ba [8/25,
8:06 PM] Adda Bena: HAKURI SHINE
WADATA kullum tana makale agydan su
hajjo, kuma Allah baisa sunhadun ba,
watarana suna zaune a falo sanye take da
dogon abaya baki yasha stones kana gani
kasan mai tsada ne, ta zubo gashinta
tabaya yasha riboons, yakwanta luf kamar
yar india tasha makeup sosai, hajjo kuwa
super wax ce ajikinta riga da skirt, dinkin
yakamata gam, duk da batagama kirgen
dangin nata ba. Anma akwai hips , acike tam
itama tasha dauri yayi fanka sosai, gashinta
tabaya sai kamshi take, game din criminal
schene take, yayinda kadija take kallon zee
world shigowanshi yasa hajjo tasan yashigo
don kamshin turarensa, yana sanye da farar
tshirt da jeans, tshirt din tadan kamasa,
hakan yafitar da kirarsa, 6packs dinsa
sunfito sosai, ga gashinsa yakwanto luf luf
asalin cikaken bafulatanin gombe,nan da nan
kadija cikin kissa tace bros ina wuni, yajuyo
kamar bazai amsa ba yace lfy, hajjo ta
kalleshi ta wutsiyar ido tabbas yamata kyau,
dining yanufa abincinsa ajere yafara budewa
zaidiba, kadija ce tanufi dinning din tareda
cewa barin zuba maka, baice komiba tafara
serving dinshi. Haushinsa shine akan
meyasa hajjo bazata gaysheshi ba? Yau
zataci kaniyanta, haka sukaci abincin kowa
da plate dinsa, sai kissa take ko takanta
baiyiba, daga bayane take cemasa ai itace
takirashi bai daukaba, nan tadauki iphone
dinsa tasaka mishi num din tayi saving ,
yamike zaifita tace inzo kasaukeni dan
Allah? Kamar yace a a anma saboda hajjo
yace ae muje, hajjo tazo iya wuya ko kulasu
batayiba tashige daki, ahanya kuwa. Kadija
tagagara cewa komi shima bamai maganan
bane harsuka isa kafin tace zankiraka, bai
amsaba yawuce, acan gyda kuma hajjo
[8/25, 8:28 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR tamike
abun yabata mata rai wato ita ne ya tsana
bazaina kulata ba, hmn bakomi yacigaba,
can kuma wata zuciyar tace ke me ruwanki
meya dameki? Kindamu kanki akanshi? Komi
zatayi sai yafado mata arai?, bakomi
hawaye ne yazubo mata tagoge. Har bacci
ya kwasheta, naushi taji tafarka tana
murkushe ido ganinsa tayi tsegege akanta
yace zonan kibiyoni , tamike toilet tashiga
tayo alwala tayi sallah sannan tamike ta
nannade hijabin tafito lokacin har yacika fam
shi adole akanme zata bata masa lokaci
yace nafarko kinyi latti zauna, tazauna
gabanta nafadi yace look at me, ta gagara
dagowa don tunda take idan baa kuskureba
bata yarda su hado ido, takalli gefensa, yace
oya yi dariya, abun sai yabata dariya, tayi
murmushi, nan ya tsuke fuska yace dariya
nace kiyi, ta tsaya kallonsa kekeke, lallema,
yace kiyi ko kiga abunda zanmiki yafara zare
belt, nan da nan ta tsorata don idan akwai
abunda hajjo ta tsana baiwuce ataba jikinta
ba, inna lauje ta tuna. Tuni tafara wage baki
tana ha ha ha, yace bata rai, nan ta tsuke.
Yace dariya da hakori daya nanma tafarayi.
Tana yi yace fara kuka, aikuwa nan da nan
tafara kuka, yace kiyi shiru toh kiyi
murmushi, habawa kaman yace takara mai,
kuka take sosai, kallonta kawai ya tsaya yi,
abun nabashi mamaki. Tana kuka sosai
kaman zata cire ranta, idonta yayi jajur ga
fuskan ya kumbura sai kawai yamayar da ita
tv, yajuya yagra zama yacanja tashan
dayake kan tv yamayar da na kwallon kafa,
yacigaba da kallo ganin batada niyyan shiru
yace ke!!!! Bazakimana shiruba? Fitsarine
bata sake a wando ba don ta tsorata sosai
 HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR taja
numfashi tagoge hawayenta, yace wuce
kibani guri tana ficewa yakwashe da dariya
don abun dariya yabashi, itakuwa taci
kukanta takoshi sosai tayi baccinta Wasa
wasa sai ga hajjo hartayi ss1, tayi ss2,
yanzu suna aji uku suna shirin waec da
neco, hajjo ta yi mummunan wayewa tasan
komi saidai kasancewarta. Marar shiga cikin
mutane, ta shaku sosai da kadija wacce
tadawo yar gyda, gashi tasaba dakowa,
mardiya ma sunsaba sai dai mardiya
itamadin irin hajjo ce donhaka shakuwarsun
yazo da sauki, bangaren fadil kuwa tuni
yatafi u.s don yin masters dinsa donhaka ne
yabawa hajjo daman sakewa mummy tayi
iya kokarinta don taga tasauke nauyin data
daura wa kanta, imran kuma abunsa da
hajjon sai yadawo shakuwa, don ta mayar
dashi yayarta, sunshaku while shikuma sonta
yake, yana kuma rainonta ne har ranar dazai
furta mata, kadija duk sonta da fadil saida ta
jingine agefe domin fadil yagwada mata
baisan metake nufiba, sannan kuma shi
tamishi karama, duk da tana sonsa din anma
tana tara samarinta, wanda abun da hajjo ta
gagarayi kenan, wato saurayi duk
classmates dinta zataji suna maganan
soyayya itakam fir abunma dariya dariya
yake bata, namiji ma yaushe taga lokacinsa
balle itakanta soyayyan, namiji daya take
kulawa wato yah imran dinta, shine abokinta
da duk wani abu datake gani, a shekara
malam habu yakanzo yaga hajjo, yaga ta
dire tazama babba sosai tacika mace ga
hankali da nutsuwa. Hakurinta mummy
akullum tana fadan bats taba ganin mai
irinshiba, duk iya kurewarka don kaga bacin
ran hajjo bazaka gani ba. Akwai tsananin
hakuri da mantuwa da yafiya, ga rikon addini
dakuma ilmi sosai tunda hajjo tazo take
improving yanzu tana daga cikin top 5 a
class dinsu, turanci kam yazauna, haba
aidole nema tana tareda su kadija akali
[8/26, 7:30 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA Cikar zatinta na ya’mace shi
yakara fitar da kyaunta na fulani, gashinta
yakara baki sik har gadon baya kowani sati
yanashan gyra, ayadda take doguwa tsayin
kadan ta kara,hips dinta ya bayyana sosai
adaidai manyan mazaunai da Allah yabata,
gashi tagama kirgen dangi fam, fatan jikinta
akullum kaman kara masa laushi ake, hajjo
kam tubarkallah, sai mai rabo ya iso,
Watarana tadawo daga makaranta dakinta
ta nufa, ta tube uniform tana muzurai aranta
itakadai, Allah Allah take tagama waec ko
zata huta duk dasaura sati daya sufara
karatu take sosai,tayi wanka tafito wayanta
na ringing yah imran tadauka cikin sassanyar
muryanta tace yah, ina wuni,yace my kanwa
ya karatu? I knw duk kinyi kashin wuya
barinzo nakawomiki kaza,tayi murmushi
wani kaza kuma, ni dama abu mai dan sanyi
ne, yaji dadi sosai. Don shikanshi yasan
yanzu tasaba dashi, da yakanyi wuya
tabashi amsa yanzu tana kulashi har
magana tanayi, dasauri yace toh ice cream
yayi?, tace toh yayi, sukayi sallama, tayi
wanka taci kwaliyya, atamfa ce ajikinta java
holland blue tasha rigan bubu, ta kafa daurin
tajashi baya kadan ga dan kunne fashion
shima blue, tasaka dawani bracelet sunmata
kyau sosai tafito tazauna, mummy tayi
bakuwa ajikn mummyn tadan kwanta
tagayda bakuwan, mummy tace kinyi kyau
yar lu’u lu’u ta, anan suna tadi itakuma tana
danne dannenta har bakuwan tafice, mummy
tace ke haryau baki gane mutane ko?
Wannan ko yaushe tana zuwanan anma
haryau baki ganeta, tace mummy kamanimta
canjamin yake, dahaka sukahau tadin
makaranta mummy na tambayanta wani skul
takeson zuwa. Tace nikam mummy abarni
anan abuja, zanduba dai acikin skuls
din,mummy tace toh wani course, dasauri
tace sociology [8/26, 7:51 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR mummy tayi dariya tace toh Allah
yakaimu, tana zaune saiga sallaman imran,
dasauri tamike ta yafo gyalenta, yashigo nan
mummy tabasu waje. Yasiyo ice cream
tazage sosai tasha, suna tadi harya fice
tarakashi a bakin kofa yace hajara wlh kinyi
kyau, acikin mata kina daga cikin kerarun
zati, tayi murmushi kanta akasa tace nagode
yah imran, kaidai kullum haka kake fada, kar
budurwarka tajika fa, yace saikiyi ai kullum
haka kike cewa budurwana, ni inazankai
budurwa? Ke zakimin zabi ai, tace Allah
nuna mana, yana tafiya tadawo gyda, Cikin
wata daya hajjo takamalla waec, mummy
tace tabar neco din , gwara waec din, aikuwa
hajjo murna, tagagara bacci ita adole burinta
yahau hanyan cika, tayi godiya wa Allah
takuma kira malam habu ta gayamishi,
ranan malam har kuka yayi don farin ciki,
yasaka mata albarka da ita da mummy,
Watarana tana sanye da tshirt da dan three
quarter, gashinta ta daure ta baya da
ribbons, babu namijin dayake shiga gydan
hakan yabata daman sakewa earpiece ne a
kunnenta tamike akan kujera tana jin waazin
kabir gombe, haka kawai waazinshi yake
burgeta, ta umshe ido , kamshin turare taji
tabbas idan bawai Allah yabata toshewan
basira ba, tasan mai turaren, bawani bane
illa fadil, anma saitaji gabanta yafadi
tacigaba da lumshe ido, toh kodai yafara
mata gizo ne? Bayan mafarkinshi datakeyi
tazata duk tsabar tsoronshi datakeyine, can
dai tabude ido a firgice tamike tazauna tace
subhannallah, fadil ne agabanta a tsaye ya
zura mata ido, muryanta na rawa tace
yahhhhhyahhh!!!!!
[8/27, 8:01 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR yace
meye kaman kinga maye?!, tayi tsit sai kuma
kunya yakwasheta data tuna shigan dake
jikinta, wandon jikinta yafitar da shape dinta
sosai. Ga gashinta abude, tarasa wanne
daya zata rufe, gashi yazura mata ido, babu
irn tunanin dabaiyiba, lalle, hajjo ce wannan?
Birni takarbeta sosai, tayi kyau abunta, sai
kuma wanu zuciyar tace toh me ruwanka
kanata kissa magana aranka kai kadai?
Yamike tare da daure fuska yana mai cewa
daukomin jakana, tabishi da kallo tana
kissisina wa ranta ji yadda yayi kyau ya
kara fresh, gashi ya karo wulakanci uhm sai
yaji dashi yanzu kam ina daidai dashi,
tadauki jakan taje kofan dakinshi ta ajiye,
sannan tayi knocking bata saurari mezaiceba
tajuyo, shikuwa cikin wulakancinsa yace
shigo, baisan bata gunba saida yabude da
niyyan matsifa kawai yaga jakarsa a ajiye
lallema yarinyan nan tamaidashi dolo,
dasauri yayi wanka yana Allah Allah yafita
yasata kuka, axuciyarsa yana cewa nafi 1yr
banga wannan hawayen ba, fitowarsa daidai
dashigowan mummy tace inyee surprise ne
haka? Yaushe a gari? Yace dazunnan wanka
kawai nayi, aida ka gayamin ko abinci a
shirya maka, yace ai na yadda da gydanki
mummy ko yaushe naxo zansami abinci,
hajjo dake kwance agefen kujera azuciyanta
tace sanaan kenan, ci kaman gara, inbanda
ci babu abunda ya iya ko ya akayi yawuce
school yagama oho, wannan aida
makarantan koyon girki yaje, tamuke takarbi
kayan hannun mummy yayinda mummy suke
gaysawa da fadil din [8/27, 8:14 PM] Adda
Bena: HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR ko da tashige daki bata
kuma fitowa ba, sai dataji muryan kadija
alkali tana shirin shigowa dakin, tamike
tazauna kadija tashigo tana cewa ke zo ki
rakani don Allah, hajjo tace ina? Tace wuse
market zanduba wani atamfa ne ashobe duk
inda nake tsammani zansamu bansamun ba,
hajjo tace toh muje intambayi mummy,
kadija sanye take da abaya sai ta dauko
wani turban veil pink ta daura ya tsaya mata
akai cur yayi kaman daurin turban din sosai,
da jakanta pink na victoria secret tarike
ahannu da glass dinta na tomford , hajjo
tace toh ni wani kaya zansa, kadija ta nufi
wardrope din hajjon wanda yacika tam dukka
kayane nasawa. A wasu akwatina guda hudu
set shima duk kayan hajjon ne, tadubo mata
itama abayan, tace ungo saka, ga turban cap
dinki, saidai desighn din naki dabanne, saka
barin duba miki jaka. Taje gun jakkakunan
tadauko mata wani prada purple shima tace
tunda abayan akwai stones din purple ajiki
ungo saka. Ga takalminki vincci saka. Hajjo
dama bawani kwalliya mai nauyi take ba,
liptick dinta na mac tadauka tashafa sannan
tasa hulan tadauko wayanta suka fito,
harsun isa falo tace ke namanta da turare
tsaya innaje dakin mummy zomuje, shigansu
suka tarar da gogan azaune agefen royal bed
din mummy yakame kaman nashi, gaban
kadija ne yafadi, yau sonshi yadawo ruwa
tsundum gabanta sai bugawa yake tace ina
wuni bros, ya amsa yana murmushi cikin
kissa. Hajjo ko kallon inda yake batayiba
tanufi dressing mirrorn mummy tashafe
jikinta da humra mai kamshi na maiduguri
tace mummy bari muje wuse market
mudawo, mummy tace wazai kaiku? Kadija
tace da mota na nazo, dama tans gefen
mummyn sungaysa tamike suka yoh hanyan
waje, fadil yace koma kisaka hijab, haka zaki
fita kin wani makala abu kaman wani nadin
sarauta akai? Tajuyo tace gayene, tajuya.
Duk da gabanta na fadi mummy tace kai
kabarta tasha iska daga zuwanka bazaka
takurata ba, yazakace wani hijab? Tun
yaushe kadawo ustazi?kafin yafito mummy
tabata mishi lokaci sungudu da motan
kadijan suka nufi wuse market suka dubo
atamfsn sunsha wahala sosai kafin su samu
[8/27, 8:42 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR suna
fitowa sunbi ta wuse 2 kadija zata bada
dinki sunfito hajjo ta sunkuyar dakai tana
danne waya, ji tayi ta bankade abu mai karfi,
jiri ya kwasheta zata fadi taji an tallafota,
bude idonta taganshi subhannallah dakarfi ta
tashi daga jikinsa, cikin turanci yake bata
hakuri akan baiganta bane, tace bakomi
saidai wayanta tafadi takuma fashe gaban
screen din kadija tayi sauri tadauko tareda
cewa sutafi, suna tafiya hankalin hajjo
yatashi tana cewa nashiga uku mezance wa
mummy, zatace na bata wayan nan, kadija
tace ya akayi baki ganshi agabanki bane?
Tace wlh banganshi ba yanzu haka bazan
iyace miki ga yadda fuskarshi take ba, suna
tafiya saida suka isa bakin gate suna shiga
suka ga wata mota tawuce sai alokacin
kadija tace nifa wannan motan tun daga can
take binmu anma tnkGod bamu tabiyoba,
suka wuce nan sukayi bayani wa mummy,
mummy tace aikinyi hakuri shekara uku fa,
haba! Wlh kinyi kokari da fadil ne wata hudu
yakeyi da waya nacanja masa, karki damu
gobe zaasiya wani. Ganin komi settled yasa
kadija taja. Motarta tatafi, ranan suna zaune
a falo da mummy saiga fadil da ledodi
mummy tace yaukuma wani abin kwadayi
kasiyo? Yace wa wannan yarinyar nasiyo
yazauna yabude su, hijabai ne manya manya
yadi hudu hudu, 12colours yace gashi nan
daga yau karki kuskura nakara ganinki da
gyale ko abaya kinji ai, mummy dariya abun
yabata ta tsaya kallon hajjo, hajjo tace toh
nagode. Yafice shi adole yayi gwaninta
mummy tace ladabi kenan? Tace mummy
nafada masa ne don kar yadokeni anan,
anma wlh bazan saka ba takuri nefa,
mummy tace rabu dashi dai, saikace wani
matarshi yoh ko budurwarshi ne aibazai
mata haka takulashi ba, nan suka share
babinsa tana mikewa ta tattare tajerasu a
akwati dan karami , Washegari da azahar
suna zaune dukka a falo suna kallon wani
indian film veer, hajjo bata gajiya da kallon
fil din ga wakokin ciki masu dadi. Maigadi ne
yayi sallama yana cewa ana sallama da hajjo
a waje, hajjo saida gabanta yafadi inbanda a
kauye datake tareda inna lauje abirni nan
abuja bawanda yataba zuwa yayi sallama
akan yana nemanta , mummy itadakanta
abun yabata mamaki tace hajjo kuma?
Tajuyo tana kallon hajjo tace ko kinsan wani
zaixo? Hajjo tace a a mummy wlh, mummy
tace toh ai saiki duba kigani ko, tayi shiru
kaman bazata mikeba tace kace babu hajjo
anan, yace kiiyi hakuri nima haka yayita
hadani da Allah yana da kirki sosai mutumin
, tamike taje tabude akwati, katon hijabi
wanda fadil ya kawo tadauko baki tasaka
yayi mugun yimata kyau, tazurma tafito
wata mota baka benz c450 tasha tint a
tsaye kuma wani ne wanda tagagara gane
waye acikin mutane, aljanni ? She guessed
aranta, ta isa ta tsaya daga can baya yana
murmushi yace hajiya hajara, tace ina wuni,
ya amsa da lafiya ykk? Tace kalao,
tubarkallah masha Allah abunda yake
maimaitawa kenan aransa, ni benaxir inna
tsaya gaya wani irin halitta ne shi toh nayi
karya, don wannan we cant call him
handsome, we should call him beautiful,
sabida kyansa kamar na mace, nadai bar
mai karatu kowa ya kissa aransa d finest of
all, cikin muryarsa mai sanyi wacce takara
tsorata ta kamar ta zura da gudu, yace
sunana ashfat, nd nine wanda. Nabuge miki
waya jiya, don Allah kiyi hakuri i neva meant
it, donhaka nasiyo miki sabo, yadauki wata
farar leda yamika mata. Tayi shiru tagagara
motsi, ita batace masa komi ba batakuma
bashi amsa ba, ji tayi anyi sallama dubawan
dazatayi taga fadil ya murtuke fuska kaman
yaga malaikan mutuwa “malam meya
kawoka gydannan?
8/28, 10:05 AM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR ashfat
yadan muskuta kadan yace nazo ganin
hajara ne, yamika masa hannu su gaysa
anma fadil fuskarshi ba alamun murmushi
yace kayi hakuri koma meye. Kanwata bata
fara hira ba, kazo nan da shekara shida,
abun yaso yabawa ashfat dariya yace
surely,ill come back but kaban minti biyu
muyi sallama plx, bakin ciki yakara
turnukeshi yace keh! Wuce gyda! Ta kalli
ashpat sannan tace nagode da kokari, nine
yakamata nabaka hakuri tunda nina bugeka,
karka damu harnasiya sabon wayanma,
nagode. Fadil ya tsaya babu tunanin
dabaiyiba alokacin ashfat yaja motarsa
zaifice yasauke glass din motar sannan yace
gudbye inlaw!, fadil yakara tunzura,
shikadanshi yana matsifa. Ko zaka mutu
bazata aurekaba mtsw yashiga gydan yana
fushi kaman damisa yaga naman ci, tana
zaune adaki ta cire hijabin ta nade tana
neman kwanciya kan gado, jitayi ya fuzgi
gashinta dakarfi yanaja wani kara tasaka
bashiri mummy takaraso dakin, ta fincike shi
kafin yasake tace meye? Yana huci yace
mummy yarinya don kawai tana ganin tafara
girma zata fara tara mana maza, wato dama
abinda takeyi kenan don bananan, mummyy
tayi tsuu tana kallonsa sannunka, dan rainin
hankali nazata ma wani abu tayi toh wlh ka
kiyayeni bata girman dazata tsaya da mazan
bane? Ko kai zaka aureta ne, dasauri yace
Allah sauwaka ina zankai wannan yar
kauyen, mutum yananan kaman aljanni,
mummy tace ahaka dai tafika kyau wuce
kaban guri kazo dakin mutum zaka takura
masa [8/28, 10:21 AM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
yafice yana gunani shikadai dinshi, mummy
tace rabu dashi kinji takuri kaman mayen
kuda, hajjo tace bakomi mummy, mummy
tace oya zoki bani labari wayene? Tayi
murmushi tace mummy wanda yafasamin
waya jiya wai yau yakawomin wanine,
mummy tace hope baki karba ba? Tace ae
nacemishi nasiya wani nagode, alokacin
yaya yatsaya ne cur, tace yauwa toh beta,
anytyn dakike so kifadamin zansiya miki
karki yarda namiji yabaki abu kinji ko? Duk
namijin dazai dauki abu yabaki yayita miki
kyauta kina karba, ko kuma ke a matsayinki
na mace kina kai bukatanki wa namiji, biki,
ashobe, gudumawa, siyan waya, dasauransu
namiji bazai dauke ki da mutunci ba, zai
dauke ki mai roko ko mai son abun duniya
sannan kuma idan kullum yana bakiyau da
gobe jibi zai fara tunanin shima yarokeki
wani bukatarsa, nan saikuga lallacewar
alumma tayi yawa, a matsayinki na mace
saiki kare kanki da mutuncinki duk abinda
zai zubar da mutuncinki ki kiyayeshi, ya
mace itake jawo wa kanta mutunci kuma ita
take zubarwa kanta, ki kama kanki duk
abinda zai hadaki harka da namiji ki
kiyaye,ki kama mutuncinki don Allah, hajjo
kanta a sunkuye tana zubarda hawaye
tatuna da mahaifiyarta ta tabbata da itane
zata mata wannan waazin, tatuna da lamido
dakuma malam habu, nan dai mummy
tayimata waazi mai shiga jiki sosai sannan
tafice, [8/28, 11:57 AM] Adda Bena: 9 HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
kukan da hajjo tayi yasa kanta ciwo sosai
tayi kukan sosai tuni bacci ya kwasheta,
fadil kuma na falo jira yake tafito ya takalota
saboda yau ransa yabaci yagagara hakuri,
tana fitowa bayan ta tashi abacci yasuke
fuska alokacin tanufi kan dining tahada tea
mai kauri tana kurba a hankali yanufo kanta
kaman zaimata magana saiya zauna, sannan
yace tashi kidafamun indomie, ta kalleshi
tagefen ido yana nemanta da fada, tamike
zata nufi hanyan kicin sai yace kisaka
tattasai karkisa attarugu, sannan albasan
kiyanka minshi kananu sosai yadda bazan
gansuba,don yau banson ci markadeden
albasa nd kuma banason ganin albasa a
abinci, karkisa wani recipe , ta tsaya jirk!
Kaman tajuyo tace bazatayiba saikawai taje
kicin din bahaka yasoba yaso taki yarda
saikuma tayarda din kuma gashi ba yunwan
yakeji ba, donhaka yana zaune cikin minti
goma tahado komi ta ajie akan dinning din
tanufi kujerun falon tazauna, yakalli indomien
yayi kyau a fuska bai taba cin girkinta ba
donhaka yace bari yagwada Allah Allah yake
yaci yaji babu dadi saboda yamata fada da
matsifa saikuma yaji abunda ba haka ba,
tunda yake idan bawai yamanta ba anma as
for dat tym baitaba jin indomie da aka
girkata ta girku kaman wannan ba, duk
dokokin dayasamata tabishi, tabbas tasa
albasan, baya kallon albasan kuma ba
nikakke bane dazai gane hakan, yaci yayi
tam sannan yamiko yakaraso gun kujerun
yace ke wacce irin mutum ce? Tadaga tana
kallonshi tagefe, common indomie yu cnt
cook, dubi inaci sai hadiyan ruwa nake
tsabar rashin dadi ko alade aka bawa girkin
nan yasan bai girku ba, u beta learn how to
cook kar aji kunya wataran, ko kallonshi
batayiba don tasan mafarki yake nesa ba
kusa ba, bawanda ya isa yaci girkinta yace
bata iyabs karyan mutum, yagama mitarsa
yafice can saigashi yashigo sanye dawasu
kayan yace wato don tsabar nadawo zaaci
gaba da makalemin ko, saiki taso muje ai
tunda kin nace, bsta gane nacewar datayiba
tadai mike taje tadauko gyalen abayanta
wani kallo daya sake mata tareda cewa ina
hijab dinki? Batace komiba tajuya tadauko
hijabi tasaka suka shiga motan suna tafiya
yana satar kallonta, sunshiga shagon
wayane yace tazabi wanda takeso tadauki
iphone6 plus yabiya atake suka fito, yadda
ake kare musu kallo yabasa haushi akan me
zaana kallonta, suna shiga yaja rsaki tareda
cewa dakikaga suna kallonki meyasa baki
rufe ido ba, liqab zan siya miki, daga yau
[8/29, 2:34 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR bata
kulashi ba balle tabashi amsa, yacigaba
dacewa innasiya kuma saura karki saka
zakiga yanda zanyi dake, hajjo dai kaman
dutse ne ke magana wanda hakan yafi komi
ci masa rai ganin taki kulashi, suna isa gyda
tafice dakinta tanufa tasaka caji, shikuwa
kasuwa yanufa yanemo liqab dinsa guda
shida yashigo dasu yajera takaleshi tace ban
iyasawa ba, yaharareta yadauki kwaya daya
yafara kiciniyar sawa, abun yabata dariya
kawai tafashe da dariya, yakaleta meye
kuma, tace babu, yagama komi sannan ta
tattare tawurgasu a dustbin din kayan wanki,
don ko zai hallakata bazata taba sakawa ba,
data kunna wayan ne batasha wahalan
operatn dinshi ba, don irin wayan kadija ne,
Kadija ce takirata tana sanar da ita bikin
wata yar ajinsu dazaayi, hajjo tace
bazanjeba anma kadijan tadage akan sai
sunje tunda ga katinsu anbayar, ita tabiyo
mata suka tambayi mummy ta amince musu
sannan suka fice kowacce lace ne ajikinta,
masu tsada. Don na jikin hajjo yakai dubu
tamanin, na kadija kuwa sabain, sunsha
kyau sosai, [8/29, 3:19 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
Sun daura silk kowacce tadaura kalan lace
dinta kaman goggoro, na hajjo purple. Na
kadija brown, kadija tasaka space hajjo
kuma idonta gulli gulli haka tabarshi. Hajjo
ta rataye gyalen tagefen kafadanta. Kadija
kam babu gyalen jakarta kawai tarike,, kadija
ce takejan motan sukayi parking adaidai filin
hall din reception din, suna shiga hall din cike
yake har anfara event dinma, sun nemi guri
suka zauna, mc yafara bayani amarya da
ango suna kan high table sai best frnd din
amarya agefen amarya best frnd din ango
agefen ango tunda hajjo tashiga data kalli
gun sau daya bata kuma daga kaiba, mutane
sunyi yawa itakuwa batason abunda mutane
zasuyi yawa aguri, kadija kuwa rawan kai
yahanata zama guri daya ko da aka kira
kawayen amarya suyi rawa kadija tafara jan
hajjo, sai hajjo tace wlh bana rawa, kedai
barin muku manni, taciro mint din 200
ajakanta tabi sawun kadijan. Tafara manni
wa amaryan da kadija da dan daidaikun
wanda tasani agun, sungama alokacin
mutumin yakira abokan ango ma, sunzo
sunfara manni wa amarya, tana kokarin
barin filin ganin maza sun fara shigowa
anma sauran yanmatan alokacinne ma suka
bude shafinsu na rawan, wayanta tadauki
amaryan hoto tajuya zata koma taci
anbugeta dakarfi wayan tafado kasa wani
abokin ango yakara takawa batare
dayasaniba, zuciyan hajjo ras! Ta tsuguna
tana faman son tahado wayan shima yana
laluma harya dauka ganin yadauka tamiko a
tsaye zuciyanta na tafasa mezatace wa
mummy? Itakam tashiga uku, hada ido dashi
yakara daga mata hankali yakara tunzurata,
batace komi ba ta wuce tabarshi agun,
dasauri yabiyota anma inaa tafice a hall din,
wani gefe tasamu tazauna tana share
hawayen dasuka samu suka zubo mata, yau
mezatacewa mummy? Wayanda ko kwana
uku cikakke baiyiba mezatace wa mummy?
Innalilah, kanta tuni yafara sarawa. Jitayi
cikin sanyayyar murya yayi sallama, bats
amsa ba, balle yayi tsammani zata dago
takaleshi, yamika mata gadhi wayanki bai
fasheba. Anty break din jiki ne yafashe kuma
nacire yanzu muje insamiki wani sabo, don
Allah kiyi hakuri, kullum muna haduwa dake
accidently kiyi hakuri kijji hajara, tayi shiru
inbata manta ba ranan dayazo yace hajara
kenan yasanta? Aina kenan? Bata yi magana
ba yanakan surutunshi saiga kadija tana
isowa tace awhhh ashfat how u! Yayi
murmushi lfy lao yau nakara ifi nidanake
neman samun wuri kaddara tans hadamu,
tace bakomi wlh Allah kare , nibanma saniba
sai daka kiran, hajjo tadaga ido takalleta
inyeee lalai wato tama sanshi toh aina? Ko
itacr tagayamasa sunanta? [8/29, 3:32 PM]
Adda Bena: HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR yace kuzo na saukeku kadija
tace da motanmu mukazo, har gaban mkta
ya ajiyesu alokacin hajjo batace masa ko
uffan ba, suka shiga yaleko kansa ta window
numfashinsa na haduwa da nata gabanta
yayi mummunan fadi tajuya zatayi magana
taga idonshi kur acikin nata dasauri ta ajiye
nata akasa gabanta ya tsananta fadi,
baikuma dagaba kadija kuwa kaman mai
jiransu taki kunna motan sai danne danne
take a waya, cikin wani shaukin murya,
wanda bazata iya fassara wani yanayi bane
yace gudnyt dear sai nakiraki yadago
yacewa kadija bye, kikula min da ita fa,
kadija tace as always!, suna barin gun hajjo
tabata rai tare dacewa i need an
explanation!!! Kadija tayi murmushi tace
nima fa i knew him of recent, kin tuna
ranarda yafara fasamiki waya? Kinsan
munshigo gydannan muka ga mota tawuce
ashe nashine ina fita yabini har gyda, ya
tsayar dani yagwadamin sonki yake,
yadamen zaibaki hakuri kuma, dax y
nagayamishi sunanki da num dinki, yace
karna gayamuki dakanshi zaiyi approachn
dinki, ranar da yazo bros yamasa wulakanci
yaban lbr nagayamasa cewa yayanki ne so
yace shi he has his ways dazaibi dake, kuma
kinga wannan bikin shine best frnd din ango
bakiji yadda yanmatannan suke mutuwa
akanshi bane? Ko da yabuga wayanki ai
bansaniba kirana yayi yagayamin, kuma anti
break din da akasa ne yahani shi fashewa, ki
gode Allah gobe muje asa miki wani, kafin
nxt haduwankun akara fasawa, kedai you
should not send him away, kisamu kina
kulashi kadan kadan, hajjo batace uffan ba
harsuka isa, suna isa ta tarar da fadik a
kofar gyda. Gabanta yafadi anma tadaure
tahade rai tace kitafi zsmuyi waya gobe,
tana fitowa tasaka kai zata shige gyda yace
ke!!! Ta tsaya cak bata motsa ba, waye yace
kifita haka? For Godsake dubi surar jikinki?
Wai meye matsalarki, jiki ba kyan ganiba
kinkama kinbude, ke ba kyau ba sai uban
yanga an taimaka anacewa kirufe kin tsaya
kina jan aji, waye saanki yau zakimin bayani
yafara kuciniyar cire belt tuni tayar da jakan
hannunta ta wulla dagudu shima yabita
[8/30, 2:17 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR Har cikin
gyda suka shige, tanufi daki dagudu yabita,
dalewa kan gado tayi tana haki. Yatsaya
daga kasa yana cewa sauko, kisauko kafin
nahauro. Tuni idonta yaciko da hawaye don
Allah kayi hakuri bazan karaba, silk din data
daurane yasauko yafadi, tuni gashin kanta
yabayyana, tsantsin gashinta yasa rashin
tamke ribon din datayi yakunce shima,
gashin yaxubo yarufo mata fuska, yace
sauko nan kiyi kneeling tasauko yana gefe ta
tsugunna kanta a kasa, zura mata ido yayi
yana kallonta, dinkin less din yakama jikinta.
Shape dinta yafito, can dai daya lura yana
dulmiya wa tunaninta yamike tareda jan
tsaki nxt tym nakara ganin ki haka zanyi
maganinki, numfashi taja yau Allah yaceceta,
wanka tashige bayan tafito tayi sallah
sannan tamikwe kan gado, bacci ne ya
kwasheta can cikin baccin taji wayanta na
ruri,tadauka cikin muryar bacci tayi sallama
duk da batagane num din ba, ya amsa cikin
sassanyar muryarshi wacce atake tagane,
suka gaysa , sannan yace tayi hakuri batun
waya. Tace bakomi, yayi mamakin dabata
gwada masa ko waye shiba saidai yabari
aransa, nan yafara janta da tadin duniya
ganin bacci yaci idonta yasa yabarta, da
asuba yatasheta akan taje sallah taji dadi
sosai don if not bcox of him dazatayi
missing sallahn asuba, hakan yasa taji
yakara kwanta mata arai, around 10 nasafe
yakara kiranta yace kitashi ko, kiyi wanka,
tace toh, kaman wani asiri tamike tsum tayi
wanka, riga da wando tasaka na jeans, ta
gyra gashinta tadauko hula ta kumbushe
aciki fitanta falo tagayda mummy da fadil,
suka amsa duk da fadil yadaure fuska
itakam ko ajikinta mutum kaman aljanni,
dinning tanufa tahada tea mai kauri taci da
soyayyen plantain da kwai, tana gama ci,
alokacin fadil yazo table din azuciyarta tace
acici kazar mayu anzo ci, wayanta ne yayi
ruri taduba taga ashfat wani murmushi tayi
sosai taji dadi, tadauki wayan cikin sanyin
murya tayi sallama suka fara magana,
mekikeyi?” Nagama breakfast”,’ [8/30, 3:06
PM] Adda Bena: HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR saimeye next?”
Babu fa banda shedules for today” toh ko
naxone?” As you wish” takashe, daga idonta
taga gogan sai hararanta yake, dawaye kike
waya? Tayi shiru batace komi ba, kinwani
nutsu inma namiji ne gwara ki koreshi tun
kafin na ganoshi, mummy dake jinsu tace
kaifa banson takuri, da bakason tayi auren
kai zaka aureta? Kabarta tahuta banason
haka, baice komi ba yqmike yafice. Daki
tawuce tashirya tsaf, tana jiransa tafeshe
jikinta da turaren humra, minti ashirin
yakirata gani a gyda, tace toh zuwa tayi
dakin mummy tace mummy nayi bako zan
kaishi falon baki, tadauki keyn tabata tareda
cewa Allah rabaki dawannan yayan naki,
inkinganshi kice yazo kokuma tsaya
nakirashi, tadau waya takirashi yadauka tace
kana jina ko? Hajara zata yi bako , karka
kuskura ka takura musu ko ranka zaibaci
wlh. Takashe batareda tajira yace komi ba,
[8/30, 6:47 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR fadil na
daki anma saidaya fito hankalinsa yatashi
tsam jin ance hajjo zatayi bako, fitowa ysyi
daga side dinsa yaga benz nan da nan
yagane ashfat ne wanda yazo ranar, alokacin
hajjo takaishi falon baki, fadil yarasa yazaiyi
daransa yana tunanin me mummy tace masa
duk tsiyarsa baya tsallake maganarta, anma
ji yake zuciyansa yana tafasa, donhaka
yadauko wayansa yadanna wa imran kira,
kana ina? Kazo gyda urgent don Allah asfat
kuwa alokacin da hajjo tabude mai falo
yashigo, yazauna yakare mata kallo wanda
ita kanta ta tsargu da kallon yace aminci ya
tabbata ga Allahu subhanahu wataala da ya
halicci wannan kyakywar hallitar dake
gabana, jikinta yayi sanyi tunda take namiji
bai fada mata kalamu masu dadi irin wannan
ba, hakan yasata narkewa sosai, yace kinada
kyau ke mai kyau ce, koda yake barin yi
bayanin kaina don karnacikaki da surutu,
sunana ashfat fawu, ni da nafarine agun
mahaifina, ina da kanne uku dukka mata ne,
asalina dan gombe anma natashi a egypt
saboda mamata yar can ne, aiki ne yadawo
dani nja, iyayena ma suna nan. Anma da
acan muke dazama, am 30yrs old, dafatan
zaki karbeni hannu bibbiyu, nazone don na
isar da sakon dake raina, wanda nake
kiwonsa tun satin daya wuce,am quite sure
kuma kadija alkali ta bayyana miki yadda
nasan sunanki da komi, hajjo tayi murmushi
tamike tadauko masa drinks sai cake, da
samosa tajera masa kanta a sunkuye tarasa
meyasa gabanta sai fadi yake , alokacin
imran yashigo yatarar da fadil a tsaye, fadil
yace kasan me? Wanine yaxo hira gun
hajara nikuma banaso mummy kuwa tace
karna yarda naleka, ni ban yarda dashiba
don Allah kashiga ciki mugani, imran
shikanshi saida gabansa yafadi hankalinsa
yatashi turkashi, hajjo tafara soyayya
dawani ? Innalilahi inazaikai nashi tsohon
soyayyan? Sallama yayi yabude labilen falon
alokacin ashfat ya amsa, ganin ashfat
yakara dagawa imran hankali ganin yadda
yahadu duk da shima ba tayan baya bane
wajen kyau, imran yamika masa hannu suka
gaysa suna magana, hajjo tace frndy yakake,
yakslli hajjo cikin matsananancin kishin da
ake kokarin boyewa, yace nayi fushi dake,
karki min magana, baki taba gwadamin
kinada saurayiba fa, ashfat yace kayi hakuri
frndyn mu laifinane. Imran yakarajin bakin
ciki ya tirka mishi, anma yadanne, yace toh
bakomi kugama gaysawa barin isa gun fadil,
hajjo tafahimci bacin ran dake kwance a
fuskanshi saidai a tunaninta ko dan bata
fada masabane, ashfat ya langame kai yana
kashe ido yace kiyi hakuri kikarbi kokpn
barata don Allah karkicemin sai kinyi
shawara, baby don Allah, tayi shiru itakanta
tasan takamu da sonsa saidai dole taja
ajinta a matsayinta na mace, tace ai dole
kabari nayi shawaran, yace toh nidai
zanzauna agydannan harsai kin yanke
shawara, ganin baida niyyan barin gydan duk
da ta lallameshi yasa tace toh nayarda.
Yabude hakori wanda wushiryanshi saidata
fito dimple dinsa ta motsa, yace nagode
nagode. I cnt forget this day. Saida
yadauketa hoto yafi goma sannan yafice
tarakashi a mota ma yakara kashe muryarsa
yace plx kiluramin da kanki wlh inasonki, duk
abinda yasameki toh yasamen, donhaka
saina kiraki, tace toh nagode, imran da fadil
na tsaye a veranda yana fita suka sauko
kowa kaman zakin data yi kwana uku ajeji
bataci abinci ba taga nama, hajjo gabanta
nafadi tana tunanin mezata ce musu dukka
ganin kowanne na neman hanyan rikota
[8/31, 2:46 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR ta tsaya
cak kanta a kasa, fadil yana huci yace
wannan dan iskan bana rabaku ba? Inace
shine kikaje kika kara kinkimo shi? Imran
yakaletaa da mayun idonsa, yawuce Batare
da yace komi ba, hankalinta yatashi sosai
bata taba ganinshi awannan yanayin ba, ga
uwa ba fadil ya sata agaba da matsifa
kaman zai cinyeta, itaga tension duk sun
rikita ta, yana kan matsifa batasan lokacin
da cikin murya mai karfi tace DAN ALLAH
KABARNI!, tsak yatsaya shiru shikanshi ya
gigita, tunda yake bata taba daga masa
muryaba, baitabagwg ganinta awannan
yanayin ba duk ta rude tarasa mezatayi
daya, tuni yayi shiru ya matsa yawuce,
jikinsa a sanyaye cikin gyda tanufa tashige
daki, tazauna wayanta tadauko ta danna
kiran imran, yana gani yaki dauka, tayi shiru
tana tunani a iya saninta tasan dai baitaba
cewa yana sontaba toh shikuma kishin nasa
na meye? Ko dai shima sonta yake? Alokacin
duk wani abu dayake mata damuwa da ita,
da kulawa da ita duk yafado mata arai, nan
da nan hankalinta yakara tashi, tayi muskut
tana tunani ikon Allah!, wayanta tadauka
tamasa txt kamar haka
Ppl come and go in your life,but only the
special stay no matter what happens! Imran
nazaune duk yadamu gashi ko abinci
yagagaraci, hankalinsa yatashi ganin cewa
hajjo tafara soyayya dawani, yatsaya zurfin
ciki garin kallon kwado tayi masa kafa, shi
adole yana jira tagirma [8/31, 6:19 PM] Adda
Bena: HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR Yadauki wayan da niyyan
yamata reply anma yafasa, yadda yaga rana
haka yaga dare bashi kadaiba idan na
gangaro kan fadil wanda yanzu jikinsa yayi
sanyi yarasa meyasa shida zai goyi bayan
abokinsa yanemi hajjo anma haushi yakeji.
Tuni yafara addua acewarsa hassada ce,
inba hassada ba wazaiyi kyashin imran? Har
asuba yana saka ya kunce hajjo kuwa tunda
ta kwanta bacci tamanta dakomi arayuwarta
damuwa baya hanata bacci yanzu, Tun
ranan fadil ya shiga taitayinsa ko magana
yadaina yiwa hajjo atunaninsa hakanne
kawai zaisa yadena takura mata duk da
baisan dalili ba afterol he hates her, hajjo
kuwa ganin haka yasa take tunani ko don
tsawan data mishi ne, donhaka duk taji ba
dadi, duk da takurata dayakeyi akwai wani
martaba dayake dashi a idonta ko dan
mahaifiyarsa donhaka tashirya tsaf da
zummar Taje tabashu hakuri atamfa ce
ajikinta dinkin bubu, tasha dauri tafito
takuwayi saa yana kan dinning yanacin
abinci donhaka tazauna duk da ita ba
abincin zataci ba, yana sane da ita, anma
yashare ta duk da zamantan yakara narke
masa zuciya, yarasa meyasa zuciyarsa take
son yaudararsa tana saka masa wasu abu
wanda shikanshi baya fatsarawa. Cikin
sanyin murya tace yah fadil kayi hakuri abt
ranan bahaka nasoba, just kawai raina……
Hannu yasaka mata alamun ta dakata.
Gabanta yakara fadi takalleshi tayu shiru
yace i dnt kia, just pretend you neva knew
me. Mikewa yayi yafice. Tayi shiru jitayu
kaman tasa hannu akai tayi kuka, Imran
kuwa dakamshi yasauko bazai iya fushin
dayake da itaba, yanaso yayu hakuri
yadangana wa zuciyarsa, duk da cewa hajjo
tagane mai yake nufi jira take ya furta anma
ya gagara furtawa, tadau alkawari wa ranta
inhar zaice yanasonta zatayi hakuri tasoshi
zata bawa ashfat hakuri , imran shine first
namiji datayi jingine dashi, shine namiji daya
martabata alokacin da ita bakomi bane,
shine wanda yasota a kaxamarta, ya
mutunta, yanuna mata yanci donhaka shine
wanda yadace da ita. Ashfat ya tsinceta ne
a sama. Donhaka indai imran zai furta zata
yadda. Toh shikuma imran gani yake bazata
yardaba donkuwa bai firta ba yana ta rikewa
aransa [8/31, 9:22 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
ahaka dai sukacigaba da zaman kuda
tsakanin hajjo da fadil , duk kokarinta
yakauce mata, shi adole fishi yake da ita,
ana haka tasamu admsn a nile, tasamu
biological science, taji dadi ranar kamar ta
mutu don murna har kuka tayi, dama ita da
kadija ne suka samu tuni suka fara shirye
shirye donma ance a hostel zasu zauna
mummy ta yarda musu, suna fara lectures
hajjo ta tattara takoma skul a lokacin fadil
yatafi cyprus wani course da aka turashi,
tana makarantan har lokacin sun dawo
daidai da imran saidai bai furta ba, yayinda
mr.romantic guy wato ashfat yake kasheta
da duk wani salo na soyayya kullum da
sabon salon soyayya yake bayyana mata,
tafara sonshi sosai, kpwa dake tare da hajjo
yasan ashfat, hatta students na skul kowa
yasan sun dace da juna, magana daya biyu
ashfat, kadija hartakan gaji donma dakinsu
daya ne, itakam alokacin tafara dating wani
isham, shima romantic guy ne irin maza
masu kashe tym wa soyayya abunda kadija
takeso dama kenan, duk wannan lokacin
imran na iya kokarinshi don ya danne
aransa, hajjo kuwa tayi jira yafurta harta gaji
tadai dau alwashi bazata fara furtawa ba,
daga baya saita fara zaton ko shi bahaka
bane aranshi. Sun sake sosai don duk da
zurfin ciki irin nata tana kokarin taga tajashi
ajikinta, yaji dadin haka tunda bazai iyafada
mataba atleast he should own part of her
frndship, watarana hajjo tashigo gyda tatarar
da kawayen mummy dawasu yanuwan su
haka ancika ga akwatuna acike, tazauna
tagayshesu har daya kawar mummy wacce
tasansu da maman mardiya takecewa kefa
yaushene? Hajjo ta sunkuyar dakai cikin
kunya duk da hankalinta yatashi tanaso
tasan auren waye, mummy tace shiga ciki
kiyi wanka kici abinci tayi wanka duk tana
zulumi, wazaiyi aure mardiya? Toh mardiya
ai a gydansu yakamata ayi banan ba, tadai
yi shiru kardai mummy aurenta zatayi ba ta
gayamata ba, dogon riga ta sanya tafito,
tana isowa mummy tace kinga abin mamaki
ko? I was planning nakiraki after angama
komi, hajjo tace mummy wazai yi aure? Tayi
murmushi tace hajjo fadil ne zaiyi aure! Zai
auri mardiya, gabm! Taji gabanta yafadi
[9/1, 4:45 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR Tazaro
ido tareda cewa mummy aure kuma? Yaushe
suka fara soyayya? Mummy tace aina
zansani? Kafin yatafi ne yakecemin aje
amasa tambaya wlh nadauka wasane kawai
na ga yadage munje naga abun is moving so
fast. Anyi fixing date saura three werks, hajjo
tana tsaye saidata zauna, tarasa meyasa
zuciyarta take ta maya zogi, mommy tace
yihakuri banfadamiki inada niyyan dama in
ankai yau inkiraki banso kina raba hankalinki
hajjo tace bakomi mummy. Mummy tace kixo
aje akai kayan dake, hajjo tace a a yanzu
zankoma skul, tayi niyyan kwana ne anma
aranar ta tattara tskoma skul bacci ma
yagagareta, kadija takira tace ai tana skul
abun yabawa kadija mamaki bashiri tace
washegari zata dawo itama, ranar hajjo bata
runtsa ba ko kadan, yadda taga rana haka
taga dare sallolinta tayi takuma rasa dalilin
dayasa takejin haushi dasafe karfe tara saiga
kadija tana shigowa dakin ta tarar da hajjo
akan sallaya tace meyafaru cousin? Hajjo
hawaye masu zafi suka fara zubo mata tuni
tashare hawayenta, kadija tace meyene?
Hajjo tace kijifa wai yah fadil aure zaiyi? Zai
auri mardiya, kanuba! Abunda kadija tace
kenan lallaima banganeba, hajjo tace ga
kaya agyda anshirya akwatuna shabiyu
zaakai, kadija taja wani numfashi tazauna,
lallema mardiya mayaudariya ce, kinsan tru
ni suka fara magana? Randa mukaje walima
gydan wata sistern uummaa na, na tarar da
ita agydan itama sunje, so danakira bros
yazo yakaini wlh alokacin suka gaysa, tazo
takiran wai inbata num dinshi wai bro dinta
yatambaya, ashe munafuka abunda take nufi
kenan, ba sonta yakeba, don dai nasan bros
mardiya isnt his choice, tana nan kamar
dankalin hausawa, wannan aure so ne ko
auren huce haushi ko auren gata??? [9/1,
5:35 PM] Adda Bena: HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR hajjo bata furta
ba zuciyanta tamata nauyi kadija kuwa abun
yabata matarai acewarta ai mardiya ta
yaudareta ne duk da batasan kundun tarihin
soyayyan nasuba, tace nasan mezanyi barin
kira ta kikagani tadauki wayanta tadanna
layin mardiya, mardiya tadauka tana sallama
alokacin kadija suka gaysa sannan tace naji
maganan aurenki agari nace gwara nayi
confirmn mardiya tace aefa, wlh dazu nake
cewa zanshigo skul dinku kawo ashoben biki,
abunne yazo da hanzari, kadija tace
dawayene? Mardiya tace kedai kawai
sainazo zakiji kundun zance kijkrani larfi
biyun rana kuna tareda hajara ko? Tace ae
saikinzo kawai, hajjo na kallonta harta ajiye
wayan, tace mujirata karfe biyuu mugani
zamuji koma meye, sukayi jugum har karfr
biyu ba abunda suk tsinana sai sallah
dasukayi hatta abinci basuciba, karfe uku
mardiya tashigo , alokacin harsuna cire rai
da zuwan nata, tana shigowa dakin nasu
suka gaysa na yaushe rabo daga hajjo har
kadija kowa ya kagu yaji menene zancen,
mardiya tace zangayuku gaskiya daga farkon
haduwanmu har yanzu, kadija kintuna randa
nace kibani numbanshi? Tsakani da Allah ni
ce nayi requestn saboda naji inasonsa, daga
hajjo har kadija saida gabansu ya tsinke
yafadi, tace nayi adyn dinshi a whatsapp nd
bai wani kulai ba, but naringa kokarina daga
baya nagayamishi inasonshi, alokacin yamin
cin mutunci wanda nikaina saida nayi
nadaman fyrta masa, nayi dana sani, duk
dahaka sonshi na cina bayadda na iya dole
nadaure nacigaba kullum namasa mrn txt.
Kullum nakirashi duk da he doesnt pick,
watarana ina daki inaga it was endn last
month, yakirani alokacin nayi mamaki
saboda nasan baitaba daga hannu yakirani
ba, dana dauka first abinda yacemin shine
zaituro gydanmu adaura mana aurr, nazata
wasa yake nace toh,da kwana biyu ya aiko,
acikin satin aka nemi izini, nd last week
dinnan aka kawo sadaki suka tambayi rana,
baba ganin mutunci gyda yasa yasaka kusa,
jiya aka kai kayan aure, ashobe kuma
gashinan, hajjo jitayi kaman ta tashi tarufeta
da duka don bakin ciki anma batace komi ba,
kadija ce tace anma bakida wayo, wannan ai
auren hushe haushi ne, yanason yabata wa
wata rai ne ya amince dake, Allah baku
zaman lfy, nan suka karbi ashoben akan
washegari zasu tura mata kudin, ranan
kowacce da abunda take sakewa aranta,
hajjo dai tayi tunanin cewa hala yana da
budurwarsa wacce yakeson yabatawa rai,
lalle daya tafka kuskure sukam nasu shine
suje biki , ranan ashfat yazo hira duk da bata
sake masa ba saidaya dage yatabbatar
tasake ranta kafin yatafi [9/1, 5:57 PM] Adda
Bena: HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMARR nan acikkn sati hajjo
takoma gyda, suka tare agyda itada kadija
aka fara shirin biki gadan gadan, duk da
mardiya bamai son mutane bace. Bata kuma
da surutu, donhaka kadija ce kan gaba
akomi, kawaye dama bawani yawa suke
dashiba dangin ango ma anshirya tsaf, a
satin biki malam habu yazoshi, hajjo tagirma
sosai tadawo yanmata, tayi farin cikin ganin
babanta, ran daurin aure ango ya bayyana
agari, tunda yazo mutane suncika baisamu
yazaunaba, a kaidance kowani ango inzaayi
aurenshi yanacikin farinciki da kwanciyan
hankali anma hakan ya banbanta da fadil,
kana ganinshi kaga wanda yake cikin
damuwa mummy tayi tayi yafada mata yaki,
karfe 1 aka daura aurensu , mardiya tazama
halak malak na fadil, alokacin hajjo tasha
kyau suna gydan amarya itada kadija, anyi
liyafa a dangin amarya wanda amarya ce
kadai taje, adaren akaxo daukan amarya,
ananne hajjo ta tabbatar da fadil Da namiji
ne, abokansa kadai sun ishe suyi bayani,
yahada kyawawan abokai , masu ji dakansu
masu naira, gasu dai bawasu manyaba
sosai, aka dauki amarya,su hajjo sun kwana
agydan su fadil da amarya, adakin baki aka
saukesu duk da basu da yawa dama hajjo
kam gyda tazo batada matsala, Washegari
akayi budan kai ango yazauna kaman gunki
yaki dariya, har aka gama budan kai yayi
kyau don mummy da mutanenta sun kashe
kudi, abinci kam saidai ayi shiru abari, anan
aka fara shirin dinner wanda zayi daredare,
hajjo da kadija sunje sunsa eyelashes
andauko makeup artist wacce zatayiwa
amarya da daidaikun kawaye kwalliya,
ashobensu pink material ne mai dakin less,
da silk head blue, hajjo tasaka hill blue da
jewelries blue. Tayi kyau sosai da purse
dinta, haka kadija ma tayi sunshirya tsaf.
Don amarya blue kaya tasaka tayi kyau
sosai itama. Sunjera da kawayenta aka
shirya fita gun dinner. Inda zaayi ne a filin
gydan amaryan wato gydan fadil, gydane
babba mai side biyu duk wanda yaga gydan
yasan gydan mata biyune. Upstairs ne akwai
fili sosai donhaka afilin gun akayi decoration
din dinner nimadai benaxir nasha gwaggoro
na, da ashobena, nafito tsaf nashiga layin
kawaye muka shige mota wanda sukazo
daukan amarya, hajjo sunshiga mota daya da
amarya da kadija agefe, sunshiga filin taron
dinner mutane alhmdlh, ga komi awadace
wanda zaasan cewa bikin na manya ne, don
mummy har matan gov. Ta gayyata ga
ministoci, anfara program alokacin amarya
da ango sun zauna, fadil yasha kyau sosai,
shima yasha shaddansa blue, haryaso yafi
amaryan kyau don asalinsa me kyaune,
amarya ankara mata da kwaliyya, anfara
program lafiya, anma ango yaki murmushi
duk inda hajjo tayi idonsa yana kanta, wani
abunda yakara masa bakin ciki shine ganin
yadda hajjo take hidimarta cikin farin ciki
itada imran sun kebe gefe guda sai tadi
suke, koda aka tashi rawa aka gayyace su
fili aka bashi kudi yayi manni, dubu
daddayace yayi kadan wa amarya kawai
yafara juyewa hajjo sauran hankalin mutane
bayagun anma imran yalura dahakan, hajjo
ganin zaibata kunya agaban mutane tajuya
da zummar tabar filin tunda itama manni
tashigoyi, yana gefen amarya a tsaye tazo
wucewa kawai taji yakamo hannunta, ya
damko bayi da niyyan bari, tana shirin
fusgewa taji yakara damkowa dakarfi idonshi
tsum a kanta baya kiftawa kaman zai
cinyeta, idon yayi jajur
URI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR da
azama ta fusge hannunta, tayi saa yasake,
filin tabari atake imran ne yabi bayanta,
yayinda fadil hankalinsa yatashi yarasa meke
masa dadi dole aka hanzarta akagama ango
ba lfy, hajjo wani kujera tagefen gydan
tazauna da alamu na masu gadi ne, ta
sunkuyar dakanta babu irin tunanin
dabatayiba, meyasa yariketa? Gashi yadaga
mata hankali hawayene kawai ke zuba mata,
imran ne yadafa kafadanta don yayi magana
harya gaji bata amsa masaba, tadan firgita
sannan ta share hawayen daya zubo mata
yace hajara inaso inmiki tambaya, batace
komiba yacigaba da maganansa, dama kuna
soyayya da fadil ne, a razane ta dago sauran
makallalen hawayen yazubo dasauri tace
haba a a yayanefa, tayaya zamuyi soyayya,
imran cikin zafin nama ya damkota
kigayamin gaskiya nace, idonku dake dashi
ba lafiya ba. Kunason juna kuma kuna kin
juna, no wonder fadil yayi auren huce haushi
kenan, i guess kinki shi ne yayi hakan,
hawayen fa sai zuba yake yace toh kukan
mekikeyi? Kishi? Takara tsorata don Allah
kasakeni ya imran, wlh babu komi a
tsakaninmu, yace toh shikenan kinki yadda,
ill always be der anytym u need someone to
talk to, tashi yayi yabarta agun [9/2, 10:30
AM] Adda Bena: HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR Mikewa tayi
zata shige ciki taci karo da drivern mummy
tuni tace don Allah yakaita gyda, tana isa
tacire silk head dinta, tawurgar da jakanta ta
nufi toilet da kayan jikinta tasake shower.
Tun daga kanta har kafanta, wani kuka
tasake mai tsuma rai, tazauna ruwan
nasauka mata duk jikinta yajike, tayi kuka
sosai harta gode Allah, bata taba irin
wannan kukan ba duk iya wahalan datasha
arayuwarta, kuma koda zaa samata wuka
atambayeta itadai tasan cewa sarai batada
dalili ko daya, batada hujjan datlzatace ga
abunda yasata kuka itadai tasan cewa
zuciyanta na mata zogi, zuciyanta yamata
nauyi, zuciyanta na mata ciwo [9/2, 5:16
PM] Adda Bena: HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR Kanta ne yafara
ciwo tuni zazzabi yarufeta koda aka dawo
daga dinnern aka shirya amarya aka kaita
gydanta, duk hajjo bata leko ba kadija tace
musu hajjo batajin dadi ne, duk waige da
fadil yakeyi baiga hajjo ba, hankalinsa yakara
tashi imran yalura da hakan, don haka
yajashi gefe tareda cemasa, meye a
tsakaninka da kanwarka? Yakamata kasan
sabon aure kayi, you have to be very careful
kagane ai, fadil ya sunkuyar dakai yarike
gefen kirjinsa, cikin raunin murya yace imran
bansan menakejiba, bansan meyake samuna
ba, zuciyata tanamin radadi tanamun ciwo,
zuciyata tanamin zogi aduk lokacin dana
tuna da hajara, inajin kaman akwai wani
bangare na jikina da babu, imran inaji kaman
zanrasa raina, don Allah kataimaken, imran
yayi shiru tabbas abunda yake gudu shine ke
faruwa, babu makawa daga hajjo har fadil
son juna suke, toh saikace yara sun gagara
ganewa, gwarama hajjo, anma fadil shine
zaiyi sake da ganganci harda aure, yace toh
matar taka fa? Ko dai itace, wani harara
fadil yasake masa sannan yace nifa na auri
mardiya don huce haushi, ita takesona, na
aureta ne don na huce haushin takaicin
hajara da fadil, imran abun yaso yabashi
dariya, toh lalle kuwa kai zakayi babban
nadama bakowa ba, karufe hanyan samun
hajara ai, nan ma fadil yakara hararshi, yace
yanzu dai muzamu tafi kaje gun amaryarka,
kakarbeta kamar yadda ka aureta, tunkafin
kashiga fushin ubangiji, dahaka suka rabu,
ranan hajjo batayi bacciba ga zazzabi ga
kuka ga tashin hankali, idonta ya kumbura
tum har safiya taki fitowa akwai ragowan
mutanen biki, anan ne ma malam habu yazo
sallama gyda aka kirata tafito idonta tsum
cike da hawaye, suka gaysa dama da ita da
mummy ne a falon, malam habu yace dama
maganan aure ne nakeso aduba, duk
yanuwanta a kauye sunyi ko akwai wanda
zaaduba ahada ta dashi, ba hajjo ba hatta
mummy saidata dago ido a firgice tace haba
malam! Hajjo ai karamar yarinya ce, duk
saointa karatu suke tunda nace kabarta
nadau alkawarin komi kaji? Yace bakomi
nagode sosai, inna lauje namiki gaysuwa,
hajjo tace kagaydata ya amsa da toh, har
mota suka rakashi wanda mummy tasaka
akaishi har gyda, dasafe mummy tashirya
abinci aka kaiwa fadil da murja, karfe sha
daya saigashi yashigo hajjo tana zaune a
falo tana kwance kanta yanakan ciwo,
dasauri tamike da zummar tafice daki tanufa
baiyi sake a gwiwa ba yabita har dakin tana
shirin rufewa ya bankade shima ya shige
yarufe kofan
11 PM] Adda
Bena: 5 HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR Idonshi akan nata tayi
kaman bata ganshiba, dakarfi ya damkota
yajuyo da ita numfashinta akan nashi, yana
huci daga inda take tanajin bakin cikin dake
cinsa, yace why? Bata amsashiba ya
girgizata dakarfi yanacewa kifadamin
meyasa? Akan me zaki fara soyayya
dawanda na haramta miki? Akanme zaki fita
babu hijab da liqab? Akanme zaki tsaya hira
dawani? Duk abinda nahanaki shi kikeyi,
meyasa? Ta fizge hannunta anma yakara
damkota bakisan kinfi kowa cusamin bakin
ciki inkina hakaba? Ta kalleshi sannan tace
toh kaikuma meya shafeka? Meye
matsalarka da rayuwana? Kayi aure atleast
concentrate kabarni nahuta, hira? Dole nayi
hira tunda aure zanyi ba zama zanyi
dakaiba, dakarfi yawurgata kan gadon,
tareda jan wani mummunan tsaki yafice
adakin. Gun mummy yazo daman anma
ficewa yayi yanufi gydansa, mardiya wacce
jiya atunaninta bada mutum ta kwanaba
face empty soul, duk tabi tadamu ko dai
maganan su kadija gaskiya ne? Auren huce
aure yayi da ita, taja wani numfashi tareda
cewa ae koba komi burinta yacika tunda
namiji ne zata kokarta tayi iya kokarinta taja
hankalinsa akanta, yana shigowa tanufi
kansa. Fushi yake sosai dasauri ta tsuguna
tagaysheshi baikulata ba, yafice dakinsa
yanufa, tuni tabiyoshi da snacks a tray da
drink sallama tayi anma bai kulata ba. Ta
ajiye kanta akasa. Taci kwaliyya sosai tace
Allah baka hkr idan nina bata maka rai [9/3,
2:34 PM] Adda Bena: HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR baice komi ba
numfashi yaja da karfi yace kiyi hakuri, babu
macen dazataji dadin nayimiki kikara hakuri.
Tace bakomi mikewa tayi tafice , tana
tunanin hanyoyin dazatabi donta mallake
shi. Itadai bazata zauna wata ta kwace
mata mijinta ba, first love dinta, Hajjo kuwa
yanafita tarike kirjinta wanda yake kaman
zan fadi, tace hajara kinyi kokari dakika
gwada bakya tsoronshi, Tundaga ranan
rayuwar hajjo yacanja, dama mutum ce shiru
shiru balle yanzu datake cikin bakin ciki.
Rayuwarta takoma na bakin ciki. Duk yadda
mummy zatayi tayi anma hajjo taki sakewa,
kodata koma makaranta, kadija new totally
hajjo tacanja batasan daliliba, mutum daya
yasan dalili imran, ko ashfat abun tamasa
tsauri don acikin satin sukayi sallama akan
wani aiki dazaiyi zaitafi a mumbai, zai yi
shekara hudu basuyi sallama ta dadiba, duk
shi azatonsa hajjo tana missing dinsane
shiyasa.daya tashi yalallabeta akan zai
kokarta yadawo hutu ko sau dayane, anma
zasuna waya, baisoba kokadan,for sure tana
sonsa. Anma tarasa meyasa farin ciki ya
gudu mata, tayi sallama dashi da dadewa,
imran yayi iya kokarinsa yaga tasake anma
hajjo bata komi, mardiya da fadil kuwa lagos
suka koma inda aka mishi transfer duk hajjo
batasaniba dontana skul mummy ce tafada
mata dadi taji koba komi yayi nisa da ita,
balle ya takura mata, sungama aji daya
lafiya, sunshiga aji biyu, alokacin hajjo tayi
concentratn sosai, duk da batadawo daidaiba
anma kadija da imran na iyakacin kokarinsu
don su sata farinciki wannan zogin kuwa
zuciyanta nakan yi mata shi, Fadil kuwa
mardiya saidata samu tashiga zuciyansa da
yaki dakuma karfi, kissa da kissisina, girki,
ladabi da biyayya, kalamun soyayya da
faranta rai, adduoi masu sanyayya rai dasu
tasamu tabude kofar soyayyarta azuciyan
fadil, saidai ta manta dawani abu guda daya.
SO daban ne. Akwai banbancin kisa mutum
yasoki dakuma mutum yasoki dakanshi
nannikeken son hajjo dayaki yarda
yanasonta yananan mkakale azuciyarsa, don
dai basu kusa ne shiyasa take gsnin itakam
tayi bankwana da tashin hankali, mardiya
kenan! Batasan tashin hankali yana gabanta
ba [9/3, 6:01 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR BAYAN
SHEKARA UKU Shekara bata yawa wamai
tsawon rai, Allah yayi hajjo tagama
university din ta da second class upper, tayi
farincikin gamawa sosai mummy tahada
mata gagarumin walima wanda duk wani
mai kaunarta zai hallata, ansa waliman ran
jumaa, ayayinda ashfat ran laraba yadawo
gari, isowansa gari bainufi ko ina ba sai
gydansu hajjo, horn dinsa taji dasauri tafito
ganinshi a tsaye ajikin motarsa yahada
hannayensa akirjinsa, dasauri tanufeshi
yayinda shima yabude hannayensa,
rungumarta yayi sosai, itakuwa har hawaye
yazuba a idonta. Tuni ta fincike jikinta nifa
ba yarinya bace, mistek ne joh i forgot,
dariya yayi yace daga baya kenan, nayadda
kinyi missing dina, harara tadan sake mishi
sannan tace bawani kaidai yanzu zaka sani
istigafar haramunne, kut zonan yanmatan
indian kaje kana runguma ko? Dariya yasake
tareda cewa habawa! Saikace wani gara,
nikam mushiga ciki, falon suka shiga tadebo
masa abinci kala kala, nan yacika cikinsa
tam,kafin yaje yagayda mummy, dawowarsa
falon yazauna yana kallonta hajjo tadawo
babbar mace, cikar kamala, mace yar
shekara ashirin da daya, hips dinta yakara
bayyana sosai, kirgen dangi tubarkalla
bakam sauran matan jamia ba wanda
dazaran insunje yake sakewa yafadi, tsabar
sun yadda kowani tom and jerry yazo yana
shafasu, kokuma basu kula da jikinsu ba,
fatarta tayi sumul gani yakeyi Naushinta yayi
zata fidda jini, ga manya manyan idonta
subhannalah sunfi komi jan hankalinsa, ranar
sai karfe 10 suka rabu kaman su cinye juna,
washegari baizoba saikusan magrib saboda
bacci dayaje yayi, alokacin hajjo suna shirin
walima gadan gadan, a filin gydan zaayi,
walima ne na axo afada donko wata amaryar
bazaa mata wannan waliman ba, Ran friday
karfe hudu aka fara walima wanda maza da
mata ne anma kowa da fannin zamansu,
malamai manya aka tara sosai agun, ashfat
ya hallara haka zalika imran wanda har illa
yanzu shine bestyn hajjo, kadija da isham
dinta da duk wani mutane da suke tarayya
da hajjo, anfara abu gadan gadan alokacin
hajjo tana zaune sanye da farin alkyabba ta
sunkuyar da kanta kasa, jin datayi malam
yana sannu da zuwa wa yayan hajara, wato
Fadil da matarsa, daga idon dazatayi sai
ganin fadil tayi da mardiya wacce tayi kiba
kaman wani buhu, ga kuma yarinya a
hannunsu, anmusu marhaban yayinda hajjo
gabanta ya tsananta fadi, tashin hankali
tadawo ruwa tsundum, meyesa aduk lokacin
da yake guri batasamun nutsuwa? Ana
gama waliman tashige gyda batasamu tayi
sallama da mutane ba, harda yan
makarantansu dasukazo saidai kowa yasami
souveniers ga abinci da drinks nd snacks
kaman zaa zubar, shiganta daki tahada gumi
sosai. Alkyabban tacire super wax din jikinta
wanda yasha stone work riga da skirt
yakamata sosai don yafitar da surarta,
sannan gashin kantama yasha gyra yazubo
mata, yarufe fuskan kan gado tazauna tana
tunanin meke damunta, sai innalilahi wainna
ilaihi rajiun take, jitayi an murda hannun
kofan anshigo anrufe a razane ta bude ido
ganinshi tayi a tsaye akanta, baicanjaba
saidai dan sajen daya kara tarawa, yakara
haske jikinsa fresh, kauda kai tayi ganin irin
kallon dayake mata, axuciyanta tayi
shahadan baxata bari ya takura mata ba
harsu koma, cikin rashin damuwa dashi tace
inna wuni yayah, bai amsa ba yakalleta
sannan yace “inaso insanar dakene. Kekikace
natafi karnadameki kinada karatu agabanki
hakan yasa nabaki fili, alhmdlh yau kingama
karatun kisa aranki ni fadil ina yunkune dake,
bazan barki ba, sannan tsaya kiji da bansan
dalilin dayasa nake takura ba, but yanzu
nasani , sonki nake, kuma tunda ni nake
sonki bakida right kiso wani, dole kisoni,
dole ki aureni. Dole ki haihu dani, kuma dole
kimin ladabi, hajjo tunda yafara bata
kalleshiba harya gama, saida ya idar da
maganan sannan tace toh kuma kamanta
dawani abu, hajaran dakasani ada ba ita
bace ayanzu, ni wannan hajaran baasani
dole, baa turstatsa ni, baa kuma takuraniz
inayin abunda nakeso ne alokacin danaga
dama,zanbaka girman kai yayanane anma
bazaka takuraminba. Tamike xata fice tuni
ya finciketa ya wurgata agefe yafice yabarta,
jini ne yake zubowa asaman goshinta
:24 PM] Adda Bena: 6⃣8⃣HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR bai kula
ba, don baisan halin datake ciki ba, falo
yanufa, suna tadi da mummy da mardiya,
mikewan mardiya tace bari ta shimfida amal,
yarta datahaifa yar shekara biyu, tabude
kofan tashiga ta shimfida amal, harta juya
zata fita taga jini agefen gadon, lekawan
dazatayi kawai taga hajjo akwance goshinta
na jini, wani kara tasaka wanda yajanyo
hankalin fadil da mummy shigowan fadil
dakin yaga hajjo tuni idonsa yafito,
hankalinsa yatashi kanta yanufa yadago
kanta yana jijjigata hajara!, hajara! Bata
motsa ba, mummy wacce arude takira driver
ko gyale tamanta bata dauko ba, mardiya ce
tadauka mata, fadil ne yasanyata a mota, a
motan yarude mardiya duk hankalinta
nakanshi talura da yanayin dayashiga, ko
itada take nakudan haihuwan amal bairude
irin hakaba, tuni taji kishi ya rutsata, anma
tadanne isansu asibitin cak fadil yadauki
hajara, gado suka bata likitan yashiga da ita,
zaunawa yagagara fadil. Hankalinsa yatashi,
mummy tarude, bawanda yayi tunanin meya
sameta, fadil yariga da yasan shine tuni
hankalinsa yakara tashi me zaifaru idan
mummy tasani? Karshe zatace ya tattara
matarsa yabar mata gyda, cikin awa daya
likitan yafito yabukaci mummy tabisa. Anan
yace mata tabuge ne sosai. Anma munduba
anyi saa ba abunda yasameta, saidan jini
data rasa muna bukatan jini, mummy tace
toh bari akira adudduba, mummy tafito tana
fada atake kadija wacce alokacin ta isa
asibitin tace akira ashfat ko imran su gwada,
wani harara da fadil yasake mata kaman zai
cinyeta, shiru tayi alokacin mummy tace
kirasu, fadil cikin hanzari yace mummy nifa?
Agwadani!,takaleshi sannan tace ayanda
kake mata muguntanan kabata jini ai
kasheta zakayi wataran, idonsa jawur yace
mummy champi ne wlh, barinje na gwada.
Cikin minti ashirin duk sun hallara. Angwada
jinin kowa,imran da fadil ne yazo daidai
likitan yace suyi shawara akan wazai bayar,
fadil yace shi imran ma haka, mummy
takasa gane musu, kowa nason yabayar.
Abun haryaso yadawo musu fada, kadija ce
tace toh yah fadil kaikaga kanada mata.
Kahakura sai yah imran yabayar kuma ai
sunfi shakuwa da ita, harara yabata sannan
yace saikiyi ai. Shigewa yayi yacewa nurse
din suje mummy dai tanaganin ikon Allah,
haka aka dibi leda biyu aka sakamata, shima
anbashi gado don yahuta [9/4, 3:35 PM]
Adda Bena: 6⃣9⃣HAKURI SHINE WADATA
NA BENAXIR OMAR Imran yaji haushi sosai,
anma yasan fadil yafishi matsayi agun hajjo
donhaka adduanshi tasamu sauki, fadil kuwa
tun lokacin kadija taso tafahimci wani abu
tadaisan da baya kaunar kadija balle wani
abu daya shafeta. Toh yanzu yadawo duk
yadamu ko dai yayi nadama ne?,shiyasiyo
kayan tea, da duk wani abu da ake bukata,
hajjo bata tashiba sai karfe sha daya nadare.
Bude idonta taga fadil da ashfat dakuma
imran, mummy da kadija. Mardiya tatafi
gyda, jiri takeji sosai, imran naganin ta tashi
yazo yazauna agefenta fadil ma dasauri
yamike, yazo ta kanta ya tsaya, abun yaso
yabawa kadija dariya, ashfat naso yaje
saidai ganin mummy yasashi jin kunya
sosai, hakan yasa yake dan jan baya,
mummy ce data lura abun nasu bakunya,
don duk ta fahimci inda suka dosa, tace
kutashi kubani guri duk kun tsaya mata,
imran ne yadan sosai kai sannan yafice fadil
yabi bayansa. Adaidai corridor fadil yace
imran! Imran ya tsaya anma bai juyo ba,
fadil yadafa kafadanshi sannan yace “kayi
hakuri, kayi hakuri, duk abinda zanmaka kayi
hakuri, ni mutum ne wanda yakamata ace
nabar maka hajara Nabaka hajara, anma
zuciya batada kashi, nazama mai son kaina,
nazama marar kara, kayi hakuri, laifin zuciya
ce, karka bari hajara tahadamu fada,tare
muka tashu tare muke komi, imran yayi
murmushi wanda tafi ciwo kuka, sannan
yajuyo yajanye hannun fadil daga jikinsa
[9/4, 6:58 PM] Adda Bena: 7⃣0⃣HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR idonsa
tacika tam da hawaye, yabuga kirjinsa kadan
yace mekace?zuciya batada kashi? Kana
nufin kacemin kanason hajara? Macen daka
tsana? Macen daka wulakanta? Macen
dabaka ganun mutuncinta? Macen dakake
zaginta? Meye baka fadaba akan hajara?
Kamanta ne natuna maka? Nafarason hajara
tun tana yar kauyenta tun kafin tasamu
yanci, tun kafin tazama mace, sao yanzu
dakaga tadawo mace zaka cemim kana
sonta? Are u even serious? Bakada tausayi,
son zuciyanka yayi yawa, tayaya zaka hada
hajara da mardiya? Tayaya zaka ce zaka
auri mardiya bayan kasan kanada aurenka?
Domin ka musguna mata? Bayan kasan
marainiyace? Inaga saidai muraba abotan da
mukayi for over 20yrs anma bazan bari ka
musguna wa marainiya ba, wanda ka mata
abaya ya isa, bai karasa ba fadil yasa hannu
ya naushe bakinsa, saida jini yafito, imran
yayi murmushi sannan yace iyakacin abunda
zaka iyayi kenan, anma kaida hajara saidai a
mafarki, yajuya yafice, fadil jiyayi kaman ya
shakoshi yakasheshi kozaiji sanyi, motarsa
yanufa yasa kanshi akan stiyeri can daki
kuma hajjo mummy tashinta tayi tazauna,
sannan aka debo ruwan zafi aka wanke
bakinta kafin mummy tahada mata tea mai
kauri, tadan sha kadan kafin mummy tabude
abinci ferfusun kayan ciki da gwaten dankali
anma hajjo ta gagara ci, dakyar dai mummy
ta tusa mata kafin tabarta, Allah yataimaka
bata sallah, ashfat yamata sallama dakyar
yatafi shima don mummy ta lallabeshi ne da
babu inda zaije, a asibitin suka kwana
mummy da kadija, da asuba ana idar da
sallah mummy taga fadil yashigo, tayi
mamaki kwarai tace da asuba haka kafito?
Bata idar da magananta ba taji sallama,
imran ne yashigo, tayi tsaye tana kallonsu,
suma sunyi mamakin ganin juna, kowa cike
da jin haushin danuwansa, tace shine kuka
fito? Ai jikin nata dasauki fa, fadil yace
akofan dakinnan na kwanafa mummy, tayi
kasake, sannan tace imran fa? Ya sosa keya
sannan yace ina bayan window ina zaune,
/5, 3:11 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR mummy
tausayinsu taji, tace toh kushigo ai jikin nata
dasauki sosai, suka shiga kowa yayi kanta,
hajjo tayi murmushi tana kallon imran, bata
nuna tasan fadil yana wajen ba, abun yadan
sosa masa rai anma yadaure yace. Yajikin?
Tajuyo takaleshi yatabbatar da ta kalleshi
sannan tajuya kan imran, tacigaba da
murmushi wanda shikanshi saida yaji sanyin
haka, tace yah imran meyasa kazo da
asuban nan? Yace ban iya bacciba shiyasa
nazauna ta bayan window ko zaa bukaci
wani abun, tayi murmushi alokacin fadil
kanshi ya sunkuyar kasa, zuciyarshi na
tafarfasa, anma yagagara mikewa yabar
gurin, saida imran yagama hirarsa yamike
yafice, yana fita takoma ta kwanta luf kaman
tana bacci, abun yabawa fadil haushi anma
babu yadda ya iya, kadija dake zaune tana
kallonsu abun yabata dariya, mummy kuwa
gyda tanufa da zummar tayi bacci,kafin
zuwa safiya, har bacci ya kwashi hajjo da
kadija fadil na zaune bai runtsa ba , karfe
sha daya mummy tashigo tasami kadija
akan sallaya tana bacci. Juyawan dazatayi
saitaga fadil agefen hajjo yariko hannunta
wacce bacci takeyi batasaniba yadamke
kaman bazai sakeba, kanshi a sunkuye yana
bacci, tausayinsa takeji. Tasan zaarina tun
bayauba. Anma ta zuba masa ido taga
gudun ruwansa tun randa hajjo tazo gydan
talura da yanda yake mata, tasan tabbas
sonta yake har ranshi anma kyamarta yake
nunawa a fili, mutum ne mai son tsabta , ga
kyankyami hakan yanuna kiyayyarsa afili da
hajjo, sannan duk wanda zai rabeta ba so
yakeyiba. [9/5, 3:37 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR
tayi iya kokarinta don taga fadil ya auri hajjo
anma talura idan tana nunamishi
muhimmancin hajjo haushi yakeji, tarasa
wani irin abune, ada tana tunanin. Ko zai
sauko yafara sonta, saikuma taji yabijiro da
maganan mardiya, tun alokacin tasa ranta a
inuwa ta sadaukar dacewa zumuncin dazata
hada bazaiyiwu ba, saikuma yanzu ga
abunda yabijiro dashi soyayya da kishi ne
kadai ake hangowa a idon fadil, harta soma
jin tausayin mardiya don tasan ba karamin
rikici zaayi dashiba, mutum ne mai naci
akan abinda yakeso, duk da tana tsane cewa
shi yabuga wa hajjo kai, tanuna batasani
bane saboda kar tashiga hidimansu, duk take
takensa tana lura, mummy macece mai
fahimta da basira, tana tsane da musguna
wa hajjo dayayi, shiyasa bata ganin laifin
hajjo idan tana wani abun barinma yanzu
data lura yana sonta, zatayi shiru tabarsu,
hajjo ta rama abunda yamata, ko zataji
sanyi hajjo tasha wahalan rayuwa, an
musguna mata lokaci yayi dazata dau fansa
idan tanaso, tasha alwashin zata toshe
kunnenta, ta toshe idonta da bakinta kaman
batasan komi dake faruwa ba, don yin rashin
yin hakan zai sanyayawa hajjo gwiwa tafara
tunanin ko batayi daidai ba, fadil kuwa tuni
mummy tasa aranta bazata bashi auren
hajjo ba , tunda itace uwarta, da ubanta
yanzu malam habu yabata kyauta. Dafa
kafadan fadil tayi yafarka tuni tadaure fuska
sannan tace meye kawani kwanta kamar
bakada gyda, katashi kawuce kanada mata
da ya’ya. Girgiza kai yayi sannan yace
mummy hajjo takimin magana, sai lokacin
data kulani, mummy takaleshi fuskarta ba
alamun murmushi sannan tace tun yaushe
kafara damuwa da hajjo tamaka magana?
Baice komi ba, itakuwa tace yafice yabata
guri, mikewa yayi yaja gefe yazauna , talura
dacewa dagaske yake bazai fitan ba, saita
shareshi kawai, kadija ta tayar tareda cewa
kitashi kije gyda kar ummanki tajiki shiru,
kadija tamike tsum tashige toilet tawanke
fuskarta sannan tasaka gyalen abayanta
tadau jakanta da wayanta tace mummy
barinje nayi wanka, mummy tace toh kadija
kikwanta kihuta fa hala muma asallamemu
yau, hajjo bata farka ba harsai da likita ya
zagayo duba ta, anan yace zaa iya
sallamanta daredare , fadil yaki tafiya har
hajjo ta tashi har lokacin bata kulashiba
itakuwa bata nuna tasan akwai mutum ba
sallah ne yake raba fadil da dakin hatta
wanka yaki tafiya yayi, sai da likitan yazo
yasallami hajjo tuni suka dunguma har gyda,
tana isa toilet tashiga don kyankyanmin
jikinta tafarayi, tafito har gashin kanta saida
ta wanke, tasanya dogon riga marar nauyi
sannan tafito falo tazauna, fadil na zaune
shida amal, yarinyan photocopyn fadik ce
kyakywa ga gashi, fara sol ce tanada
manyan idanu, tana jingine da fadil har hajjo
tashigo a kujera tazauna tajawo wayanta
takunna, txt msgs take gani masu tayata
murnan gama makaranta saikuma wanda
sukasan batada lafiya suka mata na rashin
lfy, dagowa tayi taga fadil na kallonta bata
kulashiba, takira mai aikinsu mashida tareda
cewa takawo mata soyyan kwai kawai,
takawo donhaka hajjo tana kallo tanacin
kwai din cikin kwanciyan hankali,mardiya ne
tashigo falon tana wani yauki ita adole mai
miji gefen fadil taje tazauna, tana shafa
gashin kanshi, abun yaso yakular da hajjo,
wayanta tadauka takira ashfat wanda yace
dama ita yakeda niyyan kira gashi a kofar
gyda, mikewa tayi tabar musu falon tashiga
daki tacanjo kaya tafito fadil yana ganinta
yamike tareda cewa ina zakije? Kallonshi tayi
bata bashi amsa ba, balle yasan meyake ciki
tasaka kai tafice. Aikuwa tuni yabirkice
yafara mikewa mardiya jitayi kaman ta
hadiyi ranta tamutu, talura tabbas idan bata
janye fadil sunkoma lagos ba toh akwai
tashin hankali don abunda ta fiskanta ada
shi zata fuskanta a yanzu, jan amal tayi
suka shige daki yayinda gogan naku kuma
yabita har waje [9/5, 4:23 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR Fitarsa yaga motan ashfat wani bakin
ciki ne ya rakuroshi saidai kuma wani tashin
hankalin shine bai isa yaje gurin ba don hajjo
tsaf zata dizgashi, sauran bakin cikin jiya bai
tafiba tukun, hakan yasashi zaman gadi,
addua yake tsakaninshi da Allah akan Allah
yarabata da ashfat yasan imran mesauki ne.
Hajjo nazaune a motar sunadan hirarsu
kiranshi akayi awaya hakan yasa yace dan
ban two mnts, fitarsa tana dan danna
wayanta taga kati yashigo mata wanda tace
kadija tasaka mata, juyawa tayi kozata ga
biro ta tusa hannunta a bayan kujeran
tajawo papern akwai biro agefen
handbreakern saita dauko, bude littafin tayi
gabanta ya tsinke, tazaro ido, hotunanta ne
dawasu takardu, dasauri tajuya tasa
hannunta tazaro sauran takardun. Gabanta
yayi mummunan fadi, takaranta daya bayan
daya, hannunta narawa jin yana shirin
shigowa tayi sauri tamayar yashigo yana
murmushi gabanta nafadi, yace baby yaishe
zamu fitanne? Tayi shiru gabanta nafadi,
tace no bakomi zanshiga gyda yanzu, bai
idar da magananrsa ba tabude kofan, tafito,
gyda tanufa bata saurareshiba, cikin gidan
tashiga wanda fadil yana hankalce da ita,
ganin yanayin datake ciki baitaba ganinta
ahaka ba, shigowa yayi yabiyota dakin da su
fadil suka sauka tanufa, bankade kofan tayi,
tana hushi fadil yabiyo bayanta, mardiya
narike da amal ta ajiyeta tana juyowa. Hajjo
ta wanketa da mari! Tarike fuskan zatayi
magana hajjo takara mata daya, tarikota
sannan tace namiki kama da dabbar
dazaana wasan kwallo dashi? Idon hajjo yayi
jajur tunda take bawanda yataba ganinta
awannan yanayin, fadil dake bayansu
yashigo yarabasu tareda kallom hajjo baice
komi ba , shikanshi ya tsorata da yanayinta,
hajjo cikin fushi tace idan kina cin kasa ki
kiyaye na shuri, sannan bar ganin kuturu
baida hannu , yasan hanyan ramuwa!, wani
wawan tsaki taja tajuya tabar dakin, fadil
yakalli mardiya sannan yace mekikayi mata?] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR mardiya
ta tsuguna rike da kuncinta, kuka tafarayi
sosai, abun saiya daure wa fadil kai, baiyi
wani tunani ba yafice yabi sawun hajjo,
hakan yasa mardiya takara sautin kukanta,
fadil dakin hajjo yanufa shigansa yasameta
sai bude drawers take da alamu akwai
abunda take nema, bata kulashiba tacigaba
da bude budenta,numfashinta yakaru alamun
tashin hankalin datake ciki, fadil hankalinsa
yatashi sosai, yarasa yazaiyi zuwa yayi ya
damkota tafara kokuwan ya saketa, yadamke
ta dakarfi cikin tsawa yace KI TSAYA!!! Cak
ta tsaya tafara wani kuka mai shiga zuciya,
wanda yakona zuciyan fadil haka kawai yaji
hankalinsa yatashi tunaninsa yagushe
zaunar da ita yayi akan gado ya rungumota,
bata bar kukan ba sunkai minti biyar ahaka
kafin tajanye tadago kanta tashare
hawayenta sannan tamike rike hannunta yayi
gam! Tagagara motsawa, kanshi a kasa
cikin sanyin murya yace kiyi hakuri on behalf
of matata,duk abinda tamaki kiyi hakuri,
jikinta ne yayi sanyi ta fuzge hannunta ta
dibi dan takardun dazata diba da gyalenta
tafice tabar masa dakin,yakai minti goma
ahaka yana tunanin mezaiyi, mikewa yayi
yanufi dakin da mardiyan take, tana zaune
kanta a sunkuye [9/6, 6:17 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR Yarufo kofan dakin sannan ya tsaya
akanta fuskarsa adaure, mekikayi nace? Tayi
shiru bata amsa ba, ganin batada niyyan
amsawa yace koma meyene, zan bincika
kitabbata inhar abunda zaiyiwa hajara illah
ne, zaki fuskanci mummunan hukunci, Barin
gydan yayi don baiga hajjo ba, tuni tafice da
driver gydansu kadija tanufa, kadija takalleta
meya sameki idonki jajur haka? Ko dai giyan
soyyayya ne yakwasheki? Hajjo bata
kulataba, kan laptop din kadija taje tagama
danne dannenta, sannan tayi ticking akan
takardan, dauki gyalenki muje, kadija tace
muje tadauki gyalen abayan ta makala
sannan suka fito, umma batanan dama, da
motan kadija suka tafi dama hajjo ta sallami
drivern mummy, muje zuwa zanna gayamiki
directions suka isa hajjo tana kallon
takardan tana mata kwatance har suka isa
kofan wani kaftereren gyda, sukayi horn mai
gadin yaleko hajjo tamasa hannu, yakaraso
sannan tace sannu baba, yayi dariya
sannunki yakike, tace lafiya lao, don Alh
wannan nake tambaya ko anan gydan yake,
tanuna masa hoton ashfat yace wannan? Ae
nasansa, yana yawan zuwa gydan nan dan
kanin maigydan nanne, hajjo tace nagode ko
baba, tamika masa dubu daya, sannan tace
muje, kadija tace nan ba gydansu mardiya
bane? Ke nifa bangane mekike nufi ba, meke
faruwa? Hajjo tace muje gyda tukun, suka
isa duk kadija ta matsu taji mene. Suna
shiga hajjo tadire takardun hannunta a
lafiyyayan center carpet din mai laushi sosai,
tace mardiya ce tatura ashfat yazo yafara
soyayya dani, saboda wasu dalilanta wanda
bangama ganewa, kadija tayi shiru sannan
tace tayaya fa? Kunhadi da ashfat kafin fadil
ya aureta balle nace ko kishi takeyi, hajjo
tayi wani irin murmushi sannan tace ill soon
find out!, mikewa tayi tadauki wayanta takira
fadil num dinsa ringing daya. Yadauka, tace
ina gydansu kadija zo ka ragemin hanya plx,
babu musu yace toh baby, zuciyanta yamata
kuna, lalle he has betrayed her trust. Cikin
mintuna kadan saigashi ya iso, tadsuki
jakanta tace wa kadija yau zan karasa sanin
dalilin mardiya, zankiraki duk yadda akayi,
kadija arazane tace nidai ki yi ahankali karya
makure mana ke a mota. Hajjo tace
kinmanta daga ina nafito? Kauye, kauyen ma
dukku! Bana acceptn defeat, ficewa tayi
tanufi gunsa yana cike da murmushi baisan
tashin hankalin dake biye dashiba, yaga
missed call din mardiya anma baikirata ba
baiyi tunanin asirinsa bane yatonu, bude
motan tayi tashiga yana murmushi itama ta
kokarta tamasa, yafito suna tafiya data
tabbatar sunbar layin gydansu kadija tajuyo
tabata rai, tace tsayar da motan, [9/6, 6:43
PM] Adda Bena: HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR ya tsaya,
sannan yace baby meye? Tadaga masa
hannu alamun ya dakata sannan tasa
hannunta tajawo takardun jiya, suna gurin
don baa daga ba, tace menene wannan, tuni
hankalinsa yatashi yarude yace hajjjjjaaa
raaa tsa tsa tsaya kiji, tace inajinka ai! Ya
sunkuyar dakai sannan yace. Inata jiran
ranan dazan fada miki, anma kin rigani ,
hajara wlh ba abun da kike tunani bane.
Tace toh menene? Inaso kamin bayani
tudaga farko! Waye kai? Waya turoka? Meye
dalili? Kansa a sunkuye yace duk abinda
nafada miki gaskiya ne, babu karya acikinta,
magana dayane daban fada ba, dani da
mardiya yanuwa ne, yar yayan babane ita,
kuma itace tayi sanadin danazo gareki,
nasan zakice a hanya muka hadu, a a nine
nayi hakan donkar nakawo zargi aranki,
mardiya takirani tacemin nikadai zan iya
taimakonta, tagayamin tanaso nayi soyayya
dake don ko kar hankalinki yaje kan fadil,
hajjo tace fadil kuma? Meya hadani da fadil?
Yayi murmushi sannan yace fadil na sonki,
kuma tasan da hakan , yanuna mata baya
sonta dalilin dayasa kenan taturani, hajjo
tace meyasa kafadi haka? Bude motan yayi
yaje booth yadauko wani dogon envelope,
yamika mata, budewa tayi tana kallo
hotunanta ne sunfi dari don zubowa suke
anyhow, daga gani medaukan hoton na biye
da ita duk inda taje. Dakuma duk abinda
takeyi. Tace mardiya ne tasa kadauki
wannan? Yace a a na fadil ne, tasace tabani
na boye, hajjo mamaki ya isheta, taga wani
dan littafi kaman memo, anyi rubutu
dayawa, farkon page din anrubuta I MET HER
TODAY! Sai wani hotonta da aka makala
agefe, tarasa yazatayi tace ehen cigaba, yace
wannan hujjan cikin yasa mardiya wacce
takeson fadil tarokeni da na nemeki, nikuma
dana fara ganinki naji inasonki, bazan iya
rabuwa dakeba, don Allah kiyi hakuri duk
abinda zakimin kiyi, hajjo tayi murmushi
sannan tace muje, har suka isa gyda lallabin
ta yakeyi, yana nuna mata deep sincerity
dinsa, shiru tayi suna isa tabude kofa taleko
sannan tace zakaji responds dina if nayi
tunani karka damu, baice komi ba anma
jikinsa yayi sanyi, yaja motarsa yafice.
Dakinta tanufa tayi sallahn magrib sannan
tabude littafin, first page hoto aka zana abun
harya bata dariya, fuskanta ne aka saka new
young sister, sai akayi jawalgwale agefe, she
luks lyk dix, sai acan gefe kuma yasaka cikin
turanci Tazo mummy tace nayi sabuwar
kanwa, nikam ina murnan samun
kanwa,mummy bata haihuba,yau nayi
kanwa, anma ni babban yayane donhaka
bazanna mata dariyaba karta rainani,
inasonta sosai anma batayi wanka bane
shiyasa, Page na biyu kuma akasaka
Mummy kaman tasan inason kanwata tace
muje makarantan dazaasata, kuma tace
nizanna kaita, yau kanwata tayi kyau, ashe
tana gashi, hmmmm kuma yau tayi wanka
takara fari , sai aka zana fuska anma
wannan fuskan yafi na jiya kyan gani kadan
Page na uku Ni nake kaita makaranta Munje
kasuwa nasiya msta kaya, kunyana takeji,
kuma tana tsoro na hahahaha, saini babban
yaya!, Sai aka zana fuskan da hula akai
alamun hajjo tazama student kenan, Nxt
page sai yasa Yau banji dadiba. Kanwata
tafara period batassn yatakeyi ba, ni babban
yayane shiyasa banyi murmushiba, anma
nayi bakin cikin abinda yasameta naji haushi,
naji kunya sosai, inason kanwata Shiru hajjo
tayi bata taba expecting fadil nada yarinta
ba sai alokacin,
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR Tabude next page taga ansaka,inakai
hajara makaranta kullum, kullum kara sonta
nake, saidau har yanzu bana mata dariya,
yau munhadu da kawarta tana sona!
Hahaha, yaran yanzu suma sungirma, sai
aka zana fuskan dake farinciki, hajjo ganin
abun bamai karewa bane ajiye tayi sallahn
isha, sannan tacigaba Yau na mari hajara,
nikaina nayi kuka, nasan ta tsaneni, ba laifi
nabane, bansan ya akayiba, in ina gabanta
nakan rasa menakeyi, hajara nasan takara
tsanata, sai yasaka fuskan kuka, alamun
bakin ciki Sai kuma page din daya rubuta
zantafi course zanbar kasan , bazan zauna
kusa da hajara ba nasan zatayi murna anma
nikam zanna kewarta, donhaka duk abunda
takeyi nahada mutane dazasu gayamin, ina
tsoron kar hajara tayi saurayi harna dawo
Nxt page saiyasaka Hajjo tana cikin koshin
lafiya, tana kokari a skul, nima yanzu ina
shirin komawa, zan rubuto abubuwan dazan
fuskanta da hajara idan naje, nasan ta
girma, bazan fada musu zanjeba saidau su
ganni, Nxt page saiyasaka Naga hajara yau,
hajara tadawo cikakkiyar mace, ina kishinta
sosai, inajiran lokacin dazan bude mata
raina, anma haryanzu bana mata dariya
kartagane taki yadda, Nxt page din shiyafi
daga mata hankali daya rubuta Yau nasaka
araina, nakuma yaddar wa raina inason
hajara, itace mace tafarko dana fara so mace
mai cikakken kamala, mutunci, kunya, above
all hajara tanada hakuri, bantaba ganin mace
mai hakurin hajara ba, tun randa mummy
tabani tarihinta naji nakarason hajara, zan
auri hajarac bazan bari hajara ta auri wani
ba, Sai akasa happiest face Tayi shiru tana
tunani toh lalle mardiya ta sace wannan
memon kafin tasamu tahada plan din, wani
bakin ciki taji tazuba sauran takardun
agabanta hotunanta da komi tayi nazari, lalle
akwai ayar tambaya daya kamata mardiya
zata amsa, mikewa tayi takwanta. Ranar har
bacci ya kwasheta tana tunanin tayaya zata
bullo koda mummy tace tazo taci abinci tace
tasha tea, fadil kuwa ganin zai dameta yasa
ta toshe kofa tarufe tsum, adaren baccinta
rabi da rabi ne Washegari tafita falo ganin
mummy da mardiya ta tsuguna tagaysar da
mummy, sannan tamike tanufi dining
mummy talura da yanayin datake ciki tace
hajara zokisamen a daki, tabi mummy daki
tazauna agefen gadon mummyn, ta dafa
kafadata sannan tace ina miki maganane a
matsayita na mahaifiyarki, ki saurareni
dakyau, hajara ke macece mai kunya , da
hakuri donhaka inaso kiyi amfani da ilminki
kiyi hukunci akan duk abunda aka miki,
kikuma yi hakuri, nasan fadil na musguna
miki, anma kiyi hakuri karki yi akan matarsa,
hajjo tayi murmushi sannan tace mumy wlh
bakomi, ki kwantar da hankalinki a
tsakaninmu zamuyi solving, mummy
tacigaba da bata shawaran rayuwa da yadda
zata tafiyar dakanta, tamike tanufi falo
tasamu mardiya tana daki, zama tayi taci
takoshi, sannan ta nufi dakin da mardiyan
take. Tana shiga ta tsaya rike da kunkumi,
tayi murmushi sannan tace ‘innace kinada
son kai yanzu saikiji haushina, saboda son
kanki kika cuci bawan Allah, kiyi tunanin me
mijinki zaice idan nanuna masa wannan
memon dakika sace donki ruguza masa
mafarkinsa, ke atunaninki auren so kikayi?
Hmnn auren huce haushi yayi dake, baya
sonki, baitaba sonki ba, ki godewa Allah
mijinki ba saan yina bane, mijinki ba sara na
bane, mijinki bana kaunarshi wanda nake
kauna kuma nadade inaso shine imran, da
baki sha wahalan yin hakanba, koda yake
kinyi kokari koba komi kinjefi tsuntsu biyu da
dutse daya, taja tsaki sannan tanufi hanyan
kofa, hartasaka kafanta daya awaje tajuyo
sannan ta zura ma mardiya ido tace kokuma
inaganin zaifi armashi idan nayi soyayya da
mijinki, nanuna masa so nasaka yakoreki,
sannan naje na auri imran dina, kinga nima
na jifi tsuntsu biyu da dutse daya, narabaki
da farin cikinki, shima narama abundayamin,
sannan nikuma nashiga cikin kwanciyan
hankali how abt dat?????(yaukam kuyimini
hakuri wlh banda lafiya, nasha allurai jikin
yadan motsa,Allah yakaimu gobe, nagode wa
duk wanda yake karanta littafaina, masu
sona, masu nemana da masu bani shawara,
dakuma makiyana kuma duk inasonku,
[9/9, 3:38 AM] Adda Bena: 7 HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR mardiya
tayi murmushi cikin kissa, da kwarewa cikin
izza ta ban gwada hanakiba ai, hajjo tayi
murmushi sannan tafice, fitanta dakinta
tanufa kirjinta tarike tanadan bugawa
ahankali tareda cewa kinyi kokari hajara, tayi
mugun yin karfin hali, ayanda taga idon
mardiya ta tsorata da ita, mardiya is up to
something, itakam tashiga uku yazatayi?
Karyan datayiwa zuciyanta ma shine babban
karya, banason fadil? I cnt belive i said dat,
tayi kwafa sannan tazauna akan gado
hannunta akai tana tunanin mezatayi,
mardiya kuwa fitan hajjo yasa tadafa jikin
dressing mirror dinta, tarike kunkumimta,
hankalinta yatashi sosai tasan hajjo ba mace
bace wacce zaa saurin kwashe kolinta
agaban namiji, macece mai tsaurin raayi,
mekuma samun metakeso, hankalinta
yatashi amal ce tafara kuka wanda hakan
shiyajawo hankalinta kansa, Maganan
mummy ta tsayawa hajara akai, tafara
tunanin mezatayi? Ko zatabar mardiya ne
kawai? Itakam tahakura kawai, mikewa tayi
tadauko wayanta layin imran takira tareda
cewa inason ganinka, awa daya tamasa
agydan, hajjo tafito ta iso gareshi rike da duk
takardun , daya bayan daya yakaranta
yakuma jinjina, azuciyansa yace duk dahaka
banyadda yana sonki fiyeda ni ba. Yakalleta
sannan yace mekika yanke shawara akai?
Tace waye? Mardiya? Let karma eat her up!,
shareta muyi maganan dazai fishemu, yaji
dadin hakan datayi donhaka yazauna sosai
suka sha tadi,sungama tadin tafito rakashi
yashiga motar yana zaune yanadan daddana
yatsunsa, tazura mishi ido, tabbas tasan
matsalanshi anma tarasa wani irin zurfin ciki
yakedashi irin wannan ba, har abun yafara
bata haushi, can kasan makoshi yace zaki
iya gobe mudan fita lunch? Tayi murmushi
sannan tace Allah yakaimu [9/9, 10:24 AM]
Adda Bena: 7 9 HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR gyda takoma, tashirya
littafanta wanda zatayi amfani dashi sannan
tacire wanda bataso tabayar aka fita dashi,
aranan mardiya bata samu sukuni ba, hakan
yasa ta tattaro tafito falo saboda taga duk
wani abu da hajjo zatayi, anma hajjo kam ko
ajikinta, lokacin da fadil yadawo dasauri
mardiya ta tareshi, tareda janshi suje daki,
suna shiga yafito falo gun hajjo yazo
yazauna, batako nuna alamun tasan mutum
yazauna agunba, aikuwa saiga mardiya
itama tafito tazo tazauna gefe, sai suka
sakashi a tsakiya don three seater ne, abun
yaso yabawa hajjo dariya, mardiya saita
kamo hannunsa tafara murzawa tadan
kwanta ajikinsa, yadan janye hannunsa
sannan yajuyo yana kallon hajjo yace dan
Allah debomin abinci naci, batace komi ba
tamike tanufi kitchen, dawowarta ta tsinceshi
akan dinning , tajera masa zata juya yakamo
hannunta kanshi a kasa yace koma kizauna,
batace komiba takoma alokacin mardiya
bashiri itama tazo kan dinning din tareda
zama a gefe, yanzuma sunkara sakashi a
tsakiya, kanshi a kasa. Hajjo kuwa ganin
mardiya yasa tafara zuba masa tana wani
miskilin murmushi, mardiya bashiri tarike
serving spoon din tareda cewa barshi
zansakamishi, afterol mijina ne ai , hajjo ko
kallonta batayiba tadauko dayan tafara
amfani dashi, mardiya takara kwacewa, hajjo
tadauki spoon zata zuba,mardiya tasa hannu
zata kwace shinkafan ya fantsalo agaban
rigan fadil, wanda duk yake kallon mesukeyi,
mardiya tamike cikin fushi tana cewa meye
haka? Inbanda jahilci nace miki kibari
zanzuba masa anma duba yanda kika zubar
masa. Hajjo bata ko kulata ba, tamike
tadauki tissue dake gefenta tafara goge
masa rigan, idonsa ya tsura mata don
kamshin jikinta da kyaunta yadaureshi
yagagara magana ko furta wani kalma,
mardiya tajanyota da karfi bashiri zatafadi
takasan tile din bashiri fadil yakamota ya
rungumeta, anma tayi mugun tsorota don
dabai rikotaba mummuman jin ciwo zatayi,
fadil idonshi jaa yajuyo yakalli mardiya,
wacce tunda take bai taba mata wannan
kallon ba, hajjo ce tamike daga jikinsa yace
sannu, babu inda kika buge? Tayi murmushi
wanda ta fuskanci shiyake kasheshi tace
babu kokadan jikinka yazame min katanga,
nagode yayana, dakinta tawuce, tarufo kofan
tarike gefen kirjinta, Allah kadai yasan meke
damunta, idan tana tareda fadil yanayinta
daban ne. Kominta canjawa yake , buga
kirjinta tayi saidataji daidai kafin takoma kan
gado tazauna [9/9, 11:25 AM] Adda Bena:
0 HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR mardiya kuwa haushi yasa tafice
tabar masa falon, shikuwa ko ajikinsa don
wani farin ciki yakeji. Jiyake kaman an
tsundumashi a aljanna. Lallai kaso a soka
shima wani abun alfaharine, ficewa yayi
zasuje ganin wani fili dashi da imran, duk
dacewa suna gasa akan mace anma bata
taba abotarsuba, idan akan hajjo ne kowa na
iya kokarinsa ganin ya sameta, idan kuma
wani abune daban sukan hada kai tare suyi
tamkar babu kishin juna a tsakaninsu,
mardiya kuka tayi sosai, surely tatuna
maganan kadija data taba mata alokacin
data kawo musu ashoben bikinta a school
lokacin hajjo tashiga toilet. Kadija ta kalli
mardiya sannan tace mata “Kinsan maganan
dakikafada anan nacewa yana sonki labarine,
wlh banyadda ba, kuma kinsan bahaka bane.
Mardiya kekikayi plotting komi?mardiya kiji
tsoron Allah, zaki girbe abunda kika shuka,
kinfi kowa sanin fadil hajara yakeso, duk da
ita batasaniba, nima banfada mataba, hakam
shine mafi alheri anma tunda kin zabi ki
yaudare kanki da ita, zakizo ull pay d price
urself, alokacin hajjo tadawo dakin wanda
sukayi kaman basu fada komiba, Mardiya
shiru tayi tana tunani tasan itada kwanciyan
hankali ba ranan samu, haka ranan tazauna
ba armashi mummy dama batanan tafita
aiki, Washegari mardiya ta shirya tsaf cikin
dogon riga purple, yasha ado sosai daga
gani mai tsada ne, tadaura gyalen akanta
daurin yamata kyau sosai sannan tariko
clutch dinta pink, takalminta na vine
pink,tanufi motan imran wanda yake jiranta
shiganta duk ta dumeshi da kamshin humran
jikinta, yayi murmushi sannan yace kinyi
kyau, tayi murmishi tareda cewa nagode,
bazata iyacewa ga inda yakaita ba, tadai
ganta awani gu, anyi arranging table of two,
ga flowers gurin yayi kyau sosai, tafito suka
nufi gurin zama sukayi akan table din, suna
ta hira wanda yashafi rayuwansa. sannan
wani inyamuri mai uniform yadauko wani
tray drinks ne aciki ya ajiye musu, hajjo taji
dadin gurin, ga iska mai dadi ga weathern
garin alhamdulilah, zuba mata imran yayi
suka fara tadi, yana murmushin da shikadai
yasan dadin dayakeji, ta sa kofin zatasha
taji abu awuyanta, babu shiri ta tofar, zobe
tagani, yana kyalli daga inda take, diamomd
ring ne, imran yakalleta yana murmushi
itakuma mamakine da alajabi yacika ranta
yamike ya tsugunna agabanta kanshi a
sunkuye yafara kamar haka “Hajara natara
kimanin shekara 8 ina jiran ranan dazan
furta miki wannan kalman, kullum saina
daure sainakasa, tun randa nafara ganinki
kika zamo gibin jikina, sanyin idaniya,
kyauwun lafazina, gangar jikina, kindawo
tabbataccen alamari agareni, kece mace
tafarko kuma takarshe dazanso arayuwata,
hajara inasonki, ina kaunarki, ki karbi
soyayyata, hajara ki aureni” bakinta asake
tana kallonsa bata taba tsammani zaifada
mata ba, numfashi taja(nagode gaduk wanda
yamin adduan samun sauki, jiki
alhamdulilah, ina sonku, ina kaunarku)
[9/10, 6:15 PM] Adda Bena: 1 HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR yace ki
amsamin hajara, tayi murmushi sannan tace
“kabani lokaci nayi tunani insha Allah zakaji
sakamako mai kyau’ dadi yaji sannan
yamike yakoma kan kujeran, sunyi tadi sosai,
yayinda imran yakeji kaman ansauke mishi
wani babban dutse akanshi, yaji zuciyarsa
wayam, yaji hankalinsa ya kwanta tamkar
baitaba fuskantar tashin hankali ba, ahanyan
dawowarsu gyda yadan bi mall yamata siye
siye, sannan ya ajiyeta a gyda, adaren ranar
hajjo ta amincewa imran, yaji dadi sosai
tundaga bisanan yafara nuna mata tsantsan
so da kulawa, ta tsaya tambayan kanta
meyasa tuntuni imran bai furtaba sai yanzu,
kullum suna makale wanda fadil baisaniba
saboda tafiya jos dayayi, dama kuma bai
sanar da kowa cewa dawowan zama
sukayiba kuma bakowa bane dalili illa hajjo,
son dayake wa hajjo yasa yana ganin
komawa lagos tamkar bawa imran hanya ne,
dama kuma saboda itan yatafi domin yabata
fili tamkar yadda ta bukata, gyda yanema
musu a maitama sannan suka koma, duk
soyayyan da hajjo da imran suke baisaniba,
randa suka cika sati daya ranan imran
yabukaci daya turo tambaya, bata musa
mishiba, donhaka ta sanar da mummy,
mummy tayi murna sosai, azuciyanta tasawa
zuciyanta hakuri ganin cewa hajjo batason
fadil, bazata sata dole ba [9/10, 7:58 PM]
Adda Bena: 2 HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR bashiri takira malam habu
tasanar dashi, baiyi musu ba, yace zata
iyayin komi idan anbukace su saisuzo,
mummy tace kaine mahaifinta dole abaka
wannan darajan, zasuxo su nemi izinin idan
maganan auren dagaske yatashi sai suzo
har dukkun susameka, Dahakan sukayi
sallama, Acikin satin momy tashirya ta
gayyato kannen abban fadil yayinda mutanen
imran sukazo, ankarbesu hannu bibbiyu
yayinda suka nemi izini , suka tambaya
auren hajjo aka basu, sannan suka tafi,
ranan imran da hajjo Allah ne kadai yasan
irin farin cikin dasuke ciki, yasan irin
kwanciyan hankalin dasuka shiga, mardiya
kuwa kaman tazuba ruwa akasa tasha
tsabar kwanciyar hankali, ji take kaman tafi
kowa saa don mallakan mijin dayafi kowa
agurinta, fadil kuwa isowansa gari yanufi
gydansa wanka yayi yafito yanashirin saka
kaya, yana hankalce da mardiya, yalura da
farin cikin dake fuskanta, cikin rashin
damuwa yace meye yau kike wani farinciki?
Tayi dariya sannan tace kaman kasani wlh
yau inacikin nishadi, munkusa shan biki, yace
bikin waye? Cikin murna tace bikin hajara,
gabansa ne yafadi sannan ya tsaya dasaka
kayan yana cewa wacce hajaran?,tace hajara
kanwarka, imran yayi tambaya yau, anbashi
ita karkazo kaga murnan danakeyi, turaren
hannunsa ya sake saida containern yafashe
akan tiles din dakin, dasauri yabar dakin falo
yanufa yadau mukullin motarsa, wani wawan
jan motan yayi yafice yabar gydan, gydansu
yanufa yakuwa. Ga hajara da imran a
tsakiyar gydan suna tadi cikin farin ciki, sai
yaji kaman yabi takan imran da tayan motan
nasa, daurewa yayi yafito idonsa jajir imran
na ganinsa yamike tsaye don yasan halin
fadil hankali baigama isarsa ba, [9/10, 8:18
PM] Adda Bena: 3 HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR anma fadil
saka hannunsa yayi ya tunkude shi kan hajjo
yanufa yajawo hannunta dakarfi, cikin gyda
yanufa da ita tanajan hannun anma yaki
yasake, gaban mummy yawurgata mummy
tamike tareda cewa lafiya kaikuma metayi?
Idonsa jajur, tsigan jikinsa duk yatashi
wanda yasa har kamanninsa yacanja,
mummy bata taba ganinshi awannan yanayin
ba, tamike tareda cewa lafiya? Meya faru?
Hannunsa na bari yarasa mezaice, mummy
tarikoshi tazaunar dashi, ruwan sanyi tadebo
masa a fridge sannan tace kasha kaji sanyi,
yanasha yayi ajiyar zuciya, har yanzu idonsa
na rikide tace mekakeson cemin, kanshi
akasa yamike ya tsuguna har kasa sannan
yace mummy nasan nayi rashin hankali
anma mummy inzaa rama abunda namata
bata haka ba, mummy kumin afuwa kumin
alfarma kubani hajara, mummy wlh inason
hajara , inason ta sosai. Mummy tunda
inasonta bawai yanzu nafaraba mummy
gyda bai koshiba ta ina zaabawa waje
mummy imran fa abokina ne mummy kiyi
hakuri kubani ita zanriketa amana, i will
amend my misteks , mummy kiyafemin, yana
maganan hawaye nabin idonsa mummu
jikinta yayi sanyi balle itakanta uwar gayyan
hajara kuka take sosai, mummy tace katashi
katafi zamuyi shawara, mikewa yayi da kyar
yana tafiya abun tausayi hajjo kuka take
sosai, mummy takaletta sannan tace kibi
shawaran zuciyanki kizauna kiyi tunani
zamanki anan zaisa su rudar dake, yanzu
kishirya kije dukku ko sati biyu kiyi kafinnan
kinyi shawara mai kyau kinga dama kindade
bakije ba ko yakika ce? Hajara tace toh
mummy itakanta taji wani nutsuwa mai
ratsa jiki mikewa tayi tafice tabar dakin da
zummar taje tahada kayanta Imran kuma
agaban mummynsa matsifa take, dama
hajaran ba budurwa bace? Yayi shiru kanshi
akasa, toh barin gayamaka ko bayan raina
bazaka auri bazawara ba, ba abunda
zaihadaka da ita
⃣HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR kanshi a
sunkuye yace mummy kiyi hakuri, mummy
idan kika dauke hajara arayuwana tamkar ni
kika dauke, mummy kitaimaka,wlh inasonta
inakuma kaunarta,daallah rufamin baki,
bakasan mutuncin kanka ba kana cewa zaka
aureta? Ina hadinka ina bazawara?
Bazawaran ma hajiya aisha ce tariketa,tarufa
mata asiri da bazamu san aina takeba
yanzu, tashi tayi tabarshi agun, tunda yake
mahaifiyarsa bata taba masa wannan fadan
ba, bata taba cemasa yayi abu yaki ba,
anma wannan karon ba yadda zatayi dashi,
dole tayi hakuri dashi, hawayen daya makale
masa a ido ne yagoge sannan yamike yanufi
masallaci don yin sallah Hajjo kuwa tashirya
tsaf akwatinta daya da kit, sai handbag
dinta, suna tsaye da kadija suna sallama ,
mummy tabada kaya ana jerawa a motan
don da ita zasu tafi, anma ita zata dawo a
ranan,fadil ne yashigo duk yarude shi
bayason tafiyan ko kadan, visansu yamika
mata da epassport dinsu,mummy tace kabari
kawai zamu tafi da motan, wannan kayan
namu sai motan kawai, jiki a sanyaye yace
toh, sunshiga motan driver agaba sai hajjo
da mummy a baya,idonsa kaman yayi kuka
sannan yace Allah kiyaye hanya mummy, dan
Allah kitaimakamin mummy, kiduba dai don
Allah, ta dan harereshi sannan tace da Allah
matsamin, kanada mata kana neman
wulakanta min ya,shiru yayi sannan yakoma
ta windown hajjo, ta kalleshi takauda kai.
Yace nasan namiki wasu abubuwa wanda
nikaina bansan meyasa ba,hajara idan zaki
rama kirama takowani hanya anma karki
rabu dani, mummy ce ganin yana neman
yasata kuka tace malam jaa mutafi kadena
biyewa wannan sakaron yaron [9/11, 7:23
PM] Adda Bena: 8⃣5⃣HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR direban tuni
yaja motarsa, tafiyan awa bakwai takaisu
dukku, suna isa karfe takwas na dare, hajjo
bata gane gydan ba, anguwan komi yacanja,
ganin gyda tayi da babban gate ga karan
generator saikuma wuta wanda ya haska kaf
layin anguwan, awajen suka tsaya direban
yafita yabude gate din suka shiga , akabar
hajjo da bude baki don komi yacanja, ginine
nagani nafada, duplex mai kyau, suna
tsayawa yafita yafara fitar da kaya, mummy
ma tafito alokacin malam habu yafito sanye
da jallabiya, murmushi yake sosai murnan da
bazai kasaftu ba, lale marhaban sannunku
da zuwa, cikin falon suka shiga, babban
falone yasha komi dan daidai wanda tsoho
irin malam habu zai mallakaa. Tv ne plasma
da dstv sai kujerun manya manya masu
laushi juye da centre carpet, sai a.c. falon na
kamshi zama sukayi mummy suka gaysa
sosai sannan tace, innan batananne?
Alokacin gaban hajjo yanata fadi, tunda
tagane gydansu ne tafara salati donta
tsorata, idan har zaata manta da wani abu
toh banda inna lauje, badu idar da
maganansu ba saiga inna lauje tashigo
tafiyanta ahankali alamun mai ciwo, dafarko
hajjo bata ganeta ba don duk kamannin inna
lauje yacanja, fuskanta ya yamutse ,tafito
siffan mayu, dahankali tazauna suka gaysa
da mummy anan mummy tamike tareda
cewa barinje masaukinmu, malam yayi
murmushi yace kedai kinason
masaukinkunnan, kullum idan kikazo acan
kike kwana kikwana anan mana? [9/11, 8:05
PM] Adda Bena: 8⃣6⃣HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR tace a a malam
bari dai naje, gobe zanshigo dahaka sukayi
sallama hajara ta kwashi kayan tareda
taimakon malam, yanuna mata store. Carton
din taliya ne, indomie, sardine, drinks, maggi,
gishiri dadai sauran masarufi wanda wuyana
ni benaxir yagano kenan, sun shiga dashi
sannan malam yaja akwatin hajjo yashigar
dashi daki yagagara dena murmushi sannan
yace ga dakinko kikwanta yau gobe zamuyi
magana, tace toh baba, inna lauje ce tashigo
dakin tana murmushi kaman taga wata
aljanna, hajjo haka kika dawo? Kuka tafarayi
sosai hajjo shiru tayi tana kallonta don
bataga dalilin kukan ba, bayan tagama
kukan ne tace hajjo kiyi hakuri, namiki laifi
anma naga sakayya zatacigaba da magana
malam habu yaleko cikin tsawa yace meye
kuma kinzo kin tareta? Ko kasheta itama
zakiyine? Bashiri tamike tareda cewa bakomi
wlh kayi hakuri tamike tsum tsum tafice,
malam yace kihuta gajiya gobe zamuyu
magana, hajjo tace toh, fitarsa yasa
takarewa dakin kallo gado ne italian shigan
dakinta na abuja , tamike ta leka toilet
shima komi tsaf, tabbas gydansu ne nada
anma ansiya filin gefe anhada dashi hakan
yakarawa gydan girma, tayi wanka tadauro
alwala tabiya sallolin dake kanta, mikewa
tayi akan gado don tace takoshi da abinci,
tayi mamaki dataga 86missed calls, dukka
daga fadil sai imran, sai msgs tafara budewa
daya bayan daya, kowanne namika sakon
zuciyarsa ne tsantsan son dasuke mata,
shiru tayi tana tunani tashiga rudani itakam,
batasan lokacin da bacci ya kwasheta ba
Kiran farko na asuba tamike tashiga toilet
tayi alwala tazo tazauna akan sallaya har
gari yawaye tana adduointa. Asannanne
tamike don zuwa tagayda malam , ta
tsuguna tagayaheshi yana murmushi yace
lafiya lao , ykk? Ta amsa cikin farin ciki,
sannan yace sannunki da zuwa, kinga komi
yasauya kinbar nan kima karama gashi
kindawo a mace kamillaliya mai hankali,
shekaru sunja saidai wannan sauyin nasan
zaki tambayen meya faru. Wannan gida a
shekarar dana kaiki gydan hajiya aisha
alokacin danta fadil yazoshi da kanshi har
nan yadauko abokinsa suka zana wannan
gyda, aka hada dana malam ilya aka siya
sannan suka tada gini, kowanni wata
abincinmu nakansji shiyake mana komi, cin
mu shan mu tufafi duk yayimin babu abinda
fadil baiminba, saiyafara share hawayen
daya zubo masa agefen ido, hajara kirike
mutanennan da hallaci babu abunda basu
manaba, sunmana gata, Allah yamusu
albarka, babu abinda hajiya aisha zata roka
wanda ni bazan matashiba, koda bayan raina
kirikesu hajara, Hajjo tace toh tamike
sumsum tanufi daki, kan gado tazauna
tadauki zurfin tunani wanne zatabi Son
zuciyanta? Ko farin cikin mahaifinta?
Dafarko fadil ya musguna mata wanda ita
bata cancance shiba, imran ya kyautata
mata, saidai kuma fadil yabiyo ta inda ita
bazata iya kinshi ba, saidai imran fa? Shine
yadauketa mutum alokacin da ita bakomi, ya
daukakata, yazama abokinta, yarufa mata
asiri yajata ajiki, wani zuciyar tace kinmanta
abunda fadil yayiwa mahaifinki?
Taimakonku? Duk da yamiki wasu hali anma
gatanki agunsune, jininsa na yawo a jikinki,
tunani take tabuga kanta da karfi tareda
cewa aigoooooooo!!!!am going crazy
HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR babu irin
abunda bata saka arantaba bacci ne mai
nauyi ya kwasheta farkawanta karfe sha
daya daidai lokacin mummy ta iso gydan,
hayaniyarsu ce tasa tamike tashige wanka,
fitowarta ta tarar da txt yashigo ga
mamakinta ashfat ne yake nuna mata
nadaman abun dayayi data taimaka masa
tamasa uzuri tabashi second chance ko zai
samu yagyra abunda yayi, dariya tayi tareda
cewa mutanen arzikin ma yasuka kare balle
kai, kiranshi tayi yadauka da fargaba, tace
masa inaso kayi hakuri duk wani soyayyan
dake tsakaninmu kamanta muntaba yinshi
kariga kabata rawanka da tsalle,Allah sa
hakan shiyafi alheri. Kashe wayan tayi
tagoge numbansa daduk wani msg da
yamata sannan tasashi a block list dinta
tamike tafice, fitowarta yasa hankalin su
yakoma kanta ta tsuguna tagayda mummy
dakuma inna wacce take rakube rashin
gaskiyarta yasata tadawo abun Allah sarki
abunda ka shuka tabbas shi zaka girbe,
mummy ce tafara magana cikin nutsuwa
tanacewa Maganan imran jiya daredare
mahaifiyarsa takirani akan zasuxo nan
subada sadaki, donhaka sai ashirya nace
sukawo zuwa jibi,duk wani shirye shirye
daya kamata ayi sai afara zuwa lokacin.
Fadil ma nakirashi zaixo ajibin malam yayi
farin ciki sosai yakuma yi godiya sosai ganin
mummy tana iyakacin kokarinta ganin
tasauke nauyin dayake kanta,hajjo kuwa
babu tunanin dabatayiba adduanta kar fadil
yazo harsai ansa rana inbahakaba idan yazo
tabbas zai rusa musu maganan domin zai
fadawa malam, malam kuma ayadda yake
ganin darajar mummy zai iyacewa ta hakura
da imran domin afarantawa mummy lalle
mummy tacika mace mai dattako inbahaka
ba babu macen da tabbas tana ganin farin
cikin danta anma ta danne don ta farantawa
waninsa inba mai tsoron Allah ba [9/12, 3:01
PM] Adda Bena: HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR Acan abuja
kuwa randa su mummy zasuje gombe imran
yasamu ne yadanne zuciyarsa yasamu
mahaifiyarsa, yaroketa yakuma bata hakuri
ya fadamata tarihin hajjo yakuma gwada
mata itakadai ce mace daya taba so kuma
bazai canjaba, yanuna mata inhar baa bashi
auren hajjo ba zai iya rasa ransa kuma
tabbas bazaiyi aure ba ,hakan ya tsorata
mummynsa wanda bashiri daredare takira
mummy wacce suke dukku ta sanar da ita
zaakawo sadaki, tuni takira babbar yayar
imran don tashirya sutafi dubai siyo kayan
aure idan andawo daga kai sadaki, Can
dukku kuma inna lauje tayi tayi tanemi
hanyar dazasu kebe itada hajjo anma malam
tsum yayi kaf ya tsaya baya kaunar su kebe
aganinsa lauje zatayiwa hajjo wani abunne
daban, itakuwa lauje gafara takeson nema,
mummy kuwa tazauna akan idan ankawo
sadaki sai su koma abj gaba daya, ana gobe
zaa kawo sadaki fadil ya iso
gari,masaukinsu yanufa yayi wanka yasako
kananun kaya kafin ya iso, malam yayi farin
cikin ganin fadil sosai sun kebe suna tadi har
ba sauki, hajjo dama bata gydan tanufi
gydan maigari gurin bilki wacce ta zama
tshouwan dole tsabar rashin gyra yaranta
uku, bata gane hajjo ba daga farko saida
hajjo tafada mata har kuka tayi don murna.
Tace hajara namiki murna sosai ashe alkhairi
ne yasa atika tamiki tsiya, aigatacan itama
yasaketa sai zawarci babu wanda ya aureta
itama, shi kanshi iron ya lallace , sunyi tadi
dai bilki tana ta gwada mata wahalan
dasuke sha, suna haka saiga iro yashigo
fannin bilki ganin bilki yasa yagaysheta
yanemi guri yazauna, tareda cewa bilki dan
bani dumamen safennan banci komi ba, bilki
tamika mishi yanaci ahankali hajjo tana
kallonshi hawaye nabin gefen idonta bilki
tace baka gane wannan ba ko? Yakalli hajjo
dakyau sannan yace a a fa batayi kama da
yar garin nan ba, bilki tace hajjo ce, hajjon
malam habu matarka ta da, abincin yasake
yamike tsum kaman ammai allura, hajjo tana
kallon gefrn kujera zama yayi tareda cewa
don Allah kiyi hakuri hajara. Kiyafemin wlh
ba laifina bane. Laifin atika ce. Hajjo tace
bakomi ai, yawuce fitan daga gydanka ai
alheri ce agareni. Mikewa yayi yafice yanufi
dakinsa yana kuka sosai. Sai yanzu aka
fama mishi tsohon son dayake mata , toh
nimadai benaxir naga alamun son yayi yawa
kodai zamu bashi hajjo ce???? Lol [9/12,
3:14 PM] Adda Bena: HAKURI SHINE
WADATA NA BENAXIR OMAR can gyda kuwa
hajjo tashigo wanda bilki ce tarokota
takoma. Shiganta gydan taga fadil da baba
gabanta yayi mummunan fadi duk ta tsargu
babu abunda takeyi daya wuce hailala, Allah
karufe bakinsa Allah katoshe mishi basiran
maganan , daki tawuce bayan tagayshesu.
Tagagara zaune balle tsaye, can dai saigashi
yashigo dakin dasauri takalleshi tare dacewa
inace bakamishi magansn ba? Kadai san
bazaamin dole ba ko? Yayi murmushi
sannan yace awh aini nazo adaura mana
aure ne dani dake, bazan bar garinnan ba
saida aurenki , zangayamishi anma anjima,
baijira tace komi ba yafice yabarta har
alwala hajjo tadauro tayi sallah tana rokon
Allah yaji kanta yataimaketa yarufa mata
asiri, malam habu yadan fita alokacin
mummy tazo falon suka gaysa da lauje
sannan tabasu guri fadil yace mummy bakice
komi ba gameda. Auren, tace fadil kabarni
nazama mai adalci da rikon gaskiya karna
zama mace mai son kaina da yarana, hajara
datana sonka dazata furtamaka katuro
iyayenka, anma abokinka takeso fadil kadubi
girman Allah kadau hakuri da jingina ,
kanada mata kayi adalci karkaso kanka da
yawa,fadil kaika bata rawanka dakanka,
antaba soyayyan dole? Karkayi tsammani
don kudinka macen arziki zata soka, harga
Allah ni ta burgeni don tagwadamin cewa ita
macece, bata soka don kudinka ba despite
abunda yafaru,baasiyan mace da kudi,
halinka shine jarinka, imran da halinsa yasiya
zuciyarta katsaya gwadamata mulki da wasu
halaye naka babu yadda zaayi tasoka, nd
kazo daga baya kana nuna mata kudi
kyautatawa shike siyan zuciyan mutum, fadil
kayi hakuri kuma kasan kana sontan kaje ka
auri mardiya? Ga saurayi sai indauka inbawa
bazawari? Ko malam nasan inyaji zai amince
ne kawai don girma da mutuncin dake
tsakaninmu ba don yarsa tana so ba, if har
dagaske kana sonta just let her go, hawaye
ne ke zubo masa mummy tatashi tabashi
guri, awajen kofar gydan kuma malam habu
ne yazo shigowa yaji suna maganan
yadakata yaji su, ya jijjiga sosai shigowa
yayi yakwala ma hajjo kira, fadil ma ya
razana dayaganshi malam yace meya
sameka?
HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR fadil ya
kirkiro murmishi wanda shikanshi baisan
yayiba yace baba babu komi,hajjo tanufi gun
malam yakalleta sannan yace meye a
tsakaninku da fadil? Cikin rashin tsoro anma
da faduwar gaba tace babu baba, yace baice
yanasonki ba? Tayi shiru sannan tace yafada
ada anma yanzu yahakura, malam yace
bakida hallaci kenan yama zaayi kifadamin
wannan maganan yanzu naji yana magana
da mahaifiyarsa kicemin bakisan
magananba, fadil ne yayi sallama yashigo
sannan yace baba gani, malam yace gani
gaka ga hajara kafadamin, dagaske ne
kahakura kokuma ita take fada, fadil yace
dagaske ne wlh baba nahakura, malam babu
yadda baiyi da fadil ba anma fadil yanuna
yahakura gwara abawa imran, malam haka
yahakura yabar maganan fitarsa yasa fadil
yamike zaibar dakin har ya isa bakin kofan,
sannan yace inaso kisani cewa nahakura
dake ne don sadaukarwan so, imran kikeso
duk danasan nikikeso anma kince ke imran
kikeso, nabarki dashi ki aureshi Allah baku
zaman lafiya, koba komi kin koyamin hankali.
Ficewa yayi yabarta agun hajjo dakinta
tanufa kuka tayi sosai, itada zatayi farin ciki
kukan mezatayi, itakanta tasan son fadil a
jininta ne anma dole tabi son zuciyanta
domin kuwa imran yakoya mata shakuwa
dashi musamman [9/13, 6:20 PM] Adda
Bena: 1 HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR Fadil kuwa dangana yasawa
ransa tabbas bakomi kakeso kake samuba,
sannan duk abunda baka ga martabanshi
daga farko ba babu amfanin mallakanshi,
wulakancin dayayiwa hajjo yake tunawa
gaskiyan mummy ne idan har zaiyi wa hajjo
adalci baikamata ya aureta ba ya
musgunawa hajara yaci mata mutunci duk
abunda yamata musamman lokacin period
dinta a asibit saidaya tuna, yasan it wasnt
intentional anma yayi nadama, kuskure daya
tak dabai gwada mata mutuncinta da
girmanta ba har abokinsa ya gwada mata,
malam habu kuwa yakwana tunanin mezaiyi,
wa imran zaibawa ko dai zai bawa fadil ne,
shikanshi anbarshi a tension ranan baici
abincin dare ba yakwana yana juyi,
Washegari mummyn imran takira mummyn
fadil akan bazasu sami daman zuwaba sai
washegari sanandiyan rashin zuwan
bappahn imran dawuri, aranan mardiya ta
iso dukku don kwata kwata hankalinta bai
kwanta ba datake abuja, a masaukinsu
tasauka fadil yayi mamakin ganinta kodaya
tambayi baasi tace missing dinshi take, shi
yasan meya kawota don haka kawai
yashareta, agurin mai aikin gydan tasamu
labarin cewa fadil nason karban auren hajjo,
hakan ba karamin tada hankalin mardiya
yayiba, numban wayan hajjo ta sa ashfat ya
turo mata takirata awaya bayan hajjo
tadauka take cewa sunana mardiya sannan
inaso inmiki gargadi ne karki kuskura kishigo
ggydana don wlh ko ni koke mutum daya
zaimutu;hajjo abin yabata dariya hartayi
niyyan tace ita ba shi zata auraba anma
taga rainin hankalin mardiyan ma yawa yake
dashi donhaka taja tsaki tace idan nashigo
saidai ke kimutu badai niba, kinsan duk
haushin kare idan yaga kura nutsuwa yake,
donhaka mijinki shi nacanja raayi akai zan
aureshi kuma zanfitar dashi [9/13, 7:16 PM]
Adda Bena: 2 HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR mardiya tsaki taja takashe
wayan, zama tayi tana tunanin mezatayi
ganin tabbas maganan hajjo gaskiya ne yasa
ta sabi gyale sai gydan malam habu wanda
mai aikinta ce ta gwada mata, babu kowa
afalon yasa tana tunanin kobasunan, harzata
juya taji karar waya adakin dake gefe dakin
tanufa taga hajjo na kwance tajuya baya
bata ganin wanda zai shigo balle tassn
mardiya tashigo dakin, mardiya tarasa
mezata mata daya jitake kaman tashaketa
takashe buga kofan tayi da hannunta hajjo
tajuyo tayi mamaki kwara ganin mardiya,
anma tadanne tace kinzo kasheni ne
mahaukaciyan mahaukata? Abun yakara
tunzura mardiya tanufi kan hajjo ta finciko
kanta dakarfi hajjo ta fizge kanta don tasan
inta tsaya fada da mardiya zataji jiki mardiya
tafita kiba dakomi, tsayawa tayi tace
mardiya banason hauka kifitar mana daga
gyda kokuma duk abunda yasameki kekika
jawo, tun ina cikin farinciki karki batamin rai,
mardiya tace bazan fitaba sainaga karahenki
inga ta ina zaki aure fadil, kinsan shekarun
danayi ina kiwonsa? Sonsa ko kaunarsa?
Toh donke nazo inhar kinga andayra
aurennan toh wlh tlh namutu, dole ni koke
mutum daya yamutu fita tayi wanda hajjo
tazata ko tahakura zata fice ne, tajuya
tadauki dankwalinta tana daurawa, ganin
mardiya tayi tashigo da tabarya zata kwada
mata da azama tasa hannu tarike tana salati
mardiya kina da hankali?!!! Ke jahilar wacce
gari ne?! Mardiya hannunta tasa dakarfi
tabuge wa hajjo wuya, tuni hajjo tafadi kasa.
Tadauki tabaryar zata kwala mata sai ga
inna lauje innalilah wainna ilaaihi rajiun
abinda inna tafada kenan taje zata kwace
sai kawai mardiya ta kwala mata, wani kara
tasaka. Wanda ita hajjo tamike tafara kamo
inna lauje arude tana cewa innalilah kinji
mata ciwo mardiya bata nuna alamun
nadama ba tadaga tabaryan zata zubawa
hajjo taji ansauke mata wani wawan mari
wanda tunda uwarta ta haifeta bata taba
jiba, fadil ne a tsaye agabanta, batayi
magana ba yadauketa da wani mari yakama
dukanta hajjo ce ta tunkude shi dakarfi yans
nishi hajjo yakamo dakarfi gefen idonsa yana
digo da hawaye. Hajara kiyi hakuri kiyafemin
sanadina ne, hajjo kallonsa take tagagara
daukan ido tarasa wani yanayi zata fassara
kanta dasauri tabar jikinsa tareda cewa
“mukai inna waje bansan meyasameta ba
dasauri suka debo ruwa suka yayyafa mata
wai su lauje ansha azaban tabarya hargun
jini yake. Tuni fadil yarikota suka dauketa
sukasa akan kujera, malam habu suka kira
wanda yashigo atsure. Yana cewa “meya
sameta? Bai idda maganansa ba yaga
fuskan hajji itama jini alokacin mardiya tana
dunkule gefe daya adaki fadil dakin yashiga
tareda cewa fito mutafi, wucewa sukayi fadil
yace malam zandawo barin dauko likita,
amota tashiga duk ta tsuke fuska ita adole
annareta ranta yabaci suna shiga gydan
tafita ko rufe masa motar batayiba baice
komi ba, ficewa yayi yanufi ciki ganin amal
tayi tana kuka daya tambayi mai aikin
menene tace mamanta ta daketa, yace ungo
jeku shago kusiyo chewn gum, suna fita
yanufi dakin tacire riganta tasaka tshirt tana
shirin shiga bayan gyda abun yaci mata rai
fadil baitaba marinta ba aiya tunaninta lalle
akan wata gaja zai mareta fadil kuwa yana
shigowa yazuge belt dinsa yafara kwaye
mata ajiki, ihu take sosai anma fadil
tsakaninshi da Allah yake dukanta
[9/14, 1:21 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR mummy
wacce take fanninta ita tajiyo kuka da ihun
mardiya bashiri tazota kafin takaraso jikin
mardiya yayi lukwi, dakarfi tajanyeta kuka
take sosai jikinta radau radau. Yace kije na
sakeki saki daya mummy batasan lokacin
data makeshiba tareda cewa kanada hankali
kuwa? Yazaayi kasaketa metayi? Yace
“mummy kiduba yarinyar nan ina nema wa
kaina mutunci da daraja taje tazubar da komi
duk da nafasa auren hajara anma binta tayi
har gyda tadaaka da tabarya, mummy abun
yabata mamaki batacewa mardiya komi ba
tafice tabar dakin gun motanta tanufa
alokacin shima fadil yafito ,shiya tukosu
sukadawo gydan malam habu wanda suka
samu inna lauje tayi baccin dole, malam da
hajjo nazaune, mummy tayita bada hkr anma
malqm yanuna bakomi, baiji dadiba dayaji
zancen sakin yasan mardiya tayi kuskure
anma baikamata ace ansaketaba, acewarsa
kishin mata hakane, [9/14, 4:45 PM] Adda
Bena: HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR anan dai mummy tayita
bada hakuri,tabada kudi akasiyawa inna
lauje magani kafin suka fice akan washegari
dasafe idan mutanen imran sunzo
zaatadawo, aranan fadil baiyi bacciba
inbanda juyi dayakeyi duk jikinsa yayi sanyi
mikewa yayi yadauro alwala yayi nafilfili
yaroki Allah ya gafarcesa, yazaba masa mafi
alheri a rayuwarsa, idan har hajjo alheri ce
Allah yatabbatar inba alheri bane Allah
yabata wanda yafishi alheri da kwanciyan
hankali, yayi ta addua sosai wa hajara
wacce aganinsa yayimata sadaukar so.
Malam habu aransa yayi niyyan yatunkare
hajjo domin tahakura da imran saboda
hallacin da akamusu, amma ganin shikanshi
fadil yacire rai sannan kuma bayan haka
yasan idan fadil ya auri hajjo dakyar yadawo
da auren mardiya, kuma yaga nauyin
mutuncin dake tsakaninsi don haka zaiyi
shiru kawai tunda abunda suka bukata
kenan, nashi albarka zaisa,Washegari
mutanen imran sukazo anyi karbesu cikin
mutunci da karamci, anan akasa rana da sati
uku, aranan suka tafi, da zummar zasu dawo
kawo kayan lefe. Ranar hajjo murna kaman
zata mutu imran dayamma ya iso dukku,
bayan ya karbi gaysuwa agun malam habu
da inna lauje wacce jikin nata baida karfi,
yazo da goma na arziki malam yamika
godiya sosai alokacin fadil yashigo
gydan,sungaysa tamkar babu abunda yataba
faruwa atsakaninsu anan fadil yake cemasa
nabar maka hajara bawai don bana sontab,
a a don dai zatafi samun kwanciyan hankali
agunka ne tariga datasawa ranta cewa kaine
zaka bata farinciki, imran yace nagode
sosai,anma kasan kai takeso ko? Fadil yayi
murmushi sannan yace. So daban kauna
daban, tana sonane kawai don rikidar
kiyayya, kaikuwa akwai mutunci,
kauna,aminci, da yadda a tsakaninku
donhaka ka aureta kabata farincikin
datakeso,imran yaji dadi sannan yace
nagode Allah yabar zumunci, hajara ce tafito
taji kunya sosai kanta akasa fadil yace
kinkashemin aure saiki nemomin mata
yanzunnan, tayi dariya tareda cewa a a
kadawo da ita kawai yace tafdi harna mutu
tasan yadda zatayi. Tashi yayi sannan yace
ina kadijan ki ko zaki hadani da itane?
Takalleshi cikin farinciki tace don Allah?
Laaah wlh zanhadaku yayah, dama
shekanranjiya tacemun sunrabu da isham
dinta, ficewa yayi yabarsu sunata tadi suna
fadan yadda bikin zata kasance, abu kaman
wasa washegari fadil da hajjo da imran suka
nufi abuja gydansu kadija alkali, kadija
ganinsu kawai tayi abun yabata mamaki
koda sukazo masa da maganan auren
acewar imran inyaso sai ahada auren
danasu, kadija ta tsorata sosai dassauri taja
hajjo suka duru daki, sannan tace meye
haka? Banganeba? Last time i knw dix guy
was crazy abt u, hajjo tayi murmushi sannan
tace and now its all abt u. Anan ta labarta
mata komi tace wlh yahakura kuma yace ita
yakeso, hankalin kadija bai kwantaba anma
kunsan dama asali kadija shi takeso taga
babu hanyane tahakura, donhaka tace toh
aikuwa bashiri suka ce zasu turo, a kwana
biyu akayi tambayan auren, inda mummyn
fadil taroki alfarma agydansu kadija akan
ahada auren da na hajjo, tunda itace zatayi
na hajjo kasancewar akwai mutunci da girma
a tskaani nan da nan mahaifin kadija ya
yarda , mummy booking flighy tayi itada
hajjo suka nufi dubai anan akayi siyayyan
kayan aure balaifi hajjo akullum tana godewa
Allah dayabata uwar daki nagari mai mutunci
[9/14, 5:00 PM] Adda Bena: HAKURI
SHINE WADATA NA BENAXIR OMAR Mummy
anan tahada lefen kadija , tasiya mata
akwatuna da kaya nagani nafada,kwanansu
biyar suka dawo dukku suka dawo, don
mummy tattaro kayanta tayi ta tare a dukku
a matsayin asalin garin hajjo, kadija ma.
shiri take ba wasa , kayan kicin, dana daki
bawanda hajjo batasamuba, nan da nan
mummy ta kunsheta a daki tadena fita
acewar mummy amaryace ita baikamata
tana fitaba, baason amarya tana fita saboda
tsautsayu gakuma gyran jiki dom
mussaamman tun daga maiduguri mumy
tadauko mai gyran jiki wacce zata mata gyra
sosai, hajjo tayi fari tayi kyau.Tayi fresh da
ita bulbul kaman dan kwai mummy lallabata
takeyi, imran kuma yagagara zama guri daya
kullum yana hanyan dukku saida mummy
tadakatar dashi tukun yadan nutsu, inna
lauje kuwa duk iya kokarinta tashiga jikin
hajjo ya faskara. Rayuwanta yadawo a
lalace dakanta tanadan abu kaman na
mahaukata hankalinta yatashi jin hajjo zata
auri msi kudi, bawanda yake kulata balle
abunda takeyi. A satin dazaa daura aure aka
kawo kayan hajjo akwatina ne set biyu, hudu
hudu guda biyu kayane wanda wayayyun
mata suka hada,ana gani ansan ankashe
kudi alhmdlh maganan lefenta kam yafara
yawo a garin dukku,aranan su mummy suka
biyo flight suka dawo abj, washegari kuma
aka shirya tsaf aka kai na kadija harda hajjo
a yan kai kayan aure akwatina sha biyu ne
tubarkallah masha Allah burin kadija yacika
komi zamzam, [9/14, 5:17 PM] Adda Bena:
HAKURI SHINE WADATA NA BENAXIR
OMAR Saura aure kuma, dama kawayen
kadija dana hajjo duk dayane donhaka tuni
suka saka ashobe iri daya nima benaxir tuni
nasiyo nawa nabawa tela munfara shiri
basauki, arana daya aka daure auren kadija
da fadil. Sai imran da hajjo. Anyi waliman
maza kafin akazo dinner daredare tsaf tsaf
munci head dinmu munnufi hall domin
musamu ayi biki damu, amare sunsha kyau
dasu angwayensu abin sai son barka da
gwanin shaawa, munsha rawa sosai munci
munsha munyi manni sannan kowa yakama
hanyan gyda,ankai amare gydajensu fadil a
maitama yayinda imran a zone 6, manyan
gydaje ne saidai na imran yafi girma dakuna
hudu ne. Yayinda na fadil daki uku, sunsami
kaya alhamdulilah aranan hajjo tayi sujjada
tayi adduoi ta godewa Allah daya mata
rahama. Tayi addua wa mahaifiyarta
dakuma lamido tagodewa Allah daya bata
tsawon rai taga wannan ranan farincikin
sannan taroka wa mahaifinta dogon rai, taga
amfanin hakuri, duk mai tsawon rai mai
hakuri hakika shine wadattace, inkanada
hakuri kafi kowa wadata da kwanciyan
hankali dan abun da kakedashi ka godewa
Allah wanda baka dashi karoka Allah yabaka
kacire ranka akai [9/14, 5:33 PM] Adda
Bena: HAKURI SHINE WADATA NA
BENAXIR OMAR inhar Allah yabaka toh
rabonka ne inbai baka ba toh tabbas wani
bayacin rabon wani, kullum ka kasance kana
rokon Allah wadatan zuci, da hakuri dahaka
hajjo ta idda adduointa alokacin imran
yashigo murna da farin ciki suncika masa
fuska ya iso gareta tareda cewa tashi muyi
sallah, nanfa suka mike nikuwa nafito
nabasu guri domin wannan hurumin banawa
bane, Acan gydansu fadil kuwa fadil na mota
yanashirin shiga gun amaryarsa yafara
tunani tabbas komi mukaddari ne daga gun
Allah, shi ada yadauka cewa komi kakeso
zaka samu cikin sauki, ada bai dauki mace
da mutunci ko daraja ba, bai dauki talaka
abun so ba akan hajjo yafara gane kurensa,
tabbas yakoyi darasi iri iri arayuwansa, da
tun farko ya mutunta hajjo kamar yadda
imran yamata, yajata ajiki toh da tabbas
hajjo tadubi girman wannan zumuncin ta
aureshi. Ya musguna mata hakan yasa
mutuncinsa yazama ragagge a idonta,yasani
yakuma yadda yanason hajara anma
farincikinta yafimasa komi donhaka tunda
har hakan tafaru toh lallai hajara ba alheri
bace agareshi gaskiya ne da Allah ya
umurcemu duk shawaran dakake nema duk
abunda yashige maka duhu kanemi
shawaran ubangiji kayi istikarah, kayi sallah
kayi addua kanemi zabin Allah, zabin Allah
shine asalin zabi ba zabin zuciyarmu,
yakuma yarda cewa tabbas hajjo ba matarsa
bace domin kuwa wani baya auren matar
wani, hamdala yayi sannan yakullo motan
yafito da ledodinsa yashige cikin gydan
nikuma benaxir na tsaya daga waje donba
hurumina bane, Washegari kowacce tatashi
cikin farin ciki abunda yadamu imran kuwa
shine lalle shidai yasan bada bazawara ya
kwana jiyaba meye matsalan kodai gyran
ne? Tayi murmushi sannan tace kaidai haka
nake azuciyanta kuwa tana hamdala dayasa
aurenta da malam iro babu abunda yashiga
tsakaninsu Toh mardiya kuwa bakin cikin jin
auren fadil yasa ta harda kwanciyan asibiti
tayi nadama sosai abunda ta aikata gashi
uwa uba fadil yace zaixo yadauki amal
bayan kwana biyu, inna lauje kuwa akauye
karshe hauka tayi tana fadan abubuwan data
aikata tadawo abun tausayi imran ne yasa
aka kaita asibitin mahaukata acikin garin
gombe malam habu kuwa imran yabude
masa shago babba na masarufi yananam
zaune, Rayuwar farinciki da kwanciyan
hankali ita take gudana a tsakaninsu saidai
muce alhamdulilah ala kulli halin Ayau
nakawo karshen labarina HAKURI SHINE
WADATA wanda tabbs duk wanda yakaranta
zaiga faidar yin hakuri da daraja abunda
kasamu na sadaukar ga wannan labarin ga
KHADIJA MUHAMMAD ALKALI. Taku akullum
BENAXIR OMAR saimun hadu a labarina na
gaba HALLACCIN SARAUTA
adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *