Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, July 24, 2020

Kunya Adon Mace Complete Hausa Novel

adsense here
Kunya Adon Mace Complete Hausa Novel

[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_feedoh_* *_yanmata_*✍🏻


Bismillahir rahmanir rahim


Wannan labarin yafaru ne true life story ne , saidai zan k'ara wasu abubuwan kuma zan rage wasu yanda labarin zaitafi daidai,,


*_page_* 0⃣1⃣ *_to_*0⃣5⃣

Tsaye take a gaban faculty of law, d'aga kai nayi dan nagano ma masu karatu sunan skul, d'in nail university abuja naga ansaka, ristchwatch d'in hannunta ta kalla, mai tambarin apple, tsaki tasaki, alaman kamar an takura mata, "wata budurwa ce ta nufota tana washe baki, d'aure fuska tayi, murmushu tayi data k'araso wajenta, tace am sorry nasan na b'atamaki lokaci, wlhi natsaya summiting assignment ne, tab'e baki tayi tace wlhi hanifa kin b'ataman rai, dakin tarda nayi tafiyana, akanmi zaki b'ataman lokaci, kinsan dana gama lecture burina naje naga ammi nah, dariya tayi tace aysaah yar gidan ammi, yanzu dai mutafi,,,,,,


        "Wajen motarta ta nufa mai k'irar BMW i3, suna shiga tama motan key, saida suka hau titi sosai, hanifa tace, waini kam aysaah yaushe salman zaidawo, wani murmushi tasaki, wanda nikaina yar ficika, bansan fassaranshi ba, aysaah tace nikaina bansaniba, amma d'azu naji suna waya da ammi, maybe yakusa zuwa, "daga nan babu wadda tak'ara cewa komai, "aysaah ta kalli hanifa daketa faman chrtn tace madam gida zaki, hanifa tace nuh maitama store zaki ajeni, daganan zan d'auki drop yakaini, idan nagama, abinda nake, aysaah tace shikenan,,,,,



"Tana ajeta maitama store, ta d'auki hanyar gida, missippi naga ta nufa, gaban wani ash gate ta tsaya, horn tayi mai gadi ya wangale mata gate, hancin motanta ta saka ciki, parking space tasamu tayi parking, saida ta tabbatar ta kulle ko Ina kana tayi cikin gida, tana kwalama ammi Kira, ammi na dawo, parlor ta samesu zaune, fad'awa tayi jikin ammi tana ammi bakijina shine kika kyaleni, rungumeta ammi tayi tace sowee my one nd only banjiba, "tsaki sukaji anja, ammi tace hajiya lafiya, tace inafa lafiya kalli yanda kika lalata yarinyar nan, aysaah tace Mummyn zara waimi namaki haka, hajiya tace uwaki kikaman,,


        "Dariya ammi tayi tace aymuna hak'uri hakanan, oya my dota tafi kici abinci ki sallah, saloon zamuje, nagaji da ganin kanki, ba gyara, dariya aysaah tayi tace angama ammi nah, peack tama ammi kana ta nufa upstairs, tanajin mummyn zarah na masifa amma bata bi ta kanta ba,,,,,,


"Tana shiga d'akinta ta jefar da jikkanta, wani kit naga tajawo bud'eshi tayi ta d'auko wani envelope tana bud'ewa hoto yafad'o d'auka tayi ta kalli pic d'in tana smile, kiss tamashi kana ta tashi, toilet ta fad'a shawa ta sakarma kanta, saidatayi wanka, kana ta d'aura alwalla, tana fitowa ta tada sallah, tana idarwa tayi adu'oi kana ta dawo gaban dressing mirror, light makeup tayi, tasaka turare, gaban wadrop taje, Riga da wando ta jawo black nd red, sakawa tayi, ta d'auko kimono ta d'aura kan Kayan, Masha Allah tafito sak balaraba, kallon kanta tayi tasaki murmushi, dan tasan tayi kyau, scarve ta d'auko tayi rolling, turaren rasasi ta feshe jikinta dashi, gaban shoe rack d'inta taje Gucci ta jawo, black tasaka, handbag d'intama ta Gucci, kallon kanta tayi, murmushi tasaki kana ta nufa k'asa,,,,,



          "Tana sauka sistrs d'inta suka fara wow unty aysaah kinyi kyau, dariya tayi tace tnx my pikins, daining area ta nufa zama tayi taci abinci saida ta tabbatar data k'oshi, kana tanufa d'akin ammi, tana shiga tafara ihu ammi na shirya kifito, ammi tace ni karki fasaman kunne ganinan, dariya tayi ta ce toh my ammi of life,,,



"Suna isa saloon aka wanke mata Kai, steaming aka Mata, kana aka Mata pedicure Ana gamawa,,suka d'auko hanyar gida, juya kan sitiyarin tayi, kallonta ammi tayi tace Ina kuma zamu, murmushi tayi tace drum stick zamu, shawarma zansiya, ammi tace olryt, suna isa tayi order basu fi minti talatin ba aka sallamesu, hanyar gida suka nufa suna fira cikin so da k'auna,,,,,




Phirdauceejeebo.blogspot.com


IG: yar_ficika




© *Feedoh* *Deedoh*✍🏻✍🏻
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_Feedoh_* *_yanmata_*✍🏻

*_page_* 0⃣6⃣ *_to_*1⃣0⃣


Suna isa gida ana kiran magrib, koda suka shiga parlor ba kowa, sama suka haye kowa tayi d'akinta, aysaah na shiga d'aki tayada jikkarta, kit d'in naga ta d'auko ta bud'e pic d'in ta d'auko tana kallo tana murmushi, nikaina *yar_ficika* abun mamaki yakeban, yanda tadamu da hoton nan ko kanta bata damu dashi ba, kuma nakasa ganoma masu karatu hoton waye take kallo,, "da sauri tayi hanyar toilet, Alwalla tayo ta gabatar da magrib, tans gamawa tafara karatun alk'urani cikin muryanta mai dad'in sauraro, bata tashiba saidatayi isha, Wanda dama al'adanta ne idan tayi sallahn magrib bata tashi saitayi ishaaa,,,


          "K'asa ta nufa wajen iyayenta, daining area tasamesu, da murmushi ta isa wajen, wani dattijo naga tanufa wajenshi tana murmushi peack tamashi tace papa I miss u, rungumota yayi yace I miss u more my baby, hararanta mummyn zarah tafarayi, kumbure fuska tayi tace papa ammi nah kunga mummyn zarah na harara na? Dariya ammi tayi tace come here my babe, kyale mummynzarah, papa yace waimi yasa kikesan matsama dota ne, tab'e baki mummymzarah tayi tace aynaga tab'aran yarinyae nan saik'ara gaba yakeyi, murmushi ammi tayi tace hakadai kika gani, kujera aysaah taja tazauna ammi ce ta zuba mata tuwon shinkafa miyan agushi, saikuma pepper soup d'in kayan ciki, aysaah tace tanque so much my ammi, kumatunta ammi taja tace ur welcum my babe.....
           ***********

"Tana gama cin abinci tama iyayenta saida safe ta haye sama, saida tayi shirin bacci kana tajawo wayanta tafara chrtn tana chrtn tana murmushi da alamun tanajin dad'in firan datakeyi 10:30pm naga ta aje wayanta, adu'o tayi kana taja bargo,,,,, "aysaah bata farka ba sai asuba, tanayin sallan Asuba tayi azkar ta koma ta kwanta, bacci take mai dad'i bata farka ba sai. 12:00pm dayake yau weekends ne,  tana tashi tashiga toilet tayo wanka, light makeup tayi, taje gaban wardrop abaya ta d'auko maroon ta saka ita kanta tasan tayi kyau, tana gama shiryawa tayi hanyar parlor,,,,,



"Tana sauka wata kyakyawar yarinya ta taho da gudu ta rungumeta duk'awa tayi ta mata peack tace basma nah kintashi lafiya basma tace lafiya lau unty, aysaah tace inasu zarah? basma tace suna d'aki gyad'a kai tayi ta tashi tayi hanyar d'akin mummynzarah, da sallama ta shiga amsa mata akayi, zamatayi nesa da ita, tace mummynzarah ina kwana a dak'ile ta amsa da lafiya, abun baidameta ba tunda dama haka take amsa mata....
            ***********

"Tashi tayi ta nufa d'akin ammi, da gudu ta shiga fad'awa tayi kanta, d'agota ammi tayi tace zanso naga sanda zaki hankali k'ila saina maki aure dariya tayi tace haba ammi nah kingaji dani kenan? Murmushi ammi tayi tace ina zangaji da baby nah, gaidata aysaah tayi amsawa tayi cikin kulawa, fira sukeyi cikin so da k'auna, ammi ta kalli aysaah tace dota nah bataci abinci ba oya tashi kije kici tashi tayi tace angama my ammi peack ammi tamata tace I lurv u my baby, aysaah tace lurv u mre my ammi,,,,,



           "Saida ta ci tak'oshi kana takoma parlor, tana zama saiga basma tace unty assignment zaki mun aysaah tace olryt, amma kiramun su zarah suma nasan zasuyi, wasu kyawawan yanmata suka fito, gaba d'aya sukace unty aysaah good morning, aysaah ta amsa, aysaaah tace zarah rahma samir ku d'auko assignment d'inku, tafiya sukayi suka d'auko, saida tamasu assignment su duka, kana ta tashi takoma d'akin ammi,,,,


"Tana shiga tafad'a kan ammi tana shagwaba itako ammi sai biye mata takeyi, aysaah ta d'ago tace ammi wai yaushe Ya Salman zaidawo? Murmushi ammi tayi tace wlhi yak'i fad'aman wai surprise d'inmu zaiyi, murmushi ayssah tayi tace inaji ajikina yakusa dawowa, ammi tace yayi yargidan salman dariya tayi tak'ara lafewa jikin ammi,,,,



Phirdauceejeebo.blogspot.com



IG: yar_ficika





© *Feedoh* *Deedoh*✍🏻✍🏻
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_Feedoh_* *_yanmata_*✍🏻

*_page_* 1⃣1⃣ *_to_*1⃣5⃣


Zaune take tanata shafan wayanta tana murmushi, takai 20mnts tsaye amma batasan tana wurinba, tsaki tayi ta fizge wayan, d'agowa tayi da masifa tace hanifa miye haka, ina ruwanki da wayana, hanifa tayi tsaki tace kedai aysaah saikin gyara, tun yaushe nake wurinnan amma bakisan nazo ba gaba d'aya hankalinki yana kan photo, ina amfanin haka, Allah idan bazaki gyara ba saina gayama ammi, jin an ambaci ammi tace haba my bestie miye kuma harsai kingaya ma ammi, kinasan asirina ya Tonu, murmushi hanifa tayi ta samu wuri ta zauna, dafa ta tayi, tace aysaah ina da shawaran da zanbaki, gyara zama aysaah tayi tace inajinki bestie, tace why not kisameshi ki gayamashi kina sanshi, zaro ido aysaah tayi tace infad'a mashi fa kikace d'aga kai hanifa tayi tace I mean it, girgiza kai aysaah tayi tace kada Allah yakawo randa zance inasan namiji shin kinmance karin maganan hausawa da suke cewa *KUNYA* *ADON* *MACE* yanzu nasameshi nace inasanshi taya zai d'aukeni banda kunya kenan, zancigaba da dakon sonshi har sai randa da kanshi yace yana sona, amma nikam I can't Idan ma ammi nah taji saita yi fushi dani, "tab'e baki hanifa tayi tace shikenan dama shawara ce nabaki, tunda kink'i d'auka muje kawai,,,,




           "Tsaye take kitchen tana d'auraye kayan datayi girki dasu, wani k'amshi taji wanda bazata iya mantawa ba, aranta tace Ya salman harnafara mafarkin turarenka, takowa akayi akazo bayanta, jin k'amshin yak'a k'aruwa yasa ta juya, ganin wanda yake tsaye yana mata murmushi yasa ta Saki baki, idanuwanta ta murza kana ta bud'e ganin ba mafarki baneba, yasa taje da gudu ta fad'a jikinshi shiko ya rungumeta,  cikin siririyan muryanta tace Ya Salman kaine? Murmushi yayi yace nine my baby doll, shagwab'a tafarayi mashi, ni gaskia nayi fushi, shine kak'i gaya muna yaushe zaka dawo, salman yace sowee my baby doll, sonake nayi surprise d'inku shiyasa, amma on mah kneels bazan k'araba, zatayi magana Ya d'aura hannunshi kan lab'b'anta yace shhhhhhh don't say anything, murmushi tayi yaja hannunta sukayi d'akin ammi,,,,
                    ********
"Suna shiga d'akin ammi aysaah tafara ihu, duk tabi ta cika gidan, tafiya tayi ta fad'a kan ammi, ammi tace my babe karki karyani, zumb'uro baki aysaah tayi tace ammi nah duka nawa nake, dariya salman yayi yace kunfi kusa, ke aysaah shiyasa kuke fad'a da mummynzarah saboda ihunki, zumb'uro baki tayi tace ammi kinajinshi, ammi tace Salman ka kiyayeni kadawo kenan zakasaman baby gaba, duk yanda tayi missn d'inka amma daga dawowanka zakasa tarame, murmushi yayi yace ayi hak'uri ammi nd mummy's pet, dariya ammi tayi sukaci gaba da hira, aysaah tace ya Salman ina tsarabana, Salman yace tsarabanki na nan my baby doll, hakadai sukaci gaba da fira, Salman nabasu labarin rayuwan skul na dariya suyi dariya na tausayawa su tausaya, basu tashiba saida aka kira magrib kana kowa Ya mik'e dan gabatar da farali,,,,,


             "Sun had'u daining suna cin abinci, mummy ta duba bataga Salman ba, mummynzarah tace zarah tashi ki kira yayanku yazo yaci abinci, Kafin ta tashi salman yace mummynah gani nan, murmushi tayi tace naga banganka baneba, wuri yasamu yazauna, da kanta mummynzarah ke serving d'in salman, saidata zuba mashi wadatacce kana ta koma ta zauna, salman yace tnx so much my mummy, murmushi tayi tace ur welcum my son, "suna gama cin abinci salman yace nifa zantafi na kwanta bacci nakeci mummynzarah tace ay yakamata, dayake daddy yayi tafiya, aysaah tayi narai narai da fuska tace bruh tsarabana fa, mummynzarah tace saikizo ki kwata, murmushi yayi Ya shafa kanta yace afuwan my baby gobe zanbaki kinji, d'aga kai tayi alaman to, harara mummynzarah ta wurga mata, jawota ammi tayi jikinta tace kyalesu my babe su suka sani dariya yayi yawuce d'akinshi...


"Yana tafiya itama ta kwashi wayoyinta tama ammi saida safe, ammi tace Allah yakaimu my baby u make sure kinyi adua kinji, d'aga kanta tayi ta wuce ko kallon inda mummynzarah take batayiba, dan tasan suna had'a ido zata wurga mata harara, "tana hayewa sama tayi shirin kwanciya kit d'inta tajawo ta d'auko hoton tana dubawa, murmushi takeyi tace inama zakasan irin sanda nake maka, da katausayaman inama kazama uban yayana danafi kowa murna da haka, saiga hawaye sun wanke mata fuska share hawayen tayi ta maida hoton ta kwanta tayi lamo har bacci ya d'auketa, 



Nasan masu karatu sun matsu suji waye wannan da aysaah ta mutu kanshi, dan da Alama shibaima san tanayiba, toh nima dai haryanzu nakasa samo amsar amma kudai cigaba da bina zakuji waye wannan saurayin....



*HAPPY* *SALLAH* *IN* *ADVANCE* *MY* *BEAUTIFUL* *PEOPLE*❤



Phirdauceejeebo.blogspot.com




© [truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_Feedoh_* *_yanmata_*✍🏻

*_page_* 1⃣6⃣ *_to_*2⃣0⃣


Tunda tayi sallan asuba bata koma ba, cz tana da 8 gashi kuma ya Salman yana gida, dan idan tana gari itake had'amashi abinci, tama riga data saba,bayan tagama shirya mashi abinci takoma d'akinta ta Shiga wanka, tana fitowa wanka light makeup tayi saboda batasan tarkace, abaya ta d'auko pink ta saka, kana tayi rolling kanta da scarves shima pink, hand bag d'inta da shoe d'inta duk na Aldo ne, gaskia aysaah tasan gayu, k'asa ta sauka a gurguje tayi break fast saboda ta kusa makara, d'akin ammi ta shiga tamata bankwana takamo hanya tafito...
              *********
Tana shiga d'akinshi ta iske yana waya, sauri yayi ya katse wayan, tasowa yayi yace wow my babe kinyi kyau, murmushi tayi tace tnx bruh, sai skul aysaah tace eh, d'aga kanshi yayi yace ina abinci nah, aysaah tace yana kan daining, kasan bazan iya fitaba ban had'ama breakfast ba, hancinta yaja yace I knw sis,  datz y I lurv u, murmushi tayi tace lurv u more  bruh, agogonta ta kalla tace zanfa makara bari naje, peack ya mata a goshi yace ki kula da kanki kinji lil sis, murmushi tayi tace l'll my bruh ta juya ta tafi...



       "Tunda taje skul bakinta yak'i rufuwa hanifa ta fahimci haka, saida suka Gama lecture hanifa tace waini aysaah yadai yau naganki cikin nishad'i ko dream guy d'in naki ne yafad'a maki yana sanki, murmushi tayi tace danafi kowa son haka, ya Salman ne fa yadawo, hanifa tace iyeh ashe shiyasa naganki cikin annashuwa fav bruh yadawo, murmushi tayi tace kedai bari bestie. Haka dai sukagama lectures d'insu har suka dawo gida....


"Tana shiga parlor tafara ihun nata tana ammi nah nadawo, parlor ta iskesu zaune fad'awa tayi kanta tace washhh my ammi yau nagaji dayawa, d'agota ammi tayi tace karki karyani, lafewa tayi jikinta tace ammi dukafa 18yrz gareni taya zan karyaki, tsoki mummynzarah tayi, tace wlhi duk keke lalata yarinyar nan kullum da sabuwan iskancin dazatazo dashi, ammi tace waini kam mummynzarah mi yarinyata tamaki haka, ba damar yarinya ta sake saikifara k'orafi gaskia nagaji, bansamaki idanuwa a yaranki nima kibarman yarinyata ta wala, tana kaiwa nan taja hannun aysaah sukayi cikin d'aki, "suna shiga d'aki aysaah tace amminah ina ya Salman ammi tace yaje gidan frnd d'inshi amma nasan yanzu gab yake da gida, aysaah tace shikenan bari naje d'aki.....



           "Tana shiga d'akin ta aje handbag d'inta kit ta bud'e ta d'auko hoto, kallom hoton take tana shafawa, aysaah tace inama kanaji na inama kasan irin sanda nake maka na tabbata da kasoni, Allah kasa kazama mijina uban yayana, hawayen da suka gangaro matane ta share, "sallama akayi sauri tayi ta b'oye pic d'in shigowa yayi yace lilsis dama kina nan kikabarni inata nemanki, murmushi tayi tace sowed broda mee bansan kadawo ba, na tambayi ammi nah tace kaje gidan frnd d'inka, zama yayi yace Eh can naje, fira sukeyi sosai, Salman yace baby doll bani labarin boyfrnd d'inki, sadda kai tayi k'asa tana hawaye, d'agota yayi yace toh miye na kuka dannace kiban labarin surukina share mata hawayen yayi yace toh shikenan bazan k'ara tambaya ba, murmushi tayi tace bruh bandashi for now amma maybe gaba nasamu, Salman yace eyyah karki damu my babe in shaa Allah ryt one na nan zuwa kinji, d'aga kanta tayi, "Salman yace muje kiban abinci yunwa nakeji kinji, d'aga kanta tayi ta tashi suka fita.....



"Yana gama cin abinci yace muje ki amshi tsarabanki, da murna ta bishi d'akinshi akwati guda Ya ajemata tana bud'ewa taga abaya da kimono dayake dama batada abun sawa sai abaya, ga kuma takalma da jikka sai wata sark'a English gold, fad'awa tayi kanshi tace tnx so much bruh, d'agota yayi yace bansan godiyan sister na komi namaki kin cancanci haka kinji d'aga kai tayi tamashi peack taja akwatinta tayi sashen ammi dashi tana kwalama ammi kira, murmushi yayi yace zanso naga sanda aysaah zatayi hankali, tana shiga d'akin ammi taci karo da ita zata fito ammi tace babynah lafiya kikeman wannan kiran murmushi tayi tace lafiya lau muje kiga tsarabana, zama ammi tayi taga kaya ammi tace eyyeh lallai ya Salman Ya kyauta mungode sosai, fad'awa tayi kan ammi tace ammi inasanki shafa kanta ammi tayi tace nima inasanki dota nah tashi kikai kayan d'akinki, tashi tayi taja akwati ta wuce d'akinta.......





Phirdauceejeebo.blogspot.com




® [truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_Feedoh_* *_yanmata_*✍🏻

*_page_* 2⃣1⃣ *_to_*2⃣5⃣

Tana shiga d'aki ta aje kayan, wayanta tajawo ta shiga gallery pic d'in wani handsome guy naga tana kallo, "wanda nidai yar ficika narasa gane shin waye wannan da sanshi ya hana aysaah komai, surutan da takeyi ne yamaidoni hayyacina, "da kasan irin sanda nake maka dakazo da sauri wajena, naso ace yanda nakesanka kaima haka kakesona, inama zan iya gayama abinda ke cikin raina watak'ila da kasoni saidai *kunya* *adon* *mace*, bazan tab'a fad'ama ba harsai sanda da kanka kace kanasona, fad'awa tayi kan gado tana kuka sosai, kamar zata fidda ranta, da haka har bacci yayi gaba da ita.....
                 *********
Kodata farka idonta ya kumbura saboda kuka, wanka tashiga tayo, kana ta d'aura alwalla, humra ta shafa sai body spray jallabiya ta saka, kana ta kabbara sallah, bata tashi daga inda takeba saidatayi isha tagama kaima Allah kukanta kana ta tashi ta sauka k'asa wajen iyayenta...



"Ganin mahaifinta parlor ya bata mamaki, da gudu ta isa wajenshi tafad'a kanshi, tana dariya aysaah tace papa yaushe kadawo shine bansani ba, kumatunta ya shafa yace my dota tun d'azu nadawo kuma na lek'a d'akinki naga kina bacci shiyasa na kyaleki, duk abinnan da akeyi hankalin ammi nakan aysaah, ammi tace my babe zo Nan tashi tayi taje kusa da ammi, dubanta tayi cikin kulawa tace kuka kikayi? D'agowa tayi a razane tace ah ah murmushi ammi tayi tace gashi k'arya bata dace dakeba in fact bakima iya ba, saboda duk kinkama kanki, oya tell Mie d truth miyasaki kuka har idonki ya kumbura karkiman k'arya, aysaah tace ammi cikina yayi ciwo shinefa, ammi tace miyasa baki kirani a waya ba? Aysaah tace ammi forgive me pls bazan k'araba, ammi tace shikenan mutafi nabaki magani da sauri aysaah tace nasha ay, ammi tace shikenan....
                 *******
Zaune suke saman dainning table suna cin abinci, papa yace my boy kafa k'ara fari da kyau, murmushi Salman yayi yace papa yanayin k'asar danaje ne haka, ammi tace shiyasa zankai d'iyata can tayi masters dariya akayi gaba d'aya, Salman yace papa inasan naje kaduna gobe, papa yace yana da kyau haka, amma yaushe zaka dawo salman yace banwuce 1week papa yace Allah yakaimu, aysaah tace ammi nah zanbi ya salman ammi tace my babe kibar karatun naki ina? Kumbure fuska tayi tana kuka, ita adole saita bishi, jawota yayi yace haba my baby doll kiyi hak'uri kizauna nimafa duka sati guda zanyi kinji, nida nakesan kizama babbar lauya yanda dana jawo fad'a olrdy lil sis d'ina zata Kareni, dariya ta dingayi, haka dai suka dinga fira har lokacin bacci yayi kowa yatafi ya kwanta.....





            "Tunda tayi sallan asuba takasa komawa ta rasa abinda ke mata dad'i kodan yayanta zaiyi tafiya ne oho? 9:00am ta sauko k'asa cikin shigar k'ananan kaya, wanda sukayi matuk'ar karb'anta kitchen ta wuce dan had'ama ya salman breakfast tana gamawa  d'akin ammi tawuce bata sameta ba, saboda tana sashen papa, "k'arfe 11:00am ya Salman yagama komai wajen motarshi ya nufa da gudu tazo tafad'a jikinshi tana kuka, aysaah tace dan Allah bruh karka tafi kabarni, d'agota yayi ya share mata hawaye yace  kiyi hak'uri lilsis nima bada san raina zantafi ba, dandai tafiyan yazama Dole kinji my babe, d'aga kanta tayi yace toh stop cry share hawayenta tayi yace yawwa gud gal, peack ya mata a goshi, kana ya saketa ya shiga motarshi, d'aga masu hannu yakeyi harya bar haraban gidan, fad'awa tayi kan ammi tana kuka, janta ammi tayi sukayi cikin gida tana aikin lallashi....




"Tunda suka shiga gida ammi ke aikin lallashi da nasiha amma aysaah kuka takeyi hartakai ga ammi tamata fad'a, shinefa aka samu tayi shiru, rannan aysaah sukuku tayini har dare abun yana damun ammi sosai, saboda batasan taga d'iyarta cikin damuwa, yau ko abincin dare k'inci tayi tana gama sallah ishaa ta rufe d'akinta, ammi tazo tayi bugun k'ofan amma tak'i bud'ewa, hoton dream guy tajawo tana kallo tana surutu ga kuma hawaye daketa bin kuncinta.......




*Yakamata* *masu* *karatu* *Susan* *wacece* *aysaah,* *shin* *aysaah* *waye* *takeso* *Kodai* *aljanine* *take* *so* *dan* *da* *Alama* *wanda* *take* *so* *baimasan* *tanayi* *ba* *kudai* *cigaba* *da* *bin* *yar* *ficika*...




Phirdauceejeebo.blogspot.com



*IG*: *yar_ficika*




® [truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_Feedoh_* *_yanmata_*✍🏻

*_page_* 2⃣6⃣ *_to_*3⃣0⃣

Alh sadeeq shine mahaifinsu asalin shi  d'an k'auyen katsina ne bugaje anan yayi makarantarshi firame da secondary bayan yagama yatafi ABU zariya ya karanta civil engineering bayan yagama karatunshi yadawo gida anan iyayenshi suka aura mashi safiyya wadda d'iyace ga liman d'in garin, daga nan yasamu aiki a abuja ya tattara iyalanshi Yakoma Abuja da ita shekara shidda Allah bai bata haihuwa ba abun yadameta sosai shiko bai damu ba saboda yasan yin Allah ne asibiti sunje kuma antabbatar masu lafiyansu lau su duka, ita tamatsamashi ya k'ara aure amma yak'i amincewa har fad'a sukayi, "daga k'arshe dai ya amince yana wata kwangila  a kaduna Allah ya had'ashi da nafisa, suka daidaita kansu nan aka sha biki itama ta tare gidanta Abuja itama shiru shiru bako b'atan wata har aka shekara yafara zargin kanshi da shine bai haihuwa Ana cikin haka Allah yaba safiyya ciki zokaga murna wajen iyalan alh sadeeq hardai nafisa saikace ita keda cikin saboda irin zaman lafiyan da sukeyi zaka rantse da Allah ba kishiyoyi baneba wata Tara chur safiyya ta Haifi santaleliyar d'iyarta mace sankowa k'in Wanda ya rasa zokaga murna, "rannan suna yarinya taci sunan aysaah bayan suna gaba d'aya renon aysaah ya koma wajen nafisa komai nata wajenta yake idan kaganta wajen safiyya toh nono zatasha, bayan haihuwar aysaah da shekara hud'u Allah ya sake ba safiyya ciki ta Haifi zarah, ba'ayi arba'in ba itama nafisa tasamu nata rabon wata Tara tahaifi rahma daga nan haihuwar ta bud'e mata ta k'ara haihuwar sameer sai yar autarsu basma daga Nan babu wadda tasake haihuwa cikinsu, alh sadeeq yaba yaranshi tarbiya da ilimi daidai gwargwado "kasancewar aysaah yar fari yasa safiyya bata janta ajikinta idan ba amfad'a ma mutaneba basu cewa safiyya ita tahaifi aysaah "Aysaah ta sakama safiyya mummynzarah saboda tace bata kula da ita sai zarah take cema nafisa Ammi, dan tace nafisa ce mamarta    yanzu haka aysaah shekararta 18 tana karatu a nail university Abuja inda take karanta law tana year 1  sukuma zarah da rahma na js3 sameer na js1 basma na primary 4, "aysaah irin matannan ne da ake kira coca cola saboda shape d'inta gata fara ga dukiyar Fulani Allah yabata sometimes mutane na danganta kyan aysaah da Rani mukhreji idan aysaah tayi dariya zaka rantse da Allah rani ce maza nakawo mata hari a skul a kan hanya amma ko kallonsu batayi saboda anata cewar zuciyarta ta Riga ta mallakama dream guy d'inta, wanda ita kad'ai tasanshi......
              ************
*WAYE* *SALMAN* *?*
Salman d'an sister Ammi ce su biyu ne wajen iyayensu daga mamar salman sai ammi tun suna yara iyayensu suka rasu sunsha wahalar duniya, wajen kishiyar uwa har Allah yakawoma mamar Salman hajia binta miji tayi aure koda tayi aure bata bar nafisa ba da ita tatafi acan kaduna tayi makarantarta, watan hajia binta goma da aure Allah yabata haihuwa inda tahaifi santalelen d'anta ranan suna aka sakamashi salman, tun Salman yana jariri komi nashi ammi keyinshi kodaya ya girma shak'uwa mai k'arfi tashiga tsakaninsu baida abokiyar shawara sai ammi daganan hajia binta tasake haihuwa ta haifi d'iyarta mace aka saka mata mufeeda, "lokacin da ammi zatayi aure da kyar aka raba Salman da ita sunba kowa tausai har asibiti ya kwanta daga k'arshe dai aka tambayi mijinta yace bakomai amaidoshi shima aymai rik'e Salman ne mafarin dawowar Salman kenan gidansu aysaah...



                "Tun dawowar salman gidansu aysaah renonta Yakoma hannunshi komai yasamo baby doll saida ta girma tasan ba d'an gidansu baneba, amma shak'uwarsu kullum k'aruwa take lokacin da zaitafi England karatu da kyar aka rabasu, tunda yatafi tadawo shiru shiru abun har yafara damun ammi itako mummynzarah ba ruwanta harkanta takeyi da sauran yara, dakyar ammi tasamu aysaah tasake....
              *********
"Tunda salman yatafi karatu aysaah take fama da tunaninshi kullum saita kalli pics d'inshi take samun sauk'i tun batagane sanshi takeba harta gane sanshi take randa tagane tayi kuka babu wanda yasan tana san salman sai bestie d'inta haneefa, kuma ta d'aukarma kanta alk'awarin bazata tab'a gaya mashi ba saboda ita macece kuma ansan mace da kunya, zata dinga renon sanshi harsai randa da kanshi ya gaya mata idan kuma bai gaya mata ba saidai ta mutu da sanshi kuma baza tab'a aure ba "tunda aysaah tagane san salman take tayi alk'awarin k'ara kyautata mashi kuma pictures d'inshi su suka zama abun kallonta safe dare da rana, su kad'ai ke rage mata damuwa da kuma kewar masoyin nata.....

To masu karatu kunji wacece aysaah kuma kunji waje dream guy d'in nata....




Phirdauceejeebo.blogspot.com



*IG*: *yar_ficika*




® [truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_Feedoh_* *_yanmata_*✍🏻

*_page_* 3⃣1⃣ *_to_*3⃣5⃣


*CIGABAN* *LABARI*
Tunda ya isa kd yake kiran aysaah a waya amma ba'a amsa ba, ammi ce ya kira ringing biyu ta d'auka bayan sungaisa ta tambayeshi ya hanya salman yace hanya alhamdulillah, Salman yace ammi ina lil sis inata kiranta bata d'auka ba murmushi ammi tayi tace ay fushi takeyi tunda katafi bata sauko ba, ni abinda yafi d'agaman hankali true out   bataci abinci ba gata da ulcer chronic ajiyan zuciya salman yayi yace aysaah rigima karki damu ammi kinsan aysaah bata wasa da cikinta am sure ko tea ne zatasha, ammi tace shikenan hakadai suka dinga fira daga k'arshe sukayi bankwana.....
           **********
Da fara'anshi ya shiga gida sallama yayi da gudu ta k'araso ta rungumeshi rungumeta yayi yace I miss u so much my lurv murmushi tayi tace miss u mre bruh kama hannunshi tayi ta zaunar dashi kallonshi tayi tace bruh ya hanya kumatunta yaja yace lafiya lau mufeeda, lemu takawo mashi da ruwa tsiyaya mashi tayi tabashi amsa yayi yace tnx sis, inasu mammy ne? Mammy taje suna amma nasan bazata dad'eba tunda tasan yau zakazo shikuma daddy yau zaidawo daga Australia,  kallonshi tayi tace ina unty aysaah murmushi yayi yace tana nan lafiya lau dakyar tabarni nataho wai sai tabiyoni, mufeedah tace ayyah ayda kazo da ita yace kinsan tana skul shiyasa amma data na hutu tare zamu taho murmushi tayi tace aysaah da ya salman shima murmushi yamata salman yace bari naje nayi wanka kafin mammy tadawo......



*WASHE* *GARI*
Tana tashi wanka tashiga tayi dayake tana da morning lecture tana fitowa daga wanka powder kawai ta murza sai lipstick data saka feshe jikinta tayi da turaruka  shiryawa tayi cikin pink nd blue super d'auri takashe irin nazamani kallon kanta tayi a mirror ita kanta tasan tayi kyau duk da ba makeup tayi ba  d'auko gyalenta blue tayi  sai jikka da takalminta duk na aldo, wayoyinta ta kwaso yawan  miskals d'in data ganune yasata murmushi saukowa tayi k'asa tana k'arasowa taga ammi da mummynzarah zaune suna fira, kallonta ammi tayi saikuma tabata tausai saboda yanda taga tareme jiya kawai, gaidasu tayi ammi ce ta amsa cikin sakin fuska itadai mummynzarah batako kalli inda takeba, aysaah tace ammi zanje skul kallonta tayi tace abincinfa banji yunwa amsar data bata kenan, d'aure fuska tayi tace kinasan mub'ata girgiza kai tayi tace ah ah tace toh jeki ci abinci idan kuma kika k'i ba ruwana dake, dandole yasa aysaah takoma tazauna tafaracin abincin badan tana soba, tana gamawa tazo tace ammi nagama murmushi ammi tayi tace Allah shimaki albarka amsawa tayi da amin tatashi tatafi ammi tabita da kallon tausayi....





          "Tun suna lecture haneefa taga yanayin aysaah bata ce mata komai ba saida sukagama lecture, suna zaune hanifa tace waini bestie mike damunki yau ne? D'ago kanta tayi tana hawaye tace haneefa yazanyi da san ya Salman ta wace hanya zanbi ya salman yasoni batare da yasan na mutu kanshiba, wlhi hanifa inasan ya Salman amma shi baima saniba fad'awa kanta tayi taciga da kuka, gaskia aysaah taba haneefa tausayi d'agota tayi tashare mata hawaye tace pls stop cry kuka bazai maki magani ba adua zaki ciga dayi ita kad'aice mafita kallonta aysaah tayi tace yanzu bakida wata hanya da zanbi  "shiru hanifa tayi tacr gaskia hanya d'ayace kisameshi ki gaya mashi, "no I can't wlhi I can't saidai sanshi yakaini lahira amma bazan iyaba *KUNYA* *ADON* *MACE* nefa yanzu idan nagaya mashi zai d'auka banda kunya....


Haneefa tace shikenan naji bazaki iyaba amma zaki iya adua ko? D'aga kanta tayi alamun eh tace yawwa toh kawai kicigaba da adua olin shaaa Allah anytin will be fyn, sai salman yakawo kanshi da kanshi dariya tayi har kumatunta suka lotsa tace Allah yakaimu, hakadai hanifa taciga ba da Jan aysaah fira hartasamu tasake "kamar ba ita ke kukan salman ba lolxxxz....






Phirdauceejeebo.blogspot.com



*IG*: *yar_ficika*




© *Feedoh* *Deedoh*✍🏻✍🏻
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_Feedoh_* *_Deedoh_*✍🏼

*_page_* 3⃣6⃣ *_to_*4⃣0⃣

Hakadai haneefa tadinga jan aysaah fira harta samu tasake, suna gama lectures suka nufo wajen mota wani guy ne yakafa mata ido tunda suka fito yake kallonta sam hankalinta baikai gashi ba amma hanifa tana kallonshi suna isa wajen mota takowa yayi yazo wajensu sallama yamasu hanifa ta amsa dan aysaah ko kallonshi bataiba, murmushi yayi yace my name is asad, murmushi hanifa tayi tace nice name murmushi yayi yace yanmata kufa hanifa tace my name is hanifa yace nyc name yace wat ov ur frnd hanifa tace aysaah wow nyc name, amma ita bata magana ne mota tashige tace idan kingama surutun kizo mutafi murmushi tayi tace am comming, asad yace amma frnd d'inna taki tamun tunda kukataho naganta wlhi taman murmushi hanifa tayi tace aiki ja amma taimako d'aya zanmaka ka dinga binmu abaya dankaga gidansu toh sauran fight d'in nakane murmushi asad yayi yace tnx so much sis, "tana shiga motan aysaah tafara masifa itadai batace mata komai ba hanifa tace aysaah kidinga sama ranki salama shin kinsan waye wannan dazaki mashi haka toh minamashi abinda tace kenan murmushi tayi tace yanda yake maki magana kika shareshi toh shima masoyinki ne saboda yace sanki yake kuma ba san wasa ba, tab'e baki tayi tace kunji dashi kuduka yanzu ina zamu hanifa tace muwuce gidanku anjima natafi gida haka kuwa akayi suna tafe asad nabinsu amma batasaniba harsuka isa gida, yana ganin gidansu yayi ajiyar zuciya yajuya yatafi......
                  ***********
Yana shigowa gida parlor ya iske mammy da far'anshi ya isa wajenta kanshi ya  d'ora bisa cinyarta shafa kanshi tayi tace salman yaushe zaka girma murmushi yayi yace mammy aybazan girma ba indai kina nan shafa kanshi tayi tace sai randa namaka aure dariya yayi mammy tace wai ina labarin aysaah dariya yayi har kumatunshi suka lotsa yace mammy baby doll fushi take dani tunda nataho tak'i d'aukan wayana mammy tace aysaah rigima, waini banga my lurv ba, taje gidan frnd d'inta namanta datace kaje kad'aukota, mammy miyasa bata fita da motarta ba, nima bansaniba, tsaki yayi yace ga driver d'inta ko Allah mufeedah tarainani, dariya mammy tayi tace kunfi kusa nidai ga address tace nabaka karb'a yayi yace yanzu zan d'aukota tashi yayi yanama mammy sai yadawo....




"Yana isa gaban gate d'in gidan yamata waya yace gashinan yazo minti biyar saigashi sunfito tunda suka nufoshi yak'ura mata ido suna k'arasowa cikin siririyan muryanta tagaidashi jiyayi baitab'ajin murya mai dad'in taba amsawa yayi cikin sakin fuska mufeedah tace ya salman k'awatace sahr yace sannu lil, sis sahr wannan shine ya salman wanda nake baki labari one nd only bruh d'ina murmushi tayi wanda yak'ara mata kyau tace nyc meeting u our bruh murmushi yayi yace same dear, mufeedah ta kalli sahr tace bestie toh mu zamu wuce sahr tace kamar karku tafi dafa kafad'anta mufeedah tayi tace don't worry bestie zandawo, salman yace sis kiban number inki dan yanzu nayi new sis murmushi tayi tace toh bruh exchanging contact sukayi kana sukayi bankwana suka tafi....


*BAYAN* *KWANA* *BIYU*
Soyayya mai k'arfi tashiga tsakanin Salman da sahr kullum suna mak'ale a waya abin ba k'aramin d'agama mufeedah hankali yayi ba saboda ita kanta tagano aysaah nasan Salman saidai bata fad'ama kowa ba dan haka itama bata fad'aba ta dai dinga tayata da adua, "mak'ale yake da waya suna firan soyayya Salman yace swthrt inafa da k'anwa tace banda mufeedah yace yeah akwai aysaah she's my favorite sis inaji da ita komi take so inaso nagaya makine dan kisani karki shigo gidana kiga sabon al'amari sahr tace karkadamu my man zantayaka san abinda kakeso, tnx so much my future wife in Shaa Allah nakoma Abuja zan had'aku, toh shikenan my man hakadai sukaci gaba da firan soyayya kamar karsu rabu da juna sukeji....


*wACECE* *SAHR*
Sahr d'iyace ga senetor basheer modibbo ita kad'aice wajen iyayenta yar gatace gaba da baya sahr kyakywace ajin farko saidai ko kusa batakamo k'afan aysaah wajen kyau ba, k'awance su yasamo asaline ita da mufeedah tun suna secondary hargashi yanzu suna jami'ah aji d'aya shekarunta bazasu wuce 17yrs ba duk family d'inta yanzu kowa yasan salman saboda irin san da take mashi.....

*TURK'ASHI* 🤔🤔



Phirdauceejeebo.blogspot.com





*IG* *yar_ficika*





© [truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*


*_Feedoh_* *_yanmata_*✍🏻

*_page_*4⃣1⃣ *_to_*4⃣5⃣

Kwance take d'aki tana kallon pic d'in Salman ga hawaye na bin kuncinta k'arar bugun k'ofanta ne yasa tayi saurin b'oye pic d'in ta nufa bakin k'ofa tana murza ido kamar mai bacci bud'ewa tayi ammi tagani tsaye tana murmushi, rab'ata ammi tayi ta shige d'akin biyo bayanta tayi tasamu wuri tazauna kallonta ammi tayi tace my babe bacci kikeyi d'aga mata kai tayi alamar eh tace toh tashi ki shirya kina da bak'o a parlor "d'ago kanta tayi tace bak'o kuma ammi d'aga mata kai tayi zumb'ure baki tayi Allah ammi nibazanje ba, had'e rai tayi tace toh karkije d'in wlh kinji na rantse bakije ba bani bake munb'ata  arazane tad'ago, yes I mean it, gyalenta taja fuuuuuu tayi gaba murmushi ammi tayi tace saidai kinje, tana isa parlor wazata gani asad ne d'aure fuska tayi tace malam lafiya miyakawo ka gidanmu ina ma kasan gidanmu murmushi yayi yace relax pretty cikin muryanshi mai sanyi yakamata kizauna ba musu ta zauna, "kallonta yayi yace haba pretty fad'a banaki baneba dan baki kama da masu fad'aba ba, gaskia tun randa naganki naji kinman kuma sanki nake da aure gidanku kuma yanda akayi nasanshi binku na dingayi a baya baku saniba harnaga gidanku, tasowa yayi yazo kusa da ita ya d'uka pretty Allah nakamu da sanki fiye da yanda kike tunani dan Allah kisoni kozanji sauk'i "hawaye ne suka dinga wanke mata fuska dan tabbas tasan zafin so saboda itama tana ciki san wani da zata iya cire salman da tabbas taso asad saboda shima namijine ajin farko, "hawayenta ya share mata kiyi hak'uri pretty bana fad'a maki dankiji haushi bane kawai dan kisan yanda nakesanki, kuka yaci k'arfinta tashi tayi ta nufa d'akinta da gudu tana kuka mai zafi hakadai asad ya k'araci zamanshi yatashi murmushi yayi yace aysaah na hango sona a idonki in shaa Allah ke rabo na ce.....



*BAYAN* *KWANA* *BIYU*
Zaune yake parlon bak'i sahr ce kusa dashi tana hawaye hankalin salman duk yagama tashi tasowa yayi yazo kusa da ita ya zauna hannunta yakama ya rik'e gam kamar za'a kwace mai ita, haba wifey kidaina kuka wlhi kukanki yana d'agaman hankali tafiya fa ba mutuwa ba kuma kinsan ina tare dake in shaa Allah bazan dad'e ba zandawo gareki kidaina kuka kinji, "hawayenta ta share toh yanzu miyasa bazaka zauna gidanku ba kasan bansan kayi nesa dani pls kayi hak'uri da komawa abujar nan, Salman yace haba sahr kinsan dai komawata Abuja dole ne koba dankomai ba, kodan aikin da ake neman man, in fact ya zama dole nakoma naga baby doll d'ina I miss her so much kiyi hak'uri bazan dad'e ba, hakadai yadinga lallashinta da kalamai masu dad'i har ta hak'ura hannunta yakamo har wajen motanshi kallonta yayi yace zan wuce wifey ki rik'eman amanar kanki kinji d'aga kanta tayi I'll in shaa Allah Peck ya mata kana yashiga mota tsaye take tana d'aga mashi hannu saidata ga yabar gate d'in gidansu kana tayi cikin gida da gudu tana kuka.....
              *************
"Yana zuwa gida ya shirya tsaf ya d'auki jikanshi yasaka a mota dawowa yayi cikin gida d'akin mufeedah ya nufa kwance take tana latsa waya d'agowa tayi tana murmushi bruh badai harka shirya ba na shirya abunda yace mata kenan, zama yayi kusa da ita yace lil sis kinsan minakeso dake girgiza kai tayi yace pls ga amanar sahr nan ki kularman da ita nasan zaki taya brudah d'inki san abinda yakeso, hawaye tafarayi saboda gaskia tafisan salman da aysaah dan tasan irin san da aysaah takema Salman, goge mata hawaye yayi yace nasan nabaki aiki mai wuya amma kituna yanda k'arfin san sahr yake gurina wlhi zaku iya rasani akanta, d'agowa tayi a razane tace in shaa Allah bazaka mutuba kuma zanyi komai saboda farin cikinka karkadamu bruh, Peck yamata yace datz my sis datz y I lurv u, lurv u mre bruh rungumota yayi kana suka tashi, sallama yayima iyayenshi ya d'auki hanyar abuja da zumud'in ganin fav sis d'inshi murmushi yayi dan yasan yau akwai rigima.....



*NOTE*

*I* *Dedicated* *dis* *page* *to* *all* *my* *fans,* *tnx* *so* *much* *for* *d* *bday* *wishes* *nagode* *sosai* *Allah* *yabar* *zumunci,* *lurv* *u* *dayawa* *dayawa* *my* *people*❤





Phirdauceejeebo.blogspot.com





*IG*: *yar_ficika*





© [truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*


*_Feedoh_* *_yanmata_*✍🏻

*_page_*4⃣6⃣ *_to_*5⃣0⃣



Zaune take parlor tayi d'ai d'ai tanacin popcorn sallama yayi tashi tayi da gudu ta rungumeshi saikuma ta sakeshi ta fashe da kuka ta nufa d'akinta da gudu hankalin Salman yatashi ganin baby doll d'inshi na kuka, d'akin ya bita kodayaje kwance ya isketa kan gado tana kuka, d'agota yayi ya share mata hawaye sunanta ya kira cikin muryanshi mai sanyi kamar ta *SAURAYINAH* lolzz d'agowa tayi ta kalleshi miyasaki kuka ko baki murnan dawowa ta ba idan baki murna ba inkoma dasauri ta d'ago tace ah ah bakai baneba tunda katafi baka kirani ba ka mance da ni kanata harkanka, murmushi yayi aysaah kenan saunawa kina ganin miskal d'ina amma baki d'aga ba nifa yakamata nayi fushi dake amma dayake kinsan ban iya fushi dake shiyasa banyi zumb'ure baki tayi ayni kaima laifi kaban hak'uri kumatunta yaja yace am sowee toh my baby doll murmushi tayi ta fad'a kanshi ya rungumeta, "kefa yanzu ba yarinya baceba kin girma yakamata ki rage shigema salman harkina rungumarshi kinsan ba muharraminki baneba keko muharraminki ne baikamata ba saboda kinsan addininmu baiso Allah yayi hani da haka dan haka shiyasa nake k'ara jan kunnenki daki daina shigema namiji koma waye bawai salman kad'aiba koma waye bakuma zarginku nakeba kawai saboda dukkaninku yanxu balagaggu ne maganganun ammi ne suka dawo mata da sauri ta janye jikinta murmushi yamata yace yanaji gidan shiru inasu mummynah da ammi nki, suntafi suna sukuma su zarah suna islamiyya, kafin yak'ara magana wayanshi tayi ringing ganin wadda takirashi yasashi murmushi tashi yayi yace baby doll big bruh fa yanajin yunwa dan haka anema mashi abinda zaici......
             ***********
Tana tashi da safe ta shirya mashi komi as usual kana ta shiryan cikin doguwar rigan material sallama tayima ammi ta nufa makaranta kusan tare suka shiga skul da haneefa suna ganin juna suka rungume juna aysaah tace bestie ya Salman fa yadawo jiya murmushi hanifa tayi tace ashe jiya munyi babban bak'o shine baki kirani nazo natayaki had'a mashi delicious ba murmushi tayi tace kinsanshi da surprise nima kawai ganinshi nayi "ehen bestie kinsan mi? Girgiza kai tayi wannan guy d'in asad yake kowa ashe ranan binmu yadingayi harya ga gidanmu, basai gashi ba cikin k'aguwa hanifa tace yakukayi dashi kafin tabata amsa lecturer ya shigo bari muganma lecture zan fad'amaki.....



       "Suna gama lectures d'insu suka nufa cafteria dan suci abinci saida sukagama kana haneefa tace bestie inajinki, kwashe komai aysaah tayi tagayama haneefa sannan tace wlhi haneefa baccin zuciyata na riga dana sadaukar da ita kan Salman nd kuma nama kaina alk'awarin idan ba Salman ba bazan tab'a aure ba dana saurari asad saboda shima namijine ajin farko saidai bazan iyaba itadai haneefa kallonta takeyi saida tagama kana tayi ajiyan zuciya tace duk naji magananki ki cigaba da adua Allah yamaki zab'i mafi alkairi amma kidaina cewa wai idan baki auri salman ba bazaki aure ba shifa ba'ama Allah dole saiya hanaki salman d'in kuma kinsan iyayenki bazasu samaki ido ki k'iyin aure ba, dan haka adua itace mafita wajenki....



"Sallama sukaji akansu gaba d'aya suka d'ago asad ne tsaye yanata masu murmushi "murmushi haneefa tamashi kana ta gaidashi amsawa yayi cikin sakin fuska  kallon aysaah yayi yace pretty can I sit? D'aga mashi kaitayi tnx yace yaja kujera ya zauna tashi haneefa tayi tace bestie kisameni hall kafin taji abinda zatace hartayi gaba, juyowa tayi tana kallonshi murmushi yamata itama tamaida mashi martani gaidashi tayi amsawa yayi cikin jin dad'i  kallonta yayi yace pretty Allah dai yasa ba b'ata maki rai nayi ba ranan danaje gidanku wlhi harna koma gida ina tuhumar kaina da sanya pretty kuka murmushi tayi tace ba ruwanka, asad yace ranan namaki magana baki ceman komai ba, d'agowa tayi cikin sanyin murya tace asad kayi hak'uri kabari sai gobe zangaya maka komai da dalilin da yasa nake kuka kaga yanzu tym d'in lecture ya kusa gobe muhad'u nan wajen 11:am "kallonta yayi cikin tausayawa yace Allah yakaimu tashi na rakaki, har gaban hall d'insu yakaita kana sukayi bankwana ta shig cikin lacture hall shikuma ya juya yatafi. Suna gama lecture haneefa ta kalleta tace ya kukayi dashi babu komai saidai gobe zamuyi magana dashi amsar data bata kenan suka wuce wajen mota dan tafiya gida.....







Phirdauceejeebo.blogspot.com


*IG* : *yar_ficika*







© [truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_Feedoh_* *_yanmata_*

*_page_*5⃣1⃣ *_to_*5⃣5⃣


*WASHE* *GARI*

Suna fitowa lectures ta kalli agogon hannunta 10:55am tagani kallon haneefa tayi tace muje cafteria haneefa cikin rashin fahimta ta kalleta mizamuyi? zanyi magana da asad ne kije kawai ni kinsameni Ana nan  idan kungama d'aga kanta tayi tace issokay sainazo juyawa tayi ta nufa hanyar cafteria, tana isa ta hangoshi inda suka zauna zuwa tayi da sallama amsawa yayi cikin sakin fuska agoginshi ya kala yace kin karya ak'awari marairaicewa tayi sai abin ya burgeshi kayi hak'uri  shhhhh baki laifi ay pretty kujera taja ta zauna tace tanchue murmushi yayi yace never mind, gaidashi tayi ya amsa tare da tambayarta ya lectures amsa mashi tayi da lafiya lau, shiru ya biyo baya....

       
   Gyaran murya tayi tace idan ka shirya zanfara Asad yace kafin kifara yakamata kisan wayeni d'aga kanta tayi alamar eh..


*WAYE* *ASAD*
kamar yadda kikasani ni sunana asad ni d'an minister of finance ne alh jeeboh nasan zaki sanshi hajia karima itace mahaifiyarmu mu biyu ne wajen mahaifanmu dagani sai sister na ablah yanzu haka tana karatu a Germany nikuma nayi makaranta na tun daga primary har PhD d'ina a America yanzu haka ina aiki da company d'in daddynah a nan garin, yanda akayi naganki kuwa nazo skul d'inku wajen wani frnd d'ina shinefa kafin yafito naganki kuma naji kinman kinji labarina da yanda akayi naganki.......




      "Kallonshi tayi tamashi smile tace wow inasan nasan wannan sistr d'in taka murmushi yayi yace karki damu pretty zan had'aku....


     "Yanzu kenake jira naji wacece pretty na da abinda ke sata kuka...
              ***********
D'agowa tayi ido rune ta kalleshi tace yanzu kuwa zakaji, kamar yadda kasani sunana aysaah...............ta kwashe komai ta gayama asad babu abinda tarage mashi har sanda takema asad babu abinda ta b'oye mashi, d'agowa yayi yaja  numfashi kallonta yayi yace naji komai pretty kuma na karb'i uzurinki karki damu wlhi bazan takura makiba,, "amma dan Allah kiman taimako d'aya kid'aukeni a matsayi blood broda d'inki nikuma zanmaki duk abinda yake saki farinciki....




         "D'agowa tayi ta kalleshi duk saiya bata tausai murmushi tayi tace karkadamu daga yau kazama broda d'ina da murmushi ya d'ago yace dagaske d'aga kai tayi tace I mean it toh idan hakane mik'oman hannunki mu k'ulla murmushi tayi ta mik'a mashi d'an yatsa suka k'ulla, kallonshi tayi tace bruh yau zanyi introducing d'inka a family na da murna yace yawwa pretty muje toh tashi sukayi suka tafi suna fira.....



"Haneefa na zaune ta hango aysaah da asad suna tafiya suna magana cikin nishad'i abin yabata mamaki suna k'arasowa yace bestieen mu idan kingama muje ko, sakin baki tayi tana kallonsu dariya aysaah tayi tace idan kingama tunanin muje, tashi tayi tace muje "suna zuwa wajen mota aysaah ta mik'amashi key karb'a yayi yace pretty mota nafa tace toh kawo ka biyoni baya dode ma kasan gidan, dariya yayi yafad'a motarshi itama taja mota, kan hanya tama haneefa bayanin komai tabbas haneefa taji dad'in haka......



          "Maitama ta aje haneefa sukayi bankwana kana tad'auki hanyar asokoro shiko gogan naku yana biye da ita, tana tafiya yana biye da ita harsuka isa horn tayi maigadi ya bud'e mata cinna kan motanta tayi cikin gida shima ya rufamata baya saidatayi parking a parking space kana tafito shima fitowa yayi kallonshi tayi tace bruh muje ko kallonta yayi ya kashe mata ido muje pretty haka suka jera sukayi cikin gida suna fira, suna shiga bakowa parlor kallonshi tayi tace bruh zauna bari nakiramaka su amminah zama yayi itakuma tawuce d'akin ammi tana ihu kallonta yayi harga Allah komai na  aysaah yana burgeshi kuma in shaaah Allah saiya taimaka mata burinta ya cika, dan ganinta yake kamar ablah sister d'inshi...



Phirdauceejeebo.blogspot.com




*IG*: *yar_ficika*





© *Feedoh* *Deedoh*✍🏻✍🏻
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_Feedoh_* *_yanmata_*✍🏻


® *NWA*


*_page_* 5⃣6⃣ *_to_*6⃣0⃣

Tana shiga d'akin ammi ta tarda ta zaune bisa gado fad'awa tayi kanta tace wash ammi nah bakiji ina kiranki ba d'agowa ammi tayi tace banji ba my dota kindawo lafiya? lafiya lau nadawo ammi nah d'ago ta tayi tace yadai my dota naga kina dariya kamar akwai magana bakinki fad'ad'a dariyanta tayi tace akwai ammi nah, papa yana gida "eh" Ammi tace "yawwa ammi nah gayamashi yana da guess parlor kallonta ammi tayi d'aga mata kai tayi alamar eh waya tajawo takira papa tagaya mashi sak'on aysaah tana gamawa tace yawwa ammi tashi muje ba musu ammi ta d'auki gyalenta ta bita har parlor, suna zuwa parlor daidai papa da mummynzarah suma sun shigo parlon, suna shiga parlon kowa yasamu wuri ya zauna "asad ne yasauka k'asa ya gaidasu amsawa sukayi cikin sakin fuska, kallon rashin sani suka dingayi mashi, dariya aysaah tayi tace nasan bakusan shiba amma yanzu zaku sanshi, salman ne yayi sallama da gudu taje ta kamo hannunshi tace yawwa bruh gara kaima daka na nan murmushi yamata yace tasamu be my babe dariya tayi, zama yayi yagaida su papa mik'ama asad hannu yayi suka gaisa.....
               ********
Papa nasan bakusan waye ba, sunanshi asad yaron minister of finance ne alh jeeboh mun had'u dashi last week shine yace yanasan nazama sister d'inshi saboda inamashi ka da sistr d'inshi ablah shine nace toh bari nayi introducing d'inshi wajenku, jinjina kai papa yayi yace tabbas asad mahaifinka aboki nane kuma mutumin arzik'ine naji dad'in yanda ka nuna kulawarka akan my dota kuma ka d'auka nan gidanku ne baka da Matsala da kowa, d'aga kai yayi yace nagode papa Allah yak'ara girma, ammi tace gaskia nafi kowa farin ciki da d'iyata tasamu bruh dama anhad'e mata kai cikin gida dariya akayi mummynzarah tace saidai kayi hankali saboda wautanta yayi yawa idan tayi shirme kadinga zaneta zumb'ure baki tayi tace ammi kinaji? Jawota ammi tayi tace ba mai dukanki ay bruh dinki ne *Aysaah* ta kalli *Salman* tace ga d'an uwa namaka, asad wanan kuma shine *salman* d'in danake baka labari murmushi yayi ay ina ganinshi naganeshi, hakadai sukacigaba da fira tashi su papa sukayi sukabarsu sunata fira sai marece sosai kana asad yabar gidan tare da farin ciki fal aranshi na karamcin da yasamu gidansu *AYSAAH*....

"Wata dattijuwa ce zaune parlor tana kallon zee world sallama yayi ya shiga amsa mashi tayi tare da sakin fuska yana zuwa inda take d'ora kanshi yayi kan cinyarta shafa kan tayi tace my son yau ina katafi kabarni ni kad'ai kasan bansan kana nesa dani d'agowa yayi ya kalleta maaah ina gidansu *AYSAAH* murmushi maaah tayi tace hpe dai kundaidaita girgiza kai yayi yace maaah a yanzu *Aysaah* matsayin sistr na nad'auketa matsayi d'aya suke itada ablah maaah dai sakin baki tayi tana kallonshi saboda ranan da yafara ganinta kamar zaiyi hauka  amma yanzu gashi ya canja magana, kallonta yayi yace maaah nasan zaki mamaki aysaah akwai Wanda takeso  .............kwashe komai yayi ya gayama maaah yace kuma nayi alk'awarin zan tayata fighting akan abinda takeso kuma sainaga tasamu abinda takeso "kallonshi maaah tayi tace toh kaifa murmushi yayi yace ayshi yasa nace maki yanzu tazama k'anwata pls maaah inasan kid'auki *Aysaah* kamarni da ablah dan Allah shafa kanshi tayi tace karkadamu in shaa Allah zan d'auketa rungumeta yayi yace nagodai maaah, kinmasan wani abu babanta abokin daddy ne maaah tace ashe d'iya tamace toh yanzu yaushe za'a akawo man ita asad yace maaah karki damu aysaikin gaji da ganin *Aysaah* maah tace shikenan my son......

Hakadai rayuwa taciga da tafiya kullum *Aysaah* kamar ana k'ara mata son Salman shikuwa soyayya mai k'arfin ta k'ara shiga tsakaninshi da sahr yanzu asad ke kai *Aysaah* skul yakuma d'auko su, "watarana asad da Salman sunfita saiyaji salman yana waya saida yagama yace dawa kake waya dariya yayi yace da matata kallonshi asad yayi yace wace irin mata kuma murmushi yayi yace matar da zan aura  mana sunanta sahr saida wutar asad ta d'auke ga zufa da yafarayi saboda jin maganan kallonshi salman yayi yace yadai murmushi ya k'ak'aro yace *Aysaah* tasani kuwa girgiza kai salman yayi yace haryanzu ban gayamataba bari nayi saimunje kaduna kawai nayi surprise d'inta, girgiza kai asad yayi yace shikenan haka suka koma gida jikin asad duk a mace ga tausayin *Aysaah* daya cika mashi rai, hakadai ranan ya kwana kamar bai lafiya, *aysaah* ta dinga kiran wayan asad amma ank'i d'agawa hankalinta yatashi gashi wajen 11:pm bare taje gidansu taga ko lafiya......






Phirdauceejeebo.blogspot.com




*IG*: yar_ficika



© [truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA* *ADON* *MACE*

*_Feedoh_* *_yanmata_*✍🏻

® *NWA*

*_page_* 6⃣1⃣ *_to_*6⃣5⃣


A daddafe takai safe saboda ko barcin kirki batayi ba hankalinta yana kan asad dan ta tabbata asad ba lafiya ba tunda harya kasa d'aga kal d'inta kuma bai kirata bac ba, tana tashi da safe ta fad'a wanka tana fitowa ta zira jallabiya tasaka turare ta d'auki key d'in mota, d'akin ammi ta shiga tana shiga ta tarda tana toilet bata iya tsayawa tafito writing note ta aje mata bisa gado ta juya ta fita, parking space ta wuce motarta ta shiga ta mata key horn ta danna mai gadi ya wangale mata gate yana mata kirarin da ya saba hannu kawai ta d'aga mashi tayi gaba, gudu ta dinga shararawa kamar zata tashi sama, Allah ne yakaita gidansu asad lafiya....


"Horn ta dingayi ba tsayawa da gudu mai gadi ya zo ya wangale mata gate, shiga tayi cikin gidan tana shiga batako tsaya kulle motanba ta fito tayi cikin gida da gudu....
              ***********
bako sallama ta fad'a parlor d'agowa ma tayi taga waye aysaah tagani tsaye tana dube dube tashi maaah tayi ta kamo hannunta ta zaunar da ita, kallonta maaah tayi tace my babe ya dai kika shigo bako sallama kalli yanda duk kika firgice sai a lokacin hankalinta ya d'an dawo, ajiyan zuciya tayi tace maaah ina kwana amsawa tayi cikin kulawa, kallonta tayi tace miyafaru naganki haka? Duk'ar da kanta tayi k'asa tace maaah nazo duba ya asaad ne tun jiya nake kiranshi bai d'aga ba kuma bai kira bac ba shine nace bari nazo naga lafiya, murmushi maah tayi dan tasan irin shak'uwar datake tsakanin asad da aysaah....


Kallonta maaah tayi tace haryanzu bai fito ba yana d'aki nasan bai tashi ba,,,,

Tashi tayi ta nufa hanyar d'akinshi tace yanzu kuwa zai tashi maaaah.....
            ***********
Binta maaah tayi da kallo tana murmushi, tana isa bakin k'ofan d'akin knocking tayi shiru murd'a murfin k'ofan tayi ta shiga d'akin da sallama amma shiru ba a amsa ba ga d'akin yayi duhu, light ta kunna dan da nan haske ya baibaye d'akin, saman gado ta hangoshi k'udundune da blanket, da sauri ta k'arasa bisa gadon yaye blanket d'in tayi tace ya asad, bud'e idon shi yayi ya kalleta amma yakasa magana hankalinta atashe tace ya asad mike damunka saikuma ta fad'a kanshi tana kuka, da kyar ya d'agata shima tashi yayi ya kalleta girgiza mata kai yakeyi alamun tadaina kuka, cikin sheshek'an kuka tace dama nasan baka da lafiya naji a jikina, dan Allah mike damunka a hankali yake magana yace my pretty kaina ne keman ciwo tun jiya, kasha magani tambayar da tamashi kenan girgiza kai yayi alamar ah ah, tashi tayi ta fita ta koma cikin gida wajen maaah.....

Tana zuwa inda ta bar maaah nan ta tardata zumb'ure baki tayi tace Allah maaah saina maida ya asad gidanmu tunda baki kula dashi, murmushi maaah tayi tace mikuma nayi yanzu, b'ata fuska tayi tace yanzu maaah ya asad bai lafiya yana ciwon kai shine baki sani ba haba maaah, "kallonta maaah tayi cikin kulawa dan tabbas batasan bai lafiya ba kuma bata kyauta ba da bata dubashi yau ba dan rabonta dashi tun jiya, maah tace ayman hak'uri nayi laifi, murumushi tayi tace baki laifi ay maaah...




      "Tashi maaah tayi ta nufa sashen asad itakuma aysaah tayi kitchen dan ta had'a mashi breakfast, "indomie ta dafa mashi saikuma tea mai kauri da ta had'a mashi, a tray ta jera su ta d'auka tayi hanyar d'akinshi dasu, da sallama ta shiga kallonta maaah tayi tana tsokanarta tace yayi aysaah yanzu haka asad kawai kikama girki, murmushi tayi tace ayshine bai lafiya, da taimakon maaah asad ya tashi yayi brush takuma had'a mashi ruwan wanka saida ya shirya tsaf kana aysaah ta dawo d'akin da kanta ta dinga bashi abincin yanaci suna rigima dan tace saiya cinye indomie kuma ya shanye tea d'in shikuma yace ya k'oshi maaah dai na gefe na masu dariya dan dole yayi yanda takeso aykam taji dad'i, yana gamawa ta kwashe kayan kana ta kirasu ammi da salman ta gaya masu...

"su ammi ne suka shigo da kayan marmari nik'i nik'i tashi maaah tayi ta taresu da murna "dan yanzu zumunci suke sosai, zama sukayi suka gaisa, maaah ta kalli mummynzarah tace ina d'anki salman murmushi mummynzarah tayi tace yana part d'in asad, maaah tace eh lallai shine yak'i zuwa ya gaidani ko, ammi tace yafazo "mummynzarah tace aymuna hak'uri maaah dariya sukayi gaba d'aya, kana suka tashi sukayi sashen asad, salman yana ganin maaah yafara kame kame dariya maah tayi tace ni rabu dani ayka nuna d'an uwanka yafi mamanka dariya yayi yace ayman afuwa duk na rud'e ne shiyasa, nan  sukama asad ya jiki, sai marece kana sukabar gidan,  itako madam aysaah gaba d'aya nan tadawo saboda tace maaah bata kula da asad yanda ya kamata, "kwananta hud'u asad ya warware kamar bashi ba, kana ta had'a kayanta tayi gida............





Phirdauceejeebo.blogspot.com




*IG*: *yar_ficika*





© [truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*


*_Feedoh yanmata_*✍🏻


® *NWA*


*_page_* 6⃣6⃣ *_toh_*7⃣0⃣



Tana shiga gida parlor ta iske yan gidansu da gudu ta isa ta fad'a kan ammi tana murmushi tace ammi nah i miss u so much, d'agota ammi tayi tace my babe ayni nayi fushi dake, "a shagwab'ance tace kiyi hak'uri ammi nah, kallonta ammi tayi tace wasa nake maki my dota aybaki laifi, murmushi tayi tace ammi nah  nagode, shafa kanta tayi tace shhh karki damu my baby, peck  tama ammi tace datz y i lurv u, lurv u more juyawa tayi tace mummyn zarah ina wuni amsa mata tayi fuska sake abin ya bata mamaki dan tunda take bata tab'a ganin ta mata fara'a ba sai yau, katseta ammi tayi tace tashi kije d'aki kiyi wanka ki huta mik'ewa tayi tana tambayarsu ammi ina su zarah, mummyn zarah tace sunje saloon basma kuma sunfita da salman, murmushi aysaah tayi tace yau ya salman ya bani kenan dan sai auta ta naka sa mashi aljihu, dariya sukayi su duka.....

"Haka dai rayuwa ta cigaba da wakana, wajen aysaah kuma babu abinda takeso sai randa salman zai gaya mata yana santa kullum adu'anta kenan, shiko salman soyayya mai k'arfi ta shiga tsakaninshi da sahr dan yanzu bai wuce 2weeks bai je kd ba, kuma duk abinnan bai gayama aysaah yana da budurwa ba....
                ********
Asad ne zaune gaban iyayenshi yace daddy yanzu dole sai munkoma cairo da zama? Wlhi bansan nayi nesa da aysaah tana buk'atar taimkona pls daddy nidai ku barni nan zan dunga zo maku hutu, dafa kanshi yayi yace kayi hak'uri asad nikaina ba yanda zanyi ne kasuwanci na ya koma can kuma kaima na samo ma ka aiki can d'in kaga tafiya dakai ya zama dole kaje kafara shirye shire nan da 3dayz zamu wuce, zai k'ara magana maaah ta d'aga mashi hannu tace bansanka da yima mahaifanka musu ba kaje kayi abinda mahaifinka yace, kaga ablah itama jibi zata wuce kuma kasan bazata so ace anbarka 9ja ba tunda kasan yanda kuke kai da ita, tashi yayi yana hawaye yawuce d'aki.....


"Asad ne gaban ammi yana gaya mata yana hawaye, ita kanta ammi batasan wannan tafiyan saidai dole yabi umurnin mahaifanshi, daurewa ammi tayi tace haba asad miye toh na kuka cigaba fane kasamu kayi hak'uri indai aysaah ce baka da matsala zan lallasheta yanda zata fahimce ka, zai k'ara magana sukaji sallamar ta amsawa ammi tayi tana shigowa ta iske asad zaune murmushi ta mashi tace hi bruh shidai ya kasa d'agowa, kallon ammi tayi tace ammi yadai? Jawota ammi tayi tace my babe ki bud'e kunnenki ki saurari abinda zan gayamaki da kyau kinjini ko? D'aga kanta tayi alamar eh, ammi tace dama daddyn asad ne d'azu yacema asad ya shirya nan da 3days zasu wuce cairo kuma sun koma can da zama kenan, mik'ewa tayi tsaye tace noh ammi wasa ya asad ke maki saikuma ta  fashe da kuka, matsowa tayi gabanshi tace haba ya asad miyasa zakaman haka kasan yanzu kaine gatana saida kabari na saba dakai shine zakaman haka yanzu shikenan nikadai zan cigaba da rayuwa saikuma tafashe da kuka shima kukan yake, itadai ammi ta saka masu ido saida sukayi mai isarsu kana ammi ta lallashesu takuma fara yimasu nasiha harta samu suka sauko, "ranan sukuku aysaah ta wuni ko abinci ta kasaci......


*BAYAN KWANA UKKU*
        "Tsaye yake yana masu ammi bankwana salman zai kaishi airport dan olrdy su maaah sunwuce, can zai samesu airport, rugowa tayi da gudu ta fad'a jikinshi tana kuka, pls ya asad karkaman haka karka tafi kabarni kadaure ka cigaba da zama dani, d'agota yayi ya share mata hawaye yace haba my lilsis tafiyana baya na nufin mun rabu kenan ba ah ah zan dinga zuwa ganinki kuma zamu dinga waya kidaina kuka pls kinsan bansan kukan ki, share hawayenta tayi yace yawwa gud gal kokefa, ki tabbata kafin nazo ganinki kun daidaita da suruki nah saboda dana dawo aure zanmaki, sunne kai tayi tana dariya, hannunta ya kamo yazo gabansu ammi da ita, kallon mummynzarah yayi yace mummy nasan dama keda d'anki salman kuke takurama sis d'ina dan kunga amminmu bata magana, pls mummy ga amanarta nan na barmaku adaina mata fad'a dan Allah murmushi mummyn zarah tayi tace idan tayi abun fad'a zanmata, asad yace i trust my pretty bama zatayi ba, kallon salman yayi yace bruh ga amanata nan na barmaka ka kularman da k'anwa kamar yadda kake kula da kanka, bansan tayi maraicin yaya, dafashi salman yayi yace karka damu bruh zanyi yanda kakeso, "wani akwati ya d'auko daga cikin mota ya mik'a mata yace my sis karb'i, amsa tayi tana kallon akwatin, agogon hannunshi ya duba yaga jirginsu yakusa tashi, peck ya mata ya juya yamasu ammi bankwana ya fad'a mota, shima salman shiga yayi yama motan key suka wuce yana d'aga masu hannu, da gudu tayi cikin gida tana kuka mai tsuma rai.......







Phirdauceejeebo.blogspot.com




*IG*: *yar_ficika*





[truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*


*_Feedoh yanmata_*✍🏻


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
® *(NWA*)


*_page_*7⃣1⃣ *_to_*7⃣5⃣



Tana shiga d'aki ta maida k'ofa ta rufe fad'awa tayi kan gado ta saka sabon kuka kamar wadda aka cirema rai, ammi tazo ta dinga bugun k'ofa da kyar ta tashi ta bud'e mata, shigowa ammi tayi cikin d'akin, hannunta ta kamo ta zaunar da ita itama zama tayi, kiran sunan ta tayi d'agowa tayi ta kalleta, ammi tace aysaah kiban hankalinki magana nakeso nayi dake, "d'aga mata kai tayi tana share hawaye, aysaah sunanta ammi ta kira, amsawa tayi da naam, tace haba aysaah miye sa kike haka shin kinfisan kullum kina d'agaman hankali ne? Kinsan babu abinda na tsana naga damuwarki amma ke kullum saikin d'agaman hankali tafiyan asad baya nufin kun rabu ba kenan zaidawo, kuma kinsan bazai k'i bin umurnin mahaifansa ba saboda ke dan haka wake up  kidaina kuka kidaina sa damuwa cikin zuciyanki idan kinasan mu shirya, "fad'awa tayi kan ammi tace kiyi hak'uri ammi nah in shaa Allah nadaina kuka bazan sake d'aga maki hankali ba, murmushi ammi tayi tace gud gal Allah yamaki albarka amsawa tayi da amin, tashi ammi tayi tabar d'akin....
               ***********
Tana bud'e kit d'in english gold ne tagani sark'a da d'an kunne sai zobe shima da ban tana d'auko wa ta ga wata takarda tana budewa taga wata yar k'aramar ta karda ta fad'o da writing note "d'auka tayi ta duba ga abinda tagani, *assalam pretty nasan zaki mamakin ganin abinda kika gani so ba abin mamaki bane ba saboda komi nasamu na kine, wannan english gold d'in nakine keda ablah na saima wa naso nabaku a tare amma Allah bai nufa ba tunda zanbar gari shiyasa nabaki nd takardun da kika gani na gida nane dake maitama nayi shawara da su maaah sunce na barmaki dan haka na barmaki dunia da lahira, nd pls kidaina saka damuwa kisani ni asad ina tare dake ko da yaushe nd ki tabbatar kafin nazo ganinki komai ya daidaita ke da salman...... Ki huta lafiya* rungume takardan tayi tana kuka sosai, tashi tayi ta kwashi kayan ta nufa k'asa dasu parlor taci karo da su ammi harda papa gabansu ta zube kit d'in saidai ta b'oye letter d'in. Bayani ta masu babu wanda baiyi mamaki ba daga k'arshe papa ya karb'i takardun gidan yana shima asad da albarka...


"Washe gari tana tashi ta shirya atamfa ta saka red doguwan riga gaskia d'inkin ya mata kyau dayake stone work ne sark'an da asad yabata ne ta d'auko ta saka kallon kanta tayi a mirror ita kanta tasan sark'an yamata kyau, rolling tayi da red scarves kana ta d'aura agogonta mai tambarin apple ta d'aura a tsintsiyar hannunta, jikarta da takalmin ta duk na prada ne feshe jikinta tayi da turare, kana ta fita daining area ta iske iyayenta harda papa fad'awa kan ammi tayi tana shagwab'a d'agota ammi tayi tace masha Allah yarinya na kinyi kyau mummyn zarah ta kalli salman tace kaji yanda ake kod'a wannan mummunar dariya salman yayi yace naji, papa yace anya kuwa zaku iya rik'e alk'awarin asada kuwa? Ammi tace yawwa papa tell dem dai dariya mummyn zarah tayi tace daga fad'an gaskia toh shikenan nida yarona mundaina magana 'haka dai suka dinga cin abinci suna fira cikin k'aunar juna gaskia zaman gidan yana burgewa kowa saboda kansu had'e yake baka tab'a gane d'an wannan inba kasani ba, aysaah na gamawa tabi iyayenta tamasu peck harda mummyn zarah, zata juya kenan salman ya rik'ota yace ina nawa murmushi tayi tamashi peck ta ruga da gudu, kallo ammi ta bita dashi cikin sha'awa da son d'iyar tata....



Tana shiga skul bata jima ba saiga haneefa, kallon ta haneefa tayi ta gano damuwa k'arara a fuskarta girgiza kai tayi dan tasan damuwar aysaah bata wuce salman, dafata tayi firgigit ta d'ago murmushi ta mata itako haneefa d'aure fuska tayi tace bestie bazaki daina sakama kanki damuwa ba ko? Allah kinji na rantse ko, zan gayama ya asad tun da dama kafin ya wuce saida ya zo yaban amanarki kuma namashi alk'awarin zan rik'e amana, amma tun ba'aje ko ina ba kinfara sab'a alk'awari da kika d'aukar mashi "jawota tayi tace kiyi hak'uri bestie nasan ina saku damuwa amma Allah ba yin kaina baneba kudai cigaba da tayani da adua amma wlhi bestie inasan salman fiye da tunaninku kuma gashi ya asad yace kafin ya dawo na tabbata salman yana sona amma gashi banda wata hanya, hawayen da suka gangaro mata ne haneefa ta goge ma tace aysaah adua dai ita zance ki cigaba saboda nasan watarana zakici riban adua nki in shaa Allah, kada ki nuna gajiyawarki wajen gayama Allah buk'atunki kinji ko, fad'awa jikinta tayi tana hawaye da kyar haneefa ta samu ta daina hawaye, a haka dai suka gama abinda suke a skul....







Phirdauceejeebo.blogspot.com



*IG: yar_ficika*






[truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*


*_Feedoh yanmata_*✍🏻


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
 ® *(NWA)*

*_page_*7⃣6⃣ *_to_*8⃣0⃣


*BAYAN SHEKARA BIYU*
Abubuwa sun faru cikin shekara biyu ciki harda zuwan asad nigeria wajen aysaah tare suka zo shida ablah satinsu biyu kana suka koma nan ma ansha kuka dan da kyar aka raba ablah da aysaah, yanzu haka aysaah tana final year d'inta second semester itakuma zarah anzama yanmata saboda itama tana base university tana karanta mass communication, babu abunda ya canja tsakaninta da salman, kullum aduan ta d'aya Allah ya sa salman ya sota shiko hankalinshi bai kanta, saboda ya riga da ya mallakama sahr zuciyanshi, kuma duk abinnan aysaah batasan da zaman sahr ba "zaune take d'akin ammi tana karatu ammi ce ta shigo d'akin da sallama amsa mata aysaah tayi tana murmushi dafata ammi tayi tace my babe kizo papa yana san ganinmu, haka kawai taji gabanta na fad'uwa d'agowa tayi a sanyaye tace ammi nah lafiya daiko? Murmushi ammi tayi tace lafiya lau my dota kedai tashi muje mik'ewa tayi tabi bayan ammi, parlor suka sami mummyn zarah da papa, zama ammi tayi itama aysaah wuri ta samu kusa da ammi ta zauna, "gyaran murya papa yayi aysaah ya kira ta d'agowa tayi tace naam papa, kinsan dalilin da yasa na kiraki girgiza kai tayi alamar ah ah, yace Alhamdulillah yanzu ajinki nawa? A sanyaye tace papa final ya nake "gud kinsan abinda yasa na kiraki  girgiza kai tayi, yace sonake ki turoman wanda kikeso saboda da kin gama makaranta zan aurar dake kinga baiyuwa kina gida gasu zarah suna tasowa, idan kuma baki da wanda kikeso to dama abokina yaman maganarki yanasan na aura ma d'anshi ke, nace yabari sainaji daga bakinki ba aysaah data kusa sakin fitsari ba koni *yarficika* saida gabana ya fad'i, kyarma ta kamayi saikuma ta fashe da kuka ta fad'a jikin ammi....
              ********** 
tsawa mummyn zarah ta daka mata uwarmi aka maki daga cewa ki fiddo miji shine sai kuka ko so kike mu zauna muda ke arasa gane matan gidan, ammi ta d'ago rai b'ace tace dan Allah hajia ki saurarama yarinyar nan hakanan shin dawane zataji haba mana, d'agowa tayi tace papa banda saurayi kuma wanda kakesan kabani wlhi bansanshi  duk da bantab'a ganinshi, papa yace na gama magana nidai nabaki nan da 3month daidai kingama exams d'inki da 2weeks kenan idan baki fito da wanda kikeso ni zanbaki yaron abokina, tashi tayi ta nufa d'aki da gudu tana kuka tana shiga ta maida k'ofa ta rufe ta fad'a kan gado tana kuka sosai hoton salman ta jawo tafara surutai ya zakaman haka kasan duk dunia nafi kowa sanka amma ka kasa gano hakan, yanzu gashinan za'a aura man wani ba kaiba Allah ka kawoman mafita fashewa tayi da sabon kuka mai cin rai...


      "Itama ammi tashi tayi ta nufa d'aki rai b'ace dan gani take ba'ama tilon d'iyarta adalci ba...


"Duk abinnan da akeyi salman yana kd amma gobe zaidawo....

*WASHE GARI*
Koda aysaah ta tashi fuskanta yayi kumburi dagani kasan taci kuka, wanka ta shiga tana fitowa turare ta saka ta d'auki doguwan riga ta saka, "d'akin ammi ta shiga da sallama ammi na ganinta ta taso ta tareta zaunar da ita tayi ta had'o mata tea mai kauri ta bata ta sha saida ta tabbatar data k'oshi kana ta ajiye cup d'in, kiran sunanta ammi tayi jiki sake ta d'ago ta kalleta a sanyaye ta amsa da naam, "shiru ya d'an biyo bayansu kana ammi tace sonake kiban hankalinki nan, kinsan dai bazan so abinda zai cutar dake ba ko? D'aga kai tayi  ammi tace good, nasan bazaki rasa wanda kike so ba toh ki gaya mashi yazo yaga babanki, hawaye suka fara sunturi a kuncinta kamar famfo tace Allah ammi banda saurayi banyi niyar fara soyayya yanzu ba nama zuciyana alk'awari ne, ammi tace alk'awari? Wane irin alk'awari kikayi kuka kawai takeyi ammi tace toh nidai aysaah bani da abinda zan gayama babanki ya fasa abinda yayi niya, kifito da wanda ke sanki if not nasan ba abunda zai hana yabaki yaron abokinshi, fashewa tayi da kuka tace pls ammi karki bari yaban wani wlhi zaku iya rasani saikuma ta tashi tayi d'aki da gudu tana kuka itadai ammi binta tayi da ido....


      "Wayanta ce yayi ringing kamar bazata d'auka ba saita duba sunan ammi ne tagani a screen d'in wayan, d'agawa tayi banji mi aka ceba saitace gani nan, tashi tayi ta d'auki gyalenta ta d'aura tayi k'asa, "ammi tagani da mummynzarah gaidasu tayi ammi ta bita da kallo  kwana d'aya da yini d'aya duk ta fad'a, "aysaah tace ammi yana ina? Yana d'aki tunda ya shigo yake nemanki yace kikai mashi abincin shi, amsawa tayi da toh ta wuce kitchen abinci ta had'a mashi bisa tray da lemu ta d'auka ta nufa d'akinshi "tana isa bakin k'ofa zata murd'a kenan taji maganashi, haba sahr kiyi hak'uri ba wani dad'ewa zanyi ba zandawo kuma kinsan yanzu ne zan tunkari iyayena da maganar auren ki tunda kin kusa gama makaranta kinga da kin ida sai ayi bikinmu, banji mi taceba salman yace aykinsan bazan tab'a son wata bayanke ba so ki kwantar da hankalinki, "numfashinta ya nemi d'aukewa, nikaina *Feedoh Deedoh* saida biro na yafad'i tray d'in hannunta ne ya kufce ya fad'i komai ya tarwatse k'asa, k'arar fad'uwan abu salman yaji yasa ya nufo k'ofan da sauri............





Phirdauceejeebo.blogspot.com




*IG: yar_ficika*



[truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*


*_Feedoh yanmata_*✍🏻


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
   ® *(NWA)*


*_page_*8⃣1⃣ *_to_*8⃣5⃣


Yana fitowa ya ci karo da ita duk'e, duk'awa yayi yace lil sis garin ya akayi haka? Itadai ta kasa cewa komai sai kuka takeyi, d'agota yayi yace haba baby doll miye na kuka daga kawai tsotsai ya sa kin yarda tray d'in pls stop cry, hawayen ya shiga share mata "hannunta ya kama yayi cikin d'akinshi da ita, zaunar da ita yayi shima ya zauna gefenta, yace baby doll miye kike kuka kinsan bansan kukanki oya share hawayenki zanyi surprising d'inki, hawayen da suka gangaro mata ta share amma zuciyanta bai daina bugawa ba, "kallon ta yayi yace aysaah namaki laifi amma ni a wurina ba laifi bane ba kawai inasan nayi surprising d'inki ne, itadai bata ce komai ba... Sunan ta ya kira aysaah d'agowa tayi ta kalleshi, "salman yace yau zan gabatar maki da wadda zan aura a razane ta d'ago, d'aga kanshi yayi yace nasan abun zai baki mamaki amma ba abun mamaki baneba, "lokacin da naje kd Allah ya had'ani da wata yarinya mai suna sahr......kwashe komai yayi ya gayama aysaah babu abinda ya b'oye mata, "in banda zufa babu abinda aysaah keyi amma shi baima lura ba, waya ya jawo zaikira sahr murya dashe tace ya salman banjin dad'i yanzu bari wani tym d'in mun gaisa, d'aga mata kai yayi alamar toh da sauri ta bar d'akin duhu ta fara gani gabanta a haka tabi bango har takai d'akinta, tana shiga ta maida k'ofa ta rufe tafara rera kuka kamar *rookiey kaxs idan taja fad'a jiddah ja'o tak'i tare mata kuma taci duka*😂
             **********
"Waya ta jawo tayi dialing number bestie naga an rubuta ringing biyu aka d'aga muryan aysaah ko fita batayi sosai tace hello bestie pls kizo yanzu gida ina san ganinki, bataji amsar da zata bata ba ta kashe wayanta.


    "Mintuna k'alilan taji knocking k'ofanta tashi ta bud'e haneefa ce ta shigo d'akin da sallama, amsa mata tayi "binta haneefa tayi da kallon tambaya hannun haneefa ta ja sukaje bisa gado suka zauna, shiru sukayi can haneefa tace bestie kin kirani kin k'iceman komai sai faman kuka kikeyi, "cikin sheshek'an kuka tace bestie na rasa ya salman *kunya ta sa na rasa masoyi na* haneefa tace nifa bangane kan magananki ba gara kiman bayani, salman yana da wadda yakeso sunanta sahr yanzu haka maganan aure sukeyi da ita "in banda innalillah wa'inna ilaihir raji'un babu abinda haneefa ke fad'a, aysaah ya akayi haka wakuma ya gaya maki ko shine ya fad'a maki? Tace yau naje kaima shi  abinci naji yana waya har kayana abincin suka zube, infact yaman bayanin komai da kanshi kuma ya tabbatar man da irin sanda yake mata, ita kanta haneefa kuka takeyi saboda ita kad'ai tasan irin sanda aysaah takema salman, "bestie ina cikin hali ga shi papa yaban 3month after exams d'inmu da 2weeks idan ban fitar da miji ba zai bani yaron abokinshi bestie ki taimakeni ya zanyi su duka kuka suke sosai.....



Kuka sukai mai isarsu kana haneefa ta share ma aysaah hawaye tace bestie kidaina kuka yanzu ba time d'in kuka baneba adua ita zaki cigaba dayi saboda babu abinda zai gagari Allah dan haka stop cry nd keep praying kuma kidaina cewa " *kunya ta cuceki ta rabaki da masoyinki kefa da kanki kika nunaman darajan kunya ga d'iya mace saboda tabbas kunya ita ce adon mace* kuma tunda kika rik'e kunyarki in shaa Allah zakiga ribanta nan gaba, amma ina da shawara bansani ba ko zaki karb'eta aysaah tace inajinki, zama ta gyara tace why not ki fidda asad a matsayin mijinki dan nasan tabbas haryanzu yana sanki, "bazan iyaba saboda idan namashi haka banmashi adalci ba lokacin da ya soni na k'ishi sai yanzu da na rasa mafita zan dawo mashi Allah ban mashi adalci ba saikuma ta fashe da kuka, da kyar haneefa ta samu tayi shiru...



 "Haneefa tace a yanda na karanto sonki cikin idon asad ko aure kikayi kika fito zai aure ki bare kuma ya san komai dake faruwa kedai idan kina sanshi kimashi magana, shikuma salman kisa a ranki dama ba mijinki bane ba, kicigaba da d'aukanshi a matsayin wanda kuka fito ciki d'aya kamar yanda yake d'aukanki, itadai in banda kuka ba abinda takeyi da kyar haneefa ta samu tayi shiru ta dinga bata magana hartasamu ta d'an ci abinci, sai marece  haneefa ta wuce gida........




Phirdauceejeebo.blogspot.com




*IG:yar_ficika*



[truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*


*_Feedoh yanmata_*✍🏻


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
    ® *(NWA)*


*_page_* 8⃣6⃣ *_to_*9⃣0⃣



Yinin ranan aysaah bata sauko k'asa ba itama kuma ammi bata nemeta ba dan gara ta barta ta huta, da zazzab'i mai zafi ta kwana da kyar ta iya tashi tayi sallan asuba inda tagama sallan nan tafara shek'a amai, "ammi ce zaune tayi ta gumi kamar a tsinkureta tashi tayi da sauri tayi hanyar d'akin aysaah tana murd'a k'ofan cikin ikon Allah taji ta bud'e shiga tayi d'akin tana sallama amma shiru, "can ta hangota k'asa cikin amai da sauri ammi ta isa wajenta duk'awa tayi tana kiran sunanta amma bata iya d'aga kanta, "sungumarta ammi tayi ta nufa toilet da ita wanke mata jikinta tayi tas kana ta nannad'ota cikin towel kamar wata k'araman yarinya bisa gado ta aje ta nemo doguwan riga ta saka mata saida ta gyara wurin tas kana ta kira papa a waya ta sanar mashi halin da aysaaah ke ciki....
            *********
Da sallama papa ya shigo mummynzarah na biye dashi, amsa masu ammi tayi shigowa sukayi ciki papa yace mike faruwa nan ammi ta kwashe komai ta gaya mashi, waya ya jawo ya kira salman, salman na d'auka papa yace my boy ka kira family doctor aysaah ba lafiya, amsawa salman yayi da toh ajiye waya papa yayi ya ja dogon numfashi, daga nan babu wanda ya k'ara cewa k'ala "salman ne ya shigo tare da doctor tashi papa yayi ya gaisa da doctor shikuma salman ya nufa bisa gado yana tambayan ammi mike damunta, kasa bashi amsa ammi tayi saboda hankalinta yana kan aysaah dake fidda numfashi kad'an kad'an "k'arasowa doctor yayi gaban gadon dubata yayi da yan gwaje gwaje kana ya d'aura mata k'arin ruwa magunguna ya rubuta, juyowa yayi ya kalli papa yace alh fever ne da headache ke damunta amma ga wannan magungunan a siyo in shaa Allah zataji sauk'i nan ba da dad'ewa ba tunda nasa mata k'arin ruwa, "amsan takardan salman yayi ya fita bankwana doctor yamasu papa kana yafita.....


"Salman ne ya dawo da magunguna hannunshi mik'ama ammi yayi ta amsa ta aje, ya juya zaifita takira sunanshi dawowa yayi ya zauna kallonshi tayi tace inasan magana dakai salman yace toh ammi, ammi tace dama ba wani abu bane ba illah kan matsalan aysaah...........nan ammi ta kwashe komai ta gaya mashi da lokacin da papa ya d'ibar ma aysaah kuma abinda nake zargi shine salman aysaah na san wani wanda inaga shi baisani ba kuma bata gaya mashi ba kuma naji dad'in da bata gaya mashi ba saboda *kunya itace adon mace* yanzu abinda nakeso dakai shine idan ta samu sauk'i ka lallab'eta ta gaya maka wa takeso saboda nasan kai zata iya gaya maka, nikuma idan harta fad'a wanda takeso in shaa Allah saina nemo matashi saboda farin cikin aysaah shine kwanciyan hankali na, numfasawa yayi yace in shaa Allah ammi zanyi yanda kikeso kodan na dawo da walwalar k'anwata da kuma ke a cikin gidannan, ammi tace tashi kaje nagode Allah yamaku albarka amsawa yayi da amin ya fita.....



"Masha Allah aysaah ta warware sarai saidai haryanzu ba walwala tare da ita gashi suna shirin fara exams dan monday zasu fara, salman yayi yayi ta fad'a mashi wanda takeso tace ba kowa da zaran ya matsa mata saita sa mashi kuka dole ammi tace ya kyaleta, kwatakwata walwala da wasan da ta sabayi da k'annenta ta daina kowa na gidan ya shiga k'unci idan ka fidda mummynzarah da bata damu da halin da aysaah ke ciki ba, "ammi ce zaune tana tambayan aysaah ta gaya mata damuwarta aysaah tace ammi karatun exams ne shiyasa kuka ganni haka da ammi ta matsa mata saita sama ammi kuka dandole ammi ta kyaleta.....


Tunda suka fara exams komi ya k'ara rikicema aysaah dan gani take kwanakin da papa ya bata matsowa sukeyi, hawaye suka gangaro mata hannu ta d'aga sama tace Allah ka kawoman mafita shikenan na rasa salman shima asad ina gab da rasashi, tashi tayi ta nufa d'akin ammi tana kuka zaunar da ita ammi tayi dan yanzu ta riga da ta saba da halin aysaah da anyi abu kad'an sai kuka, ammi tace yanzu kuma miyafaru aysaah cikin kuka tace ammi yau kusan sati kenan ina try number asad da yan gidansu tak'i shiga ammi yanzu ya zanyi naga  asad d'agota ammi tayi tace bangane mikike nufi ba? Kina nufin baki samu wayoyinsu d'aga kanta tayi alamar eh, waya ammi ta jawo ta dinga dialing numbers d'insu amma kowace kashe hardata maaah tagumi ammi tayi tace karki damu in shaa Allah lafiya kuma kina nan asad zaizo da kanshi aysaah tace ammi aybaisan mundawo sabon gidannan ba dan haka gobe idan nafita zanbiya tsohon gidan inba maigadi address d'innan duk idan yazo sai yabashi address d'in, ammi tace hakanma yayi daidai.......






Phirdauceejeebo.blogspot.com



*IG:yar_ficika*



[truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*


*_Feedoh yanmata_*✍🏻



*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
    ® *(NWA)*



*_page_* 9⃣1⃣ *_to_*9⃣5⃣



Tunda su aysaah suka fara exams take fatan Allah ya kawo mata sauk'i kuma kullum saitayi try number asad da yan gidansu amma stll kashe a ke cemata, duk idan kaga aysaah saita baka tausai saboda yanda ta rame kamar ba ita ba tadaina walwala kullum cikin kuka take amma duk wannan halin data shiga bai hanata karatun exams ba, saboda burinta taga tafito da papers masu kyau ta cikama asad alk'awarinshi, "dan bazata manta ba kafin asad ya koma cairo watarana suna zaune yana k'ara yimata bayani akan karatunta kallonta yayi yace pretty d'agowa tayi da murmushi ta kalleshi shima murmushin ya mata yace kinsan me nakeso dake? Girgiza kai tayi alamar ah ah asad yace pretty kiyi karatu sosai saboda kifito da sakamako mai kyau kinsan irin karatunku yana da amfani ga alummar annabi badan komai nakesan course d'inki ba saidan ki taimaki wanda aka cuta kamar talaka xakiga masu kud'in mu zasu iya amfani da kud'insu su takashi tunda sunsan baida abinda zai kaisu kotu koma ya kaisu bazaiyi nasara ba shiyasa nakesan ki rik'e karatunki dan ki taimaki talaka dashi, d'ora hannuwanta tayi kan cinyarshi tace in shaa Allah bruh saina baka mamaki zanyi duk yanda kakeso dariya yayi yace nagode sosai my pretty nan suka ci gaba da firansu....
               **********
Zaune take tana karatu da yake gobe zasuyi last paper d'insu tana karatu tana kuka ammi ce ta shigo d'akin da sauri aysaah ta goge hawayenta wuri ammi ta samu tazauna tace ay yanzu bakijin magana tunda har zangaya maki magana ki tsallake kije aysaah kiyi abinda kikeso tunda ni ban isa dake ba, dasauri aysaah ta fad'a jikin ammi tace ammi kiyi hak'uri wlhi kin isa dani ke kad'ai nakeji  dad'inki duk gidannan da  Allah kiyafeman, d'agota ammi tayi tace kinasan na yafemaki? "Eh tace ammi tace toh saikinman Alk'awarin kindaina kuka hakanan kuma zaki dawo aysaahr ki kamar ta da aysaaah tace in shaa Allah ammi nah nadaina daga yau kuma zandawo aysaah ta d'iyar ammi nah rungumeta ammi tayi tace naji dad'i sosai my babe Allah yamaki albarka.....



Yau su aysaah sukayi last paper kowa yafito yana murna amma banda aysaah datayi tagumi tana hawaye pictures ake tayi, haneefa ce ta juya bata ga aysaah ba can ta hangota k'arasawa tayi wurinta ta cire mata hannun datayi tagumi dashi d'agowa tayi ta kalleta b'ata rai tayi tace kedai aysaah bakijin magana, dan  Allah yanzu miye na zuwa nan kiyi tagumi kowa saiya gane halin da kike ciki, yanzu tashi mushiga cikin mutane ayi pix d'in dake zatayi magana kenan haneefa tace shhhhhhh dan dole aysaah ta mik'e ta shiga mutane anata pix da ita amma da kaganta kasan tana cikin damuwa.......




         "Tunda su aysaah sukagama exams kullum cikin tunanin mafita takeyi amma bata samu ba, tana zaune d'aki salman ya shigo da sallama amsawa tayi wuri ya samu ya zauna kusa da ita kallonta yayi yace congrats sis Allah yasa kici amfanin karatun naki amsawa tayi da amin, "shiru ya gifta can salman yace aysaah nayi bincike kan su asad harcan cairo d'in amma gaskia bansamu wani imformation a kansu ba saidai kawai muciga ba da adua Allah ya bayyanar dasu, in banda hawaye ba abinda aysaah keyi tunda yafara magananshi, lallashinta da nasiha ya shiga yimata saida yaga tayi shiru, salman yace gobe in shaa Allah zanje kd saida gabanta ya fad'i cikin sanyin jiki tace Allah ya kiyaye hanya amsawa yayi da amin.......
                 **********
Tunda ta tashi gabanta ke fad'uwa ko abinci ta gazaci, wayanta ne yayi ringin tana dubawa taga sunan papa nan da nan gabanta yaciga ba da fad'uwa a sanyaye ta d'auki wayan banji mi aka ce ba, aysaah tace to papa tana aje wayan ta tashi tayi hanyar sauka k'asa "parlor ta iske su papa ammi da mummyn zarah wuri ta samu kusa da ammi ta zauna aysaah tace papa gani, "gyaran murya papa yayi yace aysaah yau alk'awarinmu dake ya cika amma banji kinceman komai ba kuma na tambayi amminki tace baki bata sak'o ba shine nace bari naji dafa gareki, "aysaah tace papa gaskia banda wanda nakeso saboda banyi tunanin fara soyayya ina karatu ba papa yace toh zab'ina zanbaki kenan? Girgiza kai tayi tace papa kayi hak'uri Allah bansan wanda zaka bani kubarni haka bazanyi aure ba, tsawa mummynzarah ta daka mata tace ubanwa zai kyaleki haka shasha sakarai wadda batasan mi takeyi ba toh dole ko kinaso ko bakiso ki auri wanda mahaifinki zai baki yarinya duk kin lalace, "ran ammi ya b'ace tace haba hajia mi yarinyar nan tamaki kika tsaneta haka kefa kika haifeta idan bakija d'iyarki a jiki ba kika bata k'auna da kulawa waye zai bata amma kinbi kin tsani yarinya ko rab'owa tayi wajenki saikin mata tsawa, kuma da kike cewa anbi an lalata yarinya nikenan na lalata ta Allah yaga zuciyana irin tarbiyan da na bata ban bata muguwar tarbiya ba amma nagode, aysaah tace ammi kiman rai dan Allah tashi ammi tayi ranta b'ace itama aysaah mik'ewa tayi tana mik'ewa jiri yafara d'ibanta ammi tafara kwalama kira kafin ammi ta juyo ta yanke jiki tafad'i da sauri ammi ta dawo duk'awa tayi ta fara jijiga aysaah amma aysaah tayi nisa saima jini dake fitowa daga bakinta........






Phirdauceejeebo.blogspot.com




*IG: yar_ficika*




[truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*


*_Feedoh yanmata_*✍🏻


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
    ® *(NWA)*


*_page_*9⃣6⃣ *_to_*1⃣0⃣0⃣



Duk'awa ammi tayi tace pls aysaah ki tashi dan Allah karki mutu kibarni saikuma ta saka kuka, da sauri papa da mummynzarah sukayo kan aysaah d'aga masu hannu ammi tayi tace karku k'araso wajen nan dama aybaku son kuga tana rayuwa duka aysaah nawa take da za'ace dole saitayi aure yanzu toh gashinan ta barmaku duniyar sai ku zuba ruwa k'asa kusha kuma wlhi idan aysaah ta mutu nagama zaman gidannan, "mummynzarah burin ki ya cika kinyi sanadiyar raba d'iyarki da kika haifa da cikinki da  duniya saiku ciga ba da rayuwanku kuda wanda kukeso. Dukkansu jikinsu yayi sanyi "tashi tayi ta je ta kira driver da taimakon driver suka saka aysaah mota suka nufa hanyar asibiti papa ne ya kalli mummynzarah datayi tagumi yace gaskia nafisa ta fad'a mana kuma kalamanki kan yarinyar nan yayi tsauri bansan mita maki ba kin tsaneta kefa kika haifeta yanzu ba dan Allah yasa ta samu marik'iya mai tsoron Allah ba yakika gani yakamata ki farka kija d'iyarki jikinki ki bata kulawa kamar sauran yaranki yanzu an wuce wannan zamanin k'auyancin nasan bazata sake da ke ba kamar yadda take sakewa da nafisa amma ki dinga bata kulawa koyane, "numfashi taja tace yanzu ba lokacin wannan maganan baneba tashi mu bisu asibitin.....
               ********
Suna isa asibitin da sauri ammi tafita taje ta samu nurses ta masu magana gadon tura marassa lafiya aka d'ora aysaah turata akeyi ammi na biye na sharan hawaye, ana zuwa k'ofan wani d'aki aka tsaida ammi shiga akayi da aysaah ciki "su papa ne suka k'araso asibitin reception suka iske ammi tanata safa da marwa ga hawaye suna bin kuncinta, mummynzarah ce ta tako tazo kusa da ita dafa kafad'anta tayi tace ammi dan Allah kiyi hak'uri kidaina kuka tabbas nasan bana kyautawa abinda nakema aysaah amma wlhi bawai bansan ta baneba kawai ina kawaici ne akan tana d'iyata tafari kuma kina tsaye kanta baikamata nina dinga shiga harkanta ba kuma maganan danayi d'azu nasan ban kyauta ba saboda irin tarbiyan da kika ba ma aysaah koni dana haifeta iyakar abinda zanmata kenan dan Allah kiyi hak'uri ki yafeman, "d'ago idanuwanta tayi da suka rine suka zama ja saboda kuka tace shikenan mummynzarah ya wuce na yafe maki Allah ya yafemana baki d'aya itakuma Allah yabata lafiya nan suka rungume juna suna kuka saida papa ya masu nuni da asibiti suke....


*BAYAN AWA SHIDA*
Awan aysaah shida cur cikin d'akin marassa lafiya amma bawani bayani tun ammi na daurewa harta fara kuka da kyar aka samu tayi shiru, "likitoci uku ke kan aysaah dan ceto ranta amma abun yaci tura, alwallah ammi ta tashi tayi tayi nafila tafara nemar ma aysaah sauk'i....


Wani saurayi ne yafito mai kimanin shekara talatin adunia hand glop d'in hannunshi ya cire "wata nurse ya tambaya yace ina iyayen patient d'innan nuna ammi tayi, karasowa likita yayi ya mik'ama papa hannu yace alh kardai ace d'iyarka ce papa yace wlhi d'iyata ce girgiza kai doctor yayi yace toh Alh ina san ganinku office d'ina. Tashi sukayi suka bishi office d'inshi da sallama suka shiga amsa masu yayi kana yace su zauna....
             *********
Bayan sun zauna suka sake gaisawa rubuce rubuce doctor yayi kana ya d'ago kallon papa yayi yace alh wacece mahaifiyar yarinyar ammi ya nuna doctor ya kalleta da kyau yace hajia garin ya akayi d'iyarki takamu da ciwon zuciya haka mai tsanani a razane ammi ta d'ago tace ciwon zuciya? Doctor yace eh d'iyarki ta kamu da ciwon zuciya sakamakon akwai abinda takeso bata samu ba kokuma tana gab da rasa abun kuma gaskia idan harta rasa abinda takeso kuma ta cigaba da saka damuwa a cikin ranta to zafa ta iya rasa rayuwarta dan yanzu haka da kyar muka samu muka daidaita bugun zuciyan ta kuma aman jinin ya tsaya tunda nake amsar patient bantab'a cin karo da na irin d'iyarki ba "in banda kuka ba abinda ammi keyi shiko alh gumi yake sharewa ita kanta mummynzarah saida tayi kuka doctor yace Alh ku kwantar da hankalinku zata samu sauk'i in shaa Allah tunda yanzu mungano kan matsalan, amma gaskia idan ta cigaba da saka damuwa a zuciyanta toh fa nan ba da dad'ewa ba zata iya rasa rayuwarta saboda zuciyanta ta raunana. Papa yace in shaa Allah bama zata rasa ba zamuyi iyakar k'ok'arinmu doctor yace yawwa, alh yace zamu iya zuwa muganta dr yace eh saidai kar ayi hayaniya saboda halin datake yanzu batasan hayaniya. "Godiya sikama doctor suka tashi suka fita....







Phirdauceejeebo.blogspot.com



*IG: yar_ficika*






[truncated by WhatsApp]
[10/10, 5:58 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*


*_Feedoh yanmata_*✍🏻


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
   © *(NWA)*



*_page_*1⃣0⃣1⃣ *_to_*1⃣0⃣5⃣



*KADUNA*
Salman ne gaban iyayenshi yana masu bayani, numfasawa daddy yayi yace naji komai salman, amma kaga yama iyayenka kana neman aure? Girgiza kai yayi da ah ah. Salman aibani ya kamata kasamu da maganan aure ka ba iyayenka yakamata kasamu kamasu magana sune zasu nemo maka auren ni bani da hurumin da zan nemo maka aure, mummy tace gaskia ne bamu zaka samu da maganan auren ka ba ammi da papa yakamata kamasu magana saboda sune iyayenka su suka reneka, "salman yace hakane in shaa Allah dana koma zan masu magana "ablah tace waini bruh aysaah tasani kuwa murmushi salman yayi yace tasani, ablah tace mitace salman yace batace komai ba, Allah sarki aysaah da ya salman yasan irin sanda kike mashi da bai saurari wata ba Allah yabaki ikon cin jarabawanki duk azuciya ablah ke wannan maganan....
         ★★★★★★★★★★★
suna shiga d'akin suka iske ta tana barci duk ta rame gawani fari da tayi duk wanda yaga aysaah sai ya mata kuka, "ammi ce ta k'arasa gaban gadon hannunta ta d'ora kan goshin aysaah haba aysaah yanzu akwai abinda kikeso shine bansani ba miyasa zakiman haka miyasa zaki kasa gayaman matsalanki ko dan na magance maki ita gashi yanzu kin jefa kanki cikin mawuyacin hali in shaa Allah aysaah saina samo maki maganin matsalanki in dai bai sab'ama Allah ba sai kinyi dariya farin cikinki yadawo surutai takeyi ita kad'ai kamar aysaah najinta "saikuma ta fashe da kuka mummynzarah ce ta taso tazo ta kamota zaunar da ita tayi tana lallashinta harta samu tayi shiru, "papa ne ya jawo waya ya kira salman yake gaya mashi nanfa salman ya rud'e "papa gani nan zuwa ah ah salman zakayi dare kabari sai gobe kaji my son amsawa salman yayi da toh bawai dan yana so ba saidan yazama dole......


*WASHE GARI*
Zaune take gaban gadon ta ta rik'e hannunta kamar wani zai kwace mata ita doctor ne ya shigo da sallama amsa mashi ammi tayi gaida ammi yayi da tambayan ya mai jiki ammi ta amsa da sauki, "k'arasowa yayi gaban gadon aysaah gwaje gwaje yayi kana ya sake d'aura mata k'arin ruwa kallonshi ammi tayi tace doctor haryanzu fa bata farka ba tun jiya, murmushi yayi yace hajia karki damu dama munfisan haka saboda zuciyanta tasamu natsuwa dan ta koma normal idan tana baccin  saitafi samun sauk'i karki damu d'iyarki zata tashi at any time godia tama doctor, bankwana ya mata kana yatafi "mummynzarah ce ta shigo tashi ammi tayi ta tareta tare da karb'an kayan hannunta mummynzarah tace ammi ya jikinta da sauk'i "kallonta mummynzarah tayi tace ammi ga abinci nan ammi tace wlhi banjin yunwa mummynzarah tace haba ammi daurewa zakiyi inba sokike kema abaki gadon ba dan dole yasa ammi cin abinci....


```12:00pm```
"K'arfe sha biyu su salman da yan gidansu suka iso asibitin papa sukama waya ya gaya masu room number d'in, "suna isa sukayi sallama suka shiga da murna su ammi suka tarosu hankali salman duk bai kansu gadon aysaah ya matsa ganin halin da take ciki yasa salman zubda hawaye juyowa yayi yace ammi mike damun baby doll cikin hawaye ammi ta gaya masu abinda doctor ya fad'a "babu wanda baiyiwa aysaah kuka ba salman yace haba aysaah yanzu kina da damuwa shine baki iya gaya muna haba aysaah *why* miyasa zaki muna haka d'ora kanshi yayi bisa cikinta yana kuka sosai ammi ce tazo ta janyeshi itama tana kuka tace salman yanzu ba tym d'in kuka bane ba adua zamuyi mata harta samu lafiya duk inda farin cikin aysaah yake zan nemo matashi idan harshine zai sakata nishad'i tadawo aysaahr ta tada itama kuka takeyi da kyar aka samu sukayi shiru, "ninasan miye aysaah ke so nasan miyasa aysaah cikin wannan halin kedai ablah ba ruwanki kibari harta warke zata fad'i da kanta duk cikin zuciya ablah ke wannan maganan...
          ◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆
Daddy yace toh duk ya isa hakanan yanzu ba lokacin kuka bane ba adua zakuyi mata bakuma bari muka gaisa ba, zama sukayi suka gaisa tare da k'arin tambayan mai jiki, daddy yace papa *why not* afitar da aysaah india? Papa yace nima nayi tunanin haka amma kuma naga itama asibitinan na da kyau shiyasa amma mubari zuwa gaba mugani idan ba'asamu canji ba sai amasu visa su wuce kawai.......






Phirdauceejeebo.blogspot.com




*IG: yar_ficika*



[truncated by WhatsApp]
[10/11, 10:55 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*


*_Feedoh yanmata_*✍🏻


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
  ® *(NWA)*



*_page_*1⃣0⃣6⃣ *_to_*1⃣1⃣0⃣


```BAYAN KWANA BIYU```
Zaune suke d'akin da aka kwantar da aysaah in banda k'aran fan ba abinda kakeji ammi ce tayi ajiyan zuciya ta kalli papa tace nidai rashin farkawan yarinyar nan yana damuna ace kwananmu biyu yau amma ko motsi batayi kuma danama likita magana saiyace zata iya farfad'owa kowane time. "salman yace wlhi ammi nikaina abun na damuna "papa yace haba ammin aysaah kinsan fa likitocin nan na bakin k'ok'arinsu tunda sukace zaya farka zata farka kidaina saka damuwa aranki, mummynzarah tace kidaina damuwa ammi d'iyarki takusa farkawa in shaa Allah kaima my boy ya kamata kadaina saka damuwa kaifa namiji ne kaida aka san namiji da zama strong amma shine kake damuwa haba my boy be a man mana. "Girgiza kai salman yayi yace Allah mummynah ciwon baby doll yana d'agaman hankali, nasani amma adua ita yakamata mudingayi "yanzu katashi kaje zaka kai su mummyn ablah unguwa....
        ★★★★★★★★★★
"Ammi Karki tafi kibarni dan Allah ammi karki tafi wlhi shinakeso shine zab'ina ammi kice karsu ban wani suban zab'ina' "ba ammi ba harta papa saida maganan aysaah ta bashi mamaki dama akwai wanda aysaah ke so shine takasa fad'a toh wannan waye? Tambayar da babu mai amsarta sai ita, ammi ce tace aysaah lafiya? Bud'e idonta tayi kallo tabi ammi dashi saikuma ta rufe idonta papa ne da sauri yaje ya kira doctor, yana zuwa yayi dube dube ya mata allura "kallon ammi yayi yace congrats hajia d'iyarki ta farfad'o kuma ba wata matsala yanzu saidai d'an abunda ba'a rasa ba "murmushi ammi tayi tace nagode doctor...



"D'akin cike yake da mutane yan dubiya harda haneefa tana farkawa tafara kiran sunan ammi da sauri ammi ta k'araso gabanta hannu ta mik'a mata kamata ammi tayi ta tadata zaune kallon ammi tayi ta mata murmushi tace ammi zanyi sallah "da taimakon ammi aysaah tayi wanka tayi alwalla zuwa tayi ta kabbara sallah saida tabiya bashin sallan da ake binta kana ta ma ammi alamun ta gama kamata ammi tayi ta maidata bisa gado, "kowa sannu yake mata itadai ta bisu da kallo kawai haneefa ce da ablah suka k'araso wajen gadon suna tambayanta jiki aysaah ta ce dasauk'i "kallonta haneefa tayi ta bud'e baki zatayi magana kenan ammi ta k'araso wajen da abinci a plate....
            ◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆
Abinci take bata tanaci salman ne ya shigo da sallama ganin aysaah zaune tana cin abinci da sauri ya k'araso gaban gadon, kallonta yayi yace my baby doll sannu kauda kanta tayi gefe guda, ammi kawo na dinga bata da sauri aysaah tace ah ah ammi nah nike nakeso nanfa suka fara rigima dariya kawai ake masu, mummynzarah tace my boy taso kyalesu, mummyn ablah tace yanzu salman daga fara samun sauk'in yarinya shine harzaka fara matsa mata kumbure fuska yayi ya fita yabar d'akin yana gunguni dariya suka bishi da ita....



"Doctor ne ya shigo ganin aysaah zaune yace eyyeh my patient kin samu sauk'i fa, d'aga kai tayi tace eh mana ko yanzu kayi discharging nawa ma dariya yayi yace da sauranki yanmata ba yanzu zan sallame ki ba, dubata yayi kana ya mata alluran bacci "kallon ammi yayi yace yau yarinyarki tasha surutu da yawa dan haka na mata alluran bacci dan tasamu sauk'i sosai....


"Salman ne ya shigo d'akin yana had'e rai shi ala dole anmashi laifi kallonshi ablah da haneefa sukayi suka kwashe da dariya harara ya wurga masu yace bestiee harda ke ko? Murmushi tayi tace ya salman kaine da abin dariya Allah fushi baimaka kyau dama ka daina. Ablah tace tayani gaya mashi sis, kallon ammi yayi yace ammin baby doll kinajinsu fa ammi tace ay gaskia suka fad'ama daga samun sauk'in yarinya na zaka fara rigima da ita doka zan sakamaku kan yarinya na bari dai mukoma gida dariya mummynzarah tayi tace my boy zo nan rabu da ammi kaji....


"Binsu mummyn ablah tayi da kallon sha'awa gaskia rayuwan gidansu aysaah na burge kowa komi nasu tare sukeyi kansu had'e yake saidai fatan Allah ya k'ara had'a kansu.........







Phirdauceejeebo.blogspot.com





*IG: yar_ficika*






© *Feedoh Deedoh*✍🏻✍🏻
[10/12, 11:22 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*



*_Feedoh yanmata_*✍🏻



*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
 © *(NWA)*


*_page_* 1⃣1⃣1⃣ *_to_*1⃣1⃣5⃣

Zaune take haraban asibitin tana latsa waya doctor ne yazo round yana zuwa wajen gadon aysaah ya ga batanan, ammi da tafito daga toilet ya kalleta yace hajia ina patient d'ina murmushi tayi tace ay tuni tafita haraban asibitin wai bazata k'ara zama ba tunda ta warware dan haka saika sallameta dariya yayi sosai yace karta damu hajia yau zanyi discharging d'inta..


Ammi ce ta kirata a waya, shigowa tayi tana ihun da ta sabayi a gida bata kula da wanda ke d'akin ba ta k'araso da gudu ta fad'a kan ammi d'agota ammi tayi taja hancinta tace naji dad'in ganin ki haka d'iyata Allah ya k'ara maki lafia "kamar daga sama taji ance amin juyawa tayi ta kalleshi tace ammi nah bakiceman doctor na ciki murmushi yayi yace idon ki ya rufe baki ganni ba fad'awa tayi jikin ammi tana dariya, doctor yace toh my patient yau zan sallameki dan naga kin samu sauk'i harkina yawo ciki  asibiti.....
              ★★★★★★★★★
"Dariya aysaah tayi tace ah ah fa kawai naje ganin yanda asibitin take, "takarda ya mik'oma ammi yace gashinan na sallamar d'iyarki dariya ammi tayi tace na gode doctor da irin kulawan da kaba my one nd only dota murmushi yayi yace bakomai ammi aysaah ay k'anwa tace nima kallon aysaah yayi yace rigimammar ammi sainazo ganinki ko shigewa tayi cikin jikin ammi tana dariya, shima dariyan yakeyi.....
        ◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆
Waya ammi ta kira papa ta gaya mashi an sallamesu "papa ne da salman sukazo d'aukansu tunda salman ya shigo aysaah ta daina fara'a shikuma sai janta yake da wasa amma bata kulashi, "kallon ammi yayi cikin damuwa yace amminmu kinga dai babynki tunda ta warke tadaina kulani pls ammi idan laifi na mata kice tayi hak'uri dafashi ammi tayi tace karkadamu my boy ba kamata komai ba kasan bata da isasan lafiya amma zaku koma normal kasan kaida ita ba'ajin kanku....


*```BAYAN KWANA BIYU```*
Aysaah ta warke sosai amma tunda suka dawo ta fita harkan salman shikuma abun na damunshi, yau ne su mummyn ablah zasu koma salman ne ya shigo d'akin aysaah da sallama amsa mashi tayi amma bata d'ago ta kalleshi ba "zama yayi kusa da ita yace baby doll zanje kd maida su mummy amma 2days zanyi indawo shiru tayi bata ce komai ba tashi yayi ranshi b'ace ya fita yakai bakin k'ofa aysaaah tace Allah ya kiyaye ka gaida sahr juyowa yayi ya kalleta amma inda yake bata kalla ba. Yana fita itama ta fita zuwa tayi tai bankwana  dasu ablah kana ta dawo d'aki...


"Ammi ce ta shigo d'akin aysaah na ganinta ta tashi taje ta rungumeta magani ammi ta bata tasha. Kiran sunanta tayi wanda dataji ammi ta kirata to maganan na da muhimmanci amsawa tayi da naam ammi tace magana nakeso nayi dake dan haka kiban hankalinki. "Waye kikeso? D'agowa tayi da sauri tace ammi ni? Ammi tace eh ke girgiza kai tayi tace ba wanda nakeso fa ammi murmushi ammi tayi tace kuma k'arya bata maki kyau ba tabbas nayi zargin akwai wanda kika kamu da sanshi amma shi baisani ba kuma ke *KUNYA* ta hanaki ki fad'a mashi sai gashi zargina ya zama gaskia saboda randa kika farfad'o kin fad'i wasu maganganu wanda ya nuna akwai wanda kikeso. "Tashi ammi tayi ta k'araso kusa da ita tace aysaah idan baki fad'aman damuwanki ba wa zaki fad'amawa dalilin damuwa yasa kika shiga halin da kike yanzu dan Allah ki daure ki fad'aman waye kikeso nikuma namaki alk'awarin bakishi indai yana da halin kwarai, "aysaah tace ammi nifa ba wanda nakeso saidai idan zafin ciwo ne, "Ninasan wanda aysaah keso ammi gaba d'aya suka kalli k'ofan haneefa ce tsaye ta had'e hannuwa k'arasowa tayi tace ammi nasan wa aysaah ke so kuma yau zan gaya makishi kodan ta fita halin da take ciki.....


Aysaah da sauri ta d'ago ta kalli haneefa tace haba bestie karmuyi haka dake pls, Allah ammi karki saurareta k'arya takeyi ni ba wanda nakeso, "dafata haneefa tayi tace bestie kiyi hak'uri dole na fad'ama ammi waye kikeso saboda nasa tana da magani matsalanki, nagaji da ganinki cikin damuwa aysaah dole tasa zan karya alk'awarin dana d'aukar maki kodan ganin d'orewan lafiyanki, "kallon ammi tayi tace ammi dama bawani aysaah ke so ba illa.......




*Hannuna ya kasa idawa kuman hak'uri my people gobe zakuji komai. lurv u all my sweeries*







Phirdauceejeebo.blogspot.com







*IG: yar_ficika*




© *Feedoh Deedoh*✍🏻✍🏻
[10/12, 10:04 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *KUNYA ADON MACE*


*_Feedoh yanmata_*✍🏻


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*


*_page_*1⃣1⃣6⃣ *_to_*1⃣2⃣0⃣


Ammi ba wani aysaah ke so ba illah salman, da sauri ammi ta d'ago salman? Eh ammi salman duk halin da aysaah ta shiga na son salman ne ammi aysaah ta fara san salman tun batasan miye so ba tun randa aysaah ta gane tana san salman tayi kuka kamar ta cire ranta............haneefa ta kwashe komai ta gaya ma ammi ba abinda ta rage mata, "d'agowa ammi tayi ta kalli aysaah dake faman kuka dafa kafad'anta tayi tace tabbas kin cika yar halak kuma nayi alfahari da samunki a matsayin d'iya so da yawa ina tunanin dama ni na haifeki nasan zan yi alfahari dake, fad'awa tayi kan ammi tace ammi yanzu ma zaki alfahari dani kumani banda wata mama bayan ke, "d'agota ammi tayi ta share mata hawaye tace nagode Allah da kika rik'e kunyarki saboda *KUNYA ADON MACE CE* nakumaji dad'i yanda baki bari salman yagane shi kikeso ba, salman da kanshi zaizo yace yana sanki, haneefa kema nagode kin cika k'awar arzik'i Allah ya maku albarka, tashi ammi tayi tabar d'akin fad'awa aysaah tayi kan gado tana dariya hannefa tafara zolayanta d'iyar ammi kuka ya k'are daga yau.....
             ★★★★★★★★★★
Alh kaduna nakeso naje gobe amma idan nasamu yanda nakeso goben zandawo ammi ce ke fad'ama papa kallonta yayi cikin mamaki yace kaduna kuma ina cewa yau yan kaduna suka tafi mi zakijeyi? Mumnyzarah tace ah ah alh kabarta taje mayb akwai abun da zai kaita mai muhimmanci shikenan Allah ya kiyaye hanya, amin suka amsa "ammi tace yawwa kafin aysaah ta tashi natafi amma dan Allah mummyzarah kartayi wasa da maganinta nd idan tace ina naje kuce naje minna saboda bansan tasan inda zani, shikenan ammi in shaa Allah za'ayi yanda kikeso......



◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆◆
Tunda ammi tayi sallar asuba bata koma ba shiryawa tayi k'arfe takwas ta fito daga d'akinta daining area ta samu su mummynzarah gaidasu tayi kana tasamu wuri ta zauna abinci sukeci suna fira saida ta gama tsaf ta kalli mummynzarah tace toh mummynzarah ga amanar d'iyata nan na yau kawai dan Allah ko tsawa kar amata papa yace bazan bari amata ba ammin aysaah godiya tayi ta tashi har wurin mota suka rakata, juyowa tayi tace idan babynah ta tashi taci abinci tasha magani kuma idan ta tambaya inda naje ace naje minna yau zandawo, in shaa Allahu, xanyi yanda kikeso godiya tayi tashiga mota driver yaja sai kd fatan Allah yaba ammi sa'an abinda taje nema amin.....

"Cikin shigan k'ananan kaya ta fito parlor taci karo da mummynzarah gaida ta tayi takuma amsa cikin sakin fuska tare da tambayan ya k'arfin jiki da sauki tace "tashi tayi ta nufa d'akin ammi aysaah zonan yauce ranan farko da mummynxarah taji ta ambaci sunanta dawowa tayi ta zauna kallonta mummynzarah tayi tace amminki taje minna amma yau zata dawo, kwalla tafarayi shine bata tadani muka tafi tare ba kallonta mummynzarah tayi tace bakida lafiya shiyasa itama taso tafiya dake amma ciwonki yahana amma yau zata dawo, yanzu tashi kije kici abinci kisha magani "dan dole aysaah ta tashi idan ta tsaya gardama yanda takema ammi tasan bazataji da dad'i ba.....
★★★★★★★★★★★★★★★★★
```12:30pm```
sha biyu da rabi su ammi suka isa horn akayi maigadi ya wangale masu mota shiga sukayi haraban gidan suka samu wuri sukayi parking, "fita tayi ta nufa cikin gida da sallama mummyn mufeedah na ganinta ta taso da sauri ta tari yar uwarta tana tambayanta lafiya? Murmushi ammi tayi tace lafiya lau anty hamdala mummyn mufeedah tayi, "saida ammi taci ta k'oshi kana ta kalli mummyn mufeedah da daddy tace anty alfarma naxo nema wajenku anty tace wace iri ce yar uwata fad'aman indai batafi k'arfinmu ba zamuyi maki "zama ta gyara tace anty kunsan dai aysaah ba tada lafiya ko? Eh sukace a tare toh ba komai baneba ciwon aysaah illa............. Ta kwashe komai ta gaya masu tasowa tayi tazo kusa dasu ta durk'usa tana hawaye tace anty dan Allah inasan salman ya auri aysaah wlhi anty bansan ganin aysaah cikin damuwa "d'agota anty tayi ta share mata hawaye gyaran murya daddy yayi yace haba nafeesa ay kuke da hukunci da salman wlhi duk yanda kukayi dashi duk d'ayane nikaina na mashi kwad'ayin aysaah saboda kyawawan halayarta. Anty tace haba autan mama kinsan duk abinda kikeso shi nakeso dan haka salman baida wata mata bayan aysaah rungumeta ammi tayi tana godiya. Daddy ne ya d'auki waya yakira salman yazo yanzu sunasan ganinshi....


"Salman ne ya shigo da sallama ganin ammi zaune yasa ya saki baki tashi tayi ta kamoshi tana dariya my boy toh rufe bakin dariya shima yayi zama yayi ya gaidasu, daddy ya kalleshi yace mamanku dama kesan magana da kai shine tazo, kallon ammi yayi "tashi ammi tayi tazo kusa dashi tace alfarma nake nema rufe mata baki yayi yace ammi kifad'i abinda kike buk'ata nikuma zanzama mai biyayya a gareki, "kauda kai tayi tace so nake ka auri aysaaah da sauri ya d'ago yace ammi aysaah? Eh ita nakeso ka aura marairaicewa yayi yace Allah ammi bata sona kigafa yanda ta canjaman kwana biyu dafashi ammi tayi tace aykai zaka koya mata sanka my boy, "kallon iyayenshi yayi yace toh mummy daddy sahr fa? Daddy yace nayi bincike kan yarinyar iyayenta ba dattawan arxik'i baneba dama yau nakesan namaka magana akanta "shikanshi yasan abinda mahaifinshi ya fad'a gaskia ne iyayenta ba dattawan arzak'i baneba dan yanzu haka bat 9ja wai tatafi london weekend kuma ita kad'ai, "kallon ammi yayi yace shikenan amminmu zanyi yanda kukeso, rungumeshi ammi tayi tana shimai albarka......



"D'aki ya shiga ya rasa abinda yake mashi dad'i waya ya d'auka ya kira sahr amma da mamaki wani namiji ya d'auka salman yace waye? Saurayinta ne abinda aka bashi amsa kenan, kuma hutu tazoman karka k'ara kiranta kabari har sai tadawo. Kashe wayan salman yayi ya tura mata sak'o akan shi kam bazai iya aurenta ba tunda dama halin da take ciki kenan da mamakinshi yaga reply d'inta da ok.... Kwance yake yana tunanin aysaah komi nata yadawo mashi a memory duk abinda ya tuna saiyayi dariya "tabbas babu wadda ta dace da tazama matata sai aysaaah toh miyasa banyi wannan tunanin ba sai yanzu aysaah fa batasanka kaga yanda ta canja maka hawaye suka gangaro mashi wata zuciyan tace karkadamu kaifa namiji ne kaizaka koya mata sanka.....


Sabon layinshi ya d'auko yamata sms kamar haka, ```salam aysaaah nasan bakisan waye ba toh mijinki ne in shaa Allah wanda yadad'e yana dakon sonki ki saurareni gobe da misalin 8:00pm zan bayyana maki kaina. Lurv u so much my future wife,``` sending ya mata "tashi yayi ya nufa d'akin mummy ammi yagani da mummy kallon ammi yayi yace ammi gobe zanje ga matata dan karwani ya rugani ba ammi ba koni *yarficika* yaban dariya, ammi tace karkadamu tare zamu tafi gobe, baka gaya muna ya kayi da sahr ba ya b'ata fuska yayi yace gaskia ba matar aure baceba yanzu haka tana india wai vocation kuma dana kirata wani namiji ya d'auka yanaman warning dana mata text akan bazan  iya auren ta ba tunda haka halinta yake reply taman da ok.. Ammi tace Allah shi kyauta. Dan haka ammi na amince da zab'inku aysaah tazama matata, rungumeshu ammi tayi tana shimashi albarka....


Phirdauceejeebo.blogspot.com

*IG: yar_ficika*
© *Feedoh Deedoh*✍🏻✍🏻




*KUNYA ADON MACE*



*_Feedoh yanmata_*✍🏻



*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
   ® *(NWA)*



*_page_* 1⃣3⃣1⃣ *_to_*1⃣3⃣5⃣


Tana shiga kitchen tafara had'a kayan break fast biebee ce ta taso da sauri tace uwar d'akina ke da kanki barshi nayi "murmushi aysaah tayi tace na hutar dake yau barshi zanyi komai kedai duk abinda na b'ata ki wanke kinji ko? Da sauri biebee tace toh uwar d'akina. Kafin kace wani abu gida ya d'auki k'amshin abincin aysaah..


" ```9:00am``` tagama komai jerasu tayi a daining table kana ta nufa d'akinta dantayi wanka, tana shiga taga haneefa na barci d'aka mata duka tayi a firgice haneefa ta tashi tana waige waige....



"Ganin aysaah na dariya abun ya k'uleta, tasowa tayi da sauri aysaah naganin ta taso ta fad'a toilet tanama haneefa dariyan mugunta.....


```10:00am```
K'arfe goma aysaah da haneefa suka sauko cikin shirinsu tsaf suna tafe suna fira duk wanda yaga yan matannan sai sun burgeshi saboda Allah yamasu kwarjini....


"a daining suka iske su ammi, da gudu aysaah taje ta fad'a kan ammi d'agota ammi tayi tace my babe kinyi kyau peck aysaah ta mata tace tnx ammi, "zo nan ammi tacema haneefa da sauri ta isa wajenta had'asu tayi ta rungume...


Saida suka gaida kowa kana suka faracin abinci "tunda suka zauna salman ke kallon aysaah itama shi take kallo tana murmushi, "babu wanda ya lura dasu sai ammi, "kallonta ammi tayi tace zakici abinci kokuma zaki tsaya shirme sunne kai tayi tana dariya...


Saida suka gama cin abinci papa yace gaskia biebee ta iya abinci a shagwab'ance aysaah tace papa nifa ce nayi ba biebee ba kasanfa biebee bata iya abinci mai dad'i ba, "dariya papa yayi yace ashe d'iyar ammi ce tayi "jawota ammi tayi jikinta tace kyalesu my babe sun san ke kikayi santi ne sukeyi...


"Kallon salman papa yayi yace my boy inasan magana dakai, "a natse salman yace "toh papa...


Gyaran murya papa yayi yace salman ka girma kuma kaga k'arfina yana k'ara k'arewa yakamata ka aje iyalai saboda ragamata hannunka zata koma "kuma nan gaba kai zaka d'auki nauyi na dana iyayenka dana k'annenka "dan haka na baka yan kwanaki ka fito da matar da kakeso ko wacece nikuma zan nema maka auren ta.....



"Tunda aka fara maganan kan salman k'asa yake ita kuma aysaah sai wasa take da yan yatsu...

D'agowa salman yayi yace papa dama ina da wadda nakeso kuma ammi ta santa...


Hararan shi ammi tayi tace ina nasanta idan kana mashi bayani kamashi...

"Salman yace papa dama ba wata nakeso ba illa aysaah "da sauri aysaah ta tashi ta bar wurin tana dariya...


"Da murna papa yace alhamdulillah magana ta k'are salman na baka aysaah duniya da lahira "ammi tace oh hukunci za'ayiman da d'iyata? "Dariya papa yayi yace ohh afuwan ammi nayi shishigi fa...


Mummynzarah tace ammi gamu da k'ok'on baranmu a taimaka abamu auren aysaah...

Ammi tace zanbaku amma wit one condition kada ku dinga matsama d'iyata "gabana ma kuna matsa mata bare na kaimaku ita yanzu "dariya mummynzarah tayi tace zamu kiyaye "kallon salman ammi tayi tace kaje ka nemi so wajen aysaah...

Salman yace ammi ay mun daidaita kanmu "papa yace shikenan Allah yasama abun albarka amsawa sukayi da amin "papa ya sallami salman "tashi salman yayi ya nufa d'akin aysaahhh....
                 ★★★★★★★★★
"Da sallama salman ya shiga d'akin aysaah amsawa tayi ta mashi izinin shiga...

Yana shigowa d'akin ya tarda aysaah zaune "duk'awa yayi ya kamo hannun aysaah yace haba my wife shine kika gudo?


Dariya tayi tace toh ya salman ya za'ayi na zauna dariya yayi ya lakuci hancinta "d'agowa tayi ta kalleshi tace ya kukayi da papa?

D'aure fuska yayi yace amminki ta hana "marairaice fuska tayi tace miyasa ammi zatayi hana? K'ara d'aure fuska yayi yace oho ki tambayeta...


Sanda kanta tayi k'asa tana hawaye d'ago ta yayi ya goge mata hawaye yace miye na saurin kuka kuma? Toh wasa fa nake maki "da sauri ta d'ago "yace eh kai mashi duka tayi, ta shi yayi yana dariya ya bar d'akin....



Phirdauceejeebo.blogspot.com



*IG: yar_ficika*




© *Feedoh Deedoh*✍🏻✍🏻


*KUNYA ADON MACE*




*_Feedoh yanmata_*✍🏻




*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
  ® *(NWA)*




*_page_*1⃣3⃣6⃣ *_to_*1⃣4⃣0⃣



Ya salman a hankali ta kirashi kamar mai jin bacci, wani iri yaji "shima amsawa yayi a hankali kana yadawo ya zauna kusa da ita "shiru sukayi bamai ma wani magana....

Kallonta salman yayi yace yadai yanmata kin kirani kinkuma yi shiru?

Kanta k'asa tana wasa da yatsunta tace ya salman sahr fa?

Wani iri yaji dan yanzu baisan akira mashi sahr "daurewa yayi yace ta na nan...

Aysaah tace mu biyu zaka aura ne? Maganan dariya ta bashi dan yasan kishi ne ke damun aysaah...

Salman yace "eh" haka nake tunanin had'aku ku biyu da sauri ta d'ago saikuma taga ya tsareta da kallo k'asa tayi da kanta tana share hawaye...

Murmushi salman yayi ya d'ago fuskanta "ganin tana kuka ya b'ata rai yace miye na kuka? Ke abun kuka baimaki wuya ko?

"Share hawayenta tayi nida ita wazaka fara aura?

Tashi yayi tsaye yace aysaah zan fara aura "shiru tayi bata k'ara cewa komai ba har tsawon minti goma...

Takowa yayi yazo kusa da ita kallonta yayi yana murnushi yace kwantar da hankalinki my baby ke kad'ai zan aura in shaa Allah ke kad'aice gidan salman

D'agowa tayi tana murmushi har saida kumatunta suka lotsa "dariya yayi yace ashe dai yarinyar tana da kishi "pillow ta d'auko ta wurgo mashi ta shi yayi da gudu ya fita yana dariya...
                 ★★★★★★★★★
"Soyayya mai k'arfi ta shiga tsakanin salman da aysaah kullum a gida suna tare idan ammi ta ishesu da masifa sai sukoma suna waya "dan ammi tace salman ya b'ata mata d'iya da rashin kunya kullum suna mak'ale da juna...

An saka ranan auren aysaah da salman da tagama law school da 2weeks...

Salman da mummyn zarah sunso ayi bikin kafin ta gama amma ammi tace bata san wannan ba sai d'iyarta ta gama tunda saura 2month ta gama idan kuma bazasu iya jira ba ya nemi wata "kuji ammi da karfin hali tasan fa yanda aysaah ta mutu kan salman amma take haka dama yafasa muga yazatayi lolzz 😂😂 "dan dole mummynzarah ta lallashi salman suka hak'ura..

"Papa ne ya kira daddyn salman yace baya san komai daga gareshi zaima salman komai tunda dama salman d'anshi ne" daddyn salman yayi godia sosai...

Aysaah ce zaune gaban salman tana kuka shidai ya kasa lallashinta sai ido daya bita dashi "aysaah tace ya salman yanzu haka za'ayi bikina ya asad bai nan? Ya salman inasan ganin ya asad kafin bikinmu..

Hawaye ya share mata yace kinsan bansan ganinki kina kuka ko? "D'aga kanta tayi alamar eh" salman yace toh share hawayenki...

Kallonta yayi yace aysaah ina bakin k'ok'arina wajen gano asad amma haryanzu ba labari kiyi hak'uri mu cigaba da adua in shaa Allah asad zai bayyana ina ji ajikina...

"kwance take jikin ammi suna fira wayanta tafara ringin tana d'auka taga ansaka *final choice* kallon ammi tayi saitaga ammi ba 
ita take kallo ba..

Tashi tayi zatabar d'akin ammi tace ina zaki aysaah tace ammi haneefa ce ke kirana a waya mayb ta zo ne...


Saida takai bakin k'ofa ammi tace haneefa ce final choice d'in "dariya tayi tabar d'akin da gudu..

Ita kanta ammin abun dariya yabata wai aysaah ce yau ke mata k'arya da haneefa "bayan tasan haneefa bestie aka mata seving...

parlon bak'i ta tardashi dayake dama can suke fira "sallama tayi, amsa mata yayi ya ware hannunshi da gudu ta k'arasa rungumeta yayi yace i miss u my babe 
murya can k'asa tace miss u more my man...

kamo hannunta salman yayi suka zauna "kallonta yayi yace amarya bakya laifi dariya tayi tace bandai yi ba amma nayi mummynzarah aysai ta zaneni "dariya yayi sosai...



"Wani d'an akwati ya bud'e ya zaro wani zobe, hannunta ya kama ya saka mata shi ba k'aramin kyau ya mata ba "peck yama hannun kana ya saketa...

Kallonshi tayi tace tnx ya salman bata ida ba ya d'ora hannunshi bisa bakinta yace na hanaki yiman godia ko amma baki bari marairaicewa tayi tace na daina..

Fira sukeyi sosai "hannunta ta kalla taga 11:00pm kallonshi tayi tace ya salman dare yayi fa " a marairaice yace Allah bangaji da ganinki ba "murmushi tayi tace kayi hak'uri saura kwana kad'an na koma gdanka..

Salman yace nidai ban yarda ba. "peck ta mashi a kumatu ta tashi ta ruga tana dariya. Shim dariyan yayi yarasa miyasa komai na aysaah da ban yake da na sauran mata komai tayi burgeshi takeyi...





Phirdauceejeebo.blogspot.com




*IG: yar_ficika*





© *Feedoh Deedoh*✍🏻✍🏻
*KUNYA ADON MACE*



*_Feedoh yanmata_*✍🏻




*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
   ® *(NWA)*




*_page_*1⃣4⃣1⃣ *_to_*1⃣4⃣5⃣


Alhamdulillah hausawa sunce duk abinda aka sama lokaci zaizo k'arshe. Yau aysaah ta zama cikakkiyar lawyer inda dubban mutane suke tayata murnan kammala karatunta lafiya...

Kyaututuka aysaah ta amshe abun tun yana burgeta hartakai tana mamaki irin kyaututukan data samu..

Tsaye yake ya hard'e hannunshi bakin mota yana kallonsu ita da sauran students suna ta d'aukan pix. Takowa yayi yazo kusa da su yace kuzo na maku to juyowa tayo taga salman ne "fad'awa tayi jikinshi tana dariya rungumeta yayi "sauran students suka fara dariya suna ihu...

Haka dai salman ya dinga yi masu pix sai marece sosai kana suka taho "gida suka aje haneefa kana suka d'auki hanyar gida suna tafe suna firan soyayya....

Kallonta salman yayi yace yarinya na ni miye zan bada gift? Murmushi tayi tace kanasan na fad'a maka d'aga kanshi yayi yace eh mana...

Aysaah tace toh karkad'e kunnenka, shiko yakama kunne ya karkad'e "dariya ta dingayi mashi. Kallon shi tayi tace ya salman abinda nakeso kawai kasoni har k'arshen rayuwata kayi hak'uri da duk shirme na watarana zan daina shine babban gifts d'in da zakaban..

Jawota yayi jikinshi yace kisa aranki ke kad'ai ke da zuciyan salman sai yanda kikayi da ita " kuma ba shirme kikeyi ba yarinta ce kuma ni yarintarki burgeni takeyi dan haka karki ji komai  *zan maki hallaci fiye da yanda naufal yaima hudah zan soki fiye da yanda moh yaso nafeesa zan k'auna ce ki fiye da yanda hamza ya nunama dijah k'auna*..

Rungumeshi aysaah tayi k'am tana dariya. A haka har suka iso gida...

```BAYAN SATI D'AYA```
salman ne ya kalli su aysaah yace haneefa dami dami zakuyi? Haneefa tace bridal shower sai kamu sai dinner kawai...

Atm d'inshi ya basu yace gashinan kuciri abinda zai isheku amsa haneefa tayi "kallon aysaah yayi yace yadai yarinya na ba wata matsala ko? Dariya tayi tace babu...

Aysaah da haneefa ne ke yawon rabon iv duk gidajen k'awayensu saida sukaje "dan haneefa tayi parking ta dawo gidansu aysaaah sai anga ma biki..

Mai gyaran jiki ammi ta  d'aukoma aysaah daga mai duguri ita zata mata gyaran jiki ta mata lallai kuma bata zuwa ko ina...

Salman ne ya dinga kiran aysaah a waya yana san ganinta dan yau kwananshi ukku bai ganta ba "k'in d'auka tayi dan tasan halin masifan ammi...

Part d'in ammi ya nufa parlor suka had'u dashi kallonshi tayi ta d'aure fuska tace yadai malam? Sosa k'eya yayi yace dama gaidaki zanyi ammi tace toh nagode jeka "har ya juya yace ammi aysaah fa? ammi tace neman mi kake mata? Dama inasan ganinta ne ammi tace toh ba yanzu ba dan yanzu gyaran jiki ake mata "fita yayi yana gunguni abin dariya yaba ammi..

Yau aka kawo lefen aysaah akwati sha biyu sai key d'in mota duk wanda yaga lefen aysaah sai ya burgeshi..

Yan kd ma sun taho gida ya cika kamar yau ne ranan bikin...

Aysaah da mufeedah da haneefa ne suka kulle kansu k'uryan d'akin ammi suna fira...

Aysaah ta kalli mufeedah tace sis ance sahr k'awarki ce bani labari dariya mufeedah tayi tace aike sis randa ya salman yaceman sahr yakeso har zazzab'i nayi dan na tausaya maki...

Dariya haneefa tayi tace sis ay randa bestie ta gane ya salman nasan wata karkiso kiga hauka nan suka dingayi ma aysaah dariya harta k'ule saida sukayi mai isarsu kana suka yi shiru...

Mufeedah tace ay ta dawo wai yayi hak'uri "wlhi she cant do without him waye waye aykam yamata spark yace shi yana da mata kuma aysaah da yake bata labari yarinya mai hankali da tarbiya. Kuma karta k'ara kitanshi idan kuma ta cigaba da kiranshi zaiyi maganinta. Kai in tak'aice maku magana ta daina yiman magana saboda ya salman..

aysaah tace ayni fushi yake dani wai ammi ta hanashi ganina kuma da amincewa ta, yakasa gane nikaina yanda nakeji na rashin ganinshi amma kanshi yasani "kallonta sukayi suka bushe da dariya mufeedah tace aysaah Allah da gaskian ammi salman ya b'ataki "d'aka mata duka tayi tace ina ruwanku aydai miji nane....





Phirdauceejeebo.blogspot.com






*IG: yar_ficika*





© *Feedoh Deedoh*✍🏻✍🏻




adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *