Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, November 20, 2020

KHALEESAT COMPLETE HAUSA NOVEL

adsense here

KHALEESAT COMPLETE HAUSA NOVEL


 [2:17AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

0⃣1⃣




Saukowan jirginsu kenan maisuna

ARIK

AIRLINE a national airport abuja.

wanda

daga Indonesia yake, aikam na

gyara

zama dan naga masu fitowa daga

jirgin.

Wasu mata da maza nagani wanda

ga

dukkan alamu yan makarantane

suna

sanye cikin uniform dinsu dogon

wanda

da red riga saidan hijab akansu

dukansu

irin kayanne a jikinsu.

Kutsawa nayu cikin students din

chan

nahango wasu yan mata su 3 wanda

ga

dukkan alamu bazasu wuce 17

years ba.

Biyu farare daya kuma chocolate ce.

Mai suna fateema amma suna

cemata

TEEMA COOL tace ma mai suna

CHUCHU

da KHALEESAT wlh wanan

compition

din da school dinmu suka turamu

yayi,

yakuka kawatar ashe haka Indonesia

keda kyau? atleast mudan bude ido,

chuchu tace abii my sis. Teema tace

wai

maisa khaleesat yau bata magana?

tun

muna cikin jirgi bata cewa komi, ko

abinci da akabamu bata ciba cofee

kadai

tasha, chuchu tace wlh nima

nadamu,

khaleesat tai musu murmushi batare

datace komiba duk maganan nan

dasukeyi tafiya suke.

Suna fitowa sukaga motar

makarantan

su tazo daukansu mai suna

TURKISH

INTERNATIONAL SCHOOL.

Suna shiga motan khaleesat taji

gabanta

yacigaba da faduwa rike kirjinta tayi

saikuma tafashe da kuka sosai.

Teema da chuchu suka daddafata,

chuchu tace khalee kidena kuka plz

kifadamana meke damunki, teema

tace

ko bakida lpy ne?ko ciwon cikinki

yatashine? Khaleesat ta girgizakai

tana

matsar hawaye.

Chuchu tace khalee kinfasan dad

nawa

yace zaisai ma dukanmu gift inhar

mukai wining kuma munci soo cheer

up.

Khaleesat ta share hawayen

muryanta

mai kama da tayara kuma karama

tace

chuchu, teema wlh bansan mesaba

jinake

kaman wani abu zaifaru dani yau, i

can

feel it, dama tun tuni nake bad

mafarki,

takara fashewa da kuka tace i can

feel it

wlh my destiny is going to change

today

tacigaba da kuka.

Chuchu da hawaye yacika mata ido

dan

su ukun suna bala’in son junansu,

idan

antaba daya to antaba dukansu,

iyayensu abokanayen junane.

Chuchu

tace khaleesat kidena magana haka

addu’a zakiyi, kinsan we luvs u alot,

damuwarki damuwarmu ce plz

kidena

kuka. ahankali ta kwantar da kanta

kan

kafadar Teema. Daidai nan bus ta

tsaya

dan ankawo kofar gidansu khaleesat

sallama tayima su chuchu da teema

ta

sauko sukuma suka wuce dankai

kowani

dalibi gidansu.

Katafaren gidansu mai kaman dana

tsohon gwamnan ph ROTIMI

AMECHI ta

shiga gidane mai masifan kyau

kasan

gidan manyane.

Ahankali take tafiya tana janye da

trolley dinta, abunda yabata mamaki

shine babu mai gadi, kuma babu

securities din gidan.

Kofar falonsu tabude, batare datai

sallamaba abunda taganine yasa

idanunta suka fara juyawa…












💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

0⃣2⃣



Tuss din dataji alamun karan

bindiga

yasa taji juyawan da idonta yakeyi

yadena, sake dago daradaran idonta

tayi

taga babanta da mamanta kwance

akasa

cikin jini, wanda taga anharbi

babanta a

daidai saitin zuciyarshi, mamanta

kuma

akai, jakar dake hannunta tayar

takarasa cikin falon dagudu zata

fada

kan iyayenta amma mutumin ya

nuna

ariketa.

Tasowa yayi yana murmushi keta,

khaleesat tace Abban chuchu maisa

ka

kashemin iyayena?? Ba abokinka

bane??

Karka manta mu yayanku mune

muka

hada zumuntar dake tsakaninku

maisa?

mai iyayena sukama abban chuchu?

Kara dago kanta tayi ta kalli wasu

mutane masu bakakaen kaya tana

binsu

dai dai da kallo idontane ya sauka

kan

mai gadin gidansu shima rike da

bindiga.

Zatai magana Abban chuchu ya

kwasheta

dawani mahaukacin mari wanda

saida

jinita yadena aiki 4 dat moment,

yadau

bindiga ya saita kanta zai harbeta

amma

kuma saiya samu kanshi

dakasawa,ya

cije lebe, idan ya kalleta yana ganin

fuskar yarshi tilo CHUCHU yasan

sunason junansu barinma chuchu

tana

bala’in son khaleesat.

Maida bindigar yayi cikin aljihu

sanan

yajuya mata baya cikin kakkausan

murya yace khaleesat ban

kashekibane

saboda abu daya tak!! Shine yata

chuchu

, nasan yanda take sonki, amma

yanzu

zanyi maganin komi.

Khaleesat takara fashewa da kuka

gashi

ba halin guduwa, gashi ba halin taje

tataba babanta da mamanta datake

gani

cikin jini, kuka take kawai. jitayi

Abban

chuchu yace khaleesat! ta dago dara

daran idonta ta kalleshi saiji tayi

wani

feeeeeeeee ya fesa mata shalton a

idanunta biyu take ta sulale kasa

tana

ihu saboda azaba, duda haka baiji

tausayintaba yacema gurds din

dasuka

riketa ku gwalemin idonta aiko suka

gwale duda idanun sunyi bala’in jaa

saboda azaban shaltos amma haka

yakara fesawa saida shaltosa daya

yakarae a idanun khaleesat take

itama

tasume warwas awurin saboda

azaba.

Abban chuchu ya zabo mutane biyu

mai

gadi, dawani basamude yace kudau

yarinyanan inaso ku kaita chan

nijar,

nijar dinma a kauye, kauyen ma

cikin

kasurgumin dokan daji, dajinma

dababu

mahalukin mutum dayake zuwa

saboda

gudun kar wata rana ta tona mana

asiri.

Banason tadawo Nigeria. Suna

rawan

jiki aka fita da khaleesat sukasata

amota

sukaja.

Abban chuchu yafashe da dariya ya

tsugunna yana shafa fuskan baban

khaleesat yace oo dear amininna!

kai

kuskuren yarda dani arayuwanka,

gashi

yanzu duka dukiyarka tadawo nawa,

na

kashe idon yarka khaleesat wanda

har

abada tadawo makauniya. yakara

fashewa da dariya ya mike yacema

sauran bodyguard din kuzuba

kalanzir a

gidan ku kona, kuma kuyi maza

kubar

anguwan yanda babu wanda zaitaba

zaton kashesu akayi. saidai kowa

yayi

zaton gobarace takeshesu, yana

fadan

haka yadau wani file yafita daga

gidan

dayake anguwan shuru shuru ce.













💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

0⃣3⃣



Yana barin gidan sauran guards din

suka fara zuba kerosene din sun

zufa

akan kujerun, katifu sai labelayen

dakin

sanan suka zuba kerosene din a

jikin

maman khaleesat,da babanta

wayanda

sun riga sun mutu.

Saida suka fito bakin kofa sanan

suka

kyasta ashana suka wurga cikin

dakin

aiko daki yakama da wuta sosai da

sauri

suka shiga motarsu sukabar

anguwan

batareda ko mutum daya yagansuba,

sai

murna suke dan Abban chuchu yace

zaibiyasu dakyau. Abunda suka

manta

shine Allah mai kowa da komi

wanda ya

hallicesu ya gansu kuma surely

zaibinma

wayandavsuka kashe hakkinsu.

Wuta citake sosai makota sunfarajin

kauri suka fito mutane dayawa

akaga

wuta hartafasa roof, nanda nan aka

fara

bada taimakon gaggawa, wani

makocinsu wanda yake shiri da

baban

khaleesat yace innalillahi wlh tare

mukadawo daga sallan azahar da

Alh, ya

shiga gida nikuma nawuce nawa

gidan

Allah ubangiji yasa basa cikin

gidanan

wutan yakama, ciro wayanshi yayi

yakira fire brigade sukace gasunan

zuwa, sanan yakira lamban baban

khaleesat amma bayazuwa.

Jiyayi gabanshi yafadi, da sauri ya

lalebo

lamban yayan baban khaleesat

LAMIDO

wanda shima anan abuja suke da

iyalinshi, yana dauka yace Alh kazo

gidan kaninka baban khaleesat wuta

yakama kuma ba’a san inda baban

khaleesat sukeba.

Arude wan baban khaleesat maisuna

lamido yafadanma matanshi da

yaranshi

mota suka shiga suka taho.

Lokacin dasukazo lamido da

yaranshi

maza biyu dasuka biyoshi suka

karasa

da sauri yanda sukaga wuta nacine

yasa

hankalinsu yatashi kashe wutan aka

dingayi da kyar da sidin goshi wutan

ta

mutu kurmus.

Cikin wayanda suka zo aka kashe

wutan

kuwa harda Abban chuchu, yay

fuskan

damuwa kaman da gaske, bayan an

kashe wutan an tabbatar ta mutu

russ

sanan mutanen fire brigade da su

lamido ya yaranshi biyu maza masu

suna IDRIS, ISYA suka shiga

gabansu na

faduwa Allah sa baffansu baya cikin

wutan..

Ahankali suka fara bincike har suka

shiga falo wanda yake da sauran

abubuwa na hayaki saida aka gama

kashewa sanan lamido da sauran

mutane suka karasa ciki abunda

suka

ganine yabasu mamaki, baban

khaleesat

da mamarta jikinsu ya kone kurmus

yadawo toka amma fuskokinsu ko

alamun wuta yataba babu hasalima

saidai wani haske tareda murmushi

dake

kan fuskokin nasu sanan zufa a

goshinsu.

Lamido da yaranshi idris da isya

suka

fashe da kuka, lamido yadau kan

kaninshi ya rungume yana kuka

sosai

yace haba hydar maisa zaka mutu

ka

barni?kasan kai kadai nakedashi a

duniya kaine kadai kanina. Bazaka

tsaya ka aurar da yarankaba

khaleesat

da khalis?? Kuka yake sosai yama

fara

fita daga hayyacinci ambato

khaleesat

din dayayi yasa idris yace dad ina

KHALEESAT ????













💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

0⃣4⃣




Lamido dake kuka sosai jin an

ambato

khaleesat wanda yakeso yakuma keji

da

ita yasa yadago kai ya kalli idris,

isya

yace dad TEEMA tacemin tare suka

dawo

ita aka fara saukewa a gidama, sai

alokacin Abban chuchu yay magana

yace

CHUCHU ma nagida itama tacemin

KHALEESAT suka fara saukewa.

Hankalinsu yakara tashi, daddaga

abubuwan dasuka kone suke suna

neman gawan khaleesat.

Idris yace dad! kowa ya juyo yana

kallonshi yace dad zokaga wanan ba

trolley dakasiyoma khaleesat bane

lokacin dakaje LOS VEGAS??

Dad ya karbi trolley wanda yasoma

konewa yace shine jikinsu yay

sanyi.

Abban chuchu yace da murya kaman

zaiyi kuka hala ita takone kurmus

shikenan narasa abokina da kawar

yata

Chuchu wayyo Allah na, yafashe da

kuka

sosai sai aka dawo shi ake lallashi a

falon………………………….

Kusan kwanansu 3 akan hanya

saboda

motan nabasu wahala, khaleesat

kuwa

haryau bata farfadoba arana na 3 ne

suka isa nijar wani kauye mai suna

DOSO sukaje akwai wani babban

daji

wanda ba kasafai mutane ke zuwa

dajin

ba saboda namun dajin dasuke a

ciki.

Cirota sukayi daga mota suka kwara

mata ruwan sanyi ajiki wanda hakan

yasa ta kwalla ihu wanda saida dajin

yadau ihun.

Daidai lokacin wani namiji cikakken

buzu dogo sosai amma yanada

cikakken

jiki danko kadan ba siriri bane,

kakkyawan gaske ne shi yanada

dogon

hanci da karamin pink lips, manya

idanun gareshi ga gashi akanshi

kaman

nadan India, sanye yake da dogon

wando da wani riga wanda yawancin

masu zuwa farauta ke sawa,

bayanshi

kuma ya goya kwari da kwafa wanda

yake harbe namun daji dasu, akalla

shekarunshi zasuyi 27. bayanshi

wasu

mazane 2 amma basukaishi girmaba

dansu yarane yan 20 haka soboda

hunting yakeyi, kowanensu najan

akalan

dokinshi. Jin ihu yasa dukansu suka

tsaya chak yaran zasuyi magana

wanan

hadadden namijin saurayin maisuna

HYDAR ya daura hanunshi a

lebenshi

sukai shiru.

Kulle dawakan yayi ajikin wani

bishiya

sanan ya ciro kwari da kwafan shi

sabida imma wani abune su kashe

abun

sukuma yaran suka ciro addodinsu.

Tafiya suke sadaf harsukakai inda

ssukejin ihun amma saisuka labe

cikin

ganye, gani sukayi wata yarinya

wanda

idonta akulle tana kuka sosai tana

baba

mai gadi karku jefani cikin rijiya,

karka

manta alherin da babana yama dan

Allah kumin rai, dayan yace umarnin

oga mukebi khaleesat tacigaba da

kuka

tanato kuban abinci yunwa nakeji.

Hydar na ganin za’a kisan kai, yasa

yaji

ranshi yabaci, zuciyanshi na

tafarfasa

umarni yaba yaranshi su tsaya a

wurin

bari ya dauko dokinshi, zuwa yayi

ya

hau dokinshi da wani irin gudu

yafito

filin jikake sukutum sukutun alamun

takun doke ya doso inda suke,

Suna ganin wani ya gansu yasa

suka

daga khaleesat suka jefata cikin

rijiyan

amma kafin ta karasa ciki………












💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

0⃣5⃣




Kafin takarasa cikin rijiyan hydar

nadaga kan doki kafin yakaraso

inda

suke ya saki kwari da kwafa, Allah

yabama haydar baiwar saitin abu

kawai

sai arrow din ya chaki gefen wando

makarantan jikin khaleesat ya bulla

bango, sai abun yadawo kaman

hook,

hakan yasa bata karasa cikin rijiyan

gabaki dayaba kafafunta asama

kanta

akasa abunda haydar baisaniba

shine

kan khaleesat na cikin ruwan rijiyan

saboda rijiyan acike yake.

Gadan gadan yayo kansu mai gadi

wanda tuni suka fara gudu, dan

kallon

muscle din hydar kadai sukayi

sukasan

wanan namijin zaiyi bijimin karfi,

gudu

suke hydar na binsu kan dokinshi

ciro

sandan kwafa din yayi daga

bayanshi,

hannushi daya kan akalan dokin

dayan

hannu yasa ya bige kan dayan guard

din

dake tareda mai gadi, aiko yafadi

akasan wajen,mai gadi baiyi wata

wataba yacigaba da gudu,

hydar ya daki kan dokinshi a zuciye

tareda cemishi tsaya HISANN, chak

dokin yatsaya.

Hydar ya diro daga kan dokin, ya

mikar

da guard din yakaimai wani wawan

nushi a hanci tareda cewa maitai

muku

dazaku kasheta?yasa kafa ya

kwasheshi

kaban amsai? Zaikaimai duka na

uku

yaji tass mai gadi daga nesa dasu

ya

harbi hydar a muscle dinshi, yatako

ya

tsaya kusa da hydar ya saita bindiga

kanshi yace sakeshi, hydar yasaki

guard

din mai gadi yajashi sukabar wurin.

Hydar rike hanunshi yayi dake

bleeding

sosai, rigan dake jikinshi yacire,

danaga

kirjin hydar saida na tsorata yanda

kukaga HIRTIK na India film haka

hydar

yake saidai hydar yamafi hirtik.

Yaga

rigan yayi ya daure hanunshi gam,

tareda dan kara saboda azaba

dayaji,

juyawa yayi yana tafiyanshi na

cikakken

namiji karasawa yayi wurin rijiyan

amma kallo daya yama khaleesat

yay

maza ya dauke kai.

Gabaki dayan rigan khaleesat ta

kwaye

tayi sama ta rufe mata fuska, Allah

yasa

da bra a jikinta, yaran da hydar

ketare

dasu suka yi magana daga

maboyarsu

mufito NAMIJI?? Dan haka suke

basu

ketare umarnin hydar kodako

menene,

cemusu yayi ku tsaya lokacin

fitowanku

baiyiba.

Karasawa yayi jikin rijiyan hanunshi

daya yasa yarike kafan khaleesat

gam,

saikuma dayan wanda aka harbeshi

yasa

yana kokarin cizge arrow din daga

jikin

bangon rijiyan, kara yasaki sosai

saboda

yanda hannunshi kemishi azaba ya

fizge

arrow din da karfinshi aiko yaciru,

dayan hanun kuma yaciro khaleesat

wanda yay mamakin rashin

nauyinta.

Shimfideta yayi a kasa kusa da

rijiyan

duk abunda yakeyi yana kauda

fuskane

saboda bayason ganin tsiraicin

mace,

hanunshi na rawa yasa yaja rigan

daya

rufemata fuska ya sakko da rigan

jikinta

alokacinne ya kalli fuskanta dumm

yaji a

kirjinshi.

Yaran dayake tareda su yakira

bareed,

burhan, da sauri suka fito daga

maboyarsu suka karasa bareed ya

taba

hanun hydar yace kai suka harba??

batare dayabashi amsa ba Yace ku

dauramin ita kan dokina mutafi

gida.

daurata sukayi kan dokinshi, shima

suka

taimakamai yahau dokinshi sanan

suka

fara tafiya…….

[2:18AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

0⃣6⃣




ABUJA.

Haka aka sallace dad din khaleesat

da

mum dinta, amma ba’a ga gawan

khaleesat kaman yanda Abban

chuchu

yafada sai aka dauka hala itama

takone

kurmus ne.

**************************

Asalin labari.

Alh lamido da Alh hydar wa da kani

ne,

sukadai iyayensu suka haifa inda

iyayensu suka rasu sukabar musu

tarin

dukiya.

Alh lamido ya auri matarshi mai

suna

benazir inda ta haifa mishi yara 4,

HYDAR ne babban danshi,sai IDRIS,

ISYA

sai autansu TEEMA.

Alh hydar ya auri matarshi hauwa

jabo

inda ta haifi yara biyu KHALIS sai

KHALEESAT.

Alh lamido da Alh hydar suna zama

na

amana, gasu da son junansu ba’a

taba jin

kansu, gabaki daya sun hada kan

iyalinsu. Hydar da khalis suna

MEXICO

inda suke karatun likitanci acahn,

kuma

har yanzu Alh lamido bai fadamusu

zance mutuwan Alh hydar ba dan

yasan

hankalinsu zai tashi barinma khalis

harsu kasa karatu.

Abban chuchu abokin dad ne sosai

partners ne awani company dasuka

bude

mai suna TAKAFUL. Yarinyarshi

chuchu

sa’an khaleesat ce, tanason

khaleesat

sama da tunanin mai karatu, wani

irin

shakuwa sukayi da khaleesat wanda

bata

iya wuni bataje gidansu khaleesat

ba,

yanzu haka ma tana asibiti an

kwantar

da ita dan lokacin da’aka fadan

mata

khaleesat gobara yakama gidansu

kuma

tamutu sumewa tayi awurin anzuba

ruwa anyi fifita amma bata

farfadoba,

alokacinne ABBAN CHUCHU yafara

tunanin dabaisa ajefar da khaleesat

ba

gashi yanzu yarshu tilo na neman

mutuwa saboda wata banzar

khaleesat

achan.

Abban chuchu kullum burinshi shine

ya

mallaki duka dukiyar Alh hydar,

saboda

Alh hydar yafishi da komi ga kudi ga

dukiya, koina ansanshi, talakawa

nasonshi saboda yawan

taimakonshi,

saisa ya kasheshi kuma kafin

yamutu

saida yasa Alh hydar yay signing

cewa

dukkan kudinshi sun koma na

Abban

chuchu wanan kenan.

*************************

Alh lamido zaune akatafaren

falonshi,

matarshi benazir kusa dashi idonta

yay

ja, sai idris,isya da teema wanda ta

kwanta jikin mamanta tana kuka

sosai

tafijin mutuwan khaleesat kan kowa

saboda tarefa suka rabu a school

bus.

Benazir cikin murya mai taushi tace

Alh

yakamata ka kira yan makaranta

khalis

da hydar ka sanar dasu, yakamata

khalis

yasan iyayenshi sun rasu, Alh ya

kalli

matar tashi yace Hj idan na fadan

musu

khalis will be devastated gwara

yanzu

mukirasu sudawo gida, dama jiya

hydar

yakira yacemin sunyi hutu amma

basuson sudawo Nigeria ne.

Hj tace shikenan Alh hakan yayi,

saikuma zance teema ka ganta

jikinta

yay zafi kaman wuta nabata hakurin

taki, Alh yace my baby, ta dago

fuska

yace zo wurina, da gudu takarasa

wajen

Alh tafada jikinshi tana kuka tace

dad

kacema khaleesat tadawo, da kyar

dad

ya lallaceta tai shiru.

💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

0⃣7⃣




NIJAR.

Sina karasawa gidansu hydar, hydar

ya

diro daga kan dokinshi tareda sakin

kara, kallonsu bareed yayi yace

zaku iya

tafiya gidanku, tare sukace to

NAMIJI

suka juya kowanensu yatafi gidansu.

Dayan hanunshi mai lafiya yasa

yadau

khaleesat chak akafadanshi ya shiga

dan

karamin gidansu na kasa da ita.

Wata yar tsohuwa wanda akalla

zatakai

sittin ta taso da yarensu na buzaye

tace

hydar maiya sameka a hannu???

Wacece

kuma wanan ka dauko??

Cije lebenshi yayi sanan yace ummi

abar

maganan nan zuwa anjima yanzu ke

ceci rayuwan yarinyar nan dan bata

numfashi, ummi tace oya shigo da

ita

daki.

Ummi tana gaba suka shiga dakin

tabarma ta dauko ta shimfida afalon

nasu da ba kujeru sai simenti kadai,

shimfidar da khaleesat yayi akan

tabarma ummi ta taba jikin

khaleesat da

alamun damuwa tace hydar samo

ganyen magarya yanzunan da ruwan

zam zam.

Fita yayi dukda hanunshi na azaba,

makotansu suna saidawa zuwa yayi

ya

siyo ya kawoma ummi. Zama yayi

kusa

da ita yaga tabude baki khaleesat ta

zuba

iskan bakinta a ciki sanan ta danna

kirjinta ahankali khaleesat tai wani

tari

sanan ruwa dayawa yafito daga

bakinta.

Ummi ta karbi ganyen magaryan ta

wanke sanan ta matse ruwansu

tabude

bakin khaleesat tazuba ta matse

hancinta harsaida ta hadiye.

Kallon fuskan khaleesat tayi taga

yanda

jijiyoyin idonta dasuke akulle suka

fito

baro baro, hanunta takai tabude

idon

khaleesat taga gabaki dayan idon

haki

yacikashi, babu bakin tsakiyan

idonta

gabaki dayan idon yakoma fari,

saikuma

haki, ummi tace hydar ban ruwan

zam

zam din ya mika mata jiki na rawa

shima yadawo kusa da ita ya zauna.

Ummi takara bude idon khaleesat

din ta

diga ruwan zam zam wanda hakan

yasa

khaleesat tai ihu, saikuma tai shiru

tacigaba da bacci, hydar yace ummi

maike damunta??

Juyowa tayi ta kalli dan nata hydar

hanunshi ta kama ta bude ta zuba

wasu

magunguna sanan tasa wani karfe

tana

neman bullet din hydar sai cije baki

yake, da kyar ummi taga bullet din

taciro

sanan tasa magani a hannun ta sa

wani

farin kyalle ta kulle.

Tace hydar Yarinyar nan tana fama

da

ciwo sanyin kashi, kanta kuma yay

zafi

sosai alamun da abunda ke

damunta,

sanan kuma idonta ya mutu har

abada

bazata kara gani ba saidai wata ikon

Allahan, tadawo MAKAUNIYAA.



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

0⃣8⃣



ABUJA

yaune ranar da HYDAR tareda

KHALIS

suka diro naija, Alh lamido da

matarshi

Hj benazir sukaje daukosu, su hj

benazir

anci gayu ga tabarau a idanunnan

tai

kyau abunta kamar swt 16 nanko ta

ajiye yara 4.

Hydar na hango mamarshi benazir

da

sauri yazo ya rungumeta mother

huuuuhh kinyi kyaufa nafa zaci

teema

ce wollah, hj benazir taja hancinshi

tace

teeman ce ai, khalis ya iso wajen ya

ballama hydar harara yace aisai

abani

wuri nima na rungumeta ko takace

kadai?

Hydar yace baza a matsa ba din, hj

benazir tana dariya tace kai go gefe

joor,hj benazir ta rungume khalis,

Alh

lamido dai yana gefe yana

murmushi

sukaje suka gaida Alh lamido?

daganan sai gida.

Sun shiga gida kowa yamusu sannu

da

zuwa amma sun lura babu wanda ke

cikin walwala, sai bayan anci ansha

sanan dad yakira meeting falonshi

kowa

ya hallara.

Bayan gaisuwa da dad yakara musu

yace

khalis hydar ku kadaine kuka rage

bakusan komiba yace ku mazane,

kuma

maza aka sani da lallashin mata,

kuma

kusan cewa komi daya faru haka

Allah

ya tsaro ayau inaso na sanar muku

dacewa kanina hydar, tareda

matarshi

jabo, da yarshi kanwarka khalis

khaleesat duka sun koma ga

ubangijinsu

sakamakon gobara daya kama

gidan.

.

Khalis salati yake aranshi, yanzu da

gaske mum da dad dinshi da lil sis

dinshi

khaleesat sun rasu?? No way

gaskiya

hala basu bane.

Haydar hawayene kawai baiyiba

yanzu

da gaske harda little pumpkin dinshi

khaleesat?? Yarinyar dayake sonta

tun

tana karama kukan zuci yafara dan

baida masoyiyar data wuce

khaleesat bai

fada mata bane dan yanason saiya

gama

karatu.

Khalis kasa daurewa yayi yafashe da

kuka, teema kaman yarinya ta

rarrafo

tazo ta shige jikinshi itama tana

kuka

sosai da kyar dad ya lallashesu

sukai

shiru shidai hydar ba bakin kuka

amma

idanunshi sunyi jaa alamun tashin

hanakali duk suna zaune falon anyi

jugum sukaji sallama, dad ne ya iya

bude

baki yace shigo.

Abban chuchu ne ya shigo tareda

chuchu

wanda tarame sosai takara haske,

teema

ne tatarota tana chuchu ya jikin??

Yaushe aka sallameki?? Tace yau da

safe

teema taja hanunta suka tafi

dakinta.

Falon yarage su dad sai yaranshi

maza

da khalis, Abban chuchu yakara

gyara

zama ya kalli khalis yace khalis

karkaji

ko dar a kirjinka dan babanka dan

aljanna ne, sunyi mutuwar shahada,

muna addu’a Allah ya jikansu kowa

yace

amin.

Dauko file din hanunshi yayi ya

mikama

Alh lamido, alh yakarba yace Abban

chuchu name?? Abban chuchu ya

gyara

zama yace tun satin daya wuce

muna

office Alh hydar ya aika akirani, ina

zuwa yamikamin file dinan wai nai

signing ya barmin dukiyarshi gabaki

daya, kowa na falon saida ya kalli

fuskar

Abban chuchu.

Kafin yacigaba da magana hydar ya

katseshi a zuciye dan dama hydar

tun fil

azal ya tsani mutumin, hakanan

zuciyarshi bai yarda dashiba, cikin

tsawa yace kan wani dalili baffa

zaibarma duka dukiyarshi banci

yanada

yara har biyu?? Ban yardaba

mikamin

file din nagani, dad ya ballama

hydar

harara yakoma ya zauna.

Dad yace Abban chuchu cigaba,

yace Alh

lamido iya abunda nasani shine

yacemin

yabarmin duka dukiyarshi ne saboda

yanaji ajikinshi yakusa barin duniya,

wai ga dukiyarshi duka yabarmin

halak

malak na taimaki musulmai da ita.

Hydar zaiyi magana dad yadaga

mishi

hannu yay shiru.

Dad yace Abban chuchu nafi kowa

sanin

halin kanina na yawan kyauta, so

bawani matsala indan yabarma duka

dukiyarshi saboda yasan cewa nizan

iya

daukan nauyin yayanshi batare da

korafi ba ko kyashiba, so bawani

abu ya

kalli khalis yace ko kanada nacewa

son??

Ahankali khalis yace dad banda abin

cewa tunda yay kyautan shiyasan

dalilin

yinshi Allah yakai ladan kyautan

kabarinshi kowa yace Ameen,

Abban

chuchu ya sauke ajiyan zuciya

finally

yasha.

Har anmanta da zance ancigaba da

fira

sukaji muryan hydar yanacewa dad

amatsayina na wanda yakaranshi

PATHOLOGY inaso nayi performing

AUTOPSY a jikinsu saboda nagano

dalilin, kokuma abunda yakawo

mutuwar su….

Abban chuchu jiyayi fitsari na

neman

zubo mishi wanan wani irin ja’irin

yarone mai shegen naci????…

PATHOLOGIST shine likitan dayake

dealing da komi nakan gawa, shi

likitan

gawawwaki ne abunda hydar ya

karanta

kenan.

AUTOPSY shi text ne da akema

gawa

daya mutu dan agano musasbabin

mutuwanshi, dalilin mutuwarshi,

abunda

yajawo mutuwarsu.




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

0⃣9⃣




Dad yace wai hydar me kakecewa

haka

ne?? Kazaci a turai kake dasuke kai

gawa mutually, tun randa abun

yafaru

mukaje muka birnesu, idan kuma

son

sanin abunda yajawo mutuwarsu ne

ai

kafi kowa sanin gobara ce, kuma

kadena

irin maganan nan zakaja khalis ko

wanin mu yafara tunanin kaman

kashesu akayi, da sauri Abban

chuchu

yace hakane wlh.

Hydar yace dad amma kunce ba’aga

gawan little pumpkin ba (khaleesat)

??

Dad yace eh, amma munfi kawo ita

takone ne kurmus. Hydar ya kalli

khalis

da yay tagumi yay shiru yana

tunanin

iyayenshi yace jeka shirya kayi

wanka

muje gidanku.

Inhar little pumpkin takone kurmus

ne,

inaganin tokan zan gane jikin

mutum ne,

amma inhar banga tokan dake nuna

alamun jikin mutum neba to zansan

cewa bata gidan lokacin da gobaran

yafaru, daga hakan ne dole nai

bincike

starting 4rm maiya kawo gobaran??

dakuma kan masu gadin gidan

tareda

guards din saboda aisu basu

mutuba,

maisa su kadai suka mutu??

Dad yace kai hydar kacika taurin

kai,

yaro sai nacin bala’i sai alokacin Hj

benazir tai magana tace Alh kyau

kenan,

ya tsaya kan aikinshi kabarshi Alh

yayi

aikinshi, kuma kasan mu kanmu

bamusan maiya kawo gabaran ba,

nafi

kowa sanin halin jabo bata sakaci

da

kayan dasuke kawo wuta, saisa

nima

abun yaban mamaki sosai, kaga

gwara

hydar yay aikinshi koya fito damu

daga

duhu, Alh lamido yay shiru saikuma

yace

kinada gaskiya matana, kuje kuyi

wankan anjima saikuje.

Abban chuchu da zufa ya rufeshi

yana

wanan wani irin mayene?? I have to

do

something, i have to make hydar

disappear 4 good, dole kamutu dan

kana

neman ka tsokano tsuliyan dodo.

Alh lamido yace lpy Abbn chuchu

naga

kana zufa?? yay murmushin yake

tareda

share zufan kanshi yace bakomi,

tunawa

nayi inada meeting a office dad yace

to

bari akirama chuchu kutafi, yace

barta

anjima nazo daukanta yafice daga

falon

wuff.

Alh lamido yay shiru yana tunani hj

benazir tace lpy?? Yace wlh matana

i

found it strange hydar bai tamayin

abu

mai mahimanci haka batare da ya

shawarceniba, har yay kyauta da

duka

dukiyarshi, hj benazir tace kasan

baffa

akwai kyauta, kuma yanason Abban

chuchu sosai dan amininshi ne hala

saisa

yay hakan.

Dad yace kuma hakane Allah sa

mudace

shikuma Allah kai ladan kyautan

kabarinshi, hj tace amin.

Ina labarin khaleesat da hydar dinta

na

nijar??? Sai kuma gobe in sha Allah.

Shin hydar abuja na iya gano

musabbabin wuta?? Yana iya gano

cewa

khaleesat bata cikin gidan wuta

yakama??

Khaleesat na warkewa??

💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣




NIJAR

kwanan khaleesat 5 kullum ummi

nabata

magani amma haryanzu bata

farkaba,

abun na damun ummi itadai tasan

tayi

iya yinta.

********

Ummi likita ce, amma irin likitocin

kauye, a wurin mamarta takoya,

yanzu

haka ita kadaice likita a kauyen, ko

haihu za’ayi ana kiranta ta karbi

haihuwan. mijinta yarasu tun hydar

na

17. ummi ita tacigaba da kula da

hydar

da kanwarshi ZULAIHAT wanda

yanzu

take 18, hydar tun farko yataso

mutum

ne mai zuciya, yanason ummi da

zuliahat sosai, jss3 yakai a karatu

ya

dakatar saboda rashin kudi, gashi

ummi

kullum wahalan aiki yakamata shizai

fara ciyar da uwarshi yanzu, dalilin

dayasa yake farauta kenan, idan

yasamo

dabba wurin farautan yadawo cikin

gari

ya sayar dahaka suka hada kudin

harsukasa zulaihat a makarantan

gwannatin kauye inda yanzu take

jss2.

-***********

Kullum idan ummi ta fita hydar

shizai

zauna da khaleesat yayta kallonta,

shi

kanshi baisan dalilin yin hakanba,

abu

daya yasani shine yana tausayinta,

maita musu dasukeson kasheta??

itako

zulaihat tun randa aka kawo

khaleesat

din tacema hydar , ya hydar dan

Allah

ina sonta da kawa sai yay murmushi

yace kiyi addu’a tatashi da wuri to.

Yau kwanan khaleesat 7 chipchip

Hydar

yafita parauta, zulaihat na

makaranta,

ummi ce kadai adakin kusa da

khaleesat

tana zaune.

Gani tayi khaleesat tafara girgiza

kafanta tana kokarin daga hannu,

ummi

ta matso kusa da ita tana murna

tace

yarinya mike karki bari ciwon yakara

komar dake rayuwar bacci, mikewa

tayi

zaune tare da sandara ihu, dan

Allah

kuya kuri karku sani a rijiya, ummi

ta

tsaya tana kallonta kaman mai

nazarin

wani abu.

Khaleesat kokarin bude idonta take

tana

bude idon wanda yanzu yakoma fari

gaba daya taga bata ganin komi,

saidai

wani azaba datakeji kaman anzuba

mata

barkono da sauri ta kulle idon tana

kuka, gashi intana kukan saitaji

idon

namata zugi.

Ummi ce takomo hanunta tana

yarinya

zokici abinci, khaleesat daddagewa

tayi

ta fusge hannunta tana kuka tace

mai

gadi kun kashemin iyaye shine

yanzu

zaka kawoni gurin matarka ko,

tonima

ku kasheni, ihu kawai take tana

wasu

maganganu da ummi batama gane

abunda take fadaba, jisukayi

anfashe da

dariya sosai.

Khaleesat takara firgita ta kankame

jikinta tana addu’a Allah kareta daga

shairin mutanenan, zulaihat ce ta

shigo

tace kawata dan Allah cigaba da

magana, wlh muryanki dadi kaman

ta

kananan yara tacigaba da dariya.

Khaleesat takara haukace musu tana

nasan kasheni zakuyi kawai ku

kasheni

nahuta, kun riga kun kashemin ido

bana

gani kawai ku kasheni, ummi ta

matso

kusada ita tace yarinya kidena kuka

idanunki zasuyi miki ciwo sosai,

ayanda

kike yanzu bai kamata ko digin

hawaye

yafito daga idonki ba,

Khaleesat ta fizge hanunta tana

kokarin

tashi sai tattaba bango take duk

sunbita

da ido tsayawa tayi chak saikuma

tafara

kuka.

Tace Abban chuchu baxan taba

yafemaba, kiri kiri ka maidani

makauniya wlh duk wanda kedasa

hannu harda ku duka banyafe

mukuba,

in sha Allah kuruwan iyayena bazai

barku lpy ba, tacigaba da kuka

sosai ta

dafa idonta saboda yanda yake mata

zugi.

Tundaga kofar gida Hydar yaji

alamun

ana ihu a gidansu daure dokinshi

yayi

ya dauko wasu naman ragon daya

kawo

da yawa yakaraso cikin gidan dasu

ajiyesu yayi yakarasa dakin yaga

khaleesat tsaye sai kuka take,

Ummi tace yauwa hydar kadawo,

kaga

bakuwarku ta farka sai ihu take

mana

wai mukasheta tahuta, taki yarda

taci

abinci kuma nace tadena kuka

saboda

zaikarama idonta matsala.

Khaleesat kara bude baki tayi tace

wayyo mamana gashinan yadawo

zai

kasheni, Hydar wani tsawa yadaka

mata

yace keee yimana shiru, tunda take

bata

tabajin anmata irin tsawanan a

duniya

ba kama bakinta tayi ko tari bata

karaba.

Yace banason ihu, na tsani yawan

kuka,

so kikiyaye, muba cutarki zamuyiba,

mukuma ba kasheki zamuyiba, mu

muntaimakekine, yanzu zulaihat

tarakaki ki wanke baki kizo kici

abinci

anjima da daddare mayi magana

kisan

maiya kawoki gidanmu,

Yanda taji hydar na magana yasa

tatuna

da yayanta hydar na Abuja, daga

muryanshi da yanda yake magana

yasa

duk wani fargaba dake zuciyarta

yafice

tanemesu tarasa, daga kafanta tayi

tafara tafiya so take tazo inda hydar

yake,

Zulaihat ta rike hanunta tace kawata

mekike nema?ina zaki? Kome kike

nema

kidinga fadamin saboda nabaki abu.

budan bakinta tace niki kaini wurin

wanda yay magana yanzunan

yayana

ne, murysnshi irin na yayana, haka

yayana ke magana, plz kaini

wurinshi

nasan shikadai ne bazai bari su

maigadi

sukasheniba.

[2:20AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣1⃣




Hydar da ummi kafeta sukai da ido,

zulaihat tace tozo na kaiki gashinan

zaune kusa da ummin mu, tako rike

hanun khaleesat harkusa da hydar

takai

khaleesat ta zaunar da ita.

Hydar bai cemata komiba itama tai

shiru, daga hanunta biyu tayi tafara

shafa fuskanshi, jitayi yanada saje,

takara kai hanunta kan lips dinshi

taji

karami ne kuma sunada taushi, takai

hanunta kan hancinshi taji yanada

tsini

gashi dogo, takara matsar da

hnunta

kan idanunshi daya lumshesu tun

lokacin data fara tafabashi, hanunta

takara matsar wa sama taji ta chusa

hanun cikin gashin kanshi mai yawa

mai laushi da santsi irin nayan

India,

zata kara matsar da hanun yakamo

hanun ya rike, saboda wani yarr yaji

yanaji ajikinshi gakuma ummi a

wurin

yace mai haka kikeyi??

Tabe baki tayi tace sorry, kana

kama da

yayana, banbancinku kai kafishi

gashin

kai, tace ya sunanka?? Zulaihat tace

sunanshi yaya hydar,

Khaleesat tace wlh sunan yayana

shima

hydar tace dan Allah zaka zama

yayana?? Kawai kallonta yake tunda

yake daidai daso daya baitabajin

mace

ta burgeshiba, sai wanan bakuwar,

yanda take magana dakomi nata

kawai

yadaiji daban.

Magananta yakaraji tace zaka zama

yayana?? Kaga bazaka bari Abban

chuchu yamin komiba. budan bakin

hydar yace A’a. Ni yayan zulaihat ce

kadai, ita kadaice kanwata ke

bakuwar

muce, dazaran kin gama warkewa

zaki

fadamana garin dakike mu komar

dake.

Jikinta yay sanyi, taji wani abu ya

tsaya

mata amako goro, kaman tafashe da

kuka saikuma ta daure ta rike

kukan,

mikewa tayi tsaye murya na rawa

irin

wanda ke shirin kukan nan tace

zulaihat

dan Allah kaini na wanke ba..ba…

kin

kuka yadan kufce mata amma tai

maza

ta hadiye.

Zulaihat,ummi, dashi kanshi hydar

din

sai sukaji basuji dadin abunda hydar

yayiba.

Kama hanunta tayi suka fita brush

dinta

takawoma khaleesat tasa toothpaste

tabata tazuba mata ruwa abuta tasa

brush din abaki tayi, tace ma

zulaihat

zanyi fitsari, zulaihata takaita har

bayi,

ita tacirema khaleesat pant tai

fitsarin ta

maida mata da komi sanan tariko

hanunta suka fito.

Khaleesat tace nagode zulaihat,

zulaihat

tai murmushi tace kidinga cemin

kawarki, tace nagode kawata.

Zulaihat

taja hanunta oya mutafi daki,

khaleesat tace zan zauna anan

tsakar

gida in yayanki yafita kifadamin

saina

koma dakin, sai kuma tafara kuka ta

durkushi a wurin tana wani kuka,

tace

kawata agabana suka kashe

mamana,

suka kashemin babana, bansan

inane

nanba, amma sainaga yayanki naji

inajinshi kaman yayana, amma

yanuna

bayason kanwar dani bakomi, nima

Allah yaban lpy in sha Allah zanga

yayyina kusan su biyar nakedashi

nidama nafison hydar acikin yayyina

dan yafiji dani little pumpkin ma

yake

cemin. zulaihat hawayee yazubo

daga

idonta tace kawata kyale yaya hydar

ni

ina sonki ummi ma nasonki, zamu

kula

dake harki warke ta rungume

khaleesat.

Hydar yana tsaye abakin kofa dama

yafito yabata hakuri ne saboda

ummi

tamishi fada yanda yay mata

magana,

yanda take kuka gashi ashema har

iyayenta suka kashe yaji wani

tausayinta

karasawa wurin yayi yace

BAKUWARMU!!!…



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣2⃣



NIJAR

Bata amsashiba amma tadago

kanta,

yace kiyakuri nayarda nadawo

yayanki

daga yanzu, tadanyi murmushi mai

kara

mata kyau wanda yabayyana dimple

dinta batare datacemai kalaba,

hydar ya

tsaya kallonta kaman yana nazarin

abu.

Zulaihat tace kawata muje daki, daki

suka koma ummi takawo mata

abinci ita

kebata khaleesat abaki, kuka ya

kufece

ma khaleesat , ummi tace maiya

faru?

tace akaro nabiyu yarinya nace

kidena

kuka zai tsananta ciwon idonki,

bakinta

narawa tace ummi wai yanzu ko

abincin

gabana bani gani, bana ganinku

bana

iya yima kaina komi, ummi mai

amfanina yanzu? inda sun kasheni

danafi hutawa dawanan azaban da

nakasun dasukasamin.

Hydar da hawaye ya ciko idonshi

tashi

yayi yabar dakin, ya shiga dakinshi

arayuwanshu ya tsani yaga mace na

kuka bayaso, barinma bakuwar nan

da

intana kuka sai zuciyarshi tadinga

mishi

zafi.

Ummi tace yarinya karki damu komi

lokaci ne, yanzu bayan yan kwana

biyu

zakiga kin soma sabawa kin fara

yima

kanki wasu abubuwan, karki damu

kinji

ke yatace zan cigaba da kula dake

harki

warke insha Allah khaleesat tace

nagode

ummi.

Saida taci abincin shinkaface da

miya

yaji nama abunku da Hunter agida

lol.

Bayan tagamaci ummi da kanta

takaita

bayi taimata wanka khaleesat sai

dukar

dakai take wani irin kunyan matan

taji

tanaji, bayan sun dawo daki ummi

tashafa mata wasu magunguna ajiki,

zulaihat takawo mata wani atampha

ta

talakawa tai musu godiya sosai

ranan.

sanan aka bata tabarma tai salla.

Da daddare bayan anci abinci ummi

ta

gyara zama tace yarinya ya

sunanki??

khaleesat tace sunana “KHALEESAT

HYDAR” ummi tace munason muje

dalilin, sanadin kokuma ince abunda

yakawoki wanan garin nijar akauyen

doso??

Kirjinta ne yabuga kaman zai fashe

tace

ummi nijar?? Nida nake Nigeria

maiya

kawoni nijar? na shiga uku ni

khaleesat

shikenan bazan kara ganin yan

uwana

harna fadanmusu maiya faru dani

ba.

Yanda sukaga tarude yasa ummi

tace ya

isa haka, hydar kai fadamin a ina

kasamo Khaleesat??

Take a wurin hydar ya fadan musu

komi

amma saiya boyema khaleesat

zancen an

harbeshi saboda ita, khaleesat kuka

take

da yanzu ta mutu badan hydar ya

cecetaba, atake itama tafada musu

komi

da komi daya faru. ummi da zulaihat

kuka wiwi suke Hydar kam

idanunshi

sunyi jajir kaman yay mata kuka

haka

yakeji.

Ummi ta share hawayenta tace

khaleesat

bazanso ki koma gida da makantan

nan

ba saboda mutumin zai iya kasheki

batareda kinsaniba, nai alkawari zan

nemo miki maganin idonki ya warke,

mutara kudi dazai kaimu Nigeria

mukaiki har gidan kanin babanki Alh

lamido. ki kwantar da hankalinki nai

alkawari zan kula dake harsai randa

numfashina yadauke. Khaleesat ta

rungume ummi tana kuka zulaihat

itama

ta rungume ummi hydar tashi yayi

yabar

dakin.





💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣3⃣




ABUJA

Khalis da hydar sunje har gidan

bincike

sukai sosai, abu na farko dasuka

samu

shine akwai labulen dabai kone

dukaba,

khalis ya shishina labulen yaji warin

kalanzir yamikama hydar shima ya

shinshina sunsan cewa Hj jabo bata

taba

amfani da kalanzir hasalima da gas

take

girki dat was d first thing dat made

dem

suspicious, Hydar ya tsinci bullet

kwaya

3 akasa wanda hakan yasa gabansu

yafadi suka fara tunani koyan fashi

ne

suka shigo gidan.

Waya hydar yaciro yakira babanshi

Alh

lamido sanan yakira police. dasuka

iso

hydar suka nuna musu abunda suka

gani, investigation police suka

shigayi

sosai inda haryakai ana neman mai

gadi

yayi bayani ko da wanda suka shigo

gidan aranan gobara, amma annemi

mai

gadi anrasa.

Har gidan mai gadi akaje amma

akaga a

kulle, yan anguwa suce tun randa

mai

gidanshi yarasu mai gadi yabar gari,

takenan mai gadi ya shiga cikin

suspect

aka buga hotonshi as a wanted

crimanal

ana nemanshi.

Securities ma duka anje gidajensu

amma

basunan suma aka buga

hotonayensu

ana nemansu.

Pathologist da dama police sun kira

an

bi diddigin tokan da abubuwan

dasuka

kone amma ba’aga alamun konewan

gawan khaleesat ba, hankalin kowa

yatashi barinma khalis to ina

kanwarshi

wai shin ina KHALEESAT???

Ina tashiga?? Ina suka kaita?? Inhar

bata

mutuba ina suka kaita, khaleesat

kina

ina my lil sis plz kifito, da kyar Alh

lamido ya lallabashi yay shiru.

Har lokacin komawansu hydar da

khalis

makaranta yayi ba’aga su

maigadiba,

hakanan suka tattara suka koma

dan

dama semester daya yarage musu

sugama karatun duka sudawo

cikakkun

likitoci.

Duk garin Nigeria duk inda ka shiga

zakaga poster na hoton khaleesat

har

kudi naira miliyan 5 Alh lamido yasa

duk wanda yaganta amma shiru.

Abban chuchu tun ranan dayaji

hydar

nacewa zaiyi bincike fitan dayayi

zuwa

yayi yabiyasu mai gadi, sanan

yasasu

barin garin gabaki daya. yanzu

hankalinshi kwance yasan cewa

yariga

yataushe hanyar da za’a iya gane

yanada hannu a kisan Alh hydar.



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣4⃣




NIJAR

Rayuwa a nijar ba laifi dukda

khaleesat

bata sababa amma ganin yanda

ummi

da zulaihat ke sonta ke kula da ita

yasa

taji itama tana sonsu sosai, hydar

nedai

haryau bata sake dashiba dukda shi

yana

kokarin ganin yajata ajiki amma

bata

bari ko fira take da zulaihat dazaran

ya

shigo bazaka karajin bakintaba.

Ummi ta dage wajen nemama

khaleesat

lpy idanunta, alhamdulillah yanzu

idon

khaleesat ya washe duk hakin sun

bace

saida bata gani kwata kwata dan

idan

kaganta zaka zaci tana ganin

mutane ma

amma ko kadan bata gani.

Yau asabar zulaihat tadawo daga

hadda,

ta zauna suna fira da khaleesat

ummi ta

shigo dakin tace zulaihat tace naam

ummi, ga maganin nan ki kaima

humaida tasha jiya ta haihu,

khaleesat

tace ummi nadan bita tunda nazo

ban

taba fitabafa, ummi saida taidan jim

tace shikenan amma zulaihat ki kula

da

ita da kyaufa.

Kuma karku jima, banda biye biye,

kuna

mika sakon ku dawo sukace to

khaleesat

harda murna.

Zulaihat ta dakko hijab tasa mata

sanan

tarike hannunta suka tafi.

Sunkaima humaida maganin,

humaida

tace zaliha wanan wacece?? Zulaihat

tace

kanwatace kuma bakuwarmu ne,

humaida tace amma wlh tanada

kyau

gatadai baka amma duk tafi yan

matan

garinan kyau ga diri, zulaihat tace

ummi

tace muyi sauri sai anjima.

Suna fitowa suna tafiyansu ahankali

sukaji ana busa sarewa alamun

kodai

sarkin kauyen kokuma dan sarkin

kauyen mai suna FAISOL zai wuce.

Khaleesat tace kawata wanan

sarewan

fa?? Zulaihat tace hala ko sarkin

garinan

ko danshi ne zasu wauce. kinga mu

tsaya

dan inhar suna hanya ka shiga

hanya

sai anmaka duka 80, khaleesat

sarkin

tsoron bulala takara kankame

zulaihat

tace wlh mu tsaya har suwuce.

FAISOL nakan rakumin shi wanda

anmishi ado irin nadan sarauta yazo

wucewa kawai idanunshi suka sauka

kan

khaleesat wanda take sanye da

doguwan

riga ta atampha kanta kitson yan

nijar

ne wanda ummi tamata jiya hijab

din

datasa yafito da tulin kitson gaban

goshinta wanda hakan yasa tai kyau

sai

jujuya fararan idanunta manya take

tana waige waige kaman tana gani,

kallonta yayi yaji tabala’in bashi

sha’awa ta, bai taba ganinta a

kauyenan

ba. Safkowa yayi daga kan rakumin

ya

tunkaro inda suke fadawanshi na

biye

dashi.

Zulaihat takara rike hanun khaleesat

gam dan kowa yasan FAISOL dason

mata

yarone 25 years yake amma yanzu

matanshi 4, auri saki, dazaran yaga

kakkyawa saiya saki daya daga cikin

matanshi ya auro. gakuma khaleesat

daya mutu akanta, tun kafin ya iso

zulaihat tafarama khaleesat magana

a

kunne tace wanan dan iskan dan

sarki

na zuwa karki kulashi.

Yana karasowa yace kee kanwar

hydar

wacece wanan dakika rike??

Zulaihat

jikinta yafara rawa tace

bakuwarmuce,

yay murmushi yace to kutafi gida

amma

kicema mamanki aurenta gobe dan

haka

kushirya, khaleesat jin maganan

aure

yasa tace nacema ina sonkane??

FAISOL yace basai kinceba, kuma

bawai

amincewarki nake nemana, nidan

sarki

ne kome nakeso akemin, a tsiwace

khaleesat tace niko bazan sokaba,

jitayi

ya fincikota tafada kirjinshi, iya

karfinta

ta daddage takaima duka wanda

bama

tasan a inda ya saukaba ashe a

fuskane

take nan ranshi yabaci,

Yace nuna sarkin bulala yace amata

50

masu kyau, da gudu zulaihat tazo ta

tsugunna gabanshi tace dan Allah

kayakuri wlh kanwata makauniyace

bata

gani, kayafe mata batasan waye

kaiba

bakuwace, hankade zulaihat yayi

yace

amusu tare, haka aka musu bulala

50

khaleesat harda suma.

Ya kalli zulaihat yace kushirya gobe

za’azo adaura auren nafada miki,

kuka

babu wanda ya isa yahana, garina

kuka

dan haka kome na garin nawane,

yay

tsaki yahau rakuminshi sukai gaba.


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣5⃣



Zulaihat kuka take sosai gashi garin

inhar dan sarki yadaki wani baka isa

kataimakeshiba duk yan garin sunki

taimakonta, ga khaleesat asume

itama

bayanta zafi kaman ta mutu ta kifa

kanta kan cikin khaleesat tana kuka

sosai. ana haka Allah ya jefo hydar

kan

dokinshi yadawo daga daji yana

goye da

kwari da kwafanshi, sakkowa yayi

yataho wurinsu arude yace zulaihat

dago

kanta tayi yace maiya faru?? Kafin

tafada mishi ya koma kan dokinshi

yaciro goran ruwa yazo yayyafama

khaleesat ta farfado tana kuka ta

rirrike

hydar tana cewa zulaihat karki bari

yadakeni.

Hydar yace maiya faru zulaihat

khaleesat najin muryan hydar takara

sautin kukan tana yaya hydar wani

mugune wai zai aureni gobe plz

karka

bari ya auren dan Allah. ya

sharemata

hawaye yace kutashi mutafi gida

khaleesat takasa mikewa hakanna

yadagata yasata akan doki nanma

ihu

tayi tace menene wanan yaya

hydar??

Yace dokina tafara wayyo Allah wlh

ni

faduwa zanyi, kacire daga kan doki,

nibantaba hawaba, tsaki yayi

yadaura

zulaihat tana bayan khaleesat, hawa

yayi

kan dokin suna fara tafiya khaleesat

tasa

hanunta tarike cikinshi gam, wanda

hakan yasa suka kusa kifawa takara

sandara ihu, zulaihat duk kukan

daya

cita saida tai dariya, hydar yace wai

mehaka cire hanunki a jikina takara

kankmeshi tana kuka ai faduwa

zanyi

to, tsaki yayi ya kyaleta suna kaiwa

gida

saida yakara saukar dasu.

Dasuka fadanma ummi abunda

yafaru

hankalinta yatashi tace nifa saisa

banason tafitan dama, yanzu

yazamuyi

wazai iya da bala’in FAISOL a

garinan??

Hydar yace ummi Allah kaimu goben

yazo gidanan dazancen aure yaga

inban

sassareshi da addanaba tace kai

hydar

lallabasu fa zamuyi yaza ayi haka.

Idan yadage saiya aureta kasan

saiya

aureta mukuma bazamu iya aurar da

yarinyar dabamusan iyayentaba, da

kyar ranan khaleesat tai bacci har

firgita

take saida ummi tahada da mata

tofi

tukun tai bacci.

Washe garin ranan hydar bai fitaba

aiki

ba. wuraren 10 yaji busan sarewa

khaleesat ihu tafara takankame

ummi

tana kuka, ummi dake salati tana

shikenan mun bani yanzu da gaske

yake

FAISOL yake.

hydar dakinshi yakoma ya dauko

kwari

da kwafa ya goya sanan yadau wata

sharbebiyar adda yafita waje ummi

nakiranshi hydar ina zaka kisa

zakayi

ko?? Amma ko kallonsu baiyiba

yawuce

yafita kofar gida.

Tsayawa yayi a kofar gidan ya daure

fuska kaman baitaba dariyaba,

hanunshi

daya na rike da sharbebiyar adda,

kafin

sukaraso kofar gidan cikin wata irin

murya katuwa wanda ban tabajin

hydar

da itaba yace wlh duk wanda

yakaraso

kofar gidanan saina sassareshi….

Turus

kowa ya tsaya har fadawan, shi

kanshi

FAISOL gabanshi faduwa yake dan

kowa

agarin yasan ko waye HYDAR

HUNTER!!!

[2:22AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣6⃣




FAISOL ne yace kai hydar nazo

auran

bakuwarkune, hydar yace inka isa

ka

sauko kazo wurinann kaga yanda

zanyi

gunduwa gunduwa dakai, faisol

gabanshi yacigaba da faduwa

arayuwanshi yana tsoran hydar

sosai,

juyawa yayi yacema fadawanshi

mutafi,

suka tafi hydar yakoma cikin gida ya

zauna yana huci. ummi tace hydar

yatafine?? yace eh, khaleesat

tafashe da

kukan murna, batare datace

komiba.

Shikuma hydar ya shige cikin

dakinshi

yahau bacci.

Wuraren 11 na safe yana cikin bacci

yaji

alamun ihu firgigita yatashi yaji

ummi

da khaleesat suna kwallamai kira

yana

fitowa yaga fadawa rike da ummi da

khaleesat ga sarki bulala rike da

bulala a

hanunshi, wani bafade yace sarki

yace

kodai kabimu muje fada yanzu, ko

muyima uwarka dukan tsiya

agabanka,

ummi cikin kuka tace hydar dan

girman

Allah kavisu nasanka da taurin kai,

jin

mamanshi tahadashi da Allah yasa

yace

musu suje aka saki su ummi

shikuma

yabisu sai fada.

Fada na cike mai martaba sai waziri

dawasu makaraban mai martaba aka

shigo da hydar. Sarki yace kai harka

isa

ka wulakanta dana ka disgashi

gaban

jama’a dan yace yanason bakuwarku

da

aure wanan makauniyar?? To bari

kaji

Ko kanaso ko bakaso saiya aureta,

ku

daukeshi a kulleshi sai bayan kwana

7,

sanan abashi bulala 80 abaya

tareda

horo mai kyau aka tafi da hydar

kurkuku.

Kowa afadan kallon kallo suke,

sunsan

inhar an kulle hydar sun bani,

kauyenan

inba hydar fanko ne, suda cin nama

sai

randa aka sakeshi dan basu da

Hunter a

garin dayawuce hydar.

Waziri yace Allah ja zamanin sarki,

Allah taimaki sarki takarawrka lpy

uban

gidana ko zan samu daman fadin

wani

abu?? Sarki yace anbaka.

Yace mai girma inhar aka kulle

hydar

fada bazata kara samun namaba,

duk

kauyenan bamu da jarumi kaman

hydar,

shike zuwa mana farautan namun

daji,

yaza ayi inhar an kulle hydar??

Hakan

zaisa ko antashi bikin bazamu samu

namabacinba koba hakaba?? Sauran

yan

fada sukace haka.

Shi kanshi sarki faisol ne ya matsa

mai

saisa ya kulle hydar, amma kowa

yasan

hydar nada amfani a kauyenan,

shikadai ke zuwa farauta yasamo

namun

daji yasayarma fada yanzu

yazasuyi??

Gaskiya dole nasa asakeshi, gyaran

murya yayi yace naji zancenku zan

sakeshi amma sai bayan azahar.

Ummi suna gida sukaji labarin an

kulle

hydar kuka sukafara, ummi lallashin

kanta tayi sanan tafara lallashin

khaleesat dake kuka kaman tamutu

yanzu yazatayi?? Ankulle yaya hydar

mai kareta.

Bayan azahar kaman yanda sarki

yafada

duk suna zaune yasa aka sako hydar

aka

gurfanar dashi agabanshi. ya kalli

hydar

a wulakance yace na kwanceka ne

saboda kaje kayomana farautan

namun

daji wanda za’ayi sha’anin bikin

dashi

kafin la’asar.

Yanzu katashi katafi bayan la’asar

zamuzo a daura aure, faisol murna

kaman yakasheshi harda yima hydar

gwalo. Hydar baice musu komiba ya

mike idanunshi jajur bayan riganshi

duk

jini saboda bulala 80 dayasha.

Direct yabar fada yana zancen zuci,

nasan faisol bazaitaba kula da

khaleesat

ba, wulakantata zaiyi, bama hakaba

yarinyar da bamusan kowa nataba

sai

nabada ita aure ga wanda baisan

darajan mace ba, yace noooo hakan

bazai yuu ba dole nasan abunda

zanyi

na taimaki khaleesat, i have to save

her.

duba aljihun riganshi yayi yaga

yanada

dubu biyu, yadau dubu daya yasai

goro

da sweets, direct yawuce wani

babban

masallaci kauyen, imam din yasan

hydar

suna shiri dan hydar akwai mutunci

ga

yawan ibada yana ganin hydar yace

dana wanan goron fa?? mai zakayi

dashi??, hydar yace ya imam inaso

ka

dauramin Aure da khaleesat

yanzunan!!!


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣7⃣




Imam yace hydar ban ganeba na

daurama aureba, wai meke

faruwane??

Nan hydar ya sanar da imam komi,

imam yace Allah maka albarka

hydar,

irinku akeso a musulunci, babu

wanda

baisan halin yarima faisol ba bari

ina

zuwa.

Waje yaje yakira mutane nanfa

masallaci ya cika makil na”ibi ya

wakilci

hydar, imam ya wakilci khaleesat

inda

dunbin mutanen nan suka shaida

daurin

auren HYDAR da KHALEESAT akan

sadaki dubu daya.

Hydar take yaji hankalinshi ya

kwanta

sai murmushi yake wanan fararan

hokoran nashi na shining. Diban

sweets

yayi da wasu goro ya dumfara

gidansu

gabanshi nafaduwa badan komiba

saidan khaleesat yanzu yazata karbi

alamarin nan?yazataji? Tabe baki

yayi

yace nima ai ba sonki nakeba, nayi

hakane dan na tsira dake daga

hanun

faisol.

Yana shiga gidan da sallamanshi

ummi

ta taso tana shafa kanshi hydar

sannu

yaushe suka sakeka?? Yace dazu

nan

ummi, kallonshi ta tsayayi sama da

kasa,

saikuma ta duba bayanshi tayi ihu,

muje nasama magani hydar yay

murmushi yace basai kinsaba ummi.

ya

kalli khaleesat dake rakube agefe

tai

tagumi tana hawaye rana tafarko

daya

fara kiran sunanta yace khaleesat

da

sanyi muryanshi, da sauri ta daga

idonta ta kalleshi kaman tana

ganinshi,

ya dauke idonshi daga kanta ya kalli

ummi yace ummi akwai abu mai

mahinmanci dazan fada muku.

Ummi ta zauna shima ya zauna yace

khaleesat inaso kisani cewa nai

hakan ne

danna ceci rayuwarki badan komiba,

banason faisol ya wahalar dake,

banaso

ya cutar da rayuwanki, burina daya

shine ki warke nakai ki wurin

iyayenki,

inaso kisani cewa yanzunan aka

dauramana aure kafin na shigo gida

akan sadaki dubu daya, ke matata

ce

yanzu khaleesat! Ke matata ce!!!💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣8⃣




Ummi tace hydar maiya kaika yin

wanan danyar aikin? yarinyar

dakasan

bakuwace haryau batasan muba,

batasan

kalanmuba, batasan ya kamaninmu

sukeba, batasan siffarmuba, haba

hydar

maisa zakai irin abunan batare

dakayi

shawara daniba kokuma ka tambayi

yarinya kota amince dakai.

Khaleesat dai batace musu komiba

sai

kuka datakeyi sosai. Hydar yace

ummi

abunda kike fada bahaka bane wlh

mai

martaba dasu faisol bayan sallan

la’asar

sukace zasuzo a daura auren faisol

da

khaleesat. ummi nina tsinci

khaleesat

hakkinane nanema mata lpy, nakula

da

ita, nakareta daga shairin mutane,

har

sai randa namikata ga iyayenta. To

aganina hanyar dazan iyabi na

taimaki

khaleesat daga hanun faisol shine

nasa

adaura mana aure da ita kafin su

suzo

alokacin tazama matana, ummi ban

auri

khaleesat dan komiba saidan wanan

dalilin.

Yajuyo ya kalli khaleesat dake kuka

sosai

murya irin ta lallashin yaro yace

khaleesat kidena kuka, dazaran

komi

yalafa sati 2 ko 3 zan sake ki kinji

ko??

Ta girgiza kai, yace to share

hawayenki

kimin addu’a Allah bani nasara idan

sunzo, ta share hawayen tana

murmushi

tace amin yaya hydar. mikewa tayi

tadau sandarta ta shiga daki dan

yanzo

tana iya yawo a tsakar gidansu da

sanda.

Ummi tace Allah maka albarka hydar

tatashi ta shiga daki, shikuma hydar

yadibe ruwa abotiki ya shiga bayi

yin

wanka, bayan yafito yasa riga da

wando

na English wears.

Dukda sun kode amma sunmai

bala’in

kyau sumanshi a kwance lub lub

dasu sai

kamshi turarenshi yake dan duri lol.

Bayan sallan la’asar sarki da

mukarabanshi harda wasu sarakuna

daya gayyato nawasu gari aka

dungumo

akayo hanyar gidansu hydar.

Khaleesat na zaune daki taji busan

sarewa afirgice ta daukan sandanta

tayi

tana doddogarawa har ta kusa

faduwa

tayi dakin hydar tana tattaba bango

tana

wayyo yaya hydar ina kake gasunan

sunzo wlh kaboyeni, karsu kamani.

Yana daga kwance ya kifeta,

hannayenshi biyu abayan keyanshi,

ya

kafeta da ido batare dayace uffan

ba. ko

dan kwali babu akanta tanata juya

manyan idanunta masu kama da

madara tana waige waige alamun

nemanshi take, cigaba da shigowa

dakin

tayi tana kwalamai kira tana kuka,

yaya

hydar ! yaya hydar! wlh sunzo yau

na

shiga uku ina kake? kafito kaboyeni

dan

Allah kar faisol yatafi dani,

sandar hanunta ne yafadi tasaki ihu

garin kokarin neman sandar tatafi

luuu

zata fadi hydar ya maza ya finciko

hanunta tafada kanshi akan

katifa…..











💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣9⃣




Wani irin abu sukaji kaman shock

yabi

jikinsu da sauri yadagata daga

jikinshi

yace haba khaleesat kidena

ganganci

fitowa ke daya saida dan jagora.

kokarin

rikomai riga take dukta rude tace

yaya

hydar ai sunzone plz kaboyeni,

murmushi yayi yace karki damu

babu

abunda zai faru in sha Allah kimin

addu’a kinji ta girgiza kai tana kuka

sosai jikinta ko ina rawa yake.

Jawota jikinshi yayi ya rungumeta

tai

lamoo saida yaji bugun kirjinta

yarage

sanan yasaketa yace ki zauna anan

karki

fita kinji bari naje naga…. Jisukayi

ana

bubbuga kofar gidansu kara

fashewa da

kuka tarike gefen riganshi gam yaya

hydar sune wlh sunzo.

Yace khaleesat bazasu miki komiba

sakeni naje to. da kyar tasakeshi ya

zaunar da ita sanan yay addu’an

daura

mutum kan makiyanshi sanan yafita.

ummi tana daki tana nafilfili Allah

yakare danta yasa kar rigiman nan

yaja

akoresu daga kauyenan.

Yana fita waje yaga sarakuna

azaune

anshimfida babbar tabarma kowa

yay

shiga ta alfarma. faisol ya gyra zama

yace zaka iya zama mufara daurin

auren, hydar yay mai kallon rainin

wayo wanda saida cikin faisol yajuya

hydar yace wace kake magana??

Faisol yace bakuwarku khaleesat

makauniya.

Hydar saka hanunshi yayi cikin

aljihun

wando yaciro sweets da goro cike

da

ladabi ya ajeyi sweet daya da goro

daya

agaban kowani sarki a wurin harda

gaban faisol din sanan yamike ya

kalli

mai martaba da shima kallonshi

yake.

Hydar ya gyara tsayuwa yace matar

da

faisol yazo aure MATATA CE, auren

sunna, auren soyayya dan haka

babu

wani batun aure dan matata….ce bai

karasa magana ba FAISOL ya mike

yana

huci yace kama rainamin wayo to

wlh

dole kasaketa yanzunan, babu

wanda ya

isa yahanani auren khaleesat, ina

sonta

dole kasaketa ya kalli babanshi yace

waikai baba bazakace wani abuba

ne?

maisa kake diganine baba? Wlh

baba

bakayiba na rantse.

Mai martaba jiyayi kaman ya nutse

kasa

saboda kunya wanan wani irin yaro

Allah yabashi, jibi yanda ya disgashi

gaban sarakuna gumi yacikamai

goshi.

Gefe daya danshi nason abu, gefe

daya

kuma bazai iyayin rashin adalci

gaban

sarakunaba sunanshi da kimarshi

tabaci

kafin yay magana sarkin chadi yace.

Yarima Faisol bakaji yaro yacema

matar

aure bace? Katabajin anyi aure kan

aure? Faisol yace dalla munafuki

yimin

shiru fadawan sarki mali suka mike

suka

dumfaro faisol dan sudakeshi amma

sarkin mali yace su barshi tashi yayi

yahau dokinshi mai martaba ya

ballama

faisol harara yatashi yanaba sarkin

mali

hakuri. wurin dai yakacame da

hayaniya hydar kam sai murmushi

yake.

Sarakuna suka kira sarki gefe suka

tattauna sanan aka zauna mai

martaba

yace hydar munji tunda matarkace

yanzu faisol ya hakura kutashi

mutafi

magana tawuce.

Faisol wani ihu yayi yazo gaban

hydar

ya nunashi da yatsa yace ka

sauraren

wanan abun bai kareba khaleesat

saina

aureta ka rubuta ka ajiye. yahau

dokinshi hydar sai murmushi

yakemai

saida suka tafi sanan hydar yakoma

cikin gida ya sanar dasu abunda

yafaru.

Bayan kusan sati 3 da faruwan

hakan

khaleesat taji shiru hydar haryai bai

saketaba, yaudai tagaji da daddare

ta

shiga dakinshi ta gaidashi ta zauna,

yace

khaleesat menene??

Murya na rawa tace yaya hydar

sakin

saikuma tai shiru, hydar ya kalleta

sosai

sai kuma ya dauke kai yace

khaleesat

dare yayi yanzu kitashi kitafi gobe

mayi

maganna mikewa tayi ta turo baki

saida

takai bakin kofa sanan tace STUPID

VILLAGE MAN U BETTER DIVORCE

ME

OR ELSE HMM arayuwanta bata taba

tunanin hydar yaje school ba dan

bata

tabajin yanayin turenci ba kafa tasa

zata

fita daga dakin taji ankamo hanunta

yana huciiii kaman zaki…




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

2⃣0⃣



Fitsarine kawai khaleesat batasakiba

amma ta harde kafafunta saboda

yanda

taji alamun zai zubo, hydar ya daka

mata tsawa yace nikike cema stupid

village man khaleesat??

4 d 1st tym khaleesat sai taji tai

nadaman zagin datamai, tai dana

sani,

mema yakaita? jikinta ko ina rawa

yake

dan duk azatonta dukanta zaiyi,

jitayi ya

saki hanunta yace tafi ba laifinki

bane.

Jikinta yay mugun sanyi, wani irin

nadama ya shigeta saita fashe da

kuka a

wurin taki tafiya, yana daga kan

katifanshi ya daka mata tsawa kidau

sandarki gashinan wurin kafanki

kifita

daga dakinan kafin nasaba miki.

laluben sandar tafara tai maza ta

dauka

tana dogarawa tabar dakin tana

kuka

sosai.

Kusan sati daya kenan kwata kwata

hydar yafita harkan khaleesat, ko

gaisuwanta baya amsawa. wanda

hakan

yasa hartafara rama, ko ummi saida

ta

tambayeshi maiya hadashi da ita

yace

bakomi. Dukta damu kullum saitai

kuka

aboye wanda hakan yasa idanunta

yanzu sunfara komawa jaa.

Yau tunsafe take zazzabi sosai

ummi da

zulaihat duksun damu.

Da yamma hydar yadawo daga

farauta

yana shigowa gidan zulaihat taje da

gudu

tace yaya hydar Khaleesat batada

lpy

sunanka taketa kira wai kayakuri

kuma

takicin abincima.

Tare suka shiga dakin hydar ya

zauna

kusa da ita hakan yasa ummi da

zulaihat

fita, idonta biyu amma batasan yana

dakinba, tsayawa yayi ya kalleta

wani

irin tausayinta da sonta suka

shigeshi a

once.

Riko hanunta yayi ya matse tareda

cewa” khaleesat “dukda ba karfi

jikinta

amma tafara kokarin tashi tana

kuka

yaya hydar dan Allah kayakuri

abunda

nama.

Nasan banyi daidaiba plz kayakuri

dan

girman Allah, kuka take sosai gashi

idonta yay jajir jikinta zafi sosai,

hydar

ya shafi gefen fuskanta zuwa lips

dinta

yace shiiiii, karki kara cewa komi

maisa

kike wahalar da kanki kinkicin

abinci??

Tace yaya hydar ai fushi kake dani.

Kamo hanunta yayi ya dagota ya

daura

kanta akan cinyanshi, yahada

hannayensu gam murya ciki ciki

yace

dont u know dat i luv u khaleesat,

zuciyata bazata iya juran ganinki

cikin

ciwoba, zuciyata zatai zafi idan

naganki

cikin yunwa khaleesat i luv u with

all of

my heart.

Khaleesat mamaki yakusasa ta sume

jibi

yanda hydar yake turenci kaman dan

India, gabanta yakara fadi lokacin

data

tuna da kalmarshi na karshe cewa

he

luvs her.

Muryanshi takaraji yace khaleesat

nakasa sakin ki, gangar jikina da

zuciyata bazata iya rayuwa bakiba,

zama dake na tsawo lokacinan yasa

kin

dawo wata bari a rayuwata, yace plz

khaleesat accept me as ur husband,

plz

khaleesat .

Kifa fuskanta a cinyanshi tayi

danyau

wani irin kunyar hydar taji tanaji,

hanunshi yakai ya shafi gahin kanta

dayakeda tsawo sai kyalli yake yace

say

something MY JIDDA.

[2:24AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

2⃣1⃣




Wani kuka ne yazomata sosai

tafashe

da kukan hydar yarude yace

khaleesat

kiyakuri idan abunda nafadane

yabata

miki rai, khaleesat ta share hawayen

idonta tace yaya hydar ka tunamin

na

mom dina ne ita kadai ke cemin

jidda,

takara fashewa da kuka hydar ya

rungumeta yana lallashinta sosai,

saida

tai kukan takoshi sanan tadago

kanta

tace yaya hydar ban hannayenka.

Ya mika mata hannayenshi, ta

rikesu

gam tace yaya hydar al’arshin Allah

yana girgiza duk lokacin da mata

tacema

mijinta yabata saki. kowace rana

shaidan da mukarrabanshi zasu

hadu

kowanne yana fadan aikin dayayi

duk

shaidan bazai yabesuba, wanda

shaidan

zai yaba shine wanda yazo yacema

shaidan yau na kashe aure, yau

naraba

ma’aurata…

yaya hydar nasan auranmu auren

kaddarane, kuma Allah shikadai

yasan

dalilin dayasa hakan tafaru,

kayafemin

bazan kara tambayar saki daga

garekaba.

amma abu daya nakeso kamin yaya

hydar sai hakan tafaru ne zan natsu

muyi rayuwan aure, nima

nasakamaka

da alhaire kaman yanda ka

taimaken.

Hydar yace menene khaleesat kome

kikeso in sha Allah zan miki, share

hawayenta tayi tace yaya hydar tun

ina

yar karama nakeson auren soja,

inaso ka

zana waec kayi applying NDA

kazama

soja. yaya hydar alokacin dakazama

soja

zaka iya hukunta Abban chuchu

daya

kashemin iyayena, kuma zaka iya

testifying a court tunda kai kadai ne

witness kaga fuskokin su mai gadi

dasuka kusa kasheni….


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

2⃣2⃣




Takara matse hanunshi tace yaya

hydar

maisa kake sona? Nifa

makauniyace,

komun fara zaman aure babu

abunda

zan iyama saidai nazama kaya

akanka.

Hydar yace khaleesat idan so

yatashi

shigan mutum baya duba yakake,

baya

shawara dakai yake shiganka,

khaleesat i

luv u d way u are. Jidda ba

makantaba

koda kuturta ce ke damunki zan iya

zama dake, yace khaleesat zan

kasance

kaman MOH agareki wanda ya so

SUMY

CILLARE dukda takasance

nakashashiya,

wanda hakan yasa moh yadawo

HASKEN

IDANIYA agareta. Khaleesat koyaya

kike

inasonki, kuma nai alkawari zan

zama

soja, zan nema miki lpy in sha Allah

zaki

warke, zankaiki wurin yan uwanki

sanan zansa hukuma tabi miki

hakkinki

na kashe iyayenki da akayi.

Khaleesat kuka take harda shesheka

bata

tabajin wani abu game da hydar ba

sai

yanzu wanan kalaman daya fadan

mata

yasa yasamu babban guri a

zuciyanta

hannu yasa ya share hawayenta ya

kwallama zulaihat kira ta shigo

dakin

yace kawomin abincin khaleesat.

Tuwone da miyar kubewa wanda yaji

goat meat. hydar yace zokici abinci

ya

zaunar da ita akasa, ya wanke

hanun ya

gutsuro tuwon yasa a miya

yacemata

haaaaa, murmushi tayi dan yabata

dariya kaman wata shakur, tabude

bakin

yasa mata tuwon abaki ihu tayi ta

dawo

da tuwon waje tana zafi. hydar

yadau

towan yaci yana dariya, ta yamutse

fuska tace nifa ban iyacin abinci

dazafiba ranan hydar ne yabata

abinci

takoshi yakawota falo wurin su

ummi

shikuma yatafi dakinshi.

Kwanaki sunja hydar yadage da

karatu

ya shiga wani lesson awata kauye ta

gaba dasu, yakuma hada kudin

waec da

jamb yabiyama kanshi babu abunda

ke

hadashi da khaleesat amma suna

shiri

sosai hankalinsu kwance. khaleesat

wani

dadi takeji yanda taga hydar yadage

da

karatu ummi kam tafi kowa murna

danta yakoma makaranta.

Yau da sassafe hydar yafita dan

baimaje

parautaba saboda yanada wani

pratical

class na physics, zulaihat ta tafi

school

yarage daga ummi sai Khaleesat.

Suna saune ummi nama khaleesat

tsifa

wata mata ta shigo a rude tace

ummi

maman khadee na nakuda dan Allah

kizo ki karbi haihuwan dan jini zuba

yake, arude ummi tasa hijab tadau

akwati tabita hartakai waje takara

dawowa tace khaleesat sa hijab

muje tare

bazan barki ke kadai a gidaba.

Khaleesat tace ummi wlh bacci

nakeji

babu inda zani ummi tace to

zanjawo

kofar gidan suka tafi.

Khaleesat na zaune a wurin hartama

fara bacci taji alamun ana bude kofa

an

shigo daki, bata kawo komi arantaba

tace yaya hydar harka dawo daga

pratical dinne?? Taji shiru.

Saita tsorata tace waye ya shigo dan

Allah ayi magana waye?? Dan Allah

koma waye karya cutar dani wlh ni

makauniyace bana gani ta mike

tsaye

tana dogara sanda.

Alamun tafiya taji saikuma taji

Muryan

FAISOL yace wlh dole yau na

dandana

wanan kayan alatun…

💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

2⃣3⃣



Khaleesat tace wai wayene?? Dan

bata

gane muryan faisol ba, cewa yayi

uwar

kine dan ubanki. hankadata yayi

tafadi

akasan simintin falon.

Shikuma yafara cire kayan sarautan

dake jikinshi, yayinda khaleesat ke

neman sandarta dan ta mike tafice

daga

dakin, kuka take tana yauna shiga

uku,

waye ya shigo? Waye keson

kasheni?

cikin ikon Allah taji takama sandar

tamike tsaye da sauri, jitayi ankara

hankadata ta buge da bango. wanda

hakan yasa tabude baki zata

sandara ihu

amma taji ankaimata wani shegen

duka

abaki take bakin yafashe.

Faisol saida yacire kayan jikinshi

tass,

sanan yakara komawa kan khaleesat

gabaki daya hankalinshi baya

jikinshi,

kamo khaleesat yayi yana shafata ko

ina,

khaleesat tawage baki zatai ihu

yadau

wani katon dutse ya tura mata

abakin,

hakan yasa takasa ihu kuma

numfashinta yafara daukewa gawani

tari daya tasomata amma takasayi,

idanunta suka fara juyawa.

Faisol wani wawan dariya yayi ya

cigaba ya shafata kaman wani

mmahaukaci, yace abun namiki dadi

ne

naga kina wani jujjuya ido?? Juyata

yayi

ya Hadata da bango ya zage zip din

riganta, wani karfi taji yazo mata ta

daga kafanta ta tokareshi ashe kan

abun

ta tokareshi, faisol yay wani ihu

yasaketa da sauri, yarike abun.

Tuni khaleesat ta lalubi sandar ta

tana

dogarawa da sauri tafita daga dakin

tana

yaya hydar kadawo, tana zuwa

tsakar

gida ta rude, kwata kwata ta manta

ina

takebi ta ganta a waje, ta manta

hanyar

kofar gidan ta tsaya tana waige

waige

tana kiran sunayen Allah yayinda

fitsari

ke gangara daga jikinta danyau ta

tabbatar ta mutu.

jitayi an bugi kanta ta fadi a kasa

warwas.

Faisol ya rike kafanta yajata keeee

akasa

har cikin falo tuni khaleesat ta sume

saboda azaba, dagota yayi yana

lashe

lebenshi ya cire rigan jikinta yarage

daga ita sai ves, hanunshi yasa ya

kwance zanin jikinta nanma yarage

saura sket din ciki.

Kallonta yayi daga sama zuwa kasa

yace

yarinya Allah ya hore miki diri jibi

kirji

kaman su yaga ves dinan ai wlh yau

saina latsaku.

hannunshi yakai zai taba kirjinta

amma

kafin hanun yakai kan kirjin jikake

ketttt wuka ya guntule yatsan shi,

wani

ihu yasake yaga ashe Khaleesat ta

farfado harta samu wuka, sandarta

takara laluba ta bugamai dukda

batasan

inda ta bugamai ba tadaiji bata

karajin

koda motasin shiba,

Fita tayi daga dakin tafiya take

ahankali

saboda yanda ta galabaita cikin ikon

Allah takai kofar gida ta bude tafita

ahaka tadinga sauri kowa sai

kallonta

yakeyi, yanda take sauri daga ita sai

farin shima da sket din ciki shima

fari

gashinta abarbaje kaman

mahaukaciya

ga sandarta ahanun, tafiya tayi mai

nisa

gabaki daya ta galabaita sunan Allah

kawai take kira tana kuka.

Horn din motoci tadingaji, amma

bata

kulaba tacigaba da tafiyanta.

Wani kara takaraji alamun kaman

hatsari a firgice ta tsaya chak tana

hawaye.




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

2⃣4⃣




Wani saukan mari har guda uku taji

akan fuskanta, cikin muryan fushi

yace

ke wace irin wawuyace mara

lissafi??

Bakijin horn, kobaki ganin titi, so

kike

kijamin yin azumi sittin? fashewa da

kuka tayi tama kasa magana.

taji wasu mutane suna cewa sojaa

kara

mata, wawiya kawai zatasa mutane

suyi

hatsari, daga ganinta karuwace

bakuga

kayan dake jikintaba.

Khaleesat da zafin mari yasa

sandarta

tafadi kasa, tsugunnawa tayi

hawaye na

zuba daga idonta sosai, tana lalubar

sandarta, cewa take yaa Allah kasa

na

mutu nahuta,i hate dis lyf,, nafison

na

koma lahira inda abbana da

ummana

suke. yanda take lalubar sandar

yasa

ilahirin mutanen kan titin da

shikanshi

sojan daya mareta suka tsaya jikake

tsit

kowa yay shiru, jikinsu yay sanyi.

Dan basu taba sanin cewa

makauniya

bace. Cikin ikon Allah taji takamo

sandarta akan abu kaman kafan

mutum.

ahankali tadau sandar, tasa hannu

ta

goge kafan, sanan tamike tsaye ta

sahre

hawayen idonta tace kuyakuri ban

saniba, tace kayakuri in sha Allah

bazan

zamo sanadiyar saka yin azumi

sittin ba.

Tana fadin haka tajuya Tacigaba da

tafiya batare da tasan inda take

wurga

kafa ba. kowa yakoma cikin

motarshi

akabar titi.

Amma wanan sojan saiya sami

kanshi

dakasa tafiya, paka motanshi yayi,

yana

kallon khaleesat dake tafiya tana

dingishi, sai chan yaga ta zauna

tana

maida numfashi lebenta a bushe da

alamu kishi takeji.

Fita yayi daga motan ya tsaya awani

shago yasai ruwa mai sanyi na gora,

saida yakai gabanta sanan yace

baiwar

Allah ga ruwa, shiru tayi tana

kokarin

tuna muryan, akaro nabiyu yakara

cewa

ga ruwa kisha plz, dago kanta tayi

tace

kaine wanda ka mareni?? Ahankali

yace

kiyakuri rashin sanine, share

hawayen

idonta tayi tamike tsaye tadau

sandarta

tace nagode amma baniso tacigaba

da

tafiya. gani dayayi ta nufi saitin

wani

katon kwata babba yasa yace kee”

kee,

tsaya gabanki da kwata. Khaleesat

tace

koma menene Allah sa yaxama

sanadiyar mutuwana dan nagaji da

rayu… Bata karasa maganba taji

kanta

ya bugu da wani abu tafada cikin

wani

abu kaman kwata tafara ihu tana

son

magana amma takasa.

Wasu mutane yakira suka hadu suka

cirota daga kwatan khaleesat da

tuni ta

sume, sata a motanshi sukayi ya

shiga

motan sai babban asibitin dake

kasar

nijar.

HYDAR yadawo daga pratical din ya

kulle dokinshi a jikin garkenshi,

kafin ya

shiga daki saiga ummi da zulaihat

sun

shigo tare gidan, ummi tace hydar

yanzu

kadawo? yace eh ummi, fita kikayi

ne??

Tace wlh haihuwan maman khadee

naje

karba, zulaihat tace yaya hydar

sannu da

zuwa yace yauwa. Dakinshi ya shige

sukuma su ummi suka shige

dakinsu.

wani ihu suka saki suka fito da

gudu

daga dakin.

jin ihunsu yasa hydar yafito daga

dakinshi yana menene ummi? Lpy

kuke

ihu haka?? Dukanu sun kasa

magana,

ummi ce tai karfin halin nunama

hydar

dakin da yatsa, murya na rawa tace

hydar shiga kagani, shiga yayi dakin

da

sauri dan atunaninshi wani abu

yasami

matarshi khaleesat ne, amma daya

shiga

dakin abunda yagani yafi komi

tayarmai

da hankali a duniya..

💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

2⃣5⃣




Faisol yagani babu komi a jikinshi,

ga

jini duk falon, sanan ga guntulen

yatsa

akasa gakuma wuka, abu na farko

daya

fara zuwa zuciyan hydar shine ina

khaleesat?? Shiga yayi dakin yaduba

uwar daka bata, yafito kaman

mahaukaci ya duba bayin tsakar

gidan

nanma bata, komawa dakin yayi ya

hango kayan khaleesat riga da zanin

datasa yau da safe, a rude ya dago

faisol

ya kifamai wani irin mahaukacin

mari,

take faisol ya farka daga suman

dayayi

yana kukan azaba. Hydar da

fuskanshi

tai ja gabaki daya. ya shake wuyan

faisol

yace ina khaleesat?? Faisol yama

kasa

magana, hydar yakara dakamai

tsawa

ina khaleesat?? Ina kakaimin

matana??

Mekama matana??

Yanda idanun hydar suka juya

gabaki

daya kaman wanda yasha giya yasa

faisol yakara tsorata, yace hydar

tsaya

nama bayani dalla dalla. wani irin

naushi hydar yabama faisol aciki, ya

hanbareshi akan aciki, ya gwara

kanshi

da bango, hydar dukanshi yake ta

ko

ina, ummi taji dukan yay yawa tace

zulaihat ki tsaya anan karki shiga

dakinan. Ummi tai shahada tafada

dakin.

Rike hydar tayi gam tace hydar

karka

bari fushi yaci gabala akanka,

karkuma

kayi aikin dana sani, karkuma ka

manta

dan sarki kake duka haka, ka natsu

muyi

komi ahankali harya fito da

khaleesat.

Hydar fizge jikinshi yayi daga hanun

ummi, yakara komawa kan faisol

wanda

yadawo kaman mara numfashi

yacigaba

da dukanshi ummi ta fizgo hydar ta

rike

fuksanshi da tafukan hanunta biyu

tace

“hydar” “Hydar “Hydar kallen, yaki

kallon ummi sai huci yake yana

kokarin

kwace fuskashi.

Ummi takara matse kumatunshi tace

“hydar dago kwayar idonka ka

kallen”

da kyar ya iya daga jajayen idonshi

ya

kalli ummi yana huci kaman zaki.

ummi

tace oya furta INNALILLAHI WA

INNAILAHI RAJI’UN hydar da kyar

ya

iya furtawa. Ummi tadauko ruwa

tabashi

yama kasa karban kofin saboda

yanda

jikinshi ke rawa tsabagen zuciya.

Ummi ce takai ruwan bakinshi kadan

yasha yacire kai, ummi tace shanye

takara kaiwa bakinshi yakafa kai ya

shanye still tana rike dashi gam,

saboda

tafi kowa sanin halin dan nata,

ahankali kwalla yafara taruwa a

idonshi,

idonshi yacika taff da kwalla amma

basu saukoba. ummi ta shafa kanshi

tace hydar bar hawayen su zubo,

dan

hakan zaisa zafin zuciyarka ta ragu,

hawayen ya gangaro zuwa

kuncinshi,

hydar ya kifa kanshi akan cikin

ummi

yana shesheka, muryan kuka yace

ummi

ina yakaimin matana?? Ina yakaimin

khaleesat??mai yay mata?? Mai yay

ma

matana??

Ummi wlh inhar wani abu yasami

khaleesat, inhar wani abu yasami

matana saina kashe faisol saina

halakashi, saina…… Bakinshi ummi

ta

taushe tace shiiiii…

[2:27AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

2⃣6⃣




Ummi ahankali take dukan bayanshi

harya sakko. idanunshi suka washe

kadan, mikewa yayi ummi tace

mezakayi

zoka zauna, yakoma ya zauna. ummi

ta

tashi tadau kayan faisol tabashi da

kyar

ya iya mikewa yasa kayan bayan

yasa

kayan, ummi cikin muryan natsuwa

tace

faisol ina yata khaleesat?? Maiya

faru??

maikuma yahadaku?ina ka kaita?

Jikin faisol yafara rawa saboda

yanda

yaga hydar na kallonshi, hydar ya

dakamai tsawa yace bazaka

fadanmana

gaskiyaba. Faisol cikin daburcewa

yace

wlh yau nikadai nafito tun safe dan

shakatawa, ina zuwa zan wuce ta

kofar

gidanan naga ummi tafito

hartanajan

kofar gida hakan ya tabbatar min da

bakunan kuma nasan baku barin

makauniyar fita ko ina saisa na

shigo

gidan… Hydar yace saikai mata

me??

Yace dama dama naso namata fyade

amma ta gutsiremin yatsa naga

tafita

daga dakin dagudu duk a tsorace

take,

amma wlh banmata komiba, ban

kuma

dauketaba.

hydar zai mike ummi ta rikeshi yace

ummi yanzu ina khaleesat??? Suka

mike

suka fito, Zulaihat tafara taransu

tace

ina kawata ummi??

Hydar ya share hawayen daya fito

daga

idonshi yace zulaihat tsoro yasa

tafita

daga gidan da gudu, yanzu

kauyenan

zamu bincika tass in sha Allah zamu

ganta, in Allah ya yarda batai

nisaba.

Ummi tafita tana shigan makota

tana

tambaya, yayinda hydar yahau

dokinshi

yana zuwa duk wani matattara

majalisa

a kauyen tambaya yake kosunga

wata

makauniya.

Hydar har babban titi yaje ya

tambayi

wasu, wani mai gyaran machine

yace

dazu wata yarinya kakkyawa yar

baka

haka daga ganinta kasan bayar nijar

bace tana dogara sanda, hydar da

sauri

ya sauka daga dokinshi yace eh ita

a ina

ka ganta??

Mutumin yace wlh hatsari takusa

jawowa fadawa tayi titi shinefa har

wani

soja ya mareta, hydar idonshi yay

jaaa,

hydar yace yanzu tana ina, ko kasan

inda tayi?? Mutumin yace wlh

bansaniba, dankoni saida na zageta

amma daga baya muka mage

makauniyace, wlh taban tausayi, sai

kuka take, daga gani kaman tana

cikin

tashin hankali, nidai naga lokacin

data

tsallake titi amma bansan inda

tayiba,

hydar yace nagode dan Allah zandan

daura dokina a wurinan mutumin

yace

to.

Hydar ya daure dokin, jiyake kaman

ya

hadiyi zuciya wani banza ne ya mari

matarshi??


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

2⃣7⃣




SOJA ya kaita wani babban asibiti

na

nijar mai suna PARAGON CLINIC.

Yana

shiga likitoci suka karbeta aka

dukufa

akanta, soja na zaune abakin kofar

dakin.

Wuraren awa biyu sanan likita

yafito,

da sauri sojan ya mike. DR yace

kabiyoni

office dina. Soja yabishi suka zauna,

soja

yace Dr ya jikin nata?? Dr ya cire

class

din idonshi tareda gyra sarkan cross

din

dake wuyanshi, Dr yace well she is

better

now, but am afraid to tell u dat ur

sister

is disconnected 4rm life. Atsorace

sojaa

ya mike tareda dafe kirjinshi yace

mekake nufi Dr?? Is she dead??

Doc yace calm down, bata mutu ba,

u

know dat Jesus Christ said in

chapter 2,

verse 39 under old testament dat

…….

Soja yace am sorry sir, but am not

a

Christian. Dr yay murmushi yace is

ok,

so as i was saying kanwarka tana

under

coma, soja ya kwalalo ido, Dr yace

agaskiya babu wani ciwo dake

damun

sister naka takamaimai but plz can i

say

something?

Soja yace go ahead, dr yace u know

am a

Christian, kumani in d Christianity

am

4rm Jehovah witness, so abunda na

gane

da kanwarka shine her soul has

gone far,

d gurl is tired of lyf, d only thing

dat will

bring her back to leaving shine taji

sunayen loved ones dinta, kokuma

abubuwan datakeso, kokuma some

story

books, kokuma muryan wayanda

takeso

haka, are u getting me?

Soja yay shiru yana cewa a

zuciyanshi

wanan rikakken arne ne wlh, Dr

yace

abunda ke damun kanwarka

ordinarily

shine soul (ruhi ko masu karatu??)

yay

nisa da jikinta, abu daya zai dawo

da ita

shine kotaji muryan wayanda

takeso, ko

taji sunayensu, kokuma wani abu

daya

taba burgeta, so zanyi advising

naka da

kana yawan karanta mata novels

haka..

Zaka iya zuwa ka dubata sojaa yace

to.

Yana shiga dakin, yaga khaleesat

kwance

ansa mata kayan asibiti a jikinta, ga

oxygen abakinta, idanunta abude

amma

ko kyaftasu batayi tana kallon sama,

ga

numfashi tana saukewa kadan

kadan.

Soja yace yarinya, dan Allah karki

mutu,

fight 4 ur lyf, nasan abunda likita

yafada

wanan karyane dan katon arnene, i

know dat ur soul is with u, but u

have to

fight proven him wrong, ki nunamai

ur

soul is with u, abunda yake fada

imagination dinshine kawai….

*****

Kaman yanda akeda kungiyoyi a

musulunci, irinsu izala, darika,

shi’a,

ahlu sunna, dadai sauransu hakama

arna keda nasu.

Kamansu Jehovah witness, redeem,

Baptist, Catholic, dadai sairansu,

dafatan

kun gane masu karatun novel

dinan??

Shi wanan Dr din acikin Christianity

shidan kungiyar JEHOVAH WITNESS

ne.


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

2⃣8⃣





HYDAR na sallakawa titin, yayi saitin

inda mai gyaran machine ya

nunamai,

gabaki daya hydar yadawo kaman

mara

hankali, bini bini yana goge

hawayen

idonshi, wani warwaro daya gani

kusa

dawani katon kwata yasa yakarasa

kusa

da kwatan da sauri.

Tsugunnawa yayi yadau warwaron

yana

karema warwaron kallo, bazai manta

wata ranan yana gida dukansu suna

tsakar gida yaga Zulaihat ta cire

warwaron daga hanunta tasama

khaleesat tace kawata gashi nabaki

wanan, da sauri ya share hawayen

idonshi da dan murmushi a

fuskanshi

dan wanan alamune na cewa

khaleesat

na within dis area, waige waige yake

ko

zaiga wanda zai tambaya, wasu

samari

ya hango su uku suna fira yakarasa

wurinsu da sauri.

Sallama yay musu yace dan Allah

kunga

wata makauniya a wurinan?? Daya

daga

cikinsu yace mallam tabbas ni

naganta

dan saida na taimakama wani soja

muka

cirota daga kwatanchan ya nunama

hydar kwatan. Saboda fadawa tayi

ciki,

wani hawaye yakara zubowa daga

idon

hydar yace ko kasan inda sojan ya

kaita?? Saurayin yace mota yasata

yace

mana bari yakaita PARAGON CLINIC,

hydar ya kara share hawayen

idonshi

yace nagode.

Samarin sukace ka kwantar da

hankalinka insha Allah lafiyanta

kalau,

in sha Allah zaka ganta. yace tom

nagode, ya tare texi dama yanada

dari

500 yahau yace mishi paragon clinic

zaka kaini.

SOJA na nan zaune gaban khaleesat

yana

kare mata kallon, tunani yake yanzu

ina

zaiga iyayen yarinyar nan? Ya zaiyi

da

ita?? wayanshi ne yay kara. ya ciro

wayan daga aljihu, mikewa tsaye

yayi

yasara alamun dababban mutum

yake

magana, yace oga dama wlh wata

yarinya….. To Allah huci zuciyar

oga,

ganinan to, bari nabiyo flight nazo

abujan direct. ya katse wayan da

sauri

yafita daga dakin yatafi office din

dr.

Yana shiga yasami dr yana rubuce

rubuce, sojaa yace Dr inada matsala

wurin aikina suna kirana, head

quarter

dinmu na sojoji yana abuja, ana

nemana

acahn yanzu. so inason transfer

natafi

da yarinyar abuja, Dr yace shikenan

zan

baka bari nasa ayi arranging

ambulance

dazai kaiku airport, sojaa yace to.

Yakoma dakin khaleesat, matsar da

kujeranshi yayi kusa da ita yace

yarinya

kiyakuri, gwara natafi dake abuja

inkaiki asibiti mai kyau achan, wlh

bazan iya barinki wurin arnen Dr

dinan

ba, gwara natafi dake abuja

hankalina

zaifi kwanciya dan bansan ranan

dawowana nijar ba, inyaso inkin

warke

nadawo dake nijar nakaiki wurin

iyayenki,.. Dr ya shigo yace oga

everything is ready yanzu kaje

kabiya

kudin komi da komi sai ku iya

tafiya,sojaa yace to.

Anfito da khaleesat ana gungurata

kan

gado har aka kaita waje daidai

lokacin

da za’a lankwasa gadon asata a

cikin

motan ambulance HYDAR ya bude

get ya

shigo asibitin,

abinda idonshi yafara tozali dashi

khaleesat yagani kaman gawa za’a

sata a

motan ambulance ga kuma sojan

da’ake

fada mishi a gefe tsaye kusa dawani

likita, maiya sami khaleesat?? wani

jiri

jiri yafara ji, kwata kwata yakasa

daga

kafanshi yakarasa inda suke,

hanunshi

ya daga yana pointing dinsu

bakinshi na

kokarin furta kha..kha..l…

lee….s..at..

amma bai ida karasa sunanba

yafara

ganin duhu duhu……

💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

2⃣9⃣




Idanunshi sukafara juyawa,

yafarayin

baya baya alamun zai fadi, kaman

ancema sojaa ya juyo, da sauri ya

taba

Dr yace Dr gawani patient zai fadi,

ganin

yay baya zai fadi yasa da gudu soja

yakarasa bakin get inda Hydar yake,

soja yay maza ya tareshi yafadi a

jikin

soja sumamme, ahankali bakinshi

na

fadin “my jidda”my jidda” saikuma

yakarasa sumewa, sojaa ya girgiza

kumatun hydar yana Dr do

something.

Dr ya juya yakira mutanen dasuka

gama

sa khaleesat a motan ambulance.

Gadon da aka dau khaleesat akai shi

aka

sake gungurowa aka kawo wurin

soja da

Dr suka daga hydar sukasa akan

gadon

wani ajiyan zuciya hydar ya sauke,

wanda hakan yabama soja da Dr

mamaki. Dr yace take him to my

office,

sanan ya juyo ya mikama sojaa

hannu

yace safe journey, sojaa yace tnx. Dr

yawuce office da sauri shikuma

sojaa ya

shige motanshi yayinda motar

ambulance da khaleesat ke ciki ke

binshi

abaya.

Suna kaiwa airport sojaa yayma

khaleesat komi baisha wahalaba,

saboda

transfer latter dayakedashi. yakira

wani

yaronshi yabashi motanshi ya komar

dashi, haka aka gungura khaleesat

har

cikin jirgi suka daga sai

abujaaaaaaaaaaaaaaa.

Taimakon gaggawa ake bama hydar,

Dr

yasamu ya farfado amma sai

yacigaba

da bacci.

Su ummi da zulaihat sun zagaye

gidajen

kauyen kaf amma babu khaleesat,

zulaihat kuka wiwi take, itakanta

ummi

karfin hali takeyi haka taja hanunta

suka dawo gida, amma shiru shiru

hydar

har shabiyun dare bai dawoba,

ummi

kuka take amma a zuci sai addu’a

take

Allah ya dawo mata da danta lpy.

Ranan

ummi bata iya runtsawaba

hankalinta

yatashi to ina hydar ya shiga ne??

Tashi

tayi ta dinga salloli tana addu’a

Allah sa

duk inda yake lpy shi lau. har gari

yawaye.

HYDAR har yanzu bai tashiba, Dr na

zaune gefenshi yana kallon

kakkyawan

hallita irin hydar, yasan cewa ya

dade

yana aiki a nijar amma baitaba

ganin

matashi mai kyau da kwarjini kaman

hydar ba, ya shagala da kallon hydar

yaga kafafunshi na motsi….


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

3⃣0⃣




Dr ya matsa kusa dashi ya rikemai

hannu yana cewa in d name of d

father,

d son and d holy spirit wake dis

man up,

jiyayi an fizge hannu ya bude

idonshi

yaga ashe hydar ya farka.

Hydar ya ballamai harara tareda

cewa

wt did u tnk u are doing?? Dr yay

murmushi.

Hydar yay maza ya sauka kan gadon

yayi hanyar fita yana waige waige,

Dr

yabishi abaya.

Har waje hydar yaje ya tsaya daidai

inda yaga ana sa khaleesat a mota

jiya

yay shiru, Dr yace menene young

man??

Hydar ya juyo yace jiya na ganka

anan

tsaye, tareda wani sojaa, saikuma

wasu

mutane suna kokarin sa wata

yarinya

cikin motan ambulance. Dr yace yes

is

me, any problem?? Hydar yakara

matsowa kusada Dr yace ina kuka

kaita

yarinyar ita nake nema she is my

wife.

Dr yay mishi wani irin kallo yace to

maisa tabaro hanunka?? Hydar yace

is a

long story all i need to know now is

where is she?? Ina kuka kaimin

matana?? Yana maganan kwalla ta

cikamai fararen idonshi.

Kallo daya Dr yamai yasan ba karya

a

zancenshi, tabe baki yayi yace well

wanda yakawota told me dat she is

his

sister, yanzu kuma ana nemanshi a

wurin aikinsu a abuja so yanemi

transfer abuja suka tafi.

Hydar yace wot?? Yay shiru yana

tunani

to wanan shine yayan khaleesat

hydar

data taba fadamishi?? Saikuma yace

nooooo, aitacemin yayanta Dr ne,

dago

kanshi yayi zaima Dr magana amma

yaga Dr haryabar wurin. bin Dr yayi

har

office ya cakume Dr.

Yace kufitomin da matana, dat man

is

lying,he is not her brother. Dr yaji

shaka

yafara kokarin kwace kanshi yace

let go

off me, ni police ne dazansan ba

wanta

bane?? Shiya kawota asibitin. hydar

yadaga hannu ya kifamai mari yace

u

must be very stupid.

Dr daga murya yayi yace security da

sauri suka shigo office din. yace

take him

out of my office, he is mad hala

saisama

matar ta gudo daga gidanka. da

kyar

suka bambare hanun hydar daga

wuyan

Dr aka fita dashi wajen gate.

Saida ya dade a wurin sanan ya

shiga

mota yatafi gida, yana shiga gida

ummi

ta tareshi tana hydar a ina ka

kwana?

amma bai iya cemata kalaba

dakinshi ya

shiga yafada kan katifa yay shiru

hawaye nabin kuncinshi.

Ummi ta shigo ta daura kanshi akan

cinyanta tana shafa kanshi ahankali,

saida hawayen idonshi suka tsaya

sanan

tace hydar ina khaleesat?? Kallon

ummi

yayi yay shiru yakasa amsa mata

ummi

ta goge kwallar idonta tace hydar

yimin

magana, ina khaleesat?? Hydar yay

shiru. Ummi kuka taci sosai ranan

dan

hydar yaki magana. Tashi tayi taje

taja

ruwa daga rijiya takaimai bayi ta

dawo

dakin tace hydar tashi kai wanka

kasan

yau kanada class ko, nanma kurama

ummi ido yayi batareda yace kalaba

sai

hawayen dakebin gefen idonshi.

Ummi tai kuka karshe tashi tayi

tabar

dakin, dan tasan ba karamin abune

zai

maida hydar hakaba, Allah dai yasa

ba

mummunan abu hydar yajiba.

SOJAA suna sauka a airport din

abuja

wayanda sukazo daukansu ne yasa

na

tsorata na gudo……

[2:31AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

3⃣1⃣



Sojoji kusan su biyar naga sunzo

daukanshi, shiga cikin mota yayi

already

wata motan ambulance tazo akadau

khaleesat aka saciki, wani babban

asibiti

ya kaita a abuja mai suna AMAZING

GRACE HOSPITAL private asibiti ne,

likitocin wurin turawa ne nan aka

kwantar da khaleesat saida yagama

komi

sanan ya ajiye wani soja ya dinga

gadinta shikuma ya koma ya shiga

mota

yatafi headquarter dinsu inda ake

nemanshi.

HYDAR yadawo ba uhm ba uhuhm,

baya

fita ko ina, lesson dinma yadena

zuwa,

hunting ma yadena zuwa, bayama

kowa

magana, abin duniya yay ma ummi

yawa ga hydar ga zulaihat duka sun

dawo marasa lpy. Ita kanta karfin

hali

take dan yanzu tagane khaleesat

tazama

jininsu, bata a gidan yanzu gidan

yadena dadi, gidan yadawo fanko.

FAISOL tunda yakoma gida yake

rashin

lpy, mai martaba hankalinshi yatashi

yaga yatsan danshi a gutsure, yay

tambayan duniya amma faisol ba

bakin

amsawa saboda yanda bakinshi ya

kumbura ciwo ya cakashi.

Yau kimanin sati daya kenan da

tafiyar

khaleesat, yaune kuma za’a fara

waec.

Ummi ta debo ruwa takaima hydar

bayi

ta dawo dakinshi ta xauna kusa

dashi

tace “hydar” yadago kai ya kalleta

tace

yaune zakufara waec katashi kayi

wanka

katafi, girgiza kai yayima ummi

batare

dayace komiba.

Ummi itama idonta ya cika da

kwalla,

tace hydar kayakuri kaje kayi

jarabawan

khaleesat zata dawo wata rana

insha

Allah kaji. kulle idonshi yayi batare

dayace komiba. ummi tagama

magana

da wa’azin tafita hydar na zaune,

alwala

tayi tafara sallan nafila tana rokon

Allah

yadawo da hankalin danta jikinshi.

Hydar na zaune dakinshi yay shiru

idonshi a lumshe babu abunda yake

gani

sai fuskar khaleesat, tuna ranan

data

taba cemai inaso kazama soja abun

yatuna yamike ahankali yace

khaleesat

inhar burinki ne nazama sojaa koda

baki tare dani, koda shine abu na

karshe

dazanyi aduniyanan saina zama

sojaa

kallon agogo yayi yaga saura 30min

afara paper da sauri ya shiga

wanka.

Yana fitowa yasa kaya yay kyau

kaman

bashiba, ya shigo dakin ummi yana

murmushi yace ummi natafi,

mamaki

kaman zai kasheta tace to hydar

Allah

yabada sa’a bazakaci abinciba??

Yace

zanyi lattine saina dawo zanci,har

zaure

tarakashi sanan ya tafi 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

3⃣2⃣




ABUJA

Har yau babu wani improvement a

khaleesat, likitoci kullum suna kanta

amma ba’a samun cigaba ko kadan,

kullum sojanan yana zuwa dubata

dan

har matarshi mai suna Farida da

dansu

marwan yakawo sun ganta, farida ta

tausayama khaleesat sosai dan har

kuka

saida tayi.

NIJAR

Alhamdulillah hydar ya kammala

waec

da jamb dinshi a tsawon wata biyu,

result yafito yaci da kyau yay

applying

NDA shima sunanshi yafito dan

yaune

ma zaitafi Nigeria, zaije chan

kaduna

makarantan Nigeria defense

academy

( NDA ).

Da sassafe ya shirya ya shigo dakin

ummi sai murmushi yake dan gani

yake

dazaran yaje Nigeria zaiga

khaleesat,

haka yakeji a ranshi zaiga

khaleesat,

ummi tace hydar ka shirya? yace eh

ummi, tace hydar maisa kazabi

Nigeria??

Akwai makarantan sojoji na nijar

maisa

bazakaje wurinba kaga kana

kusadamu,

yace ummi zan nemo matana a

Nigeria

ne. tace to abu daya zan fadama

shine

kariki gaskiya, amana, da takwa,

karka

zamo mai ha’inci, kakuma dunga

taimakom duk musulmin dayake

bukatan taimakonka, inhar karike

wanan dabi’an hydar tsawon 2 years

dinan dazakayi wlh saika zama

babban

sojaan da akwai sojoji dasukai

shekaru

goma basu sami mukamin ba.

Dana nahoreka dajin tsoron Allah,

ka

kiyaye sallolinka biyar, ka nisanci

sabon

Allah ka kula da kanka kuma. ya

rungume ummi, ummi ta fashe da

kuka

hydar ya share mata hawaye yace

ummi

nai miki alkawari zanyi amfani da

duka

abunda kikace sanan ya saketa.

Kallon zulaihat yayi wanda ta rakube

a

gefe tana matsar kwalla murmushi

yayi

yabude mata hannayenshi, da gudu

tazo

ta rungumeshi itama tafashe da

kuka da

kyar ya lallasheta, kallonshi tayi

tace

yaya hydar plz inzaka dawo ka dawo

min da kawata kaji? yay murmushi

yace

i promise, daganan tadau ghana

masgo

dinshi suka rakoshi har zaure.

Fadawan sarki ne suka ga sun shigo

gidan suna huci kusan su 50, hydar

ya

daure fuska yace lpy?? Sukace sarki

yace

ataho daku yanzunan.

Ummi ta dafe kirji tace maimu kayi

kuma?? Wani bafade yace zakuyi

bayanin uwar maiyasa kuka

guntulema

yarima faisol yat…. Bai karasa

magananba hydar ya wankamai

mari,

yace uwata kake zagi? sauran

fadawan

suka kama ummi, sukace koka wuce

mutafi komu nakasa mahaifiyarka

yanzu, hydar zai kara magana ummi

tace mutafi hydar. haka aka kamasu

har

fada….




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

3⃣3⃣




********BAYAN 5 YEARS.***

Ayaune HYDAR ya kammala

karatunshi

na sojaa, inda yasami babban

mukami

as CAPTAIN HYDAR MUHAMMAD.

Har

hawaye saida yayi lokacin daya

shiga

office dinshi xama yayi kan kujera

yace

khaleesat all dis are 4 u, but plz

khaleesat where are you?? Ina kika

shiga

abin kaunata?? Zuciyata kadan

tarage ta

fashe.. waynshi ne yay kara,

yadauko

wayan ganin zulaihat ne yasa ya

dauka.

Murya arude tace yaya hydar ummi

batada lpy, hawan jinin ta yatashi,

plz

kaxo mukaita asibiti arude yamike

yana

too, to ganinan. zaran keys din

motanshi

yayi yafita.

….Kasancewar lokacin damai

martaba

ya aika akirasu hydar faisal

yafadamai

khaleesat ce ta guntulemai yatsa

shine

mai martaba yacema hydar su tttara

subar garinshi yakoresu, haka suka

hada kudi suka shiga mota sukazo

kaduna. Da kyar hydar yasamu

yakama

musu daki daya anan kaduna sanan

shikuma ya shirya yatafi

makatantanshi

anan jaji kaduna….

Yana kaiwa katafaren gidansu direct

dakin ummi yawuce, yaga Zulaihat

sai

kuka take ta daura ummi akan

cinyanta,

hydar da sauri yakarasa wurin ya

rike

ummi yana ummi na” ummi na”

ahankali ta iya bude ido amma babu

amsa, kallon zulaihat yayi wanda ga

dukkan alamu wanka tafito tana

daure a

towel sai kuka take, Hydar yace ya

isa

zulaihat jekisa kaya kizo mukaita

asibiti,

tashi tayi tashiga dakinta tazira

doguwan riga tadau hijab dinta

tafito,

tazo gaban hydar tace yaya hydar

zip,

saida yajamata zip din rigan sanan

yadau ummi yasa amota suka tafi

FMP

clinic kaduna.

Suna zuwa suka tarar da baban

likitan

dake duba ummi baya gari, wani

likita

ne yadubata saida yafito hydar ya

bishi

office, likitan yace hawan jini yama

mum dinka yawa, dan yanzu gab

take da

kamuwa da mutuwar barin jiki,

hydar

ya rude.

Dr yace calm down akwai wani

asibiti

dazan turaka, sunada good doctors

kuma

turawane, hydar arude yace ina?? Dr

yace sunan asibitin AMAZING

GRACE but

a abuja yake zan muku transfer

wajen

saboda aba mum dinka taimakon

gaggawa. hydar yace to bari naje

nadau

permission a office.

Yana zuwa office aka bashi 7 days

da

kyar shima, dan ko kadan basuson

hydar yay nisa,haryau cikin sojoji

ba’a

samu jarimi kaman hydar ba. Gida

yabiya ya kwasoma zulaihat kaya da

ummi yasa a box ya kulle gidan

sanan

yakoma asibiti. Suka wuce abuja da

ummi.

KHALEESAT haryau na nan yanda

take

ko motsi batayi, yayinda yan uwanta

sun cire rai datana rayema, Abban

chuchu duniyarshi yakeci da tsinke

dan

gani yake har abada babu mai sanin

wanan sirrin.

Sojaa da matarshi farida na dakin

zaune

jefe,jefi suna fira, farida tace honey

wlh

nakosa baiwar Allah dinan ta tashi,

dan

nasa ko ina iyayenta suke suna

chna

haryau hankalinsu atashe yake.

Sojaa ya

sauke ajiyan zuciya yace likitocin

suce

takusa tashi dan yanzu tana internal

movement, farida tace wow dat is

great!

Allah yasa ta tashi gabaki daya.

Wayan sojaa ne yay kara ganin

abunda

ke screen din yasa ya dauka yana

murmushi.

Yace likita bokan turai, kai alikitocin

ma

daban ne, likitan gawa kenan, achan

bangaren hydar yace zaka farako,

kazama gawa kaga inban fede kaba,

hydar yace by d way kasan gobene

dad

zaibude ma nida khalis asibiti ko?

dafatan zakazo?? Soja yace Allah

sanya

alheri in sha Allah i will be drr, be

expecting me HYDAR!!!

KHALEESAT wani irin motsi

kafaffunta

suka fara, ahankali take kyafta

idonta,

farida ne ta mike tsaye tace honey

zokaga wani abu,katse wayan kazo,

wlh

zata tashi,..

Sojaa yace hydar later patient din

tafarfado, ” hydar yace in sha Allah

inhar komi yalafa zanzo nadubata

ma”….jin Hydar again khaleesat

tafara

kokarin moving hanuwanta…..


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

3⃣4⃣




Hanunta farida tarike tace yarinya

kitashi dan Allah,karki kara

komawa,

khaleesat saikuma tadena motsi,

farida

tajuyo ta kalli sojaa idonta cike da

hawaye tace honey takoma jeka kira

Dr,

da sauri soja yafita tareda Dr suka

dawo

dakin, Dr ya dudduba sanan ya juyo

ya

kallesu yace are u people sure

yarinyar

nan tai motsi?? Sojaa yace eh,

yanzunan

bamusan maiyasa ta komawaba,

likita

yace ok. yacigaba da dubata

Murya sukaji daga waje ana cewa

“zulaihat kiyi shiru, ki koma daki ki

zauna da ummi kinji, ni yanzu

pharmacy

zani na karbo maganin da Dr yay

prescribing”

Wani irin zabura khaleesat tayi

saura

kiris tama fadi daga gadon amma Dr

ya

riketa, bakinta tabude da kyar tana

“yaya hydar” yaya hydar” faisal zai

kasheni, sojaa yazo gabanta yace

yarinya

babu wanda zai kasheki, ihu tasaki

tafara kuka kaine ko, ka kaini dan

Allah

wurin yaya hydar yanzunan naji

muryanshi.

Dr yace wat is she saying?? Kowa

yay

shiru. khaleesat kokarin mikewa

zaune

take Dr ya kwantar da ita, yace after

5

years laying on dis bed, did u think

u

can walk easy my patient?? Just get

some

rest nw, anjima zan turo wanda zata

dinga miki massage therapy.

yashafa

kanta yafita daga dakin.

Farida ta matso kusa da ita tace

mezakici?? Khaleesat da sauri ta

rike

hanunta tace zulaihat kene?? Farida

ta

girgiza kai, tace ni sunana farida

mijinane ya tsinceki, khaleesat tace

ruwa

zansha. da sauri sojaa yaba farida

ruwa

taba khaleesat tasha sosai, sanan

tace

nagode, saikuma tafashe da kuka

tace

dan Allah ku mayar dani gidanmu a

nijar.

Sai alokacin sojaa yace dazaran an

sallameki daga asibitin nan zan

mayar

dake, ki kwantar da hankalinki kinji

ko?? Tace to nagode, farida ta

taimaka

mata tai brush sanan tabata tea mai

zafi

tasha sosai.

HYDAR saida yaga ummi tasamu

bacci

misalin karfe 8 nadare, dama

zulaihat

kanta nakan cinyanshi itama ta

kishingida tana gyangyadi, ahankali

yacire kanta daga kan cinyarshi ya

gyra

mata kwanciya sanan yadau key din

motanshi dan yaje yanemo hotel din

dazai kwana…..



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

3⃣5⃣




Tuki yake batare dayama san inda

yake

shigaba, sai zagaye abuja yake yana

yaba kyan garin wani hanya ya

shigo,

titi ne mai kyau, amma babu yawan

motoci, daya daya mota ke wucewa

hanyar shiruuuu, hydar yana cikin

tukinshi yaji kaman alamun ihu bai

gasgata abunda yakejiba parka

motanshi

yayi agefen hanya tareda kashe

wutan

motan kasa kunenshi yayi sai saiyaji

murya kaman tadan magidanci haka

yana ataimaken, zasu kasheni, jin

wanan kalmar yasa hydar ya dau

bindigarshi ahankali yabude

motarshi

yafito ya labe abayan motanshi.

Alamun gudun mutane yaji ta dayan

bangaren titin wanda gefenshi

dajine.

hydar da sauri ya tsallaka ya shiga

cikin

dajin yana tafiya sadaf sadaf, hango

wani dan tsoho yaci fararen malun

malum dayayi yarike wani briefcase

gam gam ajikinshi yana gudu yana

ataimakeni, saikuma wasu mutane

su 3

suna binshi fuskkokimsu na cikin

safan

fuska hannayensu dauke da manyan

itace.

Hydar yakara labewa bayan bishiyan

gani yayi tsohon yafadi timmm

akasa,

amma still yakara kankame wanan

briefcase din, mutane ukun suka

karaso

suka tsaya cak suna dariya sukace

ALH

LAMIDO kai kazaci kanada wayau

ne, ai

kai kuskuren fitowa batare da body

guard dinkaba kuma wlh yau saika

mutu

mukuma kaima oga wanan akwatin.

Hannu yasa zai fizge akwatin daga

kirjin

Alh lamido amma jikake tass hydar

ya

harbe hanunshi, fitowa yayi daga

maboyarshi, dayake akwai hasken

farin

wata suna ganin kayan sojoji

ajikinshi

suka ruga da gudun bala’i.

Hydar yay maza yadago Alh lamido

yana

sannu sir, rigan sojan dake jikinshi

ya

cire da sauri yana sharema Alh

lamido

jinin dake zuba daga goshinshi, alh

lamido yabude idonshi kadan

abunda

yaganine yasa yace ma hydar ur

back,

amma kafin hydar ya juyo mutumin

ya

kifama hydar icce akai, nan kan

hydar

yafara jini hydar ya zube a wurinn

shima.

Mutumin ya koma zai kwace akawtin

daga hanun Alh, hydar wani karfi

yaji

yazomai yatashi ya kifama mutumin

mari, ya hanbareshi tareda

lankwasamai

hannunshi tabaya, hular fuskar

mutumin yacire, hydar yasa dayan

hanunshi ya ciro wayanshi daga

aljihu

ya kunna yana haska fuskar

mutumin

wazai gani……

[2:33AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

3⃣6⃣





Wanan mutumin wanda suka kusa

jefa

khaleesat cikin rijiya, Alh lamido

gwale

ido yayi yace “mai gadi”kaine, yace

kira

police wlh he is a wanted criminal,

hydar yana kokarin dialing number

police while hanunshi daya yana rike

da

mai gadi.

Mai gadi iya karfinshi ya daga

kafanshi

ya tokari hydar agabanshi wanda

hakan

yasa hydar yay kara yafadi kasa,

wayarma tafadi, mai gadi yadau

iccen

ya bugama Alh aciki, Alh yay ihu

yadawo kaman sumamme, yana

kokarin

daukan akwatin hydar ya wawuso

kafanshi daga kwance, mai gadi

take

yatsan hydar yayi sannan yamike

batare

dayakarayin takan akwatinba shima

yagudu, dan ya lura hydar mayene

ga

shegen karfi da naci.

Hydar saida yay kusan 10min kafin

wurin yadena mai zafi,yadawo dai

dai,

mikewa yayi tsaye yakoma kan Alh

wanda yake nufashi da kyar, daga

Alh

yayi yaciremai malun malun din,

goya

Alh yayi abayanshi dan yaga bazai

iya

tafiyaba, yakara tsugunnawa yadau

wayanshi da riganshi taareda

bindigarshi.

Yadau briefcase din yarike

ahanunshi

daya, yafita daga dajin, motarshi

yabude

yasaka Alh ciki sanan ya shigo

shima.

Alh da kyar ya iya magana yace ciro

wayana daga aljihu kaduba contact

dina

ko hydar ko khalis duk wanda kafara

gani kace suzo ina Iwofe road.

Hydar yaciro wayan sunan khalis

yafara

gani shiya kira.

Khalis yace dad haryanzu baku

gama

meeting din bane? hakanan hydar

yaji

kirjinshi ya buga jin muryan bawan

Allah. Da kyar hydar yasamo

natsuwa

yace Alh yasamu matsala kazo iwofe

road yanzu ka daukeshi arude khalis

yace maiya sami dad?? Hydar yace

kadaizo.

Alh yace ruwa, da sauri hydar ya

dauko

ruwa yafara bashi yasha sosai….

Hydar dake tare da khalis yace

maiya

sami dad khalis?? Khalis yace wani

yace

muzo iwofe road dad na wurin ba

lpy,

arude suka shiga mota hydar kejan

motan har iwofe road din.

Khalis suna kaiwa suka parka,

yaciro

waya yakira hydar ya dauka, khalis

yace

motarka ce wata black jeep haka by

ur

left hand side?? Hydar yace nine

zaku

iya zuwa.

Khalis da hydar suka bude mota

suka

fito, ganin fuskan khalis yasa kirjin

hydar yafara dukan 50 50, wanene

wanan mai kama da khaleesat?

Wanene

wanan mai kama da matana?



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

3⃣7⃣




Hydar basar da tunanin yayi, tareda

cewa Allah kenan, maiyin hallita

yanda

yaso kwankwasa glass din car din

sukayi

hydar yabude motan tareda fito da

Alh

wanda goshinshi ke fitar da jini har

yanzu, hydar da khalis suka rude

tare da

cewa subhanallahi maiyasameshi??

Hydar yace wasu mutane suka

biyishi,

suna kokarin kwace briefcase dinan,

ya

mikama khalis briefcase din yakara

goya

Alh duk suka bude baki suna

mamakin

karfin hydar, hydar yadanyi

murmushi

yace muje saina samukushi a mota,

haka

suka jera saida hydar yasashi a

mota

sanan ya juyo sukai musa baha da

khalis

da kuma hydar sanan ya juya dan

yakoma motarshi.

hydar Abj yace dan tsaya, chak ya

tsaya,

hydar Abj yace tnx 4 saving my dad,

hydar yace my pleasure. yacigaba da

tafiya, hydar Abj ya biyoshi yace can

we

be friends?? Hydar yace sure why

not,

Hydar Abj yaciro card dinshi yabama

hydar, shikuma hydar ya ciro nashi

card

din yabama hydar Abj.

Hydar Abj ya kalli card din yace

wow!

So u are a captain?? Kasan wani

abu

kuwa bakai kama da dan nigeria

ba??

But hw come kuma kazama sojaa a

Nigeria?? Hydar yay murmushi yace

is a

long story friend kabari saimun

zauna,

all i can tell u is my biological dad

is a

nigerian. suka kara sallama hydar

yace

bari naje na sami khalis a car.

Daga kafan da hydar zaiyi yatafi

wurin

motanshi yaji jiri na dibanshi, wurin

da

mai gadi ya tokareshi yay mishi

wani

irin zafi tareda rikewa, hydar Abj shi

dama yariga ya juya baisan halin da

hydar ke ciki ba, Alh lamido

dayariga

yadan farfado saboda taimakon

gaggawan da khalis yabashi shine

yataba

khalis yace khalis yaron daya

taimakaen

zai fadi.

Khalis yafito daga mota yacema

hydar

dake kokarin bude mota ya shiga

yace

hydar mutuminchan zai fada kaman

yana ganin jiri, sa sauri sukai kan

hydar

amma kafin su kai hydar ya fadi a

wurin sumamme hanuwannshi na

rike

da abun.

Alh lamido dabaida ishesn karfi

shima

yafito daga mota yazo yasamesu,

ganin

inda hydar yarike yasa Alh buga

salati

INNALILLAHI Wa innailahi raji’un!!

Hydar da khalis suka juyo suka kalli

Alh,

Alh yace kutashi musashi a mota

mutafi

dashi gidanmu khalis ka dubashi,

Allah

yasa basuyima wanan yaron illaba.

Hydar yace dad wani illa kuma?? Alh

yace garin taimakona daya daga

cikin

mugayen mutanen ya tokareshi a

agabanshi sosai wlh, arude hydar da

khalis suka kaishi motansu, khalis

yaja

motan da sauri, shikuma hydar Abj

yafito yaja motan hydar suka

tafiiiiiiii….



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

3⃣8⃣




suna kaiwa gida Alh yace ashiga da

hydar dakinshi, hj benazir tafito

arude

tana maiya faru?? Alh yace zakiji

komi

nan da gobe hydar da khalis suka

kwantar dashi kan gadon Alh sanan

kowa yafita daga dakin akabar daga

khalis sai hydar nijar.

Khalis ANDROLOGIST ne (likitan

maza ).

Ya dade akan hydar yana dubashi,

daga

baya yamashi allurai yasamai drip

yafito

daga dakin. kana ganinshi kaga

alamun

tashin hankali akan idonshi.

Alh lamido yafara mikewa yace

meke

damun yaron khalis?? Khalis ya

share

gumin dake keto mishi tareda yin

shiru,

Alh yace kamin bayani mana meke

damun shi?? khalis yay gyran murya

yace dad adan binciken danayi ya

nunamin yaron yasami matsala da

TESTICLES dinshi, sanadiyar bugun

wajen da akayi… Saikuma yay shiru,

Alh lamido yace sooo?? Khalis yace

am

afraid to tell u dis dad, da kyar in

yaron

nan ya iya samun HAIHUWA!! Alh

yace

INNALILLAHI shikenan najama yaron

mutane, hydar shima hankalinshi

yatashi.

Khalis yace dad banda garanteen

bazai

iya haihuwaba danni ba Allah bane

but

all wot i can said is TESTICLES

dinshi

yasamu matsala bazai iya secreting

enough sperm dazai bada baby ba.

Idon Alh lamido yacika tafff da

hawaye,

wani irin kaunar hydar yaji Allah

yasamai, in sha Allah kuma zai

nemanma hydar lpy.

Khalis yace nan da gobe zai tashi in

sha

Allah.





💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

3⃣9⃣




Washegari da safe duka family

antaru

da dakin Alh lamido cikinsu harda

teema, Alh yay gyaran murya ya

dubi

matarshi hj benazir yace wifey kina

ganin mufadamai abunda ke

damunshi

idan yatashi?? Hj benazir ta gyara

zama,

tareda gyara zama glass din idonta

tace

husby yes yaron have d right to

know

what is wrong with him, Alh yace

tom,

ya kalli hydar da khalis yace kufa

mekukace? Sukace mum is

absolutely

right dad, gwara yasani…. Wayan

hydar

sukaji yay kara babu wanda ya

dauka,

anata kira, ana uku ne Alh ya

mikama

hydar wayan yace gashi sa’a

loudspeaker ka amsaa.

Wata zazzakar murya, mai shegen

dadi

sukaji tace yaya hydar, kazo asibitin

Dr

ya nemanka, kuma ummi taji sauki

sosai

itama tanata tambayarka, i think

za’ayi

discharging namune, hello yaya

hydar

kanajina?? Alh ya dagama hydar kai

alamun ya amsata.

Hydar yace ba yayanki ke

maganaba,

yayanki yadan samu matsala,

zulaihat

tace wayyo Allah maiya sami yaya

hydar?? Hydar yace bawani matsala

bane yanzudai fadamin wani asibiti

kuke zanzo, ni sai muyi maganan,

cikin

sheshekan kuka tace AMAZING

GRACE

ne, hydar yace to kidena kuka

ganinan

zuwa, tace toni mezan cema ummi

na??

Hydar yay murmushi hakanan yaji

yarinyar na burgeshi yace kicemata

hydar na zuwa tunda bata da lpy

karki

fada mata komi tace to sanan ta

katse

wayan.

Hydar yace dad zanje hospital din

dama

anan sojaa abokina aka kwantar da

yarinyar daya tsinta a nijar kuma

naimai alkawari zanzo na dubasu……

Bai karasa maganan bane saboda

yaga

hydar na motsi, hydar kallonsu yake

daya bayan daya Alh lamido ne

yafara

matsowa kusa dashi yace dana

katashi??

Ka ganeni kuwa??

Hydar yadanyi murmushi yace yes

sir, i

recognize u sir, but maiya kawoni

nan??

Alh yace ga bayi kaje kai wanka

tukun

idan kafito mayi maganan hydar

baiyi

musu ba ya shiga bayi hakanan yaji

yanajin kunyar mutumin.

Alh ya kora teema, idris da isya

waje, ya

rage dakin daga hj benazir,sai hydar

da

khalis dakuma dad.

Hydar yafito ya zauna ya gaishe

dakowa

a falon, hj benazir tace nakawoma

abinci?? Murmushi yayi yace no

ma’am,

bana breakfast .



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

4⃣0⃣




Alh yace hydar inaso ka gafartamin,

dan

nasan kome yafaru dakai nine

sanadi,

hydar yay shiru kanshi akasa, Alh ya

cigaba yace jiya bayan ka suma

muka

kawonan gidanmu, nacema khalis

dana

yadubaka, sakamakon daya bamu

shiyafi

komi tadamin da hankali, hydar har

ilayau kanshi akasa.

Alh yace sakamakon da muka samu

shine bazaka iya haihuwaba!!

dummm

dumm hydar yaji gabanshi yafadi

amma

bai dago kanshi ba, Alh yace Hydar

kayakuri dan Allah nasan nina jama.

Hydar yay shiru batare daya dago

kanshi ba, Alh ya matso kusa da

hydar

ya dago kanshi yace hydar say

something, shirunka na azabtar

dani,

am feeling guilty, hydar idonshi ya

cika

da kwalla sosai murya narawa yace

sir

am scared, sir wlh tsoro nakeji, Alh

cike

da rashin fahimta yace tsoron me

hydar??

Hawayen daya cika idon hydar ya

zubo

yace tsoro nakeji idan matana tasan

inada matsalan nan tace bazata

zauna

daniba, sir if dat happen i will just

die,

cos i can’t leave without her, she is

my

everything, hawaye ya gangaro

idonshi.

Alh ya dafa kafadanshi yace be a

man,

be strong we all promise u kafin

matarka tasan da matsalanan ka

warke,

Hydar Abj ya dawo kusa da hydar

shima

ya dafashi, khalis shima ya dawo

kusa

dashi ya rikemai hannu har hawayen

idonshi suka dena zuba.

Hydar Abj yace dama kanada mata

ne??

Hydar nijar yace eh inada mata,

khalis

yace to ina take?? Hydar nijar yace

tabata, bangantaba, hydar Abj yace

hw

com?? Ya akayi kanada mata kuma

tabata baka gantaba??

Hydar yace is a long story all i can

tell u

now is matana na kama da wanan

ya nuna khalis, kowa yajuyo yana

kallon

khalis.

Hydar yace duk lokacin dana

kalleshi

saina tuna da matana…

[2:39AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

4⃣1⃣




Khalis yay murmushi yace inda ace

lil sis

bata rasuba da sainace itace hala

matar

taka, amma nasandai hallitan Allah

ne,

dama hausawa sunce kowa

aduniyanan

bibbiyu ne, akwai irinka mai kama

dakai awata kasa.

Hydar nijar yace hakane, yamike

tsaye

yace bari naje asibiti ummi na

ankwantar da ita, hj benazir tace

hydar

kabari duk mubika mu gaida

mamanka,

hydar Abj yace nima abokina na

asibiti

ya tsinci wata yarinya batada lpy

duk

saimu tafi tare mudubasu, haka

ilahirin

family suka dunguma harda su

teema

aka tafi asibitin.

A haraban asibiti suka hadu da

sojaa,

soja ya gaisa da kowa, ya rungume

hydar

Abj yace mutumina kai fresh fa.

yace

kuzo muje farida na tare da yarinyar

abinci take bata, ni nafito siyo mata

maganine. hydar Abj yace bari

mufara

duba maman abokina sai muje soja

yace

ok muje tare mana. sukaje dakin

Maman

hydar.

Zulaihat na ganin hydar ta taso da

gudu

ta rungumeshi tana kuka, ya

bubbugi

bayan ta yace am ok yanzu ai, ummi

sai

hira take da hj benazir kaman sun

dade

da sanin juna, yayinda teema anga

kawa kakkyawa buzuwa aka makale

ma

zulaihat, hydar Abj sai satan kallon

zulaihat yake.

Duk ana zaune ana fira Dr ya shigo

yabasu sallama, Alh shiya biya bill

hydar

zaiyi magana Alh yace shiii daga

yanzu

kai danane, ummi ma sai godiya

take, hj

benazir da teema suka taya zulaihat

hada duka abubuwan dasuka zo

dashi

asibitin har mota suka rakosu ummi

da

zulaihat suka shiga mota suka

zauna.

hydar yace ummi bari nadan bisu

mugaida wat mara lpy, ummi tace

to.

Sojaa na gaba ilahirin family din

tareda

hydar nijar na binshi a baya har

room

29. ganin number dakin yasa gaban

hydar fadi dan yasan rana 29 ga

watan

agusta yataba haduwa da

KHALEESAT.

Gaban hydar ya tsananta bugawa

lokacin da Sojaa ya bude kofan

dakin

suka shiga tareda sallama mezasu

gani…….. .. ….




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

4⃣2⃣




Gani sukayi gadon wayam, ba kowa

adakin, soja yace ku shigo ciki mana

ku

zauna, sun shiga wankane halan,

duk

suka shigo, hydar nijar wani irin

sanyi

yaji yana shiga jikinshi dabaisan

dalilinsaba,ba’a kunna Ac ba, ko

fanka

ba’a kunnaba amma amma ya rasa

maisa wanan sanyi ke ratsa jikinshi.

Soja yatashi yaje gaban bayi yace

farida

da baki a dakinfa inkun gama

wankan ki

fito kidau kayanta kafin kifito da ita,

tace to honey.

Hydar nijar ganin shiru shiru gashi

yabar su ummi a mota yasa ya mike

yace

sir i have to go, kaduna is a long

journey

kuma nabar ummi a mota, Alh yaja

kunnenshi yace am not sir, am ur

dad,

Hydar yay murmushi yace to dad,

yaje

wajen hj benazir yace mum natafi

tace

to dana Allah kiyaye hanya. yay

musabaha dasu hydar sanan yayma

teema bye bye, itama da

murmushinta

tamayarmai haryakai bakin kofa zai

fita

yaji anbude kofa…… Wani irin sanyi

wanda yafi nada ya kara shiga

jikinshi

wanda yasa saida ya busar da iska,

da

sauri ya daga kanshi ya kalli kofan

da’aka bude saiyaga wata

kakkyawan

matace tafito gaisheta yayi ta amsa

tace

baza ka tsaya ku gaisa damai

jikinba??

Yace wlh sauri nake nabar ummi a

mota

tace gaskiya yi sauri babu kyau

shanya

uwa yasakai yafice, tareda mamakin

maisa yakejin sanyi acikin dakin.

Farida ta gaida su Alh da kyau

sanan

tadau dogowan rigan khaleesat na

atampa pink takoma bayin, saida

tasama

khaleesat kayan, khaleesat tace

anty

farida nagode, farida ta shafi gefen

fuskarta tace nace kidenamin

godiya, ta

gungurata akan keken guragun

datake

kai dan haryanzu ta~ta~ta take

tafiya

daya biyu saita fadi dan

kasusuwanta

basu riga sun fara aiki dukaba.

Duk suna zaune kowadai yakosa

yaga

mara lafiyan, dad da mum sunata

hira

sama sama, yayinda hydar da soja

suma

suna hiransu, khalis ne ke danne

danne

waya danshi haka Allah ya yishi

baida

magana shiru shiru ne, jin karan

anbude

kofa yasa kowanensu ya dago

kanshi

dan yaga mara lafiyan daza’a fito da

ita

daga bayi,

Khaleesat sukaga farida na

gungurowa a

keken guragu, kowanensu yakara

goge

idonshi dan gani sukeyi kaman a

mafarki, farida tace Alh ga maijikin

nan

tafito, saidai fa ba ganinku takeba

dan

makauniyace.

Alh bakinshi yana rawa yace

k..haa…

lllee…sat.. Khaleesat kece ko

kuma??????

yama kasa karasa maganan saboda

kuka

dayazomai.



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

4⃣3⃣




KHALEESAT jin muryan dad yasa

tace

dad is dat you?? Ina kake? dad wai

plz

mafarki nakene? ba muryan dad

baffana najiba?? Kokarin tashi tayi

daga kan keken da kyar ta mike

tsaye,

lalube take da hannu tana dad ina

kake?? Hawaye na zuba daga

idonta,

taku daya biyu a na ukun dazatayi

tayi

kasa zata fadi da sauri dad ya tarota

tafada jikinshi, ya shafi gefen

fuskanta

yace jidda ganinan, nine, baffan

kine,

wani ihu tayi mai hade da kuka,

dakuma

murna ta kankame dad tace dad ya

akayi kasan ina nijar?? (Dan ita

haryanzu batasan tana abujaba ),

kafin

dad ya amsa tambayan tace dad ina

mum??

Hj benazir da hawaye yagama wanke

mata fuska maiya dawo da

khaleesat

makauniya?? tace jidda ganinan tare

da

rike hanun khaleesat da sauri

khaleesat

ta rungumeta tana mum i missed u

alot,

hj benazir kuka takeyi bana wasaba,

khaleesat ta dago kanta itama cikin

hawaye tace mum ina yaya ishak??

Da sauri ishak yazo inda take ya

rike

kafadanta yace khaleesat ganinan,

shima

kuka yake khaleesat ta rungumeshi

tana

kukan murna, ta dako kanta tace

ina

yaya idris??

Idris yazo yarike hanunta yace

khaleesat

gani rungumeshi tayi tana kuka

sanan ta

dago kanta tace ina yaya hydar??

Hydar da hawaye ya wanke

fuskanshi ya

rungumeta tsam tsam a jikinshi yace

ganinan little pumpkin, itama kuka

take

takara kankameshi jin yafara

shafamata

baya yasa ta tuna tanada aure ta

kwace

jikinta da sauri tana hawaye tace

yaya

hydar ina teema na??

Teema cikin wani irin bala’in kuka

tazo

da gudu ta rungume khaleesat

tabaya

tana kuka sosai sama dana kowa a

dakin, khaleesat ta juyo ta

kankameta.

sojaa da farida sudai sun shiga

duhu

suna gefe.

Khaleesat ta dago kanta tace teema

where’s my chuchu?? Teema cikin

sheshekan kuka tace tana gida,

Khaleesat tace ina YAYA KHALIS??

Teema tace gayican, khaleesat tace

kaini

wurin yayana, teema ta rike

hanunta,

khaleesat tafiya take kaman mai

koyon

tatata, kafanta rawa yakema sosai,

dan

karfin datake dashi yakusa karewa,

Teema ta kaita gaban khalis wanda

kukanshi yafi na kowa adakin majina

taff a hancinshi, idonan yay jajur,

teema

tace gashinan agabanki.

Khaleesat daga hannayenta biyu tayi

tana shafan fuskanshi, muryan na

rawa

tace yaya khalis dena kuka, ta

sharemai

hawaye am back, wani irin runguma

khalis yay mata ya fashe da kuka

banawasa ba kaman mace, itama

kukan

khaleesat tafashe dashi, babu

wanda yay

yunkurin lallashinsu saboda ansan

mesukema kukan.

Da kyar khalis ya iya controlling

hawayen idonshi yashare na idon

khaleesat, kokarin faduwa take

saboda

tagaji da tsayuwa ya rike da sauri

ajikinshi, teema da sauri ta gunguro

kekenta khalis ya daurata akai.

Tsugunnawa yayi agabanta ya Rike

gefen fuskanta yace lil sis maiya

sameki??? Ciwon me kikayi haka??

Where have u been all dis while??

Ya

akayi kika dawo MAKAUNIYA???




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

4⃣4⃣




Khaleesat kuka yaci karfinta tama

kasaba khalis amsa, kowa ya nemi

waje

ya zauna danson jin maizatace.

Khalis

ya dago kanta ya share mata

hawaye

yace lil sis kukan ya isa haka tell

me

maiya sameki??maiya dawo dake

makauniya??

Khaleesat tasa hannu ta share

hawayen

idonta tace bayan school bus ya

saukeni, naja box dina na shigo

cikin

gida, abu nafarko daya faraban

mamaki

shine babu mai gadi, securities ma

duk

bangansuba nacigaba da tafiya na

bude

kofan falo na shiga.

Kuka yaci karfinta tadaura hanunta

biyu

akan na yaya khalis dake kan

fuskanta,

tace yaya dey murdered our parents,

kashesu yayi agabana, kowa na

falon

saida yadago kanshi ya kalli

khaleesat a

firgice. tace yaya dad took his last

bullet

in front of me, dad yay numfashi shi

na

karshe agabana batare da mutumin

ya

barni naje nataba dad ba. Murya

chan

kasa tace dey shoot dad and mum

agabana, i was helpless, powerless,

ban

iya tabuka komiba na ganin na

taimaki

iyayenaba har suka mutu agabana.

khalis kokarin rike kukanshi yake

amma

yakasa, kara fashewa yayi da kuka

hydar yataso ya rikemai kafada yana

girgizamai kai,shima idonshi cike da

hawaye.

Khaleesat tace mutumin yazo

gabana

yasa aka rikeni gam, yadauko

shaltos,

saikuma tayi shiru tareda sauke

ajiyan

zuciya.

Tace yaya bantaba going through

azaban

danai going rananba tunda mum ta

haifan, dauko shaltos yayi, ta rike

hanun

khalis gam, tace yaya yasa aka

budemai

idanuna da kyau ya fesamin a idona

yaya, i screamed, i hala, i shout, but

no

one was dr to help me. Teema

fashewa

tayi da kuka tafada jikin mum dinta

benazir wanda itama kuka take,

farida

ko kuka take ba’a magana sojaa

idonshi

yay jajir.

Khalis kukanshine worse, khaleesat

tacigaba daga lokacin ban kara

sanin

inda kaina yakeba, sai alokacin

dasuka

kaini nijar zasu jefani cikin rijaya,

tasaki wani kayatachen murmushi

tareda cewa,

Allah send me a guardian angel, my

saviour,d only man dat help me

without

asking 4 anything in return, my one

and

only yaya HYDAR HUNTER!!! Ta

sauke

ajiyan zuciya, wani siririn hawaye ya

sauko daga idonta tace, shiya

taimaken,

ya kwaceni daga hanunsu, yakaini

gidansu shida iyayenshi suka cigaba

da

kula dani, mamanshi tacigaba da

kula da

idona harya washe cos da yafi haka

worse…….kuka yaci karfinta.

Khalis ya dago kanta cikin kuka

yace

khaleesat waye ya kashe

iyayenmu???

Waye ya kashe miki idanu?? Yanda

jikin

khaleesat yafara rawa yasa kowa

yakoma kallonta tace no yaya, i

can’t tell

u, tsoro nakeji, banason ya kashe

ku

kuma, bazan iya rayuwa bakuba.

Khalis ya rike hanunta gam yace

khaleesat nai alkawari bazamu bari

yay

miki ko mu komiba, kifadinmin

wayeshi

cos he have to pay, dole mubima

iyayenmu hakkinsu

Khaleesat tafara kuka sosai tace no

yaya

tsoro nakeji, kona fada bamu da

proof,

inma akwai proof kokuma wanda zai

iya

testifying a court mutum dayane cos

shine yaga fuskokin wayanda suka

kusa

kasheni, khalis yace waye?? Tace

yaya

HYDAR HUNTER..




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

4⃣5⃣





Khalis yace inhar hakane dole na

nemo

hydar hunter duk inda yake, i will

go to

nijar dakaina na nemoshi, but

khaleesat

u have to tell me waya kashemana

iyayenmu??

Khaleesat jikinta yahau rawa tafara

no,

tana kokarin jaa baya, yaya inna

fada

zai iya kashemin kai, no bazan

fadaba,

khalis idonshi yay jaa yace

khaleesat u

have to, dole kifadanmin, dad ya

taso

yace khalis karkai forcing yarinyar

nan,

bata riga tagama warkewaba, dont

pressure her too much, dad ya

tsugunna

yace khaleesat fadamin waya

kashemin

kanina da matarshi??

Khaleesat cikin kuka tarike hannun

dad,

tace dad all i want now is to be

happy,

banason nakara rasa wani daga

cikinku,

tace dad u trust me right?? Yace eh

khaleesat, tace den trust me when i

tell u

keeping my mouth shot is d best,

hakan

zaisa na tsira kuma ku tsira, dad

abunda

nasani shine inhar nafadi wani abu

gabaki dayanmu xai iya halakamu,

but

akwai Allah kisan kai yayi tun kafin

yabar duniya Allah zai binma

iyayena

hakkinsu… Dr ne yashigo dakin yace

visiting hours are over. Hakanan

kowa

ya mike yafita.

Dad dasu khalis da hydar tareda

sojaa

sukabi Dr office dinshi, dad yace Dr

inaso ayimana transfers zuwa d

best

asibitin ido akasar waje dan nema

mata

lafiyan ido.

DR ya sauke glass din idonshi yace

Alh

akwai brother na a England yana

aiki a

wani asibitin gyara ido zan turaku

wajen jibi saiku kushirya zuwa

England

dad ya dinga godiya.

[2:44AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

4⃣6⃣




Hydar sun koma kaduna ya ajiye su

ummi agida shikuma ya koma

barrack,

gabaki daya hankalinshi yaki

kwanciya

duk lokacin daya tuna matsalanshi,

yakuma tuna khaleesat sai

hankalinshi

yatashi.

Wani abokinshi Mansur, sojaa ne

amma

shi likitane yatafi wurin shi hydar

yafadamai komi, Dr mansur ya duba

hydar sosai, yace there’s a

possibility

zaka iya warkewa, zakuma ka iya

haihuwa but it depends on yanda

testicles din zai iya secreting sperm

inkai meeting da wife naka hydar.

amma

dole saikana shan magani., yay

prescribing wasu drogs hydar ya

dage da

shansu yakuma cigaba da aikinshi

yayinda khaleesat ke ranshi daram.

ABBAN CHUCHU ya shigo dakin

chuchu

da sauri saboda wani ihu dayaji tayi,

tana ganinshi ta katse wayan ta taso

da

sauri ta rungumeshi tana dad am

very

very happy today. tasakeshi tana

tsalle,

dad yace can i know d reason??

Cikeda murna tace dad anga

khaleesat

yanzunan temimeyi ke fadamin,

kirjinshi ya buga dammm ya kwalalo

ido, chuchu ta yamutse fuska tace

saida

fa makauniya tadawo, dad kasan

maiyafi

ban mamaki kuwa?? Tsoro yahanata

fadan wanda ya kashe mum da dad

dinta.

Take abban chuchu ya sauke ajiyan

zuciya, chuchu tace wlh dad abun

yaban

haushi khaleesat dama tun muna

yara

duk tafimu tsoro, khalis da dad

sunyi

sunyi tafada taki wai tsoro takeji zai

iya

kasheta koya kashesu, but u know

something dad?? Wlh innaje zansata

saita fadamin.

Abban chuchu yace ke chuchu tunda

taki

fada ki kyaleta mana, ba’a

takuramata

ai kidaije gidan kuyi hira kyazo

kiban

labarin komi, chuchu tace dad plz

xanbisu england din kaji?? Yace to

to

shikenan nima zandanyi tafiya yau

inkinje ki kwana a gidan ma.

Chuchu tace dad wai yaushe zaka

kara

aure?? Tunda mum tarasu kaki

aure??

Yay murmushi yace very soon

daughter

yanzu sauri nake dole nafita bai jira

maizatace ba yafita daga dakin.

Chuchu tace dad reaction look soo

strange, ta tabe baki tace who

knows y,

ta shiga wanka agurguje dan ta tafi

asibitin ranan ita da khaleesat sunci

kuka.

Khaleesat ta kalleta azuciyanta tace

friend bazan iya sa babanki a prison

ba

kodan yanda kike sona, i can’t hurt

u lyk

dat, bazanso zumuncin mu yabaci

ba,

duk randa nafada nasan kowa na

family

na will hate u, bancin nasan cewa a

child is not to blame 4 his parents

wrong

doings………

HYDAR NIJAR na zaune akatafaran

office dinshi wayanshi yay kara bai

dagaba saboda baisan number

dinba, a

kira na 4 ne hydar ya daga.

Hydar Abj yay dariya yace bafa asan

sojaa ya tsoron dauka new number

ba,

hydar yay murmushi tare da cewa ya

kk

friend?? Hydar Abj yace sorry wlh

ban

kirakaba since I’ve been busy

kanwarmu

KHALEESAT tadawo, yanzu haka

gobe

zamu kaita england dan awanke

mata

idoo. ..💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

4⃣7⃣




Gaban hydar yafadi dummmm, hydar

Abj ya cigaba da magana friend wlh

inason khaleesat sosai,bazan iya

rayuwa

babu itaba, yanzu nasan dazaran

idanun

sun warke dad zai hada bikinmu

dana

teema,bikin teema saura 1 month.

wlh

friend inasonta sosai, tun tana yar

karama nake sonta.

Hydar yay shiru, gabanshi na

faduwa,

wacece wanan wanda sunanta daya

da

matarshi??kuma itama makauniya??

addu’a yahauyi a zuciyarshi Allah sa

ba

khaleesat dinshi bace.. hydar Abj

yace

friend are u dr?? Hydar ya sauke

ajiyan

zuciya yace ina jinka. Hydar Abj

yace

idan antashi bikin kaini babban

friend

dinafa, hydar yace tom shikenan

yanzu

gobe zaku tafi?? Yace eh, hydar

yace tom

shikenan inkun dawo zanzo

nadubata,

Allah yakuma kara sauki. hydar Abj

yace shikenan bye.

Gabaki daya hankalin hydar yatashi

anya kuwa wanan khaleesat dinshi

ce??

Yace no, ba ita bace, Dan yasan

khaleesat dinshi zata fada tanada

aure,

yace no way dankawai wanan

makauniyace bai nuna cewa

khaleesat

dina bace, amma yanzu koma

menene

insuka dawo zanje na ganta.

Ayaune jirginsu yadaga zuwa

england

dad,mum,hydar,khalis

teema,chuchu, da

farida duk saida suka bita har

England

din, wani babban asibiti suka kaita

suna

zuwa likitoci suka fara duba idon

inda

suka bama su dad tabbacin idon zai

bude but dole a wanke idon wanda

jibi

zasuyi mata dad suka biya kudin

komi

sukabar matan a asibiti sukuma

suka

fita dan neman hotel dazasu sauna,

dan

asibiti sunce mutum daya zasu bari

ya

zauna da mara lafiyan.



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

4⃣8⃣




Abban chuchu zaune akatafaren

office

dinshi waya yake ranshi abace, yace

nabaka nanda 2 weeks duk inda

kake

kazo gidana ina nemanka kanajina

ko??

Mai gadi yace yes oga zanzo. ya

katse

wayan yana huci.

Maisa mai gadi zaimai karya yace

khaleesat ta mutu?? Yanzu gashi

tadawo

she’s now a threat to him, duk

randa

tabude bakinta yabani, yadafa

kanshi

yace ohhhhhhhhh I’ve to do

something,

dole nai wani abun kafin ta tonamin

asiri dole nai wani abun……

Yau satinsu khaleesat daya a

England

jiya akai mata operation din, inda

aka

ciro idanun aka wankesu tass, duk

wani

chemical din shaltos din dake jikin

kwayan idon saida aka wanke sanan

aka

maida cikin idonta aka kulle idon

yanzu

ance jibi za’a bude idon, kowa

addu’a

yake Allah sa idon ya gyaru.. …

Alh, hj benazir, farida dauke da

marwan

tana bashi indomie, sai khalis gefe

yana

danna waya cikin babban falon

dakin

dasuka dauka a hotel, hydar Abj ne

ya

shigo da sallamanshi ya gaida

kowaa

yazo ya zauna gaban mum da dad

yace

dad inada magana.

Dad ya gyara zama yace inajinka,

yace

dad dama inason kabani auran

khaleesat ne, kuma zanso ahada

bikin

dana teema tunda nata saura sati

uku

yanzu plz dad, kowa kallonshi yake

hatta

khalis kallonshi yake…..



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

4⃣9⃣





Dad da murmushi a fuskanshi ya

shafa

kan hydar yace hydar am very happy

da

zaka kulla wanan zumuncin, zanfi

kowa

murna idan khaleesat ta dawo

matarka,

hankalina zai kwanta saboda nasan

zaka

kula da ita amma bazan ma

khaleesat

doleba inbata sonka.

Kaje ka nemi soyayyarta inhar ta

aminta

dakai saina baka ita ahada auren

dana

teema kajiko?? Da murmushi a

fuskanshi

yace to, ya juyo ya kalli khalis

wanda

murmushi yake ya dagamai gira,

tashi

yayi yafita wani babban shago yaje

yasiyo zoben diamond acikin yar

karaman akwatin, yakoma gida.

Tunda sassafe kowa ya shirya aka

tafi

asibiti danyau takasance babban

rana ga

khaleesat dakuma kowa na family

din.

Duk suna dakin yayinda chuchu da

teema nakan gado kusa da

khaleesat.

Chuchu na satan kallon khalis kadan

kadan, arayuwanta Allah ya jarabeta

da

mugun son khalis amma koda wasa

bata

taba bari ya ganeba, gaisuwa kawai

ke

hadata dashi danshi dama baida

magana.

Duk suna zaune saiga Dr ya shigo

dakin,

Dr ya kalli khaleesat yace my patient

are

u ready 4 today??? Cikin murna

tace yes,

teema da chuchu suka sauka daga

kan

gadon, likita yazo ahankali yake

warware farin kyallen da aka rufe

idon

khaleesat dashi, kowa gabanshi

faduwa

yake, saida Dr ya warware tass

sanan

yacema khaleesat open ur eye,

ahankali

khaleesat tafara

bbbbbuuuuuddddddeeeee,

iiiidddaaaaannnuuuunnnn,

nnnnaaaattttaaaaaa.




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

5⃣0⃣




Kallon yan uwanta takeyi batare

datai

motsi ba, saikuma tunanin hydar

yafado

mata taso ace duk randa idanun nan

nata zai budu ya kasance shine

mutum

na farko dazatai tozali dashi.

Khalis yazo gabanta ya tsaya da

alamun

damuwa a fuskarshi yace lil sis kina

ganina kuwa?? Shiru tayi kaman

batajishiba batare da yay

tsammaniba

yaji tayi wani ihu ta rungumeshi

tana

yaya i can now see all of uuuu,

kowa

murna yake yana hamdala khalis ya

kankameta yana murna sosai.

Sakinshi tayi taje ta rungume dad

tana

murna ta rungume mum tana

murna, ta

rungume teema da chuchu suna

murna

harda tsalle, tasakesu taje ta

rungume

hydar yawani matseta sosai yana

mata

wani irin kallon soyayya da sauri ta

fizge kanta. sanan takoma wurin

wata

mata yar kakkyawa fara wanda ita

kadaine bata saniba a dakin,

Ta tsaya agabanta ahankali

khaleesat

tace anty farida ko?? Farida hawaye

ya

gangaro daga idonta tace eh nice

khaleesat, khaleesat ta rungumeta

sosai

tace anty farida nagode sosai Allah

biyaki abunda kikamin ta saketa ta

tsugunna tadau marwan tana mishi

wasa, Dr yace my patient wot about

my

hug?? Khaleesat tai murmushi

tareda

noke kai ta saramishi tace dis is 4 u

Dr

kowa yay dariya adakin, DR yace

zamu

riketa nayau but gobe inhar babu

wani

matsala saimu sallameku.

Saida komi ya lafa ana zaune a na

fira

yayinda marwan ke jikin khaleesat

tana

mai wasa dan Allah ya zuba mata

son

yara.

Hydar ne yaxo ya tsugunna gaban

khaleesat ya ciro akwatin zoben

daga

aljihu riganshi, dakin akai tsit.

Cikin murya mai taushi da dadi yace

will

u marry me my little

pumpkin?????????

…..gaban khaleesat yace

dummmmm,

dole yau susan koni wacece….

[2:51AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

5⃣1⃣




Hydar yace little pumpkin tun kina

yar

yarinya nake sonki, bansanar dake

bane

saboda baki gama karatu ba,plz

khaleesat marry me,i promise to

keep u

happy all ur lyf, khaleesat hawaye

ya

gangaro daga idonta, Hydar yace

say

something little pumpkin.

Khaleesat saida taci kuka sosai,

kowa

kallonta yake adakin sanan ta dago

kanta ta kalli hydar dake kneeling a

gabanta, tace yaya hydar am sorry

but

bazan iya aurankaba, saboda ni

matar

aure ce, ni matar wani ne.

Khalis yace wott??? Dad yace wot

are u

saying khaleesat?? Teema da

chuchu

kallonta suke dan neman karin

bayani,

share idonta tayi tace dad ni matar

aure

ce, matar hydar hunter,yana chan

nijar

yanzu……….. Nan tabasu labarin

rayuwanta a nijar kaf batare da

boye

komiba.

Hydar ya daka wani uban tsaki

mtsswwwww wanan aure naki ai

auran

kaddarane khaleesat, sadaki dubu

daya

ai ba sadaki bane,kuma ma ya

halasta

kiyi wani aure tunda yanzu rabonki

dashi shekara 5 dayan watanni

batare

da yazo ya neme kiba, dan haka

nothing

change, INA KAN BAKATA (book din

sis

Aj &mss ameera ).,ahada aurenmu

dana

teema, aurenki ba aure bane auren

kaddarane..

Khaleesat tace wlh yaya hydar matar

aurece ni.

Hydar ya daka mata tsawa yace shut

up,

maganan bnxa kenan, ina xaki ga

mijin

bare ki ganesa shekara da shekaru?

Auren dakikayi lokacin kina

makauniya,

ai ya halasta ki yi wani auren, 5

years fa

khaleesat, aurenki auran kaddarane,

ur

marriage is nothing but a filthy

marriage…. Zaiyi wata maganan ..

Dad ya dakamai tsawa yace hydar ka

kiyayeni,nasan u are right ya

hallasta

tayi aure tunda bazata gane mijinba,

kuma shekara5 basa tare,amma

wayace

ma sadaki na karanta?? Dakace

auran

kaddarane kasan me Allah yahada

aciki??? inaso kasani ni uba nagari

ne,

inaba yarana hakkinsu, yajuyo yace

khaleesat “cikin kuka tace naam

dad.

Yasunan kauyen a nijar??tace dad

sunan

kauyen DOSO,kuma kowa na garin

yasan

hydar hunter, dad yace yazo gidan

sauki

nasan kauyen sosai limamin garin

aboki

nane shima asalinshi dan naija ne,

yace

khalis yace naam dad, ka shirya

gobe

bayan an sallamemu zamubi jirgi

zuwa

nijar neman mijin khaleesat kana

jina ko

yace to dad.




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

5⃣2⃣




Washe gari da sassafe aka basu

sallama,

khaleesat dai ranan very weak take

addu’a take Allah yasa yaya hydar

ya

yarda yabiyo su dad. Hotel suka

koma

dansu sai gobe zasu koma Nigeria

yayinda su dad da khalis harda

hydar

yabisu suka tafi nijar din.

Koda suka isa nijar dad wurin imam

din

garin ya sauka, imam ya dinga

murna

bayan anci ansha dad yace yaa

imam

munzo garinan neman wani bawan

Allah dake auren yata ne, imam

yace

wane?? Ya sunanshi?? Dad yace eh

to

abunda dai yarinya ta tace ana

kiranshi

dashi a garinan shine hydar hunter.

Imam yay kabbara Allahu akbar, dad

yace lpy?? Imam yace iya sanina

makauniyace kadai matar hydar ko

makauniyar ce yarka?? Dad da sauri

yace eh.

Imam yace wlh tayi sa’an miji, hydar

yarone mai zuciya, ga taimako,

yawan

kyauta ga son addini saikuma

girmama

nagaba dashi. ya auri makauniyar

nan

danya ceceta daga hanun dan sarki

faisol nida kaina na daura mai

auren.

Khalis yace imam ina zamuga hydar

hunter din?? Imam nan fuskarshi

takoma ta bikin ciki da tarin

damuwa,

yace sarki ya koresu sunbar garinan

da

dadewa take wani murmushi ya

bayyana

fuskan hydar harda cewa

Alhamdulillah.

Imam yace lokacin da faisal ya

warke,

yafada ma sarki yarinya ce ta

guntulemai yatsa shine yasa aka

kamosu

amma babu yarinyar ita ta

gudu,saida

akama hydar bulala 50 sanan aka

korasu

daga garinan yazo yamin sallama

amma

bai fadamin inda zasuba.

Dad ya share gumi yace imam yanzu

yaza’ayi da aurenshi dake kan

yata??

Imam yace ai yarka ya hallasta tayi

aure, tunda ba’aga mijin ba tsawon

shekara 5,amma kudan kara koda

wata

biyu ne aga ko zai bayyana kafin

tayi

wani auren.

Kwanansu daya suka bar nijar inda

sukama imam shatara na arziki. sai

naija.



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

5⃣3⃣




su dad sun dawo gida da daddare

bayan

sallan isha aka kira kowa falon, dad

yace khaleesat hydar yabar nijar, da

sauri ta dago kanta ta kalli dad

saikuma

takomar da kanta kan kafadar

chuchu

tana hawaye.

Dad yace amma zamu tsaya muga

nan da

2 months inbai bayyanaba zamu

raba

auren kiyi wani aure, munbarma

imam

din nijar sallau indan yadawo nijar

din

afadamin. inhar nanda 2month

mijinki

bai bayyanaba khaleesat zan hada

aurenki dana hydar. Yace teema

kekuma

ki turomin surikin nawa dan za’a

daga

bikinki zuwa wata biyu masu zuwa.

Dad da murmushi a fuskanshi yace

chuchu ke yaushe xakiyi auren?? Da

sauri chuchu ta saci kallon khalis

karaf a

idon khaleesat, ta maida kanta kasa

da

sauri batare da tace wani abu ba.

Teema

tace wlh dad bansan mesa chuchu

bata

kula samari ko kadan, ranan wani

abokin yaya khalis yace yana sonta

amma taki, kuma yanada kirki, dad

yace

chuchu, cike da kunya tace naam

dad,

yace kidena korasu, cikinsu ki zabo

daya

na kirki kinji inyaso dukanku ma

aurar

daku rana daya.

Hj benazir tace ayiriri nadawo

Maman

amare uku, yarana uku zan aurar

rana

daya da sauri suka mike sukabar

falon

suna dariya.

Hydar Abj ke waya yace haba hydar

nijar dad fa na nemanka tuntuni

bakazoba, hydar nijar yace oo friend

aiki sunmin yawa ne but i promise

dis

weekend zanzo, idan nazoma inaso

nasai gida a abujan, hydar Abj yace

saboda me??

Hydar yace saboda in bikinka yazo

bakace saura 1 month ba, kaga

saina

dinga kwana achan. Hydar Abj yace

ga

gidanmu??wai mesa kacika tsoron

mata

ne?? Yay murmushi yace ni bana

tsoron

mata kawai ina taya matana kishin

kainane, kuma kasan lokacin bikine

mata sun cika gidan.

Chuchu yaudai ta shirya dan taje ta

gaida dad dinta tunda shi bai

nemetaba,

da sallama ta shiga falonsu amma

taji

shiru handbag dinta ta ajiye a falo

tayi

hanyar bedroom din dad.

Tun daga nesa taji kaman ana fada,

kanta tasa jikin kofan taji karan mari

tasss, Abban chuchu ya gaurama

mai

gadi mari, yace hw could u betray

me lyk

dat?? Kashemin ka kashe khaleesat

ashe

baka kashetaba, yanzu inta tonamin

asiri fa tace nina kashemata iyaye?,

Nakuma makantar da ita?? Chuchu

kulle

bakinta tayi da duka hannayenta

biyu

wot!! dad shine ya kashe iyayen

khaleesat?but y?mesuka mishi?

Maganan

dataji dad nayi ne yadawo da ita

daga

duniyar tunani,

Abunda nakeso dakai shine nabaka

1

week inaso inji cewa khaleesat ta

mutu,

inaso ka kawomin kanta kafin ta

tonamin asiri gwara na aikata

lahira…

Chuchu ahankali takeja baya tana

hawaye tana no dad, no dad, it can’t

be

u dad, u are not a murder, kafanta

ne ya

zubar da glass cup din dake center

table

jikake ragagassss, wanda hakan ya

janyo

hankalin su Abban chuchu. da sauri

Abban chuchu yadau pistol (karamar

bindiga )yafito daga daki yana zare

ido

mai gadi na biye dashi da tashi

bindigar

jikake tasssss Abban chuchu ya

harbi……..



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

5⃣4⃣




Ya harbi yar aikin gidan,wanda ke

bayan chuchu a tsaye tafito daga

kitchen

ne saboda karan glass din dataji.

afirgice

chuchu tai kanta tana mama, mama

karki mutu plz, Abban chuchu yace

dole

ta mutu dan taji sirrina, zuwa wurin

yayi yakara mata second bullet take

taja

numfashinta na karshe. chuchu

tasaki

wani irin razanannan ihu tasume

warwas a wurin.

Kallon mai gyadi yayi yace kadau

gawanan kajefar a bola, sanan daga

yau

ya zamto a anguwar su khaleesat

kaida

sauran yarana kuke wuni, duk randa

tafito ita kadai ku tabbatar kun

kasheta

kun kawomin kanta, ya mikamai

kudade

da yawa. mai gadi ya saba gawan

yar

aiki a kafadanshi yafita da ita

compound

ya wurgar da ita akasa, bude booth

yayi

yachusata sanan yakoma yaja motan

yabar gidan.

Chuchu bata farkaba sai wuraren 5

na

yamma, tana tashi ta kalli ko ina

taga

adakinta take tafashe da kuka sosai,

muryan dad taji yace welcome back.

Dago kanta tayi ta kalleshi take taji

wani

irin tsanar shi a ranta, tace i hate u

dad,

u are a murderer, ka kashe mutum

agabana, dad ka kashe iyayen my

best

friend, dad ka kashema kawata

idanunta, i hate u and i will report u

to d

police,Ta koma ta kwanta tana kuka

sosai.

Zama yayi kusa da ita yay gyaran

murya

yace chuchu abunda kikaji yau da

wanda

kika gani inaso kiyi pretending

kaman

bai taba faruwaba, ki addana sirrin

babanki, karki bari kowa yaji

sirrinan,

inba hakaba duk wanda kika fadi

mawa

zan kasheshi, kinga kinjama mutane

mutuwa kenan. koda ina kashe

mutane,

ina yine saboda nabaki good lyf, a

luxurious lyf, kema ki shiga jerin

yayan

manya, yayan ministers,kihau mota

mai

kyau, kisa kaya mai tsada,ke kina

ganin

inda ace ke talakace su khaleesat

da

teema zasuyi kawa dake??

Chuchu kome kikaga nadawo yau,

saboda kene, ke kadai Allah yaban,

ke

kadaice yata, ke kadai nake kalla

naji

haske araina, dole nasan yanda

zanyi

nasamu kudi dan nabaki farin ciki

chuchu, yafashe da kukan gulma

yace

chuchu yanzu zaki tonamin asiri ??

Zaki

iya cewa nina kashe dad din

khaleesat?

despite everything i did 4 u

Chuchu?

Chuchu da hannuna na kashe rai

saboda

kawai nasami kudi na kaiki Turkish

international school. Yanzu zaki

iyakai

babanki wanda ya haifeki prison

chuchu????


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

5⃣5⃣




Jikin chuchu yay sanyi sosai jin

maganganun babanta, tai shiru,

yakara

narkewa tareda kecewa dawani kuka

sosai yace chuchu answer me??

Yanzu

zaki iya kaini prison chuchu??nina

haifeki, nasai miki kaya nasaki a

school,

inkina ciwo na kaiki hospital,

chuchu

har kashe mutane nayi saboda ke

amma

sakamakon dazan samu wurin ki

shine

zaki kaini prison koo??? Ya mike

tsaye

ya share hawayen idonshi yace

shikenan

chuchu, go ahead am ready ki

tonamin

asiri, ki kaini prison, addu’a na

shine

Allah ya dauki raina wurin, na mutu,

tunda har yar dana haifa bata sona

zata

iya kaini prison. yamike zai wuce

yaji

chuchu takama hanunshi. Wani

murmushi yayi yace yes.. chuchu ta

taso

tana zuwa gabanshi yahau hawaye

yana

cemata let me goo chuchu, u said u

hate

me, so let me go, yace chuchu i

agree am

a murderer but everything i do is to

give

u happiness, ….. Zai cigaba da

magana

chuchu ta taushe bakinshi tana kuka

sosai tace dad i luv u soo very

much.

Taja hanunshi suka zauna akan

gado

tace dad naji nakuma yarda bazan

tonama asiriba, bakuma zankai

karanka

police station ba amma under one

condition, dad ya kwalalo ido yace

uhhumm, azuciyarshi yace wai wace

irin

mayyar yarinya Allah yabanne.

Tace dad zan rufama asiri only if u

promise me bazaka kara kashe

kowaba,

zaka tuba, kuma bazaka kara yima

khaleesat komiba. kakuma koma

islamiyya, kayi aure. Inhar kayi

hakan

nai alkawari bazan tonama asiri ba.

dad

yay murmushi yace i promise u

chuchu,

zan chanza, zan kuma baki mamaki,

yay

mata kiss a goshi sanan yabar

dakin.

Yana kaiwa dakinshi ya share

hawayen

idonshi yace yaro man kaza, anrufe

wanan chapter din kuma. ya kece

dawani arnen dariya taredayin tsalle

yafada makeken gadonshi.

[2:53AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

5⃣6⃣





Khaleesat taji chuchu shiru, kuma

tace

mata zata dawo kafin magrib gashi

yanzu har bayan isha bata gantaba.

Daukan wayanta tayi takira amma

chuchu bata daukaba saida

khaleesat

takira sau biyar ne chuchu ta daga

murya kasa kasa tace hello,

khaleesat

arude tace chuchu meke damunki??

Chuchu tace kaina ke ciwo gobe zan

shigo gobe inya sauka. khaleesat

duk ta

damu tace Allah sawake friend.

Chuchu

da sauri ta katse wayan ta fashe

dakuka,

i betray u khaleesat, plz forgive me,

am

not worth a friend to you, i betray

our

friendship tacigaba da kuka, sai

wata

zuciyan tace mata chuchu karki

manta

everybody deserve a second chance,

abunda nayi shine daidai, fatana

Allah

ya yafema dad tunda yay alkawari

baxai

karaba. Haka tasha kukanta har

bacci

yay gaba da ita.

Yau takama Saturday khaleesat na

zaune

dakinta tai shiru bakomi take tunani

ba

sai hydar hunter, kullum saitai

addu’a

Allah ya bayyanashi kafin lokacin da

dad yadiba yayi. tana zaune tana

tunani

taji teema ta dafata, tace khaleesat

kidena yawan tunanin nan nasan

matsalanki.

Khaleesat tace teema inason mijina

wlh,

banason arabamu, ko shekara dari

ne

zan iya jiranshi inhar zai dawo,

teema

bazan miki karyaba banason yaya

hydar

abu, wlh banason aurenshi, tafashe

da

kuka sosai ta rugume teema tace

teema

yaya hydar ya taimaken, ya

kaunaceni

dukda ina makauniya, an harbeshi

saboda ni, ya shiga matsaloli da

dama

saboda ni, teema hydar dabanne a

raina, koda bazai dawo gareniba

aganina hanyar dazan nunamai am

grateful akan abubuwan dayamin

shine

na zauna da aurenshi a kaina har

karshe

rayuwata, teema koda bai dawoba

banason dad yaraba auren, inason

hydar dina, deep down inaji ajikina

zai

dawo gareni very soon….. Karan

bude

kofa sukaji da sauri ta share

hawayenta

hydar Abj ne ya shigo ya kalleta yay

murmushi yace my luv, keda teema

kutashi ku shiga kitchen ayima

bakona

abinci daga kaduna zaizo, yama

kusa

isowa plz ayi food din yay shegen

dadi.

sukace to yawuce yafita yanama

khaleesat kallon soyayya……


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

5⃣7⃣




Khaleesat ta sauke ajiyan zuciya

tareda

share guntun hawayen dayazubo

mata,

teema tace is ok Khalee, khaleesat

bubbuga kafanta tafarayi akasa tana

kuka sosai kaman yarinya tace

teema ni

mijina nakeso banason yaya hydar

wlh

banason aurenan.

Teema tace khaleesat kiyi hakuri,

kiyita

addu’a ai dad yace sai ancika 2

month

din daidai aranan za’a dauramana

auren, aranan kuma za’a raba

aurenki,

to kinga ki dage da addu’a Allah ya

bayyana shi kafin wa’adin da dad ya

dauka su cika.

Khaleesat tace to, teema tace oya

tashi

muje muyi abincin da wuri, kinsan

yaune nikabas day bikin kawata

MARIAM DANDAWAKI, ustaz zata

aura

wai shine za’ayi nikabas day, kowa

zaisa

dogon hijab,da nikab yau, khaleesat

tace

nidai ban iya sa nikab ba.

Teema tace Allah ya kamaki dole

kisa,zamu biyama chuchu ma,

khaleesat

jikinta yafara rawa, tace a’a ita

zatazo

nan, teema tace lpy jikinki ke rawa

haka?? Khaleesat tai maza ta mike

tace

tashi muje muyi aikin yaya hydar.

Kitchen suka shiga, suna hada

abinci

kala kala, suna cikin girkin chuchu

ma ta

iso sai murna suke sun cika gidan

da

ihu, saida suka gama abincin duka,

inda

khaleesat ta dafa tuwan shinkafa da

vegetable soup. Teema tayi fired

rice

dayaji naman kaji, chuchu kuma tayi

pepper soup na cow head, khaleesat

ta

hada watermelon jus. Suka jera

kayan

abincin a dining sanan suka wuce

dakin

danyin wanka.

Ko wanensu yay wanka cikin English

wears amma suka daura dogon

hijab

dinsu light blue har kasa sanan

suka

daddaura nikab din, tare suka fito

sukaje dakin hj benazir dan mata

sallama, hj benazir tace wai ina

zaku

haka da nikab a fuska?? Sukace

bikin

mariam dandawaki, sai yaba kyansu

take, ta dauko kudi tabasu tace

ayima

amarya siyayya, sukai godiya.

sanan suka fito waje har sun shiga

mota,

chuchu zatai driving, khaleesat tace

laaa

na manta dawayana vari na dauko.

ta

fita da sauri daga motan tayi part

dinsu.



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

5⃣8⃣




Daukan wayanta tayi, juyowan

dazatayi

taji wani irin sanyi ya shiga jikinta,

da

sauri ta kankame jikinta, bazata

manta

ba ranan dazata hadu dasu dad

haka ta

dingajin sanyinan, to yau kuma

maizai

faru dayasa takejin wanan sanyi

again??

Ajiyan zuciya ta sauke tareda rike

kirjinta dataji yana bugawa sosai,

tafiya

ahankali take harta fito tsakar gida,

wani irin bugu kirjinta yayi

dummmmmm lokacin da idanunta

suka

sauka kan wani kakkyawan saurayi

na

karshe, ma’aboci tsawo da fadin

kirji,

dan yamafi hydar Abj cika, da kyau

gakuma kwarjini, sajenshi bakin

kirin ya

kwanta lub agefen fuskanshi,

gashinshi

kaman nadan India, sai kyalli suke.

lips

dinshi pink sosai kuma kanana dasu

yana sanye cikin kayan sojoji, take

taji

wani tsoranshi aranta dan

kwarjininshi

yay mata yawa, tare suke da hydar

Abj

sun tsaya wajen gate da alamu su

chuchu

na gaidasu ne.

Cike da faduwar gaba ta sauke

nikab din

fuskarta, tareda daga kafarta tana

tafiya,

amma kwata kwata bata kallon

gabanta

hankalinta nakan wanan matashi

dakema su teema murmushi kadan

kadan mai karamai kyau, ga dukkan

alamu teema barkwanci take musu.

Khaleesat gabanta faduwa yake,

shima

saurayin taga yana magana amma

ya

kankame jikinshi kaman yanajin

sanyi,

tafiya take kaman wanda lakka ya

fashemai aciki.

Jin abu kaman yakushi akan kafanta

yasa ta kalli kafanta karamin

kadangare

ne, kumbanshi ya kama safan

kafanta

gam dan kokarin sauka yakeyi

amma

yakasa.

Wani uban ihu ta doka, wanda

hakan

yasa su hydar suka juyo. wayyo

Allah na

yaya hydar lizard on my leg, hydar

Nijar

ne yafara dumfaro ta, itama tafiya

tafara da sauri, tana jijjiga kafanta

ko

kadan garen zai sauka, kuka take

sosai

dan khaleesat dama tun tana

karama

batason kadangare da bera, tsoro

suke

bata.

bata ankaraba kawai tajita tafada

kirjin

hydar nijar!!!

shikuma wani irin shock dayaji da

rest

of mind yasa yasaka hannayenshi

biyu

yakara janyota jikinshi, khaleesat

itama

kankameshi tayi tace wayyo lizard,…



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

5⃣9⃣




Kankameshi tayi sosai ta kulle

idonta,wani ajiyan zuciya tasaki,

hakanan saitakeji is she now safe,

duk

wani damuwan datake ciki ya yaye.

Hydar nijar yakama kafannata,

ahankali

ya cisge lizard din daga jikin safan

kafanta wanda haka yasa tasaki yar

kara tareda kankameshi. hakan yasa

hydar yaji wani yarrr ajikinshi,

mikewa

tayi, shima ya mike ya kafeta da

ido,

yanaji kaman ya cire nikab din yaga

fuskan wanan yarinyar dayaji kaman

sonta ya shigeshi at once, khaleesat

kuma takafeshi da ido jitake kaman

ta

sanshi, kaman ta taba rayuwa dashi.

Idontane yakai kan hydar Abj dake

bayan hydar nijar ya balla mata

harara,

kallon hydar nijar tayi murya ciki

ciki

tace tnx sanan ta wuce ta shiga

mota

chuchu sunata mata dariya mai

tsoron

lizard takama ta kankame bakon

yaya

hydar, sai dariya suke mata.

Hydar Abj yace sorry friend itace

khaleesat din wanda zan aura yanzu

bikin ma saura 3 weeks, wlh tacika

tsoro,tun tana yarinya haka take

tsoron

lizard da rat, Hydar jiyayi yanason

ganin wanan khaleesat din, maisa

yake

jinta kaman khaleesat dinshi??

Anya kuwa??khaleesat dinshi tace

mishi

hydar wanta ne, amma ai bazata iya

auran wantaba, no way wanan wata

khaleesat ce.

Hydar Abj yace mu shiga ciki nasan

dad

na tsumayanka.


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

6⃣0⃣




Fitan su khaleesat keda wuya, mai

gadi

yaga fitar motarsu, ya hangosu su

uku,

amma duk sunsa nikab, wayanshi ya

dauka ya kira Abban chuchu ringing

daya ya dauka tareda cewa kun

kashetan?

Mai gadi yace oga wlh ba khaleesat

kadai

bane, su uku ne, kuma duk sunsa

nikabi,

ba musan takamaimen wacece

khaleesat

cikinsuba.

Abban chuchu arude yace

barsu,barsu,

wlh yata natare dasu, walima

zusuje, ai

dama cemuku nayi duk randa tafito

ita

kadai, kuyita gadinta duk randa

tafito

ita kadai ranan ne zaku kasheta.

Hydar Abj yakai hydar dining dancin

abinci, bude abincin yayi hakanan

saiya

samu kanshi dacintuwon shinkafan

da

miyan vegetable din.

Bayan sun gama hydar yakaishi

palon

dad lokacin suna tare da hj Benazir

khalis ma yana dakin. Dad yana

ganin

hydar ya rungumeshi, yana murna

my

son barka da zuwa. hydar murmushi

yake yana dukar dakai dan kunyan

dad

yake sosai , yace dad ina wuni, ya

ce

mum ina wuni duk suka gaidashi

suna

murmushi.

Abba ya kalleshi yace hydar ya

jikinka?

A natse yace dad da sauki, inashan

magani, dad yace hydar kayafemin

sanadina aka jama wanan lallurar.

Hydar yace noo dad wlh bakaibane,

Allah ya kaddara abunda zai samen

kenan, kuma nai imani dashi, in

Allah

yaso na warke zan warke, idan Allah

yace baxan warkeba bazan warkeba,

kowani hali nasamu kaina zan

godema

Allah. Dad burina daya ne duk randa

zanga matata Allah yasa ta yarda ta

zauna dani da matsalar nan, khalis

ya

kama hanunshi yace in sha Allah

zaka

warke abokinmu, all of us here

munma

alkawari zamu tayaka neman

lafiyanka,

jiya kan case dinka na dinga

bincike,

nagano wani magani tsawo 5month

zaka

shashi da yardan Allah zaka warke,

hydar yace nagode Dr khalis.

Dad yace ehhee talking about wife

hydar

har yanzu bakaga matarkaba??

Mekakeyi na nemanta??

[2:56AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

6⃣1⃣




Hydar ya saukar da ajiyan zuciya,

yace

dad kullum ina neman matana,

kullum

sainai sallan dare kan Allah ya

bayyanamin ita, nakosa naga

matana,

ummi na kullum maganan khaleesat

take, yawan tunanin tane yaja

tasamu

hawan jini. Kanwata zulaihat kullum

cemin take yaya hydar yaushe zaka

dawomin da kawata, idonshi ya ciko

da

hawaye, yace bansan inda zan

gantaba,

bansan inda ta shigaba, Allah yasa

ko

ina take tana cikin jin dadi da

annashuwa.

Dad yace hydar why not ka kara

aureto?? Dan baikamata matashi

kaman

kai bakada mataba, karka fada cikin

hadari. hj benazir tace hakane.

Hydar ya

girgiza kanshi yace dad tun ina yaro

banda ra’ayin mata biyu, dan bazan

iya

adalciba, ban iya boye son

danakema

abuba, kuma ban iya boye tsanan

danake ma abuba, khaleesat daban

ce

araina, ina mata wani irin son

dabazan

iya boyewaba,zanta jiran khaleesat

harsai randa ta mutu, nakuma

tabbatar

da haka sanan xanyi aure.

Dad yace hydar ka burgeni, haka

akeson

namiji mai alkawari, kuma in sha

Allah

zakaga matarka mai sunan yata

khaleesat, naima wanan alkawarin,

dad

yace wot about ur father?? Hydar

yace

tun ina yaro dad dina yarasu, kowa

afalon yace Allah jikanshi.

Hydar Abj yace yauwa dad kaga

hydar

wai sai ana gobe daurin aurena

zaizo,

kumafa akawai abubuwan dazamuyi

tare, dad yace hydar… Kafin

yakarasa

maganan hydar yace shikenan dad

ana

saura sati daya zanzo to, khalis yay

dariya yace mundai jiku.

Dad yace khalis kai yaushe zakayi

auren?? Sosa keya yayi yace dad

banda

wacce nakeso, hydar Abj yay karaf

yace

amma ai kasan chuchu na sonka,

dukda

bata fadamaba, khalis ya hararai

yace

toni nacema ina sontane.

Hj benazir tace khalis chuchu is a

nyc

girl,ina maka sha’awan aurenta, kayi

kokari ku fahimci juna saboda

muhada

bikin ku uku kaji, yace tom shikenan

mum. Haka suka dinga hira sai

bayan

sallan la’asar hydar yatafi inda

yabama

hydar Abj tabbacin ana saura sati

daya

biki zaizo.

Khaleesat basu dawo gidaba sai

bayan

magrib. Bayan sallan isha tadau

hijab

dinta tasa hanyar dakin yayanta

khalis

tayi dan akwai wata mahimmiyar

maganan datakeso suyi….

Ahankali take knocking, yace

waye??

Tace yaya is me, tabude kofa ta

shiga,

yana zaune yana danna laptop. ajiye

laptop din yayi agefe yana mata

murmushi bude mata hannushi yayi

yace come here lil sis, da gudu taje

tafada jikinshi, tana dariya.

Saida suka gama wasan wa da

kanwa

sanan yace mekikeso dakikazo

dakina

yau?? A natse tace yaya khalis inaso

muyi wata magana ne, kuma sirrine

yaya plzzz. yace ok even though am

not

good at keeping secret,but i will try

my

best to keep my lik sis own. yafadi

hakan

yana magana kaman yanda

khaleesat

keyi tareda jan kunenshi, khaleesat

ta

langabar dakai ta tabe baki yaya to

mekake kwaikwayen maganana??

Yace

ok keeee khaleesat it will be our

little

secret yay maganan ne da babban

murya, khaleesat ta fashe da dariya

sosai. Khalis ya tsaya yana kallonta

jawota yayi jikinshi yace am glad u

are

laughing today sis, i promise to be

ur

dad, nd mum. i luv u lil sis,nd i

missed

our parents, hawaye ya sauka daga

idonshi khaleesat ta rungumeshi

tace i

luv u too yaya, ka kadai karagemin.

Share hawayen idonshi yayi ya

share

nata yace is ok, yace back to

business

maganan me zamuyi??? ……….


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

6⃣2⃣





Gyra zama tayi ajikinshi murya

ahankali

tace yaya i want u to marry chuchu.

Da

sauri yace wott? Khaleesat takara

shagwabe fuska tace yaya do it 4

me,plzzzz.

Yace khaleesat i dont ‘ve any

feelings 4

her, khaleesat tace but she do. Sai

yay

shiru yana kallonta.

Tace yaya lokacin da ka auri chuchu

alokacin hankalina zai kwanta,

nasan

zata kula dakai saboda tana sonka.

Yaya chuchu yarinyace mai tsananin

kunya dan komu bata fadamana

tana

sonkaba, nagane ne ta yanayinta.

khaleesat ta kankame hannu khalis

tace

yaya kana aurenta inkazauna da ita

4

some days zakaji kafara sonta, cos

chuchu halayrnta, da dabi’unta abin

sone da kowa, kaji yaya plz,yay

shiru

khaleesat ta fashe da kuka tana

buga

kafa ta mike zata tafi.

Jitayi ya janyo hanunta yana

murmushi,

yace ok nayarda, but just 4 u,

saboda

nasaki murna na yarda, nd i

promise i

will teach myself hw to luv her,

khaleesat

ta rungumeshi tana murna sai kuma

ta

mike taja hanunshi yaya tashi muje

mufadama su dad ka yarda.

Har dakin su dad sukaje, dad yafi

kowa

murna da khalis yafadamai. dauko

wayanshi yayi yakira Abban chuchu.

Abban chuchu yace Alh chuchu ai

yarkace, basainazoba, ni yanzu

gobe zan

tafi Malaysia. So nabarma komi kuyi

bikin akaita dakinta Alh ya dainga

godiya..

Khaleesat komawa dakin su tayi da

gudu,

tafada kan chuchu tace yar Air

yanzunan akasa ranan aurenki da

khalis

nan da 3 weeks, chuchu wani murna

taji

kaman a mafarki saikuma tadau filo

tarufe fuskanta saboda yanda taga

khaleesat da teema ke kallonta.

Dukamsu

suka fashe da dariya.



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

6⃣3⃣




shirye shirye

ake ba kama hanun yaro, hj benazir

ta

dauko shahararun masu gyaran jikin

amare AYSHA DANSABO, da AISHA

GAMBO. Duk abuja ansansu sun iya

gyaran jiki, saidai Allah ya zuba

musu

iya chaji kodan sunga magungunan

na

aiki ne oho.

Haka suka tasa yan matan nan uku

agaba yau sha wanan gobe jika

wanchan, duk sunyi bulbul yayinda

sun

kara cikowa barinma khaleesat dan

duk

tafisu diri.

Khaleesat tana cikin damuwa sosai,

dan

kullum saitai kuka aboye, barinma

yanzu dataga kiri kiri raba aurenta

da

hydar hunter za’ayi dan saura sati

daya,

gashi gabanta na yawan faduwa fiye

da

da.

**************************

Kana shigowa falo saidai kaji

hayaniyarsu su uku,

khaleesat,teema ,da

chuchu. Hayaniya suke kan Pringles.

Chuchu dayake mayyar Pringles ce

ita ta

siyo ta kawo musu sunaci, sai

khaleesat

tace chuchu da potato akeyin

abunan

ko??

Teema da tama kasacin Pringles

din, dan

ita tun fil azal bataci. teema tai

karaf

tace karyane da fulawa ne, daga

gani da

fulawa akayi. argument din yadawo

babba har chuchu tai shiru dan

sunfi

karfinta, suna cikin argument din

khaleesat taji wani sanyi ya ratsata

da

sauri ta kankame jikinta.

Saikuma sukaji muryan hydar Abj a

down stairs, khaleesat ta mike tsaye

tace

ehheee ga yaya chan yadawo yau

shizai

kashe mana gardaman nan. Batare

da

taduba irin shiga dake jikintaba tana

sanye cikin black jeans yakamata

sosai

tasa pink top, da pink danmakale,

gashinta har gadon baya takama da

pink

ribon, tai matukar kyau sosai.

Su uku ke zaune a falon, HYDAR

NIJAR.

hydar Abj, da yaya khalis.

Hydar nijar yace yau zakaga

amaryana,

namasan suke mana hayaniya, bari

nakirama ita harya mike sai ya

hango

khaleesatna zuwa..

Da sauri khaleesat ke saukowa daga

matattakalar benen, hanunta na rike

da

Pringles din, kafin takaraso tsakiyar

falon cikin muryanta mai dadin

sauraro

tace yaya hydar kashemana

gardamanan…..Jin muryan abin

kaunarshi, muradin ranshi, abin

begenshi, muryan dayaketason ji

koda

amafarkine. kaman a mafarki yaji

khaleesat dinshi, dan ya tabbatar da

ko

dagaskene yasa ya dago kanshi da

sauri,

wazai gani? gabanshi ne yafadi

lokacin

da idanunshi suka sauka kan

kakkaywan

fuskar matarshi Khaleesat ………



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

6⃣4⃣




Khaleesat karasa saukowa tayi daga

benen taje ta zauna kusa da yaya

hydar,

shikuma yaya hydar ya daure fuska

tamau saboda wani irin kishi dayaji,

yanda yaga hydar nijar na kallonta.

Khaleesat tace yaya hydar wai dan

Allah

wanan Pringles din da flour akayi?ai

da

potato neko?

Tsassssssssss karan fashewan glass

cup

sukaji, dukansu uku suka juyo suna

kallon hydar nijar da kamaninshi

sun

soma chanzawa, tsabagen

rudewa,ga

wani zafin kishi dayakeji baimasan

lokacin da glass cup din yafadi

ahanunshiba, lemon ya baremai ajiki

da

sauri ya mike tsaye.

Khaleesat dayake taganeshi tace

ayya

sorry abokin yaya, bari na daukoma

towel ka goge jikinka, tsayawa yayi

yana

kallonta, tajuya da sauri tayi hanyar

kitchen hydar yabita da kallo,

Ta fito da clean towel mai kyau ta

mikamai, amma bai karbaba

tsayawa

yayi yana kallonta cikin ido, yakai

kallonshi kan dogayen yatsun ta,

tabbas

wanan matata ce. itama shitake

kallon

sai tanaji kaman ta sanshi. Juyawa

yayi

yay hanyar fita, khaleesat zata bishi

amma hydar Abj ya daka mata

tsawa,

my luv wuce kije kisa hijab .

Hydar nijar jin sunan my luv da

hydar

yakirata dashi yasa yasan wananne

khaleesat din dazai aura hawaye ne

yacikomai ido yay sauri yasakai

yafice,

khalis da hydar suka bishi da sauri,

har

ya shiga mota hydar yakaraso yace

friend ina zaka??

Hydar kokarin danne hawayen dake

shirin zobu mishi yake yace zanje

gidana na abuja ne zazzabi nakeji.

Khalis yace bari nadubaka plz, hydar

nijar yace bacci kawai nake bukata

bai

jira sun kara maganaba yaja motan

yabar gidan…..



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

6⃣5⃣




Direct gidan dayasiya a abujan

yawuce,

gidane mai kyau dan karami, daki

biyu

falo da uwar daka, sai bayi da

kitchen

sai store. Horn yayi mai gadi yazo

ya

budemai baima kulle marfin

motarba ya

shiga cikin gidan da sauri.

Zama yayi dirshan akasa ya dafa

kanshi

dakemai zafi sosai, ciro wayanshi

yayi

daga aljihu yayi dialing number

zulaihat

ta dauka tana yaya hydar harka isa

abujan.

Murya chan kasa yace zulaihat

naganta

amma narasata, narasata zulaihat

narasata, hawaye ya gangaro daga

idonshi. Zulaihat arude tace

wakagani

yaya hydar meke faruwa ne?wakuma

karasa?

Yace zulaihat naga khaleesat, yau

naga

matata, abin sona, amma narasata

dan

aurenta dis Saturday, zulaihat arude

tace

a ina yaya?? Yace abokina zata

aura.

Zulaihat tace yaya kamata magana,

kafadama abokin naka matar

aurece.

kafada ma khaleesat din kaine

hydar

dinta. hydar ya fashe da kuka sosai

yace

zulaihat bazan iyama hydar hakaba,

yanason khaleesat sosai wlh

nahakura da

ita nabarmai, tunda bata ganeniba

ranan biki innaje zan nemeta saina

saketa yakara fashewa da kuka.

Zulaihat tace yaya plz karka saki

khaleesat, kamata magana, yaya

inasonka da khaleesat kafi dacewa

da

ita, idan kai kahakura, kasan

zuciyarka

bazata taba hakuraba. hydar katse

wayan yayi dayaga zulaihat na

neman

karyamai zuciya.

Kuka yaci ranan kaman mace,

danjiyayi

zuciyarshi tafaramai zafi kaman

wuta

babu wanda yake gani sai fuskar

Khaleesat ……

[3:00AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

6⃣6⃣





Khaleesat kwata kwata takasa bacci

ranan, samun kanta tayi da tunanin

wanan bakon yaya hydar, maisa ya

kalleta haka?? Maisa duk inna

kaleshi

saina tuna yaya hydar hunter,

saikuma

tafashe da kuka tana yaya hydar

come

back, yau saura 6 days. da kyar

bacci

yay awon gaba da ita.

************

Yau takama alhamis, khaleesat tai

zuru

zuru, danyau za’ayi kamu da

yamma.

hydar tun daga ranan bai kara zuwa

gidanba.

Da misalin karfe 2 ya shirya danyaje

gidan, saboda hydar Abj yadameshi

da

kira kan yazo afara shirye shirye.

Kananun kaya yasa sunmai kyau,

blue

jeans da brown short sleeve sai

kamshi

yake, amma kana ganinshi kasan

yarame, ya sanya sun glass saboda

rana

da akeyi ranan.

Yana parking akofar gidan ya shiga

amma yaga mata sun cika gidan da

sauri

yafito yakira hydar Abj yace hydar

mata

sun cika gidan kafito ka dauken,

hydar

Abj yace kabiyo ta garden babu

mutane

ni nama cire kaya wanka zan shiga

yace

to.

Hanyar garden yabi wayanshi yay

kara

ya dauka zulaihat ce…

Khaleesat zaune a garden tai shiru

PHERTY tagama mata lalle an

wanke,

yay bala’in kyau. tana zaune taki

komawa cikin gida tunanin hydar

hunter, sai kuka take ita kadai sanyi

takaraji ya shegeta, saikuma taji

wani

murya sak irin na hydar dinta,

mikewa

tsaye tayi tana waige waige taga ta

ina

mai muryan zai bullo.

Daidai lokacin hydar kecewa zulaihat

inason khaleesat sona har abada,

amma

nahakura nabarma hydar abokinane,

cike da damuwa yace to ya zanyi

zulaihat zan lallashi zuciyana haka

Allah

ya kaddara, dana raba abokina

hydar da

farin ciki gwara nai dakon so. karfa

kifadama ummi kinsan ciwonta zai

iya

tashi, sukai sallama yacigaba da

tafiya

batareda ya lura da mutum ba.

Khaleesat kuka ne, murna ne, bakin

ciki

ne, mamaki, al’ajabi, mafarki ne ko

gaskene? tamarasa wanda zatayi.

cikin

baban murya tace yaya hydar!!! chak

ya

tsaya batare daya juyoba gabanshi

na

faduwa, wani irin gudu khaleesat

tayi ta

fada jikinshi, ta rungumeshi tsam ta

baya, kuka sosai takeyi, tace yaya

hydar

maisa xaka boyemin kanka?? Why

yaya

hydar?? Takara fashewa da kuka

tareda

kankameshi, hydar kulle idanunshi

yayi

hawaye na gangara jiyake kaman ya

juyo ya rungumeta ya

lallasheta………..



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

6⃣7⃣




Hydar yajuyo yana hawaye yace ina

kika

sanni khaleesat? Cikin kuka tace a

Nijar,

kaine yaya hydar daya taimaken.

ya girgixa mata kai har lkcn yana

hawaye yace to bani baneba, ta

fashe da

kuka takara rungumeshi ta

kankamesa

tace wllh wllh kai ne ya Hydar dina,

plz

yaya hydar kar kayi min hka.

Hydar ya turata cikin tsawa

muryarsa

na rawa yace ki rabu dani, niban

sankiba, i don know u khaleesat. ya

juya

da sauri ya bar wajen, khaleesat ta

durkushe wajen tana kuka sosai

tana

kiranshi yaya hydar dan Allah

kadawo,

kar kamin haka.

Hydar ko juyowa bae yi ba, da sauri

ta

mike ta bisa har gate

Amma har ya shige motarsa. Kara

fashewa tayi da kuka ta garden tabi

ta

shiga falonsu babu kowa, key din

motan

yaya khalis ta hango kan dining

table ta

dauka saita hango abayan teema

daura

abayan tayi dan shimi da 3quater ne

ajikinta saboda lallen datayi.

Fita tayi ta garden taje ta shiga

motan

yaya khalis taja motar tabar gidan.

Yaran Abban chuchu suna ganin

mota

yafito suka hango khaleesat kejan

motan

wani ihu sukayi yau dubunta ya

cika,

suka kunna mota sukabi bayanta.

Khaleesat kuka take kaman ranta

zai fita

wani irin wawan gudu take daga

nesa

chan ta hango motar yaya hydar

binshi

ta dingayi dukda yamata nisa sosai.

hanyar wani daji taga yayi, yay

parking

motan abakin hanya ya shiga dajin

itakuma taciga da tuki da sauri, dan

ta

cimmishi.

Bata ankaraba taji ansha gabanta da

mota wanda hakan yasa saida

motanta

ya daki motan dayasha gabanta, ta

tsorata ainun tai maza ta kashe

motan

tana kokarin fitowa taga wata mota

ta

parka abayan motan ta.

Mai gadi tagani dawasu su kusan

goma

ko wanne dauke da bindiga sun fito

kowanne yasaita bindigar saitinta

maigadi yace kokifito ko mu

harbeki,

khaleesat sumane kawai batayiba

bindiga goma asaitinta ta dagakai

taga

haryanzu tanada tazara da inda yaya

hydar ya shiga gadai motarshi

abakin

hanya. kuka tafashe da shi tabude

motan

tafito jikinta na rawa… .



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

6⃣8⃣




Mai gadi ta fincikota, yace kafin na

kasheki zan rama marin da akamin

sabodake, ya daga hannu ya

wankama

khalis mari wanda hakan yasa

takusa

sumewa, ta fashe dakuka tana

kuyakuri.

Mai gadi yace kai ammafa yarinyar

nan

akawaiki da kyau gaskiya bari na

shana

dake sai mukasheki innagama, ya

kalli

sauran yace kuma zaku dandana

ta?? Da

sauri suke eh oga.

Hanunshi daya yarike doguwar rigan

jikin khaleesat, dayan hanun kuma

yana

kokarin cire wandon jikinshi da

khaleesat taga da gaske raping nata

zasuyi sai dabara tafado mata.

Ahankali ta dinga daga hanunta

takai

har kirjinta, buturin rigan ta ballesu

guda 4 batareda wani ya luraba, mai

gadi bai anakraba yaga tacire

doguwan

rigan ta falfala da gudun tsiya,

sauran

suka daga bindiga zasu harbeta mai

gadi

ya daka musu tsawa zaku tonamana

asirine?? Bakuga nan hanya bane

binta

zamuyi saimu kasheta.

Khaleesat gudu take iya karfinta

daga

shimi sai 3quarter ajikinta harsaida

takai inda hydar ya paka motan ta

shiga

cikin dajin tana kawallamai kira yaya

hydar zasu kasheni,kana ina yaya

hydar?? yayinda mazaje 10 ke binta

abaya, harda mai gadi.

Hydar na bakin wata yar rafi yana

kuka

sosai,, jefi jefi yana jefa dutse cikin

rafin, jiyayi kaman muryan

khaleesat

mikewa yayi zunbur aiko saiga

khaleesat

ta bullo tana kuka, duk taji ciwo

akafanta, bakinta afashe tana

hangoshi

ta taho amma saitai tuntube tafadi

akasa

murya chan ciki tace yaya hydar

zasu

kasheni, da sauri hydar yakarasa

wajenta ya riketa ajikinshi zaiyi

magana

yaji alamun gudu. Daukan khaleesat

yayi

chak yafara gudu, akwai wani

babban

dutse agefen rafin yanada kogo,

amma

ruwa na fita daga dutsen sosai

hydar ya

shigar da ita,shima ya shiga.

Hydar yarasa yanda zaiyi gashi bai

fito

da bindigaba, khaleesat ta fashe da

kuka

sosai tana haki, hydar ya jawota

jikinshi

tai lamoo, jikinta ko ina rawa yake.

Muryan mai gadi sukaji yace

khaleesat

ko kifito daga inda kika boye

kokuma

yau ko kwana zakiyi adajin nan

zamu

tsaya harsai mun nemoki ki, ki fito,

khaleesat jikinta yahau rawa zatai

magana hydar yasa yatsanshi akan

lips

dinta, ya girgiza kai tai shiru, ya

kwantar da kanta akirjinshi.

Mai gadi yace bazaki fitoba, ya kalli

sauran yace oya ku nemota, kowa

yabi

hanyarshi daban, duk wanda

yaganta ya

harbeta yakawomin kanta…

Khaleesat tanajin haka bare baki

zatai

magana hydar yahada bakinshi da

nata………



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

6⃣9⃣




Khaleesat ta kwalalo ido tana

kallonshi

da mamaki, tana kokarin kwace

kanta,

girgiza mata kai yayi, yakai

hanunshi

yarufe idonta, saida yay kissing

dinta

har yaga ta natsu jikinta yadena

rawan

dayake sanan yasaketa tareda cire

hanunshi akan idonta din.

Khaleesat saukar da idonta tayi

kasa,

dan tasamu kanta dajin kunyarshi

sosai

takasa kallonshi.

Hydar ya kalleta yay murmushi wani

natsuwa yaji ya shigeshi. Wayanshi

yaciro daga aljihu dan yakira hydar

Abj

amma yaga wayan ta jike sharkaf

yay

tsaki ya maida wayan. Alamun tafiya

dasukaji kusa da kogon yasa

khaleesat ta

dago kanta atsorace tana shirin

kwala

ihu hydar ya janyota jikinshi ya

daura

hanunshi kan lips dinta, cikin

muryan

rada yace kidena tsoro babu abunda

zasu miki bazasu gankiba kinjiko??

Ta

girgiza mai kai tana hawaye ta

kankameshi gam, murya na rawa

tace

yaya hydar sanyi nakeji, banason

ruwan

sanyi natabani ta fashe da kuka.

hankalinshi yatashi ya share mata

hawaye yace munkusa fita daga

wurin

nan kinji ki yakuri dole ruwan ya

dinga

jikaki yanzu amma muna fita saina

samu kaya nabaki, ta girgiza kai.

Muryan mai gadi sukaji yace okkk,

so

bazaki fito bako, kinsan akwai

beraye

idan dare yayi ko, gashi yanzu karfe

biyar khaleesat kifito ta arziki inba

hakaba zan kasheki a wulakance

wlh.

khaleesat ta dago kanta daga kirjin

hydar tana kuka sosai, tace yaya

hydar

tsoro nakeji, kasheni zasuyi,

mutuwa

zanyi yau, jikinta ko ina rawa yake,

ya

rike kanta yace close ur eye babu

abunda zai sameki, da sauri ta kulle

idanun nata gam Hydar ya kura

mata

ido komi kyau yake mata.

Karan bindiga sukaji wanda hakan

yasa

khaleesat ta kwalla ihu ta kankame

hydar gam…..


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

7⃣0⃣




Mai gadi da mukarrabanshi suka

doshi

inda sukaji ihun, hydar hankalinshi

yatashi yanzu yazaiyi, waigawa yayi

gabas da yamma babu wani makami

ga

khaleesat ta kankameshi tana ihu.

baya

yajuya mata yace oya hau kuma

kimin

shiru, da sauri tahau bayan nashi ta

kankameshi tana kuka kaman ranta

zai

fita. yace close ur eyes kome zakiji

karki

sake ki budesu, tace to. hydar ya

mike

tsaye da ita, yadau wani babban

dutse

daya gani yarike a hannu ya labe a

gefen kogon.

maigadi shine agaba, ga

bindigoginsu

ahannu sunyi pulling trigger, mai

gadi

yafara shigowa kogon hydar iya

karfinshi ya bugamai dutsen ahanci,

bindigarshi yafadi akasa, hydar yay

maza ya dauka tareda rike mai gadi

yasa

bindigar akanshi,

Hydar yace koku barmu muwuce,

kona

kashe oganku, duk suka tsaya

kikam, mai

gadi yace karku bari yatafi. hydar

yakaimai duka aciki yasaki ihu,

yadinga

bugunshi yace bazaku bani wuriba,

da

sauri suka bama hydar hanya ya rike

mai gadi gam suna tafiya, suna

binshi

abaya har saida hydar yakai wurin

mota.

Khaleesat da idonta akulle hydar

yace

mata sauko da sauri ta sauko, yace

sa

hannu a aljihuna kibude mota ki

shiga

tadauko tabude motan tashiga,

hydar

cikin dabara ya jefa musu mai gadi

duk

suka fadi shikuma da gudu ya shiga

mota yatada mota da gudun bala’i

yaja

motan.

Da sauri su mai gadi suka tafi wurin

motarsu suka shiga suka bisu,

khaleesat

tajuya baya taga suna binsu ihu

tafara ta

kankame hanun hydar, jin ana

harbin

motanshu yasa khaleesat ta sulale

ta

sume a wurin. hydar yace better .

yakarama motan wani gudun hauka,

harsaida yaymusu nisa sosai.

Direct gidanshi ya wuce da ita tun

kafin

yakaraso yake horn mai gadi

yabudemai

ya shiga.

Hydar yafito yasama gidan kwado ya

leka ta get yaga masu gadi sun iso

anguwar amma basu gane gidan

daya

shigaba, ajiyan zuciya ya sauke

yakoma

mota, khaleesat ya dauketa kaman

yarinya, kan gadonshi ya kwantar da

ita

yana yana kallonta, bayi yafara

zuwa

yahada mata ruwan zafi sosai dan

tai

wanka………..

[3:03AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

7⃣1⃣




Yagama hada ruwan yafito yahayo

gadon, dago kanta yayi yadaura kan

cinyanshi, yahada hannayensu

yakura

mata ido,yanda jikinta ya jiku

sharkaf,

komi ana gani, Kallonta ya tsaya

yanayi

batare daya tashetaba. wani irin

mugun

sonta yake shiganshi kaman ya

hadiyeta,

wai yanzu matarshine khaleesat

akan

cinyarshi Allah nagodema daka

bayyanamin ita. Hannunshi yakai ya

shafi gefen fuskarta murya chan

kasa

yace my jidda wake up… Kaman an

minsileta ta tashi afirgice tana

Wayyo

Allah zasu kasheni tana kokarin

sauka

daga kan gadon.

Hydar ya riko hanunta da sauri yace

my

jidda nine, u are now safe kidena jin

tsoro, dago kanta tayi ta kalleshi da

sauri

ta koma jikinshi ta kankameshi tana

kuka sosai. Ahankali yake shafa

bayanta

yace ya isa dena kukan. Takara

kankameshi tace yaya hydar am

scared,

kasheni zasuyi, tsoro nakeji,wlh

zasu

dawo.

Ya dago kanta daga jikinshi yace

kalleni

my jidda, ta dago idonta wanda sun

rine

saboda kuka, yace babu abunda

zasu iya

miki kinjiko, kuma bazasu dawoba, i

promise u dat, Ta girgiza kai cikeda

shagwaba, saikuma suka kurama

junansu ido, ahankali Hydar yace i

luv

yhu my jidda, ina sonki sosai, da

sauri

khaleesat ta kulle idonta cikeda

kunya

takara kankameshi tanamai kuka,

Ahankali taji lebenshi kannata, ya

bata

light kiss, saikuma ya rungumeta

tsam

ajikinshi sosai. Rawan sanyi tafara,

Hydar yadago kanta yace menene??

Hawaye na zuba daga idonta tace

sanyi

nakeji.

Dagata yayi yace muje kiyi wanka, ki

cire kayanan sun jike, ya dagata

daga

jikinshi yakaita bayi yafito. saikuma

yaji

tabude kofa tafito tace cikin

shgwaba

yaya hydar towel?? Kallonta yayi yay

murmushi ya sosa kanshi tareda

daga

mata gira harsaida taji kunya, yace

my

jidda sabon gidane babu komi ciki

bansai towel ba, yakara kallonta

yace

oopss sorry. Dariya abun yaso

yabata

tadawo dakin zanin gadon dake kan

gado tacire takoma bayin……..



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

7⃣2⃣




Ta dade tana wanka, ta gasa jikinta

da

ruwan zafi sosai, inda ta guje ta

wanke

gashin kanta ta dade cikin ruwan

zafin

sanan ta fito zanin gadon ta daura.

Kasa

fitowa tayi daga bayin saboda

kunyan

datakeji hydar ya ganta ahaka, daga

karshe saitai shahada tafito.

Tana fitowa taga babu hydar adakin,

ihu

tasaki tafara kuka gabaki daya

tarude

kaman ba itaba, hanyar kofa tafara

nema dan tafita cewa take shikenan

yaya ya gudu yabarni kasheni

zasuyi.

Taje zata bude kofan, daidai lokacin

hydar ya shigo da sauri, gware

kansu

sukayi khaleesat tai baya zata fadi

da

sauri yakamota yana sorry, ta fashe

da

kuka tace ina kaje??

Hancinta yaja yace kincika tsoro,

kitchen

naje nahada miki tea, zauna bari

naje

nahado nakawomiki, da sauri tarike

hanunshi ta girgiza kai tana goge

hawaye nizan bika to. yariko

hanunta

suka tafi kitchen din, tana tsaye

gefenshi

yahada musu tea din, yasoya musu

egg

yakawo musu falo, yace zauna

kifaraci

bari naje nai wanka, tace yaya

kayan

dazansafa?. Yace zaki iyasa

kayana?? Ta

girgiza kai, yawuce dakin, fito mata

yayi

da boxer iya cinya da kuma farin

singlet

dinshi ya mika mata.

Ta kwalalo ido, saikuma tafara

hawaye

yaya aini bazan iyasa irin

kayananba,

ya matso kusa da ita yace mesa

kincika

shagwaba??to ahaka zaki kwana??ni

banda kaya anan, nazo wajen hydar

dazu saboda inkarbi dinkin daya

amso

manane. ya shafa gashinta dake

zubar

da ruwa yace kisasu haka kinji my

jidda?

Ta dagamai kai yawuce cike, haka

tasa

boxer din iya cinya da singlet din

wanda

kusan ana hango komi nata naciki

wani

irin kunyan taji yaganta ahaka. Ta

tufke

gashinta a tsakiyan kanta, sai wasu

gashi sukafito ta gefen fuskanta,

wanda

tsawonshi yakai har kirjinta, saitai

wani

irin kyau kaman baturiya.

Zanin gadon ta warware ta rufe

jikinta

tai sallolin dake kanta tacire zanin

ta

linke.

Tajawo tea zatasha kenan taji

anbude

kofa, kallon kofan tayi taga yaya

Hydar

shima da boxer da singlet mikewa

tsaye

tayi jikinta yafara rawa ta kulle

idonta

gammmm tana kuka..




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

7⃣3⃣




Da sauri hydar yakaraso falon

yariketa

menene?? Tai shiru, saikuma tace

nidai

kasa kaya, dariya yadanyi kadan

dan

hydar bai cika dariyaba, yace to my

jidda ba ruwa ya jikamu ba banida

wasu

kayan, bude idonki musha tea to.

Zaunar da ita yayi kusa dashi tasa

hannu zata dau tea yarike hannunta

ya

girgiza mata kai. Diban tea din yayi

yakai bakinta idonshi akanta,

ahankali

tabude dan karamin bakinta

yasamata

tea din, shiya bata abincin harsaida

ta

cinye.

Bayan sun gamacin abincin da sauri

khaleesat ta kwashe kayan takai

kitchen

hydar yabita da kallo.

Bayan tadawo ta zauna akasa, hydar

kuma ya kwanta akan doguwar

kujera.

Cikin wata irin murya, idonshi a

lumshe

yace “my jidda “dago kanta tayi ta

kalleshi, bude mata hannayeshi biyu

yayi yace com to me my jidda,

come’

mikewa tayi tafada kan kirjinshi ya

kankameta sosai hawaye ya gangaro

daga idonshi, shafa gashin kanta

yakeyi

zuwa bayanta, bakinshi yakai saitin

kunenta yace my jidda duk lokacin

damuke tare karki kara zama wani

wuri

sai ajikina, i will always be ur

chair,i

will always be ur bed, u pillow nd ur

support jidda.

Hada goshinsu yayi hawayen

khaleesat

ya diga akan kumatunshi, yace i

missed

u khaleesat, i missed u my jidda

mesa

kika gudu kika barni?? Kinkosan ya

rayuwata tazama dabaki taredani??

Khaleesat ta girgiza kanta cikin

hawaye

tace am sorry yaya hydar, am soo

sorry,

i promise to never leave ur side

again, i

equally missed u my guardian angel.

Hydar cikin kuka yace yace i luv

yhu, i

luv yhuuuuu my jidda,idan baki

arayuwata kaman babu ruhi ne

ajikin

dan adam. khaleesat cikin kuka

sosai

tace nd i luv u more my guardian

angel,

i luv yhuu yaya hydar, kasoni

lokacin da

i was nothing, lokacin da i was

helpless

bazan iyama kaina komiba, u took

good

care of me, u showered me with

luv,

tafashe da kuka tarike fuskanshi da

hannayenta tace i luv yhuu yaya

hydar, i

vow to keep u happy in good nd

bad

tyms harsai randa bana numfashi.

kankameta yayi kaman nace zan

kwaceta,

Ahankali ya kwantar da ita kan

kujeran

ya matseta ajikinshi, murya kuka

yace

can i kiss u Khaleesat ? Cikin

hawaye ta

girgiza mai kai………………….




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

7⃣4⃣




Cikin wani irin salo,ahankali yasaka

bakinshi anata ya kankameta sosai

akirjinshi, sun dade suna abu daya,

sanan ya saketa yadaga kanshi yana

kallon fuskarta yana murmushi.

Ita kuma da sauri ta lumshe

idanunta

dan kunyan shi takeji, gashinta

yashiga

shafawa ahankali, yace i luv ur hair

khaleesat. Daga hanunta yayi ya

kalli

lallin da’aka zana mata yace wot is

dis??

Cikin karamar murya tace lalle,

hanun

yakai bakinshi ya sumbaci hanun

yace it

looks nyc, i luv it.

Murmushi tayi dimple dinta suka

lotsa

yasa yatsanshi aciki yace i luv dis

too, da

sauri khaleesat ta kifa fuskanta tana

dariya kasa kasa. Dariya yayi shima

jitayi ya dauketa chak abun ya

tsoratata,

ta zabura zata sauko yace sarkin

tsoro

bacci zamuje muyi ai. Akan gado ya

kwantar da ita, ya kashe wutan

dakin

shima yahau gadon.

Ya kwanta nesa da ita, mirginowa

khaleesat tayi ta daura kanta akan

kirjinshi take Hydar ya saukar da

ajiyan

zuciya, dagata gabaki daya yayi ya

daurata kan kirjinshi yana shafa

mata

baya, ya matseta gam,yace i luv u,

tace i

luv u more,. Dago kanta yayi ya

sumbaci

goshinta yace sleep tight my jidda,

murya ahankali irintamai jin bacci

tace

u too my guardian angel. shafa

gashin

kanta yadingayi ahaka har bacci yay

awon gaba da ita, yadade yana

kallonta

daga baya yaja bargo yarufesu

shima

yay bacci yana dauke dayar

matarshi

akirji.

***************

Gidan biki hankalin yatashi annemi

khaleesat anrasa, hankalin khalis

yafi na

kowa tashi, annemi amarya anrasa,

an

sanar da police har dajin saida akaje

anga takalmin khaleesat, anga

motan

amma babu khaleesat, gakuma

bullet

dasuka gani akasa.

Chuchu takira dad dinta aboye tace

dad i

hope bakada wani alaka da bacewar

khaleesat?? Abban chuchu arude

yace

niiii?? Wlh baruwana, chuchu tace

dad

wlh inhar da hanunka a bacewarta i

will

report u to d police, saina tonama

asiri i

swear, ta katse wayan.




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

7⃣5⃣




Misalin karfe 4 na asuba khaleesat

ta

farka dawani irin ihuu afigice, tana

kiran karku kasheshi plz, hydar dake

kan dadduma yataso yariketa

menene?

fashewa da kuka tayi tace mafarki

nayi

mutanen sun kasheka, bata karasa

magananba sukaji ana bubbuga

musa

kofa.

Khaleesat ihu takarayi ta kankame

hydar

yaya sune karka fita plz, ta rirrike

hydar. Hydar yace bari naduba taki

sakinshi tashi yayi itama ta tashi

lekawa

yayi ta jikin kofa yaga mai gateman

ne.

yace jeki kulle jikinki mai gateman

ne, ta

girgiza mai kai hakanan yakoma

uwar

dakan ya yafa mata zanin gadon

sanan

suka bude kofa mai gadi ya

gaidasu.

Hydar yace baba menene?? Yace

oga

wasu mutane sunsa bakin kaya suka

kwankwasa kofa nabude tambayana

sukayi kowani namiji da mace sun

shigo

gidanan??da sauri hydar yace meka

cemusu?? Yace oga ina kallonsu

nasan

yan fashine, saisa nace musu babu

kowa

agidanan, bama atareba, gadi kawai

nake. Hydar yace nagode baba

yajuya.

hydar yamaida kofan ya rufe ya kalli

khaleesat da har lokacin jikinta na

bari

yace kincika tsoro muje muyi salla.

Bayan sunyi salla tare suka karanta

Al

Qur’an, khaleesat anan kasa ta

bingire

da bacci hydar ya mike tsaye ya

dauketa

ya kwantar kan gado shima ya

kwanta.

Cikin bacci taji kaman ana shafa

mata

ciki, bude ido tayi taga hydar ne

shima

idonshi a lumshe bacci yake, saibata

damuba takoma baccin,ahankali taji

hanunshi na tafiya zuwa sama sama,

hanunshi taji yafara rawa kaman

maison

taba abu yana tsoro, bata ankaraba

taji

hanunshi ya sauka kan kirjinta,

bacci

yake amma saida ya sauke ajiyan

zuciya

mai karfi. jin hanun kawai ya daura

kansu bataredaya musu komiba sai

bata

hanashiba, ta dauka duk cikin

baccine.

take takoma baccinta.

Cikin bacci taji ana shafasu sosai,da

sauri tabude idonta tatashi ta zauna

jikinta narawa,hawaye nazuba. hydar

mirginowa yayi ya daura kanshi

acinyanta idanunshi a lumshe yace

plzzz

khaleesat let me, kingama nakulle

idona,

i promise not to look dem, komar

da ita

yayi ya kwantar, ya shiga wasa da

ita

sosai,yana aika mata da sakkonni,

tuni

khaleesat tafara manta duniyan

datake,

chan kuma dataga wasan yasoma

mata

yawa, tana neman shidewa saita

fashe

da kuka sosai, ahawale yadago

kanshi

yace indena?bakiso? Ta girgiza mai,

hada bakinshi yayi da nata saida yaji

yasamu natsuwa ahakan sanan ya

kankameta, yarada mata akunne tnx

ko

wanan kadai makes me happy, muyi

bacci baxan kara miki komiba kinji??

Ta

girgiza mai kai.

Kwantar da ita yayi a kirjinshi har

bacci

yakara daukanta.

Karfe 10:30 nasafe ta tashi

bathroom ta

shiga tai wanka, singlet da boxer

din

tamaida tafito, kallonshi tayi taga

yana

bacci da dan murmushi a fuskanshi,

murmushi itama tayi tawuce tatafi

kitchen dan tama mijinta hadadden

breakfast.

Kitchen din tashiga ta gyarashi tass,

taga

indomie, kawai saitai musu indomie

pizza, tadafa ruwan zafin tea dinsu.

Tana gamawa tajuyo wazata gani?

….

[3:07AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

7⃣6⃣




Hydar tagani tsaye ya daura

hannenshi

kan kirjinshi yana mata murmushi,

juyawa tayi da sauri saboda tuna

abunda yamata dazu kunyan

kallonshi

shi take.

Murya chan kasa yace my jidda give

me

a hug plzzz, bude mata hannu yayi,

ahankali tajuyo takuramai ido,

saiyakara

langabar dakai yabude hannayenshi

da

gudu taje tafada kirjinshi kankameta

yayi saiya dago kanta ya manna

mata

kiss a goshi yace i luv yhu, tace i

luv yhu

more. Karasawa yayi cikin kitchen

din

yadau abincin yafito. tare sukayi

break

abaki yadinga bata harsuka koshi

sanan

yakai komi kitchen.

Yadawo falon ya zauna akasa ya

daura

kanta akan kafadarshi yana shafa

gashinta, hanunshi daya yarike

hanunta

ya sumbata yace my jidda yaushe

zan

komar dake gida?? Yamutse fuska

tayi,

tadawo jikinshi da sauri, tai lamoo

akirjinshi muryan chan kasa tace

banason na koma, murmushi yayi ya

shafa kanta yace but kinsan dole

mukoma ko? Girgiza kanta tayi tace

uhm,uhm i want to stay wd u,

yahada

goshinshi da nata yace my jidda we

have

to go back, we just have to, hawaye

ya

gangaro daga idonta tace inmun

koma

za’a raba aurenmu, amma inbasu

ganniba bazasu rababa, if u insist

mubari sai ran Sunday saimu koma.

Yace butt su… Khaleesat ta daura

yatsan

ta akan lips dinshi ta girgiza kai

tace no

but yaya hydar, hawaye ya sauko

daga

idonta tace 5 good years bamu tare

yaya

hydar,i want us to enjoy dis

moment, 4

once in our lives karmuyi tunanin

kowa,

karmuyi tunanin halin dasuke

ciki,karmuyi tunanin abunda ke

jiranmu

nangaba, less stay together, am

happy

lyk dis, banason arabamu,banason

narabu dakai, yaya hydar i luv

yhuuu,

zata kara magana yahada bakinshi

da

nata kowanensu na hawaye ahankali

yafara zame singlet din jikinta…



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

7⃣7⃣




Zame singlet din yayi ya ajiye a

gefe, ya

kura mata ido,yana karemata kallo.

idanun khaleesat alumshe, danyau

tai

alkawarin bashi kanta, tahakanne

zaka

godemai abunda yamata arayuwa.

Hannushi biyu yasa ya tallabota

jikinshi,

ahankali ya kwantar da ita akasan

tiles

din falon, yafara aika mata da

sakkoni

kala kala. khaleesat duk karfin halin

datayi tace zata bashi kanta kasawa

tayi

jikinta yafara rawa, tafara kuka tana

yaya hydar kadena, kwata2 hydar

baya

jinta dan yay nisa sosai.

Kokarin saka abun yake amma

kome

yatuna yay maza yasaki khaleesat,

ya

tashi yazauna yana maida numfashi

da

kyar, idonshi sunyi jaa sosai,yadafe

kanshi da hannu biyu. khaleesat ta

tashi

zaune itama ta daura kanta

abayanshi

tana hawaye tace yaya kayakuri, wlh

tsoro nakeji…. Ahankali yadago

kanshi

ya maido da ita kijinshi yana shafa

kanta, murya cahn ciki yace

khaleesat

bazan iya miki komiba, idan ma

namiki

wani abu na cuceki ne, da sauri

khaleesat ta dago kanta ta kalleshi

tace

mesa kace haka??

Hawaye ya taru a idonshi yace

saboda

bana…. Saikuma yakasa fada mata,

Khaleesat tace saboda baka me??

Yace khaleesat kiyakuri bazan iya

fadamiki,kuma karki kara min wani

tambayan, yakara rungumeta tsam a

jikinshi yana shafa bayanta yana

sauke

ajiyan zuciya,yace iya abunda

nasani

shine i luv u my jidda, tace my luv u

too

my guardian angel, yadinga shafa

bayanta har bacci yay awon gaba da

ita.

Kwantar da ita yayi kan kujera,

yakoma

daki ya duko zanin gado ya

lullubeta

dashi, gashinta yake shafawa,

yakura

mata ido, hanunta yakai bakinshi

yamata kiss yace am sorry

khaleesat, am

soo sorry, kiyakuri naboyemiki

babban

sirrina, bazan iya fada miki bana

haihuwaba, dan banaso ki gujeni,

banason kice bazaki zauna daniba,

am

soo sorry…..



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

7⃣8⃣




Kwanan khaleesat 2 tare da hydar

hunter dinta, tundaga ranan bai

kara

koda cire mata rigaba, zadai suci

soyayyarsu amma baya wuce gona

da

ira, saboda bayason yakasa

controlling

kanshi.

Yau takama sunday tun safe

khaleesat ke

kunci saboda zasu tafi, hydar ya

aika

mai gadi yasiyo hijab da dogon riga

ya

dawo cikin gida yaganta tana

hawaye.

Da sauri ya karasa yadauketa

ajikinshi

yace wayatabamin jidda ta?? Ta

shagwabe harda yarfe hannu toba

kaineba zaka maidani gidaba,

yakama

hanunta ya matse yace khaleesat

dole

mukoma gida, tace idan sun raba

aurenmu fa?? Da sauri hydar ya

kalleta

yace babu abunda zai raba auren

mu in

sha Allah.

Khaleesat tace but i can feel it,

something

is going to happen, hydar yace

koma

menene in sha Allah alheri ne

agaremu,

tai shiru ta daure fuska.

Hydar ya rungumeta tsam haryaji ta

sakko sanan ya dagota ido cikin ido

yace

khaleesat waya kashe parents

dinki??

wakuma yakeson kasheki yanzu??

Tuni jikinta yafara rawa, tamike

tsaye

tana girgizamai kai, jikinta bari

yakeyi

sosai, tashi yayi yakamota ya maido

da

ita jikinshi yace calm down, dont be

afraid, yadago kanta yace kallen

khaleesat, ta daga kai,ta kalleshi

yace

kinaso arabamu??ta girgiza kai,

yace

kinaso namutu?? Ta girgiza kai

dasauri,

kin yarda dani? tace eh, yace to

fadamin

waya kashesu?? Ta rikemai riga

gam tace

yaya hydar innafadama wlh zai

kasheni

ne.

Shima hydar yariketa gam yace

inhar

kika fadamin bazan bari yamiki

komiba,

kin manta ni sojaa ne, nazama sojaa

ne

danna dinga kareki, inso kifadamin

waye yakashesu saboda hukuma ta

kasheshi,hukuma tabima iyayenki

hakkinsu. yay mata kiss a goshi

yace tell

me, who murdered ur parents??

Murya na rawa tace Abban chuchu

ne..



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

7⃣9⃣





Ta fashe da kuka sosai, hydar ya

share

mata hawaye, yace khaleesat dole

kifadama dad gaskiya saboda police

sukmashi, inba hakaba saiya

kasheki,kuma ya kashe dad. dan

ranan

wanan mutumin daya biyomu ranan,

naganshi yanabin dad, kinga dole

kitonamai asiri.

Khaleesat tace yaya hydar chuchu

fa??

kawata ce, kuma inasonta sosai.

Hydar

yace khaleesat idan mutum yayi

kisan

kai dole ayimishi hukunci,kodako

babankane, wanan shine gaskiya,

chuchu tanada hankali zata

fahimceki.

Buga kofa akayi ya fita ya karbo

dogowan rigan da hijab,shi ya

samata

kayan. Yace yanzu muna zuwa gida

kifadi gaskiya saboda akamashi d

earlier

d better. Yarike hanunta oya mutafi.

Mota suka shiga amma babu maiwa

wani magana, khaleesat na kallon

waje

dan batason komawa, hydar tunani

yake

ya dad dasu khalis da hydar

abokinshi

zasu dauki wanan bakon al’amarin??

Horn yayi maigadi yabudemai ya

shiga

gidan ya paka mota, yajuya ya kalli

khaleesat yace fito mutafi,

langwabar

dakai tayi hawaye nazuba, hannunta

yarike yace in sha Allah baza’a raba

aurenmuba. Kome zai faru ayau

khaleesat kisani cewa i luv yhuu

sosai,

yajawota yahada bakinshi da nata.

Daidai lokacin hydar Abj da police

suka

karaso wajen,da alamu kan case din

khaleesat suke magana,yayinda dad

da

hj benazir suke bayansu.

Hydar ya kwalalo ido muryanshi

narawa

cikin tsawa yace hydar, da sauri

hydar

nijar ya saki bakin khaleesat yajuyo

bude mota yayi yafito khaleesat

itama

tafito, da fushi da kuma zuciya

hydar

Abj yakarasa inda suke baiyi wata

wataba ya kodama hydar nijar mari

tass

, khaleesat ta fasa ihu, daidai

lokacin

dad yakaraso wajen da sauri, dad

yace

lpy ka hydar?? hydar nijar yarike

kuncinshi idonshi jajir yana kallon

hydar Abj, Hydar Abj yace

butulu,dan

iska, maciyi amana, dama kai

kasacemin

matana??kaja ba’a daura mana aure

jiyaba, hannu ya dunkule zai nushi

hydar nijar khaleesat ta shiga

tsakiya

nushi ya sauka a cikinta……….


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

8⃣0⃣





Khaleesat ta sulale zata fadi kasa

hydar

nijar yatarota da sauri yana my

jidda,ahankali take numfashi

hawaye na

zuba daga idonta. hydar Abj arude

yace

my luv am sorry bansan kebane,

yakai

hannu zai karbeta daga hanun hydar

nijar, hydar yakara kankameta ajiki,

su

dad sunma kasa magana abun

mamaki

suke gani, hydar Abj ya dakamai

tsawa

wai meke damunka ka sakinmun

mata,

hydar nijar yakara kankameta yana

stay

with me khaleesat. Hydar Abj yajuyo

ya

kalli police yace kuzo kutafi dashi

shiya

saceta, sukazo dad ya daga musu

hannu

yace karku tafi dashi nasan hydar

bazai

sacetaba, akwai dai bayanin dazai

mana

dan yasamu aduhu zaku iya tafiya,

harsun shiga motansu hydar yace

dad

kar police sutafi akwai abunda

khaleesat

zata fada muku, zata fada muku

wanda

yakashe mata iyaye, da sauri khalis

wanda tunda aka fara draman baice

kalaba yace wott?? Hydar yace eh,

shine

yakusa kasheta na taimaketa, dad

yace

police kudawo khalis ya karbi

khaleesat

dukansu suka dunguma aka koma

falo.

Su chuchu da teema jin hayaniya

sukafito falo dad yace kuma ku

zauna.

Hydar nijar yazauna kusa da

khaleesat

khalis yabata taimakon gaggawa

cikin

10min tadawo normal, hydar yace

my

jidda kifadi musu komi dont be

afraid.

Hydar Abj zaiyi magana dad yace

yimana shiru. Khaleesat cikin sanyin

murya tace dad mum yaya, kafin

nafara

cemuku komi inso kusan hydar

shine

mijinane wanda kukaje nema a nijar,

amma zankuji labarin komi anjima.

hydar Abj idonshi yay jajair kirjinshi

kaman yafashe, harwani huci yake.

Khaleesat takalli chuchu tace

chuchu wot

am about to say will hurt u nasani,

amma kiyakuri i just have to, dole

nafada. ta share hawayen idonta,

chuchu

gabanta yafadi dummmm.

Khaleesat tace dad wanda yakashe

dad

da mum dina ABBAN CHUCHU ne,

yafesamin shaltos a ido, yacema mai

gadinmu sukaini nijar, ranan

Thursday

rananne nagane hydar ne mijina,

amma

yacemin yahakura yabarma yaya

hydar

shine yawuce yafita nikuma nabishi.

su

mai gadi suka kamani amma nagudu

yaya hydar ya cecen, nasan Abban

chuchu shiya turosu su kasheni.

Kowa zufa yake adakin chuchu

tafashe

da kuka sosai, khalis zuciyarshi tai

baki.

dad idanunshi yay jaa gaskiya biri

yay

kama da mutum, dama ranan kenan

shiya turo mai gadi yakasheshi ya

karbi

kudin da gwamnati tabashi na bude

gidan marayu.

Cikin zafin rai yace chuchu ki

gafarcemu, yajuyo ya kalli police

yace

officer kunji bayanin yarinya, kuma

yau

kunsan wanda yakashe kanina da

matarshi lokacin yayi dazakubi musu

hakkinsu, officer yace yanzu kuwa

yafadama sauran yaran atafi a kamo

Abban chuchu.

Chuchu tafashe da kuka sosai tace

dan

Allah karku kama dad dina

kuyafemai,

yamin alkawari bazai karaba…kowa

yajuyo yana kallonta….

[3:10AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

8⃣1⃣



Officer ya juyo yama chuchu wani

irin

kallo yace are u an accomplice to d

crime?? Da sauri chuchu ta girgiza

kai,

officer ya juya yabar dakin. Chuchu

takara fashewa da kuka sosai tazo

gaban

khaleesat tarike kafanta tace

khaleesat

dan Allah kiyakuri kiyafema Abba

na,

yamin alkawari bazai karaba.

khaleesat

itama ta durkusa tarike chuchu tace

chuchu kiyakuri Abban ki shiya turo

su

maigadi su kashe, inda yaya hydar

bai

taimaken ba dana mutu, chuchu ta

share

hawayen idonta zuciyanta yay baki

dama dad karya yake mata,. amma

saita

kara fashewa da kuka tace

khaleesat kisa

asakeshi plz, i promise u bazai

karaba,

zanta mishi wa’azi harya chanza ….

Bata

karasa magananba taji an hankadata

tadago kanta taga khalis ne.

Khalis ya kalli su dad yakalli

khaleesat

yace yanzu wananne kuka cewa na

aura? d daughter of my parents

murderer, daughter of a monster,

daughter of a murderer. Allah

nagodema

da ba’a daura auren jiyaba, na

tsaneki

chuchu na tsaneki, khaleesat ta

mike

zataje wajenshi ya daga mata hannu

yace dont lil sis, bari nai magana.

Yasake kallon chuchu dake kuka

sosai,

yace imagine kina sane, kinkuma

sani

babanki yakashe iyayena, but

saikikai

shiru, kika rufawa babanki

asiri,naso

ace police suntafi dake cos u are

his

accomplice, chuchu tace ya khalis

ya

daga mata hannu yace abu daya

nakeson

naji, kinsan babanki ya kashe

iyayena

ko baki saniba?? Cikin kuka tace

nasani.

Hawaye ya gangaro daga idonshi ya

share yace dama ance a monster

always

give birth to a monster, good

people

always give birth to good, yace

chuchu

baddd person always give birth to

bad.

Just lyk u, i hate u, i hate u father.

Kun

kashemin iyaye kuma kinaso na

aureki,

never!! yafashe da kuka hydar Abj

yarikeshi.

Chuchu ta share idonta, tace yaya

khalis

kai kuskure,u are totally wrong,

mutum

battace kan iya haihuwan nagari,

danfashi zai iya haifan mahaddacin

al’quran, boka na iya haifan malami

mai

da’awa.

Yaya khalis i will prove to u, a bad

person can give birth to good

person,

zan nunama cewa mugun mutum na

iya

haifan nakirki, tajuya tabar gidan da

gudu, khaleesat tabita hydar ya

rikota

tafada jikinshi tana kuka itama.

Hydar Abj kishi ya cikashi, sakin

khalis

yayi yaje azuciye ya fincike

khaleesat

daga jikin hydar nijar, ya shake

hydar

nijar sosai yace yau zan kasheka…..



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

8⃣2⃣




Khaleesat tafashe da kuka tarike

rigan

hydar Abj, Hydar nijar baiko kokarin

cire hanun hydar Abj daga

wuyanshiba,

dan bazai taba yima hydar Abj

rashin

mutunciba kodan su dad dakuma

darajan khaleesat. Khalis yazo

yacire

hanun Hydar Abj daga wuyan hydar

nijar amma abun ya faskara. Dad

yataso

a xuciye ya kifama hydar Abj mari

tass

tass har guda biyu bashiri hydar Abj

yasakeshi, hj benazir takaramai

wasu

marikan guda biyu ya dafe kuncinshi

yana kallon iyayen nashi dad ya

dakamai tsawa zauna ya zauna da

sauri.

Hydar nijar yana mayar da

numfashi,

idonshi yay ja, khaleesat na

gefenshi

tana kuka, khalis yace hydar sannu

are u

ok? Hydar nijar yace am good. ya

juya

wuyanshi tuni yadawo daidai,

abunku

da soja.

Saida aka natsu, dad yafara

magana,

hydar Abj kaban kunya, kishi

haukane,

kisan kai kakeson yi agidana ko

me??

Dama haka kake??haba hydar

control ur

temper.

Dad yace hydar dama kaine hydar

hunter?? Yace eh dad, dad yace to

Alhamdulillah komi yazo da sauki,

ka

sanar da mamanka kaga khaleesat

kuwa?? Yace a’a dad, amma dama

yau

tunsafe nasa wani sojaa yakawomin

su

nan abuja, saboda bansan ko

innafada

muku nine mijin khaleesat ku

yardaba,saisa nace akawo ummi da

zulaihat nasan suna ganin khaleesat

zasu ganeta, yanzuma sun shigo

abuja

nasani nan bada dadewa ba zasu

shigo

gidanan danna turama sojaan

address.

Dad yace to Alhamdulillah.

Hydar Abj kanshi na cikin cinyanshi

duniyar tamai zafi kaman yayi ihu,

yanzu shikenan wani bare ya aure

kanwarshi, wanda yakeso tun tana

karama?. Suna zaune kowa yay

shiru a

falon khaleesat na kusa da teema.

sukaji

sallaman gateman, dad yace shigo,

yace

Alh nida bakine, dad da kowa na

falon

suka mike dad yace ku shigo mana.

Bude

kofa akayi aka shigo ganin wata

kakkyawan budurwa mai kama da

hydar

nijar tana sanye cikin bakin

doguwan

riga tayi rolling kanta da jan gyale,

yasa

hydar Abj gabanshi yafadi

dummmmm.




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

8⃣3⃣





Ummi ta tsaya turus batare datama

gaisa

da kowaba, hannu zulaihat takamo

tace

zulaihat kalli chan tana nuna

khaleesat

da hannu. Zulaihat takalli wajen

wazata

gani khaleesat kwalalo fararen

idonta

tayi waje tace kawata!!, khaleesat ta

share hawayen idontace tace kawata

Zulaihat ko, zulaihat da sauri ta

kankame khaleesat tana kukan farin

ciki,Khaleesat tasaki zulaihat taje

gaban

ummi ta tsugunna tace ummina ina

wuni, ummi dagota tayi ta rungume

tana

murmushi tace khaleesat ina kika

shiga?? Mun nemeki, yaushe

idanunki

suka warke??khaleesat takara

rungume

ummi tana kuka batareda

amsawaba.

Hj benazir tazo ta janye khaleesat

tace

kukan ya isa haka jidda jeki

zauna,tace

ummi mu ba’a ganmuba yartaki

kadai

kika gani, ummi tai dariya suka

gaisa

sosai kowa na falon suka gaisa

daganan

aka shiga maida zance zulaihat na

kusa

da khaleesat, teema an likema

zulaihat

anga yar fara lol.

Hydar Abj yakasa dauke idonshi

daga

kan zulaihat, khalis na lura dashi

batun

yauba, tun ranan dasuka fara waya

da

zulaihat. murmushi yayi aranshi

yace

hydar bakasan abunda kake soba,

har

yanzu bakasan different btw luv d

lyk

ba.

Hydar nijar dai idanunshi nakan

khaleesat ko motsi kadan tayi ya

kalleta.

anata fira hydar Abj yamike haryakai

bakin kofa zai fita saikuma yadawo

ya

tsaya agaban khaleesat.

Yace abu daya zan fada miki,

dagake sai

khalis iyayenku suka haifa, baki

burin ki

auri lafiyayyen namiji, wanda zaki

iya

haihuwa ki haifi yara suci sunan

marigayan iyayenki?? Khaleesat dai

takafeshi da ido, yace to inaso

kisani

cewa wancan dakika kira mijinki

HYDAR baya haihuwa, namiji neshi

amma fanko, bazai amfaneki da

komiba,

anayi aurene dan ahayayyafa, tunda

yafara maganan gaban khaleesat ke

faduwa,idonta kyam akan na hydar

nijar dake girgiza mata kai, yace

khaleesat bakiso ki auri miji

lafiyayye

kaman ni wanda zan baki yara? Dad

yadakamai tsawa hydar!!!

Zaki iya auren namijin dayaba

haihuwa?

think khaleesat, bakison ki auri

wanda

zaki hayayyafa dashi yaranki suci

sunan

iyayenki?bakison kiyi auren da

annabi

zaiyi alfahari damu ran tashin

alkiyama? Khaleesat answer mee

zaki

iya auran namijin dabaya haihuwa??

Khaleesat girgiza kai tafarayi tana

hawaye sosai murya asarke tace

nooo

bazan iyaba…..


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

8⃣4⃣




HYDAR nijar afirgice yakama

kirjinshi

hawaye yacika idonshi, yayinda

ummi

da zulaihat suke cikin duhu, Hydar

Abj

yace khaleesat gwara ki auren gani

dan

uwanki,kuma ki haifi yara……bai

karasa

magananba yaji wani tagwayen

marirrika afuskanshi, dad yarufe

hydar

da duka kaman karamin yaro khalis

yarike hannun dad da sauri yana

calm

down dad,kayakuri hydar baya

hayyacinshi now saisa yake

wayanan

maganganun.

Dad yace kai dan ubanka butulu,

bagarin taimakon ubanka ni bane

yasamu wanan matsalan??hydar

kana

abu kaman kai badana

bane,Alhamdulillah nai farin ciki da

Allah yasa ban daurama aure da

khaleesat ba ashe danai nadama

dan

yanzu nagane kaiba mutum nagari

bane.

Hydar kai butulu ne, baka da kirki,

bakada kara hydar, karka manta

garin

ceto babanka yaronan yasamu

matsala,

barikaji hydar wlh koda khaleesat

Bata

yarda da aurenshiba sainadau yata

teema nabashi dan hydar nijar

mutum

ne bana yarwaba,yaro mai mutunci

da

sanin yakamata. kuma katashi katafi

kama kanka, kasani cewa inhar

aurenan

yabaci na hydar nijar da khaleesat

wlh

wlh baxan taba yafemaba wawa

kawai,

ragon namiji. Hydar Abj jin furucin

babanshi yasa jikinshi yay sanyi

saikuma yay nadaman abunda

yafada.

Ummi macen arziki mace mai

dattako,

tace Alh kayakuri, ba’ama da irin

wayanan bakin, yanzu na shigo

gidanan

amma nagane abu daya kedamunshi

kishi ne which is normal yay acting

haka. kuma dama idan karasa

abunda

kakaeso dole bazakaji dadiba amma

kuyafemai ku janye furucin.

Zulaihat tace kuma in sha Allah

yayana

zai warke saidai kamutu da bakin

ciki,

hydar nijar ya daka mata tsawa

bakida

kunya ko zulaihat? tace yakuri yaya.

Khaleesat kuka take sosai.

Hydar nijar yamike tsaye ya share

hawayen fuskanshi yace ummi

kutashi

mutafi, ya kalli khaleesat yace

khaleesat

naji dadi yanda kika fadi

ra’ayinki,bazanso ace ni mai sonki

na

tauyemiki hakki ba, dan haka zan

sawwake miki, kije ki auri mai

haihuwa,

wlh ko kadan banji haushinkiba

kuma

ban tsanekiba, har gobe zan

kasance mai

sonki.

Yace khaleesat ta dago jajayen

idonta ta

kalleshi shi, yace naaaa saaa…..da

sauri

khaleesat ta rufemai baki da

hanunta

tana girgiza mai kai…

💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

8⃣5⃣




Murya narawa tace no, karka saken

plz

yaya hydar ina sonka, kasan maiya

batamin rai dazu dahar nace a’a? ya

girgiza kai. Tace saboda babban

secret

ne kaboyemin why?mesa zakai

hakan?

dont u trust me?

Cikin kuka tace yace banason

narasaki,

banason kiji matsalan kice bazaki

zauna

daniba, khaleesat am afraid

banason

narasaki. Khaleesat ta kaimai duka

akirji

bamai zafiba tace karka kara

tunanin

haka, bazanta rabuwa dakai

arayuwanaba no matter wot, bazan

tababa yaya hydar, hydar baisan

lokacin

daya rungumeta ba, kunya kaman

khaleesat ta nutse akasa agabansu

dad ga

ummi. da sauri ta kwace jikinta

hydar

yadan sosa kai yakoma ya zauna.

Hydar

Abj yafita daga dakin dasauri cikin

dabara Zulaihat itama tafita daga

dakin,

khalis a zuciyanshi yace inama nida

chuchu nane muka rungume haka,

da

sauri ya kawar da tunanin chuchu

aranshi daya tuna abunda tayi.

Da sauri tabishi yana shirin shiga

part

dinsu tace hy u,ta rike kwankwaso,

Hydar gabanshi yace dumm yajuyo

ya

daure fuska lpy? Zulaihat ta

kadamai

idanunta wanda hakan yasa

numfashin

hydar yakusa daukewa, tace nazo na

gargadeka ne, karka sake yima

yayana

rashin kunya, inba hakaba wlh saina

zaneka.

Hydar Abj duk fushin dayake ciki bai

hanashi yin dariyaba sosai harda

rike

ciki, ya kalleta sama da kasa yakara

fashewa da dariya, zulaihat ta kulu

jitake kaman ta rufeshi da duka, ya

dago

kanshi yace look who’s talking, 4

god

sake wanan skinny lady dince zata

daken, keda ko khaleesat tama fiki

kiba

yafashe da dariya yace zoki daken

din

nagani.

Zulaihat ita adole yabata mata rai ta

dunkule hannu zata dakeshi fizgota

yayi

tafada kirjinshi ya kankameta

ajikinshi

yana karema fuskarta kallo,

kakkyawa ce

sosai kamanta daya da hydar, saidai

ita

batada kiba, ko khaleesat tafita

cika,

kuma zata girmi khaleesat da

shekara

daya ko biyu.

Zulaihat tayi tayi ta kwace kanta

takasa,

saida hydar yaji tsigan jikinshi

yafara

tashi yasa ya saketa da sauri ya

daga

mata gira yace plzzz gobema ki kara

zuwa dukana am sure zansha kuka,

d

famous zulaihat nijar, ta zane Dr

Hydar,

ya kashe mata ido.

Da gudu tabar wurin tace mugu

kawai,kuma Allah ya isa daka

rungumeni…

[3:14AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

8⃣6⃣




Bayan sallan magrib, dad hj benazir

da

khalis adakin mum.

Dad yace khalis dukda nine babanku

amma zanso naji ra’ayinka akan

khaleesat, tabi mijinta gida yauko ya

kakeso?

Khalis yace dad kaine babanmu, duk

abunda kace shizamubi,basai ka

shawarceniba, dad yace Allah maka

albarka,dad yace hj benazir ke

mekikace?? Tace Alh ni nawa inaso

tabi

mijinta yau, shekara 5 bawasaba,

karmu

kara rikemai mata, karmu shiga

hakkinsu, na lura hydar nijar na

mugun

son matarshi, idan yaso gobe

akaimata

kayan dakinta chan kadunan. Alh

yace

dama abunda nakeso nima kenan.

Khalis yace dad hydar Abj fa??hj

benazir

tace bansan kokun luraba, wlh

tundaga

ranan da hydar Abj yay waya da

zulaihat yafara sonta, ban gasgata

hakan

ba saida naga yanda yake kallonta

yau,

matsalan shi daya baisan meyakeso

ba??

Kodan bai taba soyayya bane halan,

amma tym nasan zai gane wa

yakeso

cikin khaleesat ko zulaihat.

Alh yace muje musanar dasu.

Duk suna falo zulaihat tasaki jiki

sunatashan fira.

Suka zauna dad yace Hydar yaushe

zaku

wuce??shafa kanshi yayi yadan kalli

khaleesat wanda hankalinta nakan

firan

dasuke, yace uhmm dama yanzu

zamu

shiga hanya, dad yace to

Alhamdulillah

dama zan fadama ne zaka tafi da

matarka, gobe za’a turo kayanta

kadunan, hydar ko kunya, yadinga

zubama dad godiya, khaleesat

taboye

kanta acinya zulaihat da teema sai

muntsilinta suke. Daki hj benazir

takira

khaleesat, tasata tai wanka tabata

wasu

magunguna da turare

tashafa,takuma

sha, sanan tasa mata wani ubansun

less

pink tai masifan kyau sanan aka

rufe

mata fuska aka fito da ita.

Wani kuka taji yazo mata ta

kankame

mum tana kuka, da kyar khalis

yafito da

ita daga dakin shima ya rungumeta

yace

lil sis kima mijinki biyayya, duk

randa

za’a shiga court zakuzo dan kibada

shaida, hydar ma haka kinji? ta

girgiza

kai tana kuka, tace yaya banason

natafi,

yace u have to, auren kenan zanzo

badubaki kinji, tace yaya tokaba

hydar

Abj hakuri yace i will, zulaihat

teema da

ummi suka shiga motan sojaan daya

kawosu, ita kuma khaleesat khalis

yasata

amotan mijinta.

Hydar nijar yafito suka rungume

juna da

khalis, Khalis yace ga amanan

kanwata

nan,kuma kacigaba dashan

magungunan

dana baka za’a dace in sha Allah.

hydar

nijar yace nagode sosai Allah bar

zumunci. yace ina hydar Abj??

Hydar

yatafi dakin yay mai sallama duda

bai

amsaba, amma saida yakara bashi

hakuri, sanan yafito ya shiga mota

suna

dagamai hannu motansu yafita daga

get

sukadau hanyar kadunaaa…

Khaleesat

sai kuka akee, niko nace na gulma

ba,

kin kusa amarcewa.


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

8⃣7⃣




Khaleesat ta dinga rafka uban kuka

a

mota ahankali hydar yay parking a

gefen titi, hannushi yakai ya bude

rufin

da’aka mata, yakura mata ido,tunda

yake khaleesat bata tabamai kyau

irin

nayauba, tacigaba da kukan ta

kaman

batasan ita yake kalloba.

Jawota jikinshi yayi yace my jidda

y ??ba

wananne abunda mukeso ba?? Tace

uhm

uhm, ni ai nafison gidanmu, takara

fashewa da kuka harda yarfe hannu

ya

tsaya kawai yana kallonta intana irin

shagwaban nan burgeshi take saisa

bayason tadena amma dai bayason

kukanta.

Yakai hannu ya share mata

hawayen,

yace karki kararmin da hawayena da

akwai randa zasu zubo zubowa mai

dalili,takara fashewa dawani kukan

tana

turo bakinta, hanunshi yakai ya

daura

kan bakin yadan daure fuska yace

ke,

adan tsorace ta kallai, yace yimin

shiru,

tai rau rau da ido, da gyara zama ya

daura hanunshi akan kirji yace it

seems

yau kuka kikejinyi ko?, ya ciro

wayanshi

yace oya yitayi ina daukanki,

hannun ta

yarfe tana wayyo ummi kinga yaya

hydar ko.

4 d 1st tym taji Hydar ya kyalkyace

da

dariya, saita tsaya tana kallonshi,

dariyan taimai kyau. ta yarfe hannu

tace wlh ni ka lallasheni, ya

murguda

mata baki yace nakiya, fadowa tayi

jikinshi tana wani kukan ahankali,

hanunshi yasa yadago kanta, yace

my

jidda ina sonki sosai,i luv everything

about u,u are special, i luv yhu

cikin

kuka tace luv u more, yace yanzu

kinga

karfe 10 kuma KD zamu kibari

inmukaje

gida na lallasheki ko, tace promise?

yace

yes my madam.

Ya tada motan duk second yana

kallonta

lumshe idonta tayi har bacci yay

awon

gaba da ita.



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

8⃣8⃣




Karfe 1 daidai suka sauka agidansu

dake

Alhaji estate kaduna,tuni khaleesat

ta

dade da bacci saida yay horn mai

gadi

yazo yabudemai suka gaisa yace

yallabai

ummi tacemin kayi amarya ina

takene??

Hydar yay murmushi yace tana bacci

amma gobe zaka ganta saiku

gaisa,yaciro kudi yabashi yakarasa

cikin

gidan yay parking.

Shafa mata fuska yadingayi,

ahankali

take bude idanunta saikuma takoma

baccin, dariya yayi ya gyara hanun

riganshi ya dauketa chak kaman

yarinya, shidai yana mamakin rashin

nauyin khaleesat falon ummi ya

shiga

ummi teema da zulaihat suna zaune

su

tuntuni suka iso.

Zulaihat ta mintsili teema, teema ma

haka suka wani fashe da dariya,

hydar

ya balla musu harara. Ummi tace

hydar

tai bacci ne? Yadan sosa kai yace

eh

ummi. Ummi tace to kaita dakinsu

zulaihat mana, yadan sosa kai yace

uhmm, ummi dama naga dakin

gadon

yayma su uku kadan.

Ummi tai murmushi irin nasu na

manya

tace to kaita part dinka dama a

gyare

yake da sauri yajuya yakara bakoma

su

teema harara sukai dariya yafita

daga

dakin.

Kan gadonshi ya shimfideta, yaje

yay

wanka yafito yahau gadon don

yarage

mata kayan jikinta, takalmin kafanta

yafara cirewa,Ahankali ya zage zip

din

riganta yacire mata rigan yakurama

halitanta ido, ya zame sket din

sanan

yakashe musu wutan ya daurata kan

kirjinshi yana kara godema Allah

daya

bashi mata Khaleesat.

Karfe 4 na asuba khaleesat ta tashi

bude

idonta tayi ta hango hydar yana kan

dadduma mikewa tazoyi taga

bakomi

jikinta da sauri takoma cikin bargo,

mamaki take waya cire mata kaya,

zanin

gadon tajawo ta mike, bayi ta shiga

tai

wanka sanan tadawo tazira doguwan

riga tasa hijab ta zauna,Hydar ya

mike

yana mata murmushi babu gaisuwa

my

jidda? Tai shiru yace bari naje

masallaci

ko taki kallonshi yasan metakema

fushi

inya biye mata bazai samu sallaba

yasa

yatafi.

Saida tai salla tai karatun al qur’an

takara wani wankan tasa atampha

mai

kyau tafito daga shashin tanata

tafiya

wani shashi tagani tabude tashiga

muryan teema da zulaihat taji a

kitchen

da sauri takarasa sukahau ihu,

matar

yaya hydar harkin tashi kunya

yakamata

suka rakata ta gaida ummi sanan

suka

cigaba da hada breakfast din.

Suna cikin yin breakfast hydar ya

shigo

yana sanye cikin kayan sojojin yay

kyau

sosai, ya zauna kan dining idonshi

akan

khaleesat dakecin abinci kanta

akasa,

ummi tace hydar harka shirya yace

eh

ummi, jibi zan dawo saina dauketa

mukoma barrack din, ummi tace tom

Allah kaimu,

Bayan sun gama breakfast khaleesat

tabisu zulaihat dakinsu dan kunyan

hydar take, hakanan yatafi batare

da

sunyi sallamaba.


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

8⃣9⃣




Hydar yaje barrack gidanshi yasa

aka

gyara, yazuba hadaddun

furnitures,yahada ma khaleesat

akwati

nagani nafada kwara 12 yasayo

mata

English wears dayawa ga nights

wears

kala kala, komi nagidan saida ya

chanza.

Ranan laraba da yamma yadawo,

lokacin khaleesat na kwance kan

gadon

zulaihat tana karatun wani littafi mai

suna JANAN, littafin namata dadi.

Tana

cikin karatu taji an fizge book

din,dago

kanta tayi taga hydar ne yana sanye

da

kayan sojoji.

Ya zauna kusa da ita ta dukar da

kanta,

ya rungumeta yace i missed u sosai

my

jidda, ya ciro wani doguwar riga mai

kyau yace gashi kisa wanan zamu

tafi,

tace ina? Ya kashe mata ido gidana

a

barrack, ta lankwasa kai ni banason

zuwa yace plzzzzzzz da kyar ta

yarda,

sukaima kowa sallama suka tafi.

Da magrib suka isa,sai kallon gidan

take

yamata kyau hydar ya jawota jikinshi

suka shiga har dakinshi ahaka,

yakaita

bayi yace jekiyi wanka kizo muyi

salla.

Bayan sun idar yakawo mata abinci

kadan taci, ya zauna kusa da ita,

ahankali ta kwanto da kanta

kafadarshi

tana kallon fuskarshi, yajuyo da

idonshi

ya kalleta, da sauri ta kulle idonta

tana

murmushi.

Hydar yasa yatsanshi a dimple dinta

yace i luv ur smile

khaleesat,Khaleesat ta

rungumeshi da sauri,yana shafa

bayanta

har lokacin issha yayi sukayi tare.

Tashi

yayi yabude wani wardrobe ya

dauko

mata wani farin nyt wear ya ajiye

akan

gado yace my jidda kisa wanan plz

ina

jiranki a parlo yawuce yafita.

Daukan rigan tayi taga dashi da

rashinshi duk daya,iya cinya ne.

saka

rigan tayi yay mata kyau kusan

rabin

kirjinta awaje, takama kanta da

white

ribom, ta shafa turarukan da mum

tabata, tai light makeup. sanan

tadau

white flat bedroom slippers tasa

ahankali take tafiya cike da kunyar

kayan datasa hartakai parlo.

Hydar na zaune shima yay wanka ya

chanza kaya zuwa,white boxer da

white

singlet, mikewa yayi yana kallonta

cike

daso, bude mata hannu yayi alamun

tazo, taje da gudu tafada kirjinshi

tana

boye fuska, bakinshi yakai kunenta

yace

kinyi kyau my jidda, is tym 4 my

surprise.

Wani farin kyalle ya dauko ya kulle

idonta, daukanta yayi chak kaman

baby

yakaita wani hadadden daki ya

ajiyeta a

tsakiyar dakin. sanan ya bude mata

idon, dakin tabi da kallo, babu komi

aciki sai gado an shimfida farin

zanin

gado ajiki, yazuba flowers jajaye

akan

gadon, wani katon frame tagani da

hotonta tana bacci akan kirjinshi an

rubuta i luv u my jidda ajiki.

Fuskan hydar taji ya sauke akan

kafadanta, yace did u luv it?

hanunta ta

daga ta shafa kanshi tareda lumshe

idonta ahankali tace i luv it, and i

luv u

my guardian angel,juyo da ita yayi

ya

kalleta yace u are d only thing dat

make

me happy, i luv yhu,i luv yhu

khaleesat

Hydar. ya manna mata kiss abaki

ahankali ya dauketa chak bakinshi

nakan nata ya sauketa akan gadon,

yana

mata wani irin kallo…

💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣0⃣





Khaleesat taci bakar wuya ahanun

hydar,kwata2 basu runtsaba. adaren

hydar ya maida khaleesat dinshi

cikakkiyar mace, inda suka raya

sunan

annabi Muhammad ( SAW )ya

wahala

shima,itama ta wahala ba kadanba

sai

kuka takeyimai dan harda yar

sumanta.

Wayaga su khalee da captain hydar

hunter lol.

Yamata wanka ya gasata

sosai,kwata

kwata takasa tafiya, tuni jikinta yay

zafi

zazzabi yarufeta,hydar ya dakko

wasu

kayan yasamata ya kwantar da ita

akan

cinyanshi yana bubbuga mata baya

da

kyar bacci ya dauketa. Daukanta

yayi

yakaita dakinta ya kwantar,shima ya

shiga yay wanka saida yay sallan

asuba

sannan ya kwanta gefen khaleesat

yana

kallon kakkyawan fuskanta.

Shafa gashinta yake ahankali, ya

sumbaci goshinta yace am sorry

khaleesat, yau na wahalar dake, am

so

sorry yajawota jikinshi amma yaji

jikinta

kaman wuta.

Lokacin data tashi da sabon kuka ta

tashi yakaita bayi yamata wani

wankan

shiya mata brush yafito da ita yasa

mata

jumpsuit red sunmata kyau sosai.

yasa

mata hijab da kyar ta iya salla.

Bayan ta idar yakawo mata tea

amma

kasa sha tayi dan bakinta ba dadi

tafashemai dawani kukan kuma

haryanzu taki bari su hada ido.

Hydar ya rungumeta yana shafa

bayanta

yace am sorry bazan karaba,nai

miki

dazafi ko?ta girgiza kai, yace to

kiyakuri

bazan karaba kinji ya dago kanta ya

kalli kwayar idonta da sauri ta sauke

nata ahankali yace i luv yhu my

jidda,Allah miki albarka, nagode.

turo baki tayi tafada kirjinshi tace i

luv u

more.. Yace to dan daure kisha tea

dinko

da kyar yasamu tasha rabin kofi ya

lallabata tai wani barcin.

Wayanshi ya dauka yay dialing

number

DR YA~BINT..

[3:18AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣1⃣




Dr ya~bint tace captain ya amarya??

yace Dr ya~bint plz matana bata da

lpy

can u come over? Dr ya~bint tace

sure,

ganinan zuwa.

Ko lokacin datazo khaleesat na

barci

hydar ya kaita har dakin ya tsaya a

wurin.

Dr ya~bint tace captain adan bamu

wuri

ko, yadan sosa kai yace Dr dama

bata

uhm,dama batason allura ne plz

karki

mata yajuya yafita da sauri, Dr

ya~binta

tai murmushi ta shiga duba

khaleesat

dama tasan matsalan saisa tataho

da

magunguna data gama, tafito

tasameshi

tsaye abakin kofan sai zagaye yake

kaman khaleesat na Labour

room,lol.

Hydar yace Dr ya jikin??baki mata

alluran bako? Dr tace bakaso

namata

allura,amma kamata abunda yafi

allura

zafi ko, haba captain, gaskiya akula

dan

kai danyen aiki a wurin Hydar ya

dukar

dakai, tace anyway ga magungunan

dazata dinga sha,kuma ta dinga

amfani

da warm water inzatai tsarki Hydar

yace

tnx Dr tawuce tatafi.

Hydar yakoma daki yaga tatashi

breakfast yakawomata taci dadan

yawa,

yanda taga dukya damu yasa yabata

tausayi, yana mata tausa ahankali

tace

“yaya hydar”, yadago kanshi ya

kalleta

tabudema hannu tace come hear da

sauri yaje ta rungumeshi sosai

murya

chan kasa tace i luv uu, hawaye

yaciko

idonshi yace my sorry my jidda naja

miki ciwo, ta girgiza kai ai naji

sauki,yanzu ma wanka zanyi bayi ya

kaita ya wanko kayanshi ya fito da

ita.

wata yar shimi wanda da ita da

rashibta

duk daya yasa mata, tai murmushi

karfin hali tace muje parlor muyi

kallo,

daukanta yayi suka zauna kan

doguwan

kujera tanakan kirjinshi a kwance

suna

kallo yana bata popcorn abaki.

Suna cikin kallon sukaji an danna

door

bell, da kyar hydar ya iya tashi ya

kwantar da khaleesat yana mata

murmushi yace my jidda bansan

waye

keson damunmuba muna amarci

abunmu,rufe idonta tayi yay dariya

yace

shy girl, yadau jallabiya yasa yaje

wurin

kofa.

Yana budewa wazai gani? HYDAR

ABJ

ne yaci bakaken suit, da glass

dinshi no

respect, ya bangaje hydar nijar yace

nazo duba little pumpkin dinane

bakaiba, hydar nijar addu’a yake

Allah

sa khaleesat tabar falon dan babu

kayan

kirki ajikinta…



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣2⃣




Hydar Abj na gaba hydar na binshi

abaya amma koda suka karasa falon

babu khaleesat,wata boyayyen ajiyar

zuciya Hydar nijar ya sauke. Hydar

Abj

ya nemi kujera ya zauna yana cire

glass

din idonshi.

Khaleesat sukaji muryanta cikin

kuka

tace my guardian angel wurin zafi

yakemin, kuma da kyar na iya

fitsari.

daidai lokacin ta bude kofan

bedroom

dinsu tafito, hydar nijar yamike da

sauri,

ita bama ta lura da hydar Abj ba da

kyar

take iya daga kafa sai dingishi take,

tana

wani yarfe hannu tana kukkule ido

hawaye na zuba tana guardian angel

is

peppering me,hydar Abj binta yay

da

kallo zuciyanshi yay baki, daga gani

yanda take tafiya yasan mai afkuwa

tariga ta afku.

Hydar nijar yay sauri yakarasa inda

take

jallabiyan jikinshi ya kwabe yasa

mata

ajiki, ya share mata hawaye yace

sorry

my jidda nanda gobe zai dena miki

zafi

kinji,nine ko?? Ta girgiza kai tace

eh,

yace anjima zanyi tsallen kwado to,

tai

murmushi cikin kuka, daukanta yayi

ya

zagayo ya zauna da ita kan kujera

ya

zauna agefenta. sai alokacin ta lura

da

hydar Abj dake binta dawani mugun

harara.

Murya na rawa tace yaya Hydar ina

kwana, wani harara ya wurga mata

ta

dauke kanta da sauri tana kuka

kasa

kasa,hydar nijar yajawota jikinshi

tana

kokarin kwace kanta amma ya

matseta,yace is ok,dena kukan.

hakanan

ta kwanta ta kulle idonta Hydar na

shafa

mata baya ahaka bacci ya dauketa.

Hydar yakaita daki ya kwantar da ita

akan gado sanan yafito falo.

Yaje fridge ya daukoma hydar Abj

chivita active mai sanyi da glass cup

ya

ajiye mishi kan stool yace make ur

self at

home yayanmu, nizan shiga ciki

kasan

bata da lafiya ya juya zai tafi yaji

muryan hydar Abj yace ka sakammin

kanwata na aura hydar, ka saketa

nace……



💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣3⃣




Hydar nijar yajuyo ya zubama hydar

Abj

kyawawan idonshi. hydar Abj yace

hydar nace kasaketa, ka saketa na

aura.

Hydar nijar ya saukar da ajiyan

zuciya

yace dukda abunda kalura zuwanka

dinan still kanason nasaketa ka

aura?

Hydar Abj yace ba jikinta nakesoba

ka

saketa shine abunda nakeso,

kanwatace

zan iya zama da ita koya take.

Hydar Nijar yace am sorry amma

aurena

da khaleesat babu saki har abada

kamabar maganan saki,azuciye

hydar

Abj yace Hydar am warning u

kasaketa

inba hakaba wlh zan kasheka take it

as a

threat.

Hydar nijar yay murmushi yace

kataba

ganin inda chicken threaten to kill

an

elephant??yay wata yar karaman

dariya

yace it will never happen, u dont

have

dat courage hydar,u cant.

Hydar Abj ya dunkule hannu

yakaima

hydar nushi a hanci chak hydar nijar

yarike hanun,Hydar Abj yay iya

karfinshi ya kwace hanun amma

yakasa.

Hydar Nijar yace kataba ganin inda

doctor beat up a soldier?? Cikin

kwanciyan hankali hydar nijar yasaki

hanunshi yace a doctor can never be

a

threat to a soldier, soo do ur worse

yajuya yayi hanyar bedroom harzai

bude kofan saikuma ya juyo yace

hydar

tym is too short,better change,

change 4

good, yabude daki ya shiga ya

kwanta

kusada khaleesat dinshi yana

mamaki ya

akayi hydar yasan gidanshi na

barrack??

Hydar Abj yamike yace dis is a war

between doctor and soldier, if a

doctor

cannot beat a soldier, a doctor can

sedate a soldier, yay wani murmushi

yace i will sedate u 4 ever hydar, i

will

silence u 4 ever. Yajuya yabar

dakin.

Yana fita daidai lokacin driver ya

sauke

zulaihat,ummi ta aikota takawo

musu

abinci,tai mugun mamakin ganin

hydar

Abj, gashi taganshi sai huci yake

fuskanan tai ja,hydar Abj yana

ganinta

kirjinshi ya buga yadafe kanshi

gush!!

wai mesa duk innaga yarinyarnan

sainaji wani irin, hanyar motarshi

yayi

batare dayasake kallonta ba,

zulaihat ta

ajiye kulan abincin tabishi da gudu

tace

yaya hydar plz wait, chak ya tsaya

batare daya juyoba…


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣4⃣




Ta sha gabanshi hawaye na zuba

daga

idonta tace yaya hydar maikaima

yayana??why cant u leave dem

alone?

yaya hydar 4 god sake dont u have

faith?

Are u not a muslim?Baka yarda da

kaddaraba?in Khaleesat ba matarka

bace

ka dauka haka Allah ya tsara

al’amarin,

maiya kawoka gidansu dis early

morning? Ta fashe da kuka sosai

saikuma ta dago kanta ta kalleshi

wanda

ita yake kallo da alamu

magamganunta

sun shigai, kuma jiyayi kukanta na

ratsa

shi kaman ya lallasheta.

Ta hada hannayenta biyu tace am

begging u yaya hydar, karabu da

yayana

da matarshi, plz kabar yayana

yahuta,

tunda nake da yaya hydar ban taba

ganinshi cikin farin ciki hakaba, sai

yanzu plz dont ruin dis special

moment

4 him. yaya hydar plz leave my

brother

alone shikadai Allah yaban, ta

tsugunna

takama kafan hydar tana kuka sosai

tace

kabar yayana yahuta.

Ahankali Hydar Abj ya dagota,duk ta

kashemai jiki. Yace zulaihat kinaso

narabu da yayanki?? Kinason na

hakura

da khaleesat? Ta girgiza kanta tace

eh,

yay murmushi yace only on one

condition, tace wot? Yace inhar kin

yarda zaki auren, inhar kin yarda

zaki

maye gurbin khaleesat azuciyana,

inhar

kin yarda zaki zauna dani, yace

zulaihat

inhar kinaso na kyale yayanki u

have to

marry me,u just have to. zulaihat

cike

da mamaki ta tsaya kallonshi babu

amsa.

Hydar Abj yaciro katinshi daga aljihu

yace ga card dina, idan ki shirya

bani

amsa ki kirani, just do it fast inba

hakaba yay kwafa tareda daga mata

gira

yawuce, harya bude kofan mota zai

shiga, cikin sanyin muryanta tace

“yaya

hydar”, yajuyo yazubama kakkyawan

fuskanta ido.

Ta share hawayenta tace inason

yayana

sosai,yayana sacrifices a lot 4 me,

yayana a jss3 yahakura da karatu

only

danyaje yay aiki yasami kudi yasani

a

makaranta, yayana shikadai

nakedashi,shine gatana,duk abunda

kesani farinciki yanamin, yayana

baitaba farin ciki da murna ba saida

yahadu da khaleesat.

Yaya hydar inhar wanan abun zaisa

kabar yayana yaxauna Lpy da

matarshi,

ta share hawayen idonta i accept,

na

yarda zan aureka, duk randa ka

shirya

katuro adauramana aure, am ready

to

become ur wife. tajuya da gudu

tadau

kulan tashiga gida tana kuka,

Hydar Abj wani dadi yaji ya kasheshi

kaman yasha fitsarin mermue..lol.

💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣5⃣




Kwanaki sunja tuni iyaye aka shiga

maganan hyd Abj da zulaihat ansa

musu rana wata biyu. yau tarewan

khaleesat da hydar sati bakwai

kenan,

kullum soyayyarsu karuwa take

amma

haryau khaleesat bata kara bari

yayiba

dan mugun tsoron abun take,takasa

manta yanda hydar ya wahalar da

ita.

ko romce dinta bata bari yayi dan

ita

tsoro takeji,hydar mutum ne mai

hakuri

da juriya,dukda yana bukatan

ta,amma

duk idan yanemeta tace tanajin

tsoro

kyaleta yake yahakura,ya shanye

bukatar danshi khaleesat yakeso ba

jikin

khaleesat ba. Ayaune takama litinin

hydar baije aikiba saboda ciwon

cikin

dayasashi agaba sosai, ayaune

kuma

suka amshi bakuntan KHALIS.

Khaleesat sai murna take khalis

yace ina

mijinki?? Tace yana daki baida lpy

takai

khalis dakin hydar, khalis ya kalleta

yace

lil sis bamu wuri nadubashi jekimin

delicious girkinki da murnanta tafita

tace sure.

Khalis ya kalli hydar yace meke

damunka? Hydar ya mike dakyar

zaune

yana cije lebe ahankali yace nothing

much,kawai normal ciwon ciki.

Khalis

yacire farin glass din idonshi yace

Hydar dont lie to me,trust me u can

share ur problems with me, take me

as

ur friend,or as ur doctor.meke

damunka

hydar?

Yace cikina na ciwo dagaske,

saikuma

wurin gabaki daya ciwo yakemin

bansan

mesaba, khalis ya dubashi da

murmushi

ya dago yace kafara samun lpy ne,

yakoma falo ya shigo dawasu

magani

yabama Hydar yace wayanan

maganin

ka dinga shansu kullum sau daya in

sha

Allah kwanannan matsalanka zata

tafi,

issue of ciwon ciki wife dinka kake

bukata, fada kukene?? Hydar yace

a’a,

yace to mesa kake cikin wanan

yanayin?? Hydar kunya takamashi

yay

shiru, khalis yace answer me,

khaleesat

hanaka kanta takeko??yau zataci

gidansu

bari naje nasameta ya mike da sauri

hydar yakamo hanunshi.

Yace khalis bahaka bane wlh,khalis

cikin

fada yace to yane? Mutum da

matarshi

amma zakaje kasamu wata matsalar

ana

kokarin shawo kan tada.

Hydar yace khalis tsoro take,since,

after

we had our 1st nyt ne take tsoron,

and i

can force her, zan barta harsai

randa

tsoron yafita aranta. khalis yace

ashe

zaka mutu ahaka kam, waye baisan

lil

sis da tsoroba? Hydar ba’a biyema

mace,

ka karbi hakkinka koda ta karfine

dakaje kamutu, hydar yace no i can

do

dat, khaleesat nakeso ba jikintaba,

inhar

tana taredani koda babu abunda

kehadamu am happy wlh.

Khalis yarike hanun hydar yace

hydar

am happy yanda kakeson

kanwata,but u

have to understand kai namiji

ne,kaine

mai gidan,bakomi bane khaleesat

zatace

tanaso kana mataba,bakomi bane

zata

dingayi ka kyaleta ba, u have to

train

her,kowace mata ra’ayin mijinta

takebi,

kuyi magana let her understanding

wot u

are going through, lil sis nasonka

sosai

dazaran taji abunda ke damunka wlh

nasan zata baka kanta plzzz ka

gyara

hydar. Hydar yace to khalis tnx.

Kaima ya maganan chuchu??khalis

yace

i can lie to you, ina mugun son

chuchu

kullum tunanin ta nake amma

nakasa

yafe mata boyemin gaskiyan datayi.

Nd

also Ran Monday mai zuwa za’a

shiga

kotu kuzo mum hj benazir itace

lawyer

dake representing dinmu, get ready

u nd

khaleesat zakuyi testifying a court …

haka suka cigaba da fira sai yamma

yatafi,

[3:23AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣6⃣




Ranan da daddare bacin sun kwanta

khaleesat nakan kirjinshi ta lumshe

ido

ahankali yafara shafa bayanta tanaji

ya

gangaro wurin kirjinta ta zabura ta

mike

da sauri ta kunna wuta, ahankali

tace

yaya hydar me haka??murya adishe

yace

khaleesat i need u.

Jikinta yafara rawa ko ina,yaya

hydar

wlh mutuwa zanyi inka sakeyi, da

xafi

wlh, kuma tsoro nakeji,matsowa

yayi

kusa da ita ya manna mata kiss

abaki ya

dago da kanshi yace i promise

bazan

miki da zafi ba yacigaba da shafata

ihu

takarayi ta fizge jikinta zata gudu

tana

kuka sosai yakamo hanunta yace

ina

zaki??takara fashewa da kuka tace

yaya

hydar dan Allah kayakuri karkamin

komi tsoro nakeji. yanda yaga ta

tsorata

yasa yace naji my jidda zoto mu

kwanta

babu abinda zan miki, tana dar dar

takoma kirjinshi ta kwanta ta lumshe

ido,har bacci yaya gaba da ita,

ranan

hydar da kyar bacci ya kwasheshi da

ciwo yadingayi cikin dare.

Tundaga ranan ya kyaleta yazuba

mata

ido ranan sunday yace ta shirya suje

gidan ummi daga wurin ran Monday

zasu dau hanyar Abj ta dinga murna

suka tafi da yamma.

Ummi sai nan nan da khaleesat

takeyi,

zulaihat ma nata murna.

Bayan isha hydar ya shigo ummi

nafalon,yayma khaleesat alamu data

taho sutafi bangarensu amma kiri

kiri

taki tashi dan kunyan ummi take

sosai

hakanan yamusu sallama yatafi.

Khaleesat da zulaihat suka tafi

daki,harsun kwanta ummi ta shigo

tamikama khaleesat wani abu tace

shanyeshi, khaleesat ta shanye tass,

tamika mata wani tace jekiyi tsarki

dawanan,gobe dasafema haka zakiyi

tsarki dashi tace to ummi, zulaihat

sai

dariya take kasa kasa yanda taga

khaleesat nayi dabaki da alamu

maganin

da daci, saida khaleesat tagama

tafito ta

daki zulaihat suka kwanta.

Da sassafe ummi ta tashesu kowa

yay

salla sanan sukai wanka khaleesat

takarayin tsarki da maganin, amma

tarasa maisa yau gabanta keta

faduwa,

tana fitowa tazira hijab ummi tace

ina

zaki? Tace kayana zan je nasa suna

part

dinmu tawuce tatafi.

Tana shiga tacire hijab daga ita

saidan

karamin towel, tana shiga dakin ta

hango hydar akan gado yana rike da

kirjinshi da sauri tahau gadon ta

dagoshi

ta kwantar dashi kan kirjinta yaya

hydar

menene??yace my jidda gabana sai

faduwa yake i dont no y, khaleesat

tace

nima haka yaya.

Bude idonshi yayi dasukai jaa ya

kalleta

ya rike hanunta, yakara gyarama

kanshi

zama a kirjinta, yace khaleesat

koma

maizai faruyau dabamu saniba,pLz

kibari naji dumunki kafin abun

yafaru,

kibari na samu natsuwa,i need u

badly

khaleesat, karkija namutu da

bukatanki

araina…khaleesat tarufe bakinshi da

sauri tace yaya plz kadena maganan

mutuwa, babu abunda zai faru, plz

mufasa zuwa Abj inaji ajikina koma

mai

zai faru damu have something todo

with

abuja, hydar ya girgiza kai ahankali

yace i need u my jidda.

Yanda taga ya langabe,ya

kudundune

jikinshi, yana abu kaman mara lpy

yasa

ta tsorata sosai da sauri ta kwance

towel

din tayar, takankameshi tare da

kulle

idonta gam, tace gani yaya hydar

amma

plz karkamin dazafi kaji, murya da

kyar

yace to, kaman mahaukaci haka

yafara

shafata…




💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣7⃣




Khaleesat taci wahala,ta dinga ma

hydar

kuka amma bai kyaleta harsaida

yajishi

ya gamsu. agogo ya kalla yaga karfe

tara

gashi khalis yace mishi 11 za’a

shiga

kotu,da sauri ya sunkuci khaleesat

wanda take kaman gawa yakaita

bayi

yagasata shi kanshi yasan ta

wahala.

kaman baitaba yi da itaba haka

yajita

yau bayan yamata wanka ya dawo

da ita

kan gado shiya koma bayi yayi

nashi

yafito.

Zama yayi gefenta akan gado yana

kallonta yanda gashinta ya barbazu

duk

ya manne a fuskanta gashi suna

digar da

ruwa yaga takara kyau sosai.

hayowa

gadon yayi ya rungumeta yace

Nagode

khaleesat plz zan kara. Baijira

maizatace

ba yafara.

Khaleesat tawahala iya

wahala,kaman

zata mutu saboda zafi harbata iya

hawaye rungumeta hydar yayi tsam

ajikinshi yace tnx my jidda hakika

nasamu natsuwa yau, ya kalleta

yace

kinya femin? Ta girgiza mai, tana

hawaye. ya sumbaci bakinta

yarungumeta sosai yace nagode yar

aljanna.

Kallon agogo yayi 9:30 dasauri

yakaita

bayi yamusu wankan tare kwata2

takasa

komi,ya dauko kaya yasa mata

shima

yasa nashi,saida ya shiryasu tsaf ya

dagata da kyar take tafiya ya tabe

fuska

yace am sorry my jidda, daukanta

yayi

yakaita mota yasata sanan yatafi

shashin

su ummi duk sun shirya suna falo

ya

sosa kai yace ummi mutafi ummi

batace

mishi komiba dan tafahimci komi.

Zulaihat ce tace yaya hydar meka

tsaya

yi 11 fa za’a shiga court yanzu 9:30

yaushe zamu kai dawuri?ya balla

mata

harara. Tace ina kawata? Dauke kai

yayi

yace tana mota da sauri yafita kafin

ta

wurgomai wata tambayan agaban

ummi.

Shiya fara shigowa motan yaga

khaleesat

ko motsin kirki bata iyayi ya

sumbaci

goshinta yace my jidda sorry

ko,ahankali

ta girgiza mai kai,ya matso da

fuskanshi

saitin bakinta yace i luv u my lazy

wife,

raguwa kawai, ya sumbaci bakinta,

cikeda shagwaba ta yarfe hannu

tace

niba raguwa bace,zaiyi wani magana

yaga Zulaihat da ummi sun iso.

Khaleesat takasa dago kanta saboda

kunyan ummi datake, daga zuwa

sako

kaya. Hydar yaja motan dawani irin

gudu, duk sec saiya juyo ya kalli

khaleesat yaga baccin gajiya ya

kwasheta.

Wani tausayinta yaji yakamashi.

Karfe 11 daidai aka fara shari’a inda

barista umar zaki ke kare Abban

chuchu

da tawaganshi, barista benazir umar

ke

kare d hydar’s family. Kotu tacika

makil,yan uwa da abokan arziki na

Alh

hydar duksun hallara,yayinda yan

uwan

Abban chuchu suma sun hallara,su

hydar

ne kawai basu isoba.

Karfe 11:05 alkali ya shigo kotu za’a

gabatar da shari’a…..

💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣8⃣




Hj benazir tadamu saboda khaleesat

ce

shaida tafarko dazata fara

gabatarma da

kotu.

Duk suna zaune aka gabatar da

Abban

chuchu gaban court da yaranshi su

maigadi su 10, Abban chuchu bin

mutanen kotun yayi daya bayan

daya

baiga yarshi chuchu ba, take ya

sauke

ajiyan zuciya azuciyanshi yace

chuchu

inhar kinzo kotu kin bada shaida

akaina

wlh saina kashe khaleesat din

agabanki

damadai nasan daurin rai da rai

za’amin.

Hj benazir tajuyo ta kalli khalis dake

kujeran bayanta tace ka kirasu

hydar

kaji inda suke yanzunan za’a fara.

Koda

aka kira su hydar suna

zuba,ahakanma

dan yana mugun gudu.

Anfara shari’a inda hj benazir ta

nemi

daman yima Abban chuchu

tambayoyi,

Aka fito dashi, tace Abban chuchu

kanada hannu akisan kan Alh hydar

da

matarshi hj hauwa jabo?? Ya tabe

fuska

yace a’a. Tace kanada hannu a

makantar

daya kama yarsu khaleesat?? Yace

a’a.

Tace kozaka iya bayyanama kotu

yanda

akayi Alh hydar yay singing

document

din daya nuna dukiyarshi tadawo

taka?

Lawyer umar zaki yace objection ur

honour wanan tambayan bai dace

takawotaba.

Alkali ya gyara tabaran idonshi yace

objection overrule!! Hj benazir tai

karamin murmushi tareda gyara

tsayuwa. Tace Abban chuchu amsa

nake

jira. Yayi wani murmushi yace har

office

dina yazo yasamen yabani takardun

nai

signing.

Hj benazir tace ba’a taba signing

important document haka without

shaiduba,kuma Alh hydar baitabayin

wani abu batare da ya shawarci

wanci

ba, wanan yanuna mana dawani abu

kasa,zai zamto kaine kayi forcing

dinshi

yay singing harka kasheshi saboda

karyato… Lawyer umar zaki yace

objection ur honour, lawyer directly

tana

fada defendant dinne yay kisan,

alhlin

yace bashi yayiba.

Alkali yace objection sustain, ya

kalli hj

benazir yace reframe ur question.

Tace

nagode ya mai girma mai shari’a

amma

banda wata tambayan 4 now.

Saidai zanso kotu taban dama na

gabatar da shaidu na. Alkali yace

anbaki

dama, khalis da yanzunan suka

gama

waya da hydar yace yanzu suka

shigo

Abj yafadan ma hj benazir.

Hj benazir tace ur honour shaiduna

basu

riga sun isoba, ina rokon kotu data

kara

mana lokaci. Alkali yace za’aje break

na

minti ashirin inhar basu isoba zan

yanke hukunci.

Hydar nijar gudu yake kaman zai

tashi

sama, khalis da hydar Abj tsabagen

kosawa fitowa wajen court din

sukaji

dan jiran su hydar. Mint 20 yacika

Alkali

ya shigo amma shaidu shiru.

Hydar motansu na kunno kai yay

parking ummi da zulaihat suka fito,

khaleesat ta kankame hydar tana

kuka

yaya tsoro nakeji kuma gabana na

faduwa. Yay mata kiss yace karkiji

tsoro

kifadi gaskiya, zan tsaya kusa dake

kinji

yace oya fito.

Ahankali take tafiya saboda zafin

datakeji,khalis yace yi sauri mana lil

sis.

amma takasa, hydar nijar gyara

hannun

riganshi yayi ya dauketa chak sai

cikin

kotu daidai lokacin alkali na shirin

yanke hukunci, Abban chuchu sai

murmushi yake. Hydar ya ajiye

khaleesat agaban kotu ya sosa kai

yanda

yaga ana kallonshi da kayan sojoji a

jikinshi yace ur honour kafanta ke

ciwo

yajuya dasauri yasami wuri ya

zauna.


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣9⃣





Khaleesat kanta aduke saboda

yanda

hydar yabata kunya. Hj benazir

tataso

da murmushi a fuskanta tace

khaleesat

munaso kifadamana duka abunda

kika

sani, rau rau tayi da ido zatai kuka

tana

kallon Hydar, ya girgiza mata kai

alamun kartayi shanye hawayen tayi

tafara bayani tafadi komi. Umar zaki

yazo duk yanda yaso yay confusing

khaleesat yakasa haka akace taje ta

zauna, ahankali take tafiya taje ta

zauna

kusa da hydar.

Shima aka kirashi yaje yafadi

abunda

yasani yakoma kusada khaleesat

dake

kuka sosai yau takara tunawa da

mum

dinta jabo yadaura kanta akirjinshi

yana

lallashi.

Hj benazir tace inaso na gabatarma

da

court shaidata ta karshe, mai suna

AYSHA CHUCHU!!! Ahankali take

tafiya

tasa doguwan riga pink tai kyau

sosai,

Abban chuchu gabanshi faduwa

yake sai

kallonta yake amma taki bari su

hada

ido.

Hj benazir ta dauko wasu files biyu,

da

bindigogi 10, saikuma waya tamika

aka

bama Alkali. Tace wanan files

document

din dasukai singing dinne, iri

dayane

dukansu, saidai daya akwai jini a

takardun daya kuma babu,pistols

dinan

kuma adakinshi cikin loka chuchu

yarshi

tagani, saikuma phone dinan

recording

din da chuchu tayine lokacin da

babanta

yay confessing shiya kashesu,

yakumayi

threatening dinta cewa inta fada zai

kashe khaleesat din saisa takasa

fada.

Tace chuchu fadi abunda kika sani.

Hawaye ya sauko daga idon chuchu

tace

kafin nafadi komi inaso kowa yasani

dis

is d hardest decision of my lyf, to

testify

against my father. i can’t stand and

be

watching him killing innocent

people,i

have to put a stop to him. dad

nasan

abunda nayi duniya zata

zagen,za’ace

wace irin ya ceni, but 1 thing zasu

gane

shine justice comes b4 anything.

Kowanene mutum a wurinka inya

sabama shari’a ahukuntashi,inhar

ana

haka za’a rage criminals a

duniyanmu

tayau.

tafashe da kuka sosai tace dad am

sorry,

am sorry, am sorry forgive me. Hj

benazir ta dafata tace is ok, tai

shiru ta

dago kanta ta kalli babanta ido cikin

ido

tace yess is my father,my dad is

guilty,

my dad murdered khaleesat parents,

shiya kashe su, yakuma makantar

da

khaleesat. Not only dem mai aikin

gidanmu ma haka. And su mai gadi

are

his accomplice tare suke everything.

Jikake tsit. Lawyer umar zaki was

speechless akace kowa yakasa

magana,

mamaki ake wace irin brave lady ce

wanan. (Niko m shakur na daka

tsalle

nace swt pie dina kenan, chuchu d

oneeeeeeeeeee.)

taje ta zauna.

Alkali yay playing recording kowa

yaji

sanan yaduba files yaga banbanci.

Yabada pistols din aka tafi dashi lab

dan

testing.cikin 20 mins aka dawo aka

duba

finger print din yay matching nasu.

Alkali yagama rubuce rubuce sanan

yadago, yace ayau kotu ta yanke

hukunci, shaidu dakomi sun

nunamana

baro baro cewa Abban chuchu

shiyayi

kisan. da yaranshi.

Kotu ta yanke musu hukuncin daurin

rai

da rai. zama gidan yari na shekara

32

tareda horo mai tsanani.

Alkali ya buga kowa yamike yafita,

aka

fiffto waje chuchu kuka Khaleesat

kuka.


💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣0⃣




Suna fitowa waje khaleesat ta

rungume

khalis tana kuka, ya share mata

hawaye

yace komi yazo karshe lil sis,shima

yadan fashe da kuka dad da Hj

benazir

sunta lallashinsu.

Khalis yace mum wai yaushe chuchu

tazo

court dinan??

Hj benazir tace tare mukazo nabarta

a

mota nane,yarinya har office tazo

takawomin shaidunan nima nai

mamaki

yarinyar tai namiji kokarin and

finally

she prove u wrong khalis, a bad

person

can give birth to good person.

Jikin khalis yay sanyi, yace mum

nai

nadaman abunda namata, hydar Abj

tace saika bata hakuri, Khalis yace

hakan

za’ayi duk suka cigaba da hira.

Chuchu tafito daga kotun tana tafiya

ahankali,khaleesat tafara zuwa inda

take

ta rungumeta sosai suka fashe da

kuka,

chuchu ta dagota ta share mata

hawaye,

chuchu zatai magana taga anfito da

babanta ankwa a hanunshi suka

juya

suna kallonshi.

Hydar nijar kasancewa yasan

khaleesat

na tsoron mutumin yataho wurin da

sauri tare da cewa “my jidda” tajuyo

da

kanta ta kalleshi yana tafiyane bai

riga

yakaraso inda takeba.

Chuchu tana kallon babanta taga

yasa

hannunshi biyu dake kulle da ankwa

acikin riganshi yaciro bindiga

yasaita

khaleesat chuchu tace khaleesat

tareda

tura khaleesat tusss kakeji bullet ta

sauka ahannun chuchu, take tafadi

akasa

hanunta nazuba da jini.

Khaleesat dake kasa tamike tsaye

da

sauri daidai lokacin Abban chuchu

yakara sakin wani harbi nabiyu,

wani

tsalle hydar nijar yayi ya tura

khaleesat

tafada kan chuchu bullet din sai

cikin

hydar, hydar yafadi warwar akasa

tareda daura hannayenshi kan gefen

cikinshi inda ya harbeshi yana

numfashi

sama sama.

Abban chuchu daya dawo kaman

mahaukaci yakara pulling trigger

yace ai

wlh yau khaleesat saikin mutu,

police din

daya rikeshi yace Alh ban bindigata

munyi dakai mutum daya kacal zaka

kashe, Abban chuchu yajuyo ya

harbeshi

take yafadi ya mutu, yace duk

wanda ya

matso kusa dani saina kasheshi.

Mutum

daya kacal nakeson tamutu, ita

tajamin

komi.

Abban chuchu zaiyi harbi na hudu

yaji

tusss police din daya rike maigadi

ya

harbi kafanshi faduwa bindigar tayi

aka

dauka. Tuni sojoji da polisawa sun

cika

haraban kotu.

Khalis yay gudu kan chuchu yarike

hanunta dake zuba da jini yace stay

with

me.

Khaleesat takoma kusa da hydar ta

daura kanshi kan cinyanta tana

tabashi

yaya hydar karka mutu, am begging

u

stay with me plz, tafashe da kuka

sosai

tana girgiza shi, ahankali ya bude

ido,

hannayenshi dake kan cikinshi inda

aka

harbeshi dake zubar da jini yadaga

ya

kama fukanta dashi murya chan

kasa

yace my jidda stop crying, yay tarii.

Khaleesat tarike hanunshi gam,tace

dont

talk, u are bleeding. yanzunan

ambulance zasuzo, girgiza mata kai

yayi

hawaye ya sauko ta gefen idonshi,

yace

my jidda, i….. Lu…v……y…h…u

idanunshi yarufe ruf. Khaleesat ta

kwala

wani uban ihuuu take ta sume,

ummi

sulalewa tayi zata fadi hj benazir ta

rikota akasata cikin mota, zulaihat

tayi

baya zata fadi hydar Abj ya riketa

gam a

kirjinshi yana bubbuga

bayanta…………ni

m shakur na fashe da kuka

[3:27AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣6⃣




Ranan da daddare bacin sun kwanta

khaleesat nakan kirjinshi ta lumshe

ido

ahankali yafara shafa bayanta tanaji

ya

gangaro wurin kirjinta ta zabura ta

mike

da sauri ta kunna wuta, ahankali

tace

yaya hydar me haka??murya adishe

yace

khaleesat i need u.

Jikinta yafara rawa ko ina,yaya

hydar

wlh mutuwa zanyi inka sakeyi, da

xafi

wlh, kuma tsoro nakeji,matsowa

yayi

kusa da ita ya manna mata kiss

abaki ya

dago da kanshi yace i promise

bazan

miki da zafi ba yacigaba da shafata

ihu

takarayi ta fizge jikinta zata gudu

tana

kuka sosai yakamo hanunta yace

ina

zaki??takara fashewa da kuka tace

yaya

hydar dan Allah kayakuri karkamin

komi tsoro nakeji. yanda yaga ta

tsorata

yasa yace naji my jidda zoto mu

kwanta

babu abinda zan miki, tana dar dar

takoma kirjinshi ta kwanta ta lumshe

ido,har bacci yaya gaba da ita,

ranan

hydar da kyar bacci ya kwasheshi da

ciwo yadingayi cikin dare.

Tundaga ranan ya kyaleta yazuba

mata

ido ranan sunday yace ta shirya suje

gidan ummi daga wurin ran Monday

zasu dau hanyar Abj ta dinga murna

suka tafi da yamma.

Ummi sai nan nan da khaleesat

takeyi,

zulaihat ma nata murna.

Bayan isha hydar ya shigo ummi

nafalon,yayma khaleesat alamu data

taho sutafi bangarensu amma kiri

kiri

taki tashi dan kunyan ummi take

sosai

hakanan yamusu sallama yatafi.

Khaleesat da zulaihat suka tafi

daki,harsun kwanta ummi ta shigo

tamikama khaleesat wani abu tace

shanyeshi, khaleesat ta shanye tass,

tamika mata wani tace jekiyi tsarki

dawanan,gobe dasafema haka zakiyi

tsarki dashi tace to ummi, zulaihat

sai

dariya take kasa kasa yanda taga

khaleesat nayi dabaki da alamu

maganin

da daci, saida khaleesat tagama

tafito ta

daki zulaihat suka kwanta.

Da sassafe ummi ta tashesu kowa

yay

salla sanan sukai wanka khaleesat

takarayin tsarki da maganin, amma

tarasa maisa yau gabanta keta

faduwa,

tana fitowa tazira hijab ummi tace

ina

zaki? Tace kayana zan je nasa suna

part

dinmu tawuce tatafi.

Tana shiga tacire hijab daga ita

saidan

karamin towel, tana shiga dakin ta

hango hydar akan gado yana rike da

kirjinshi da sauri tahau gadon ta

dagoshi

ta kwantar dashi kan kirjinta yaya

hydar

menene??yace my jidda gabana sai

faduwa yake i dont no y, khaleesat

tace

nima haka yaya.

Bude idonshi yayi dasukai jaa ya

kalleta

ya rike hanunta, yakara gyarama

kanshi

zama a kirjinta, yace khaleesat

koma

maizai faruyau dabamu saniba,pLz

kibari naji dumunki kafin abun

yafaru,

kibari na samu natsuwa,i need u

badly

khaleesat, karkija namutu da

bukatanki

araina…khaleesat tarufe bakinshi da

sauri tace yaya plz kadena maganan

mutuwa, babu abunda zai faru, plz

mufasa zuwa Abj inaji ajikina koma

mai

zai faru damu have something todo

with

abuja, hydar ya girgiza kai ahankali

yace i need u my jidda.

Yanda taga ya langabe,ya

kudundune

jikinshi, yana abu kaman mara lpy

yasa

ta tsorata sosai da sauri ta kwance

towel

din tayar, takankameshi tare da

kulle

idonta gam, tace gani yaya hydar

amma

plz karkamin dazafi kaji, murya da

kyar

yace to, kaman mahaukaci haka

yafara

shafata…












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[3:31AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣7⃣




Khaleesat taci wahala,ta dinga ma

hydar

kuka amma bai kyaleta harsaida

yajishi

ya gamsu. agogo ya kalla yaga karfe

tara

gashi khalis yace mishi 11 za’a

shiga

kotu,da sauri ya sunkuci khaleesat

wanda take kaman gawa yakaita

bayi

yagasata shi kanshi yasan ta

wahala.

kaman baitaba yi da itaba haka

yajita

yau bayan yamata wanka ya dawo

da ita

kan gado shiya koma bayi yayi

nashi

yafito.

Zama yayi gefenta akan gado yana

kallonta yanda gashinta ya barbazu

duk

ya manne a fuskanta gashi suna

digar da

ruwa yaga takara kyau sosai.

hayowa

gadon yayi ya rungumeta yace

Nagode

khaleesat plz zan kara. Baijira

maizatace

ba yafara.

Khaleesat tawahala iya

wahala,kaman

zata mutu saboda zafi harbata iya

hawaye rungumeta hydar yayi tsam

ajikinshi yace tnx my jidda hakika

nasamu natsuwa yau, ya kalleta

yace

kinya femin? Ta girgiza mai, tana

hawaye. ya sumbaci bakinta

yarungumeta sosai yace nagode yar

aljanna.

Kallon agogo yayi 9:30 dasauri

yakaita

bayi yamusu wankan tare kwata2

takasa

komi,ya dauko kaya yasa mata

shima

yasa nashi,saida ya shiryasu tsaf ya

dagata da kyar take tafiya ya tabe

fuska

yace am sorry my jidda, daukanta

yayi

yakaita mota yasata sanan yatafi

shashin

su ummi duk sun shirya suna falo

ya

sosa kai yace ummi mutafi ummi

batace

mishi komiba dan tafahimci komi.

Zulaihat ce tace yaya hydar meka

tsaya

yi 11 fa za’a shiga court yanzu 9:30

yaushe zamu kai dawuri?ya balla

mata

harara. Tace ina kawata? Dauke kai

yayi

yace tana mota da sauri yafita kafin

ta

wurgomai wata tambayan agaban

ummi.

Shiya fara shigowa motan yaga

khaleesat

ko motsin kirki bata iyayi ya

sumbaci

goshinta yace my jidda sorry

ko,ahankali

ta girgiza mai kai,ya matso da

fuskanshi

saitin bakinta yace i luv u my lazy

wife,

raguwa kawai, ya sumbaci bakinta,

cikeda shagwaba ta yarfe hannu

tace

niba raguwa bace,zaiyi wani magana

yaga Zulaihat da ummi sun iso.

Khaleesat takasa dago kanta saboda

kunyan ummi datake, daga zuwa

sako

kaya. Hydar yaja motan dawani irin

gudu, duk sec saiya juyo ya kalli

khaleesat yaga baccin gajiya ya

kwasheta.

Wani tausayinta yaji yakamashi.

Karfe 11 daidai aka fara shari’a inda

barista umar zaki ke kare Abban

chuchu

da tawaganshi, barista benazir umar

ke

kare d hydar’s family. Kotu tacika

makil,yan uwa da abokan arziki na

Alh

hydar duksun hallara,yayinda yan

uwan

Abban chuchu suma sun hallara,su

hydar

ne kawai basu isoba.

Karfe 11:05 alkali ya shigo kotu za’a

gabatar da shari’a…..












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[3:36AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣8⃣




Hj benazir tadamu saboda khaleesat

ce

shaida tafarko dazata fara

gabatarma da

kotu.

Duk suna zaune aka gabatar da

Abban

chuchu gaban court da yaranshi su

maigadi su 10, Abban chuchu bin

mutanen kotun yayi daya bayan

daya

baiga yarshi chuchu ba, take ya

sauke

ajiyan zuciya azuciyanshi yace

chuchu

inhar kinzo kotu kin bada shaida

akaina

wlh saina kashe khaleesat din

agabanki

damadai nasan daurin rai da rai

za’amin.

Hj benazir tajuyo ta kalli khalis dake

kujeran bayanta tace ka kirasu

hydar

kaji inda suke yanzunan za’a fara.

Koda

aka kira su hydar suna

zuba,ahakanma

dan yana mugun gudu.

Anfara shari’a inda hj benazir ta

nemi

daman yima Abban chuchu

tambayoyi,

Aka fito dashi, tace Abban chuchu

kanada hannu akisan kan Alh hydar

da

matarshi hj hauwa jabo?? Ya tabe

fuska

yace a’a. Tace kanada hannu a

makantar

daya kama yarsu khaleesat?? Yace

a’a.

Tace kozaka iya bayyanama kotu

yanda

akayi Alh hydar yay singing

document

din daya nuna dukiyarshi tadawo

taka?

Lawyer umar zaki yace objection ur

honour wanan tambayan bai dace

takawotaba.

Alkali ya gyara tabaran idonshi yace

objection overrule!! Hj benazir tai

karamin murmushi tareda gyara

tsayuwa. Tace Abban chuchu amsa

nake

jira. Yayi wani murmushi yace har

office

dina yazo yasamen yabani takardun

nai

signing.

Hj benazir tace ba’a taba signing

important document haka without

shaiduba,kuma Alh hydar baitabayin

wani abu batare da ya shawarci

wanci

ba, wanan yanuna mana dawani abu

kasa,zai zamto kaine kayi forcing

dinshi

yay singing harka kasheshi saboda

karyato… Lawyer umar zaki yace

objection ur honour, lawyer directly

tana

fada defendant dinne yay kisan,

alhlin

yace bashi yayiba.

Alkali yace objection sustain, ya

kalli hj

benazir yace reframe ur question.

Tace

nagode ya mai girma mai shari’a

amma

banda wata tambayan 4 now.

Saidai zanso kotu taban dama na

gabatar da shaidu na. Alkali yace

anbaki

dama, khalis da yanzunan suka

gama

waya da hydar yace yanzu suka

shigo

Abj yafadan ma hj benazir.

Hj benazir tace ur honour shaiduna

basu

riga sun isoba, ina rokon kotu data

kara

mana lokaci. Alkali yace za’aje break

na

minti ashirin inhar basu isoba zan

yanke hukunci.

Hydar nijar gudu yake kaman zai

tashi

sama, khalis da hydar Abj tsabagen

kosawa fitowa wajen court din

sukaji

dan jiran su hydar. Mint 20 yacika

Alkali

ya shigo amma shaidu shiru.

Hydar motansu na kunno kai yay

parking ummi da zulaihat suka fito,

khaleesat ta kankame hydar tana

kuka

yaya tsoro nakeji kuma gabana na

faduwa. Yay mata kiss yace karkiji

tsoro

kifadi gaskiya, zan tsaya kusa dake

kinji

yace oya fito.

Ahankali take tafiya saboda zafin

datakeji,khalis yace yi sauri mana lil

sis.

amma takasa, hydar nijar gyara

hannun

riganshi yayi ya dauketa chak sai

cikin

kotu daidai lokacin alkali na shirin

yanke hukunci, Abban chuchu sai

murmushi yake. Hydar ya ajiye

khaleesat agaban kotu ya sosa kai

yanda

yaga ana kallonshi da kayan sojoji a

jikinshi yace ur honour kafanta ke

ciwo

yajuya dasauri yasami wuri ya

zauna.












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[3:40AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

9⃣9⃣





Khaleesat kanta aduke saboda

yanda

hydar yabata kunya. Hj benazir

tataso

da murmushi a fuskanta tace

khaleesat

munaso kifadamana duka abunda

kika

sani, rau rau tayi da ido zatai kuka

tana

kallon Hydar, ya girgiza mata kai

alamun kartayi shanye hawayen tayi

tafara bayani tafadi komi. Umar zaki

yazo duk yanda yaso yay confusing

khaleesat yakasa haka akace taje ta

zauna, ahankali take tafiya taje ta

zauna

kusa da hydar.

Shima aka kirashi yaje yafadi

abunda

yasani yakoma kusada khaleesat

dake

kuka sosai yau takara tunawa da

mum

dinta jabo yadaura kanta akirjinshi

yana

lallashi.

Hj benazir tace inaso na gabatarma

da

court shaidata ta karshe, mai suna

AYSHA CHUCHU!!! Ahankali take

tafiya

tasa doguwan riga pink tai kyau

sosai,

Abban chuchu gabanshi faduwa

yake sai

kallonta yake amma taki bari su

hada

ido.

Hj benazir ta dauko wasu files biyu,

da

bindigogi 10, saikuma waya tamika

aka

bama Alkali. Tace wanan files

document

din dasukai singing dinne, iri

dayane

dukansu, saidai daya akwai jini a

takardun daya kuma babu,pistols

dinan

kuma adakinshi cikin loka chuchu

yarshi

tagani, saikuma phone dinan

recording

din da chuchu tayine lokacin da

babanta

yay confessing shiya kashesu,

yakumayi

threatening dinta cewa inta fada zai

kashe khaleesat din saisa takasa

fada.

Tace chuchu fadi abunda kika sani.

Hawaye ya sauko daga idon chuchu

tace

kafin nafadi komi inaso kowa yasani

dis

is d hardest decision of my lyf, to

testify

against my father. i can’t stand and

be

watching him killing innocent

people,i

have to put a stop to him. dad

nasan

abunda nayi duniya zata

zagen,za’ace

wace irin ya ceni, but 1 thing zasu

gane

shine justice comes b4 anything.

Kowanene mutum a wurinka inya

sabama shari’a ahukuntashi,inhar

ana

haka za’a rage criminals a

duniyanmu

tayau.

tafashe da kuka sosai tace dad am

sorry,

am sorry, am sorry forgive me. Hj

benazir ta dafata tace is ok, tai

shiru ta

dago kanta ta kalli babanta ido cikin

ido

tace yess is my father,my dad is

guilty,

my dad murdered khaleesat parents,

shiya kashe su, yakuma makantar

da

khaleesat. Not only dem mai aikin

gidanmu ma haka. And su mai gadi

are

his accomplice tare suke everything.

Jikake tsit. Lawyer umar zaki was

speechless akace kowa yakasa

magana,

mamaki ake wace irin brave lady ce

wanan. (Niko m shakur na daka

tsalle

nace swt pie dina kenan, chuchu d

oneeeeeeeeeee.)

taje ta zauna.

Alkali yay playing recording kowa

yaji

sanan yaduba files yaga banbanci.

Yabada pistols din aka tafi dashi lab

dan

testing.cikin 20 mins aka dawo aka

duba

finger print din yay matching nasu.

Alkali yagama rubuce rubuce sanan

yadago, yace ayau kotu ta yanke

hukunci, shaidu dakomi sun

nunamana

baro baro cewa Abban chuchu

shiyayi

kisan. da yaranshi.

Kotu ta yanke musu hukuncin daurin

rai

da rai. zama gidan yari na shekara

32

tareda horo mai tsanani.

Alkali ya buga kowa yamike yafita,

aka

fiffto waje chuchu kuka Khaleesat

kuka.











```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[3:44AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣0⃣




Suna fitowa waje khaleesat ta

rungume

khalis tana kuka, ya share mata

hawaye

yace komi yazo karshe lil sis,shima

yadan fashe da kuka dad da Hj

benazir

sunta lallashinsu.

Khalis yace mum wai yaushe chuchu

tazo

court dinan??

Hj benazir tace tare mukazo nabarta

a

mota nane,yarinya har office tazo

takawomin shaidunan nima nai

mamaki

yarinyar tai namiji kokarin and

finally

she prove u wrong khalis, a bad

person

can give birth to good person.

Jikin khalis yay sanyi, yace mum

nai

nadaman abunda namata, hydar Abj

tace saika bata hakuri, Khalis yace

hakan

za’ayi duk suka cigaba da hira.

Chuchu tafito daga kotun tana tafiya

ahankali,khaleesat tafara zuwa inda

take

ta rungumeta sosai suka fashe da

kuka,

chuchu ta dagota ta share mata

hawaye,

chuchu zatai magana taga anfito da

babanta ankwa a hanunshi suka

juya

suna kallonshi.

Hydar nijar kasancewa yasan

khaleesat

na tsoron mutumin yataho wurin da

sauri tare da cewa “my jidda” tajuyo

da

kanta ta kalleshi yana tafiyane bai

riga

yakaraso inda takeba.

Chuchu tana kallon babanta taga

yasa

hannunshi biyu dake kulle da ankwa

acikin riganshi yaciro bindiga

yasaita

khaleesat chuchu tace khaleesat

tareda

tura khaleesat tusss kakeji bullet ta

sauka ahannun chuchu, take tafadi

akasa

hanunta nazuba da jini.

Khaleesat dake kasa tamike tsaye

da

sauri daidai lokacin Abban chuchu

yakara sakin wani harbi nabiyu,

wani

tsalle hydar nijar yayi ya tura

khaleesat

tafada kan chuchu bullet din sai

cikin

hydar, hydar yafadi warwar akasa

tareda daura hannayenshi kan gefen

cikinshi inda ya harbeshi yana

numfashi

sama sama.

Abban chuchu daya dawo kaman

mahaukaci yakara pulling trigger

yace ai

wlh yau khaleesat saikin mutu,

police din

daya rikeshi yace Alh ban bindigata

munyi dakai mutum daya kacal zaka

kashe, Abban chuchu yajuyo ya

harbeshi

take yafadi ya mutu, yace duk

wanda ya

matso kusa dani saina kasheshi.

Mutum

daya kacal nakeson tamutu, ita

tajamin

komi.

Abban chuchu zaiyi harbi na hudu

yaji

tusss police din daya rike maigadi

ya

harbi kafanshi faduwa bindigar tayi

aka

dauka. Tuni sojoji da polisawa sun

cika

haraban kotu.

Khalis yay gudu kan chuchu yarike

hanunta dake zuba da jini yace stay

with

me.

Khaleesat takoma kusa da hydar ta

daura kanshi kan cinyanta tana

tabashi

yaya hydar karka mutu, am begging

u

stay with me plz, tafashe da kuka

sosai

tana girgiza shi, ahankali ya bude

ido,

hannayenshi dake kan cikinshi inda

aka

harbeshi dake zubar da jini yadaga

ya

kama fukanta dashi murya chan

kasa

yace my jidda stop crying, yay tarii.

Khaleesat tarike hanunshi gam,tace

dont

talk, u are bleeding. yanzunan

ambulance zasuzo, girgiza mata kai

yayi

hawaye ya sauko ta gefen idonshi,

yace

my jidda, i….. Lu…v……y…h…u

idanunshi yarufe ruf. Khaleesat ta

kwala

wani uban ihuuu take ta sume,

ummi

sulalewa tayi zata fadi hj benazir ta

rikota akasata cikin mota, zulaihat

tayi

baya zata fadi hydar Abj ya riketa

gam a

kirjinshi yana bubbuga

bayanta…………ni

m shakur na fashe da kuka












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[3:49AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣1⃣





Cikin one minute police da sojoji

suka

zagaye wajen

akadau Abban chuchu aka maidashi

cikin court.

Police suka kori mutane harda su

dad

baya, inda hydar khaleesat da

chuchu

suke aka zagaye wajen da sojoji aka

tsaya ana duba agogo ko minti daya

ba’a

karaba saiga ambulance biyu sunzo.

Wata kyakkyawa doctor tafito, tana

sanye ciki doguwan rigan atampha

amma ta daura farin coat da dan

karamin hijab dinta iya kirji shima

fari,

tana kokarin saka hand gloves,

sojoji

suka bata hanya ta shigo bayanta

wasu

mazane guda biyu suna dauke da

akwatuna, ta tsugunna tana duba

inda

aka harbi hydar.

Khalis ya matso wajen sojoji zasu

korashi ya nuna musu ID dinshi

suka

barshi ya shige, zuwa yayi kusa da

doctor din dake kan hydar ya nuna

mata

ID dinshi yace am Dr khalis, I’m an

ANDROLOGIST, doctor ta gyara

glass

tace am DR HAFSAT BUNZA I’m an

INTERNIST, nyc to meet u Dr khalis.

Yace can i help with anything? ta

girgiza

kai tace no, yanzu hospital zamu

dole

ayimai surgery cos yasamu hole a

stomach dinshi wanda hakan zaisa

stomach acid dinshi zaiyi

contaminating

da peritoneum dinshi, In hakan

tafaru

guy din zaiyi iya samun

PERITONITIS.

So Dr khalis kaga dole ayimai

surgery

inba hakaba zai mutu in d next 12

hours.

Khalis yace tnx 4 d information Dr

hafsat, tadanyi murmushi tace alwys

welcom. Take tasa aka saka hydar

da

khaleesat a ambulance daya chuchu

kuma adayar ambulance din aka

sata.

Khalis yadawo wurin su yace hydar

ka

koma kotu za’a kara yankema

Abban

chuchu hukunci komi yake kasa just

let

me know, yace mum kutafi gida

dasu

ummi yashiga motarshi da sauri

yabi

ambulance, hydar Abj kuma yakoma

cikin kotu.

INTERNIST~doctor ne dat deals with

internal medicine,kuma internist

doctor

ne dayake dealing da cututtukan da

basu

shafi surgery ba…

PERITONITIS~ ciwo ne, or infection

wanda zaisa intestines (hanjuna )

su

kumbura, dawasu organs deke dat

area

hakan zaisa mutum yamutu bada

dadewaba.











```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[3:53AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣2⃣




Direct TASKAR MARUBUTA

SPECIALIST

HOSPITAL aka wuce dasu, asibiti ne

wanda shahararrun marubutanmu

kuma

likitoci suka bude.

Theater aka wuce dasu, itakuma

khaleesat aka kaita normal dakin

marasa

lpy, DR FIDDAUSI da DR UMMI

AYSHA

suke kanta suna dubata dansu

gynecologist ne, ruwa suka samata

ruwa

da allurai.

Likitoci uku suka dukufa kan hydar

DR

LUBIEEE, DR MEENA MUSA, da DR

KAUSAR LUV dukasu surgeons ne,

suna

kokarin ciro bullet din acikin Hydar.

Inda DR MIEMIE BEE, DR UMMU

SAMHA,

da DR BABEELO suma surgeons ne

suke

kan chuchu ana kokarin ciro bullet

din

hanunta.

Khalis na zaune agaban theater din

addu’a kawai yake Allah ya tadar da

kafadan hydar da chuchu wayarshi

yaji

yay kara yaduba hydar Abj ne

yadauka

yace hydar ya?? Yace yanzunan aka

rataye Abban chuchu, khalis yace

wot a

painful death, hydar yace ban

tausayamai ba cos he ask 4 it, kana

ina??

hydar nijar ya farfado?? Khalis yace

ba’a riga an gama operation dinba,

hydar Abj yace ganinan zuwa.

Khalis na ajiye wayan kiran dad ya

shigo ya dauka, dad cikin raunin

murya

yace inane asibitin da aka kaimin

dana?

Khalis yafadamai,

Ko minti 20 ba’ayiba sai gasu duk

sun

iso asibitin.

Dad yace ummi keda hj benazir kuje

ku

zauna dakin da aka kwantar da

khaleesat, hj benazir ta daga ummi

suka

tafi dakin dai2 lokacin khaleesat na

farfadowa da ihu ta tashi da sauri hj

benazir ta kamota ta rungume.

Khaleesat tace mum yaya hydar ya

mutu

ko?magana take kaman zata shide

saboda tsabagen kuka, ummi kasa

daurewa tayi tafita daga dakin, hj

benazir ta girgiza mata kai, tace

hydar

bai mutuba amma ana mishi

operation

yanzu kiyi addu’a Allah sa ayi a

sa’a.

Ahankali khaleesat ta sauko daga

kan

gadon mum tace ina zaki?tace bayi

zan

shiga nai fitsari, mum tace ok,

Khaleesat

ahankali ta iya daga kafarta, duk

mum

na lura da ita, zata daga nabiyu

tasaki

dan kara kadan.

Mum ta taso da sauri khaleesat

meke

damun kafanki?? Khaleesat ta shiru

kanta akasa hawaye na zuba, mum

tace

answer me Khaleesat maiya sameki

baki

iya tafiya da kyau, kafanki ciwo take

ne??

Khaleesat tafara kama yatsunta

kanta

akasa cikin kuka tace uhm ai, ai..












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[3:58AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣4⃣




Khalis yayi kanta dan ya kamata

amma

takara kankame hydar tana kuka

sosai,

khalis ya riketa ta turashi tana niku

sakeni binshi zanyi, khalis ya riketa

da

karfi ya kama fuskanta yace

khaleesat,

khaleesat kallan, da kyar ta iya daga

jan

idonta ta kallai yace hydar bai

mutuba

yanzu ki natsu muji me Dr zatace

kinji

ko? ta girgiza kai yariketa.

Dr tace mun cire bullet din, tun

Wuraren 5 amma mun rasa dalalin

dayasa yaki farkawa, Khalis yace ya

shiga coma kenan??Dr tace i cant

say,

mudai jira nan da 24 hours inhar

bai

farfadoba sai musan ya shiga coma,

Dr

tawuce tafita.

Kowa dakin hawaye yake amma

yanda

sukaga khaleesat ta durkushe akasa

tana

kuka yasa kowa ya shanye nashi

kukan

suka taru suna bata baki, wuraren

11

dad yace oya kutashi mutafi

gida,Khaleesat tafashe da kuka ita

batason zuwa, Khalis yace khaleesat

kitafi nida hydar zamu kwana anan

kinji, amma ta make kafada saida

khalis

yay kaman zai daketa sanan tabisu

Tana

kuka Zulaihat ta rungumeta suka

shiga

motan hydar.

Suna kaiwa gida Khaleesat da

zulaihat

dakinsu suka tafi ta kwanta yayinda

ummi aka bata part dinta daban. Hj

benazir da kanta takawo musu

abinci

zulaihat taci kadan amma khaleesat

takasaci.

Hj benazir da kanta ta zauna tana

bata

abaki da kyar ta iyacin kadan tace

ya

isheta da kyar ranan bacci ya

dauketa.

Duk inda tajuya hydar take gani, sai

lokacin take kara godema Allah

databashi kanta kafin abunan yafaru

dasu.

Wasa wasa yau sati 4 kenan hydar

ko

motsawa baiyiba, inda akamai dinki

harya warke amma hydar bai

tashiba.

Chuchu har an sallamota tadawo

gida

soyayya ta kullu tsakaninta da

khalis

mai karfi.

**********

Kwanaki sunja wata biyu kenan

amma

hydar shiru, khaleesat ta rame,ta

dawo

shiru2,bata iyacin abinci ko

kadan,sai

kuka, safe,rana, dare koda yaushe

kaga

khaleesat zakaga hawaye a idonta.

kowa

yana iya bakin kokarinshi ganin

tasake

amma khaleesat takasa,ga wani

yawan

kasala dake damunta. Abu daya

kebata

mamaki duda raman datayi amma

kirjinta sai cikowa suke kaman ana

hurasu.

Yau takama litinin tana zaune tasa

wani

atampha riga da sket fari,tasa hijab

baki

tana zaune a falo tana jiran khalis

yafito

yakaita asibiti wurin hydar idonta

alumshe. Dad mum da ummi suma

suna

falon fira suke sama2 dan har sun

saba

yanzu khaleesat bata magana daga

uhmm sai uhm.

Khalis yafito yace lil sis muje,

mikewa

tayi tafiya daya, biyu uku taji wani

mugun jiri tai baya zata fadi mum

tariketa tafada jikinta dasauri khalis

yajuyo.

Hj benazir tace khalis gaskiya

kadubata

khaleesat batada lpy sosai, cos dis

days

na lura jiri na yawan damunta,ummi

tace nima nalura da hakan ko

abincima

bataci shima.

Kwantar da ita sukai akan kujera

khalis

yakoma dakinshi ya dauko kayan

aiki

bayan yagama dubata, yabude

hanunta

ya kalla, yabude kwayan idonta

yaduba.

Duk dahaka bai gasgata abunda

yaganiba sirinj ya dauko yadebi

jininta

ya kalli su dad yace bari naje lab nai

testing jininta nadawo yanzunan.

Ko 30min ba’a yiba khalis yadawo

har

lokacin khaleesat na bacci,

murmushi a

fuskanshi dad yace khalis meke

damunta??kowa shiyake kallon.

Yace dad khaleesat nada……..












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[4:02AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣3⃣




Sai kuma tayi shiru. Mum alokacin

nema

tagane, shiga bayin tayi tahada

mata

ruwan zafi sosai abuta tafito tariketa

takaita bayin tace kiyi tsarki dashi.

Tana fitowa kam taji yarage mata

zafin,zama tayi shiru gabanta sai

faduwa yake kallon agogo taga 5

takasa

daurewa saita fashe da kuka tace

mum

wai har yanzu ba’a gamaba? Mum

ta

share mata hawaye tace dad yace

kar

afito dakene, amma dan ajima

mafita

muga.

Khaleesat takoma ta kwanta tana

kuka

sosai idonta yay jajir.

Karfe 8 aka gama komi, Dr lubiee

tafito

tacema su dad kubiyoni, ummi da

sauri

taleka tafada ma mum fito da

khaleesat

akayi wanda ke zabga uban kuka ta

taushe bakinta, khalis yazo yariketa

ya

share mata hawaye yace be strong

lil sis,

babu abunda zai sami hydar, namiji

ne,

soja ne, in sha Allah mijinki zai fito

da

ranshi kinji, ta girgiza mai kai. dakin

da

chuchu take aka fara kaisu chuchu

idonta biyu ma amma da alamu taci

wuya, bancin sun dubata dad yace

Dr

dayan patient dinfa??

Dr tace kubiyoni.

Khaleesat kara kankame khalis tayi

suka

shiga wani daki mai kyau, gani

sukayi

hydar kwance, yay wani irin haske

da

kyau. Kowa yay shiru, Dad adan

rude

yace Dr maisa shi bai farfado ba??

Kowa yay zuru zuru yanason yaji

me Dr

lubiee zatace, Dr lubiee ta fuzar da

iska

take gaban khaleesat yakara fadi ta

dafe

kirji, Dr lubiee tace am afraid to tell

u

sir, dis patient is… Khaleesat bata

karasajin maganan ba tasulale zata

fadi

kasa khalis yatarota Rirrikeshi tayi

tace

yaya hydar ya mutu ko??wlh inya

mutu

yau saina bishi, tura khalis tayi da

iya

karfinta ta doshi gadon da hydar

kekai,

fadawa tayi jikinshi tana jijjigashi

sosai

tana kuka, yaya hydar wake up, Dr

lubiee tace ku kamata karta

famamai

inda mukai mai dinki….












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[4:06AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣5⃣




Dad kowanensu yamike tareda dafa

kirji

saboda abunda suke tsammanin

zasuji

abakin khalis sukace khaleesat nada

me?

Khalis yace mum wlh MALARIA

takedashi,nama karbo mata

magani,kowanensu yakoma ya

zauna

gwuiwa a sanyaye, khalis yajuya

haryakai bakin kofa yajuyo yace dad

mum ummi khaleesat nada CIKI,

yaciro

wata takarda daga aljihunshi here is

d

result, dad shiya fara tashi da sauri

ya

karbi result din, ummi kam taushe

bakinta tayi hawaye yacika idonta

tana

murmushi tareda tasbihi ga Allah..

Dad dayaga result din baisan

lokacin

daya rungume khalis ba yana

Alhamdulillah Hydar yasamu

lpy,hydar

ya warke, ubangiji Allah yatashi

kafadarshi,itakuma Allah ya raya

abunda ke cikinta, dad yace khalis

wata

nawane??khalis yace dad wlh

karamin

cikine just 2 month.

Take ummi da hj benazir suka gane

ranan. Ana cikin murna hydar Abj ya

shigo yace me akema murna haka?

Khalis yace lil sis nada ciki 2

months

1hydar yasamu lpy, hydar Abj

jikinshi

yay mugun sanyi idanunshi suka

cika da

kwalla zuwa gaban ummi yayi ya

tsugunna yace ummi dan Allah

kuyafemin abunda nayi abaya

shairin

shaidan ne, ummi tashafa kanshi

tace

bakomi hydar komi yariga yawuce

aka

cigaba da mishi nasiha, daga bisani

dad

ya janye khalis da hydar suka tafi

asibitin.

Khaleesat lokacin data tashi karfe

shabiyu na rana,afirgice tatashi tana

kallon agogo,saikuma tafashe da

kuka

tana yaya khalis ka gudu baka kaini

wurin yaya hydar ba, mikewan

dazatayi

jiri yakara dibanta tazube a kasa

wurin,da sauri mum da ummi suka

fito

daga dakinsu suka dagata tana

sauke

ajiyan zuciya,murya chan kasa tace

ummi jiri naketaji ni bansan mesaba.

Mum tace zakisha tea? Ta girgiza

kai,

mekikeso to? Tai shiru tana

kallonta,

ummi tace zakije wurin hydar? Da

sauri

ta girgiza kai, ummi tace bari dan

anjima zasu dawo sai akaiki yanzu

mezakici? Ta girgiza kai.

Mum tace khaleesat talk now,

ahankali

tace agwaluma nakeso.

Ummi tace dakuma me? Ta girgiza

kai,

ummi tai murmushi ta kalli mum

tace da

alamu laulayinta na rashin magana

ne,dakuma yawan jin jiri, akwai

magunguna dazan hada mata,

amma

gaskiya dole tarage fita, saboda

kartaje

ta jiri yadebeta a idan da

baidaceba,koma zata fitan zai

kasance

wani natare da ita. Khaleesat ta

kura

musu ido alamun tambaya..

Mum tace khaleesat kinada shigan

ciki

na wata biyuuu…












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[4:11AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣6⃣




Khaleesat ta kallesu amma takasa

cewa

komi saita dukar da kanta hawaye

na

zuba,mum tace oya muje na kaiki

wurinshi da sauri tamike amma jirin

tafara gani takoma ta zauna, mum

tace

ikon Allah kaga wani sabon salon

laulayi,babu amai babu zazzabi sai

jiri

da rashin magana. Mum da ummi

suka

riketa suka sa a mota, ummi ma

tabisu

suka tafi asibitin.

Har dakin da hydar yake suka kaita

ta

zauna akan kujera sukuma suka

fita.

Kifa kanta tayi a cikinshi tana kuka

sosai, takamo hanunshi tarike gam

tana

sauke numfashi tai shiru,sai chan ta

dago kanta tana kallonshi tace my

guardian angel,katashi plz, u have

to

wake up,4 d sake of our baby.

Hanunshi tarike takai kan cikinta

tace

yaya hydar feel ur baby heartbeat,

can u

hear dat?katashi both of us need u,

tafashe da kuka sosai ta

kankameshi

hawayenta sai gangara suke a

cikinshi,

batare da hydar yay motsi ba amma

zuciyarshi ce tafara aiki da sauri,

nan da

nan computers din dake dakin suka

fara

di di di. Adan firgice khaleesat ta

mike

tsaye tana kallonshi tace zaka tashi

ne??

Bari nakira Dr.

Juyawan dazatayi jiri ya debeta zata

fadi,daidai lokacin hydar Abj ya

shigo

dakin yay maza yatarota su dad na

bayanshi. Dad yace maiya sameta

hydar?

Yace faduwa zatayi.

Dad ya kalli mum yace dagayau kar

akara kawo khaleesat asibiti,batada

lpy,kartaje tafadi, yace khaleesat

kiyakuri idan kin warke saiki cigaba

da

zuwa ko? Bata iyama dad gardama

tace

to, muryan kuka tace dad yaya

hydar

tashi zaiyi yanzunan yay motsi.

Kowa ya kallai amma ba’aga alamun

motsi ba. Tajuya zata koma wurin

hydar

amma jiri yakara dibanta khalis

yariketa.

Dad yace khalis maida ita gida,

Khaleesat tafashe da kuka tana ihu

wlh

tashi zaiyi tashi zaiyi, har khalis ya

fita

da ita daga dakin ihu kiran sunanshi

take.

Su dad duk suna tsaye adakin gani

sukayi Hydar yafara motsi da

kafaaaaa,

yana kokarin bude bakinshi….












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[4:14AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣7⃣





Ko ina na jikinshi na rawa, dad yace

hydar jeka kira Dr, ummi takarasa

gadon

tarike hanunshi tace hydar katashi

gamunan duk munaso

katashi,kadan2

yake bude idonshi haryazo yabude

duka,

dafarko dishi dishi yafara

gani,saikuma

idanun suka washe tass,saukar da

idanun nashi yayi akan ummi tana

hawaye.

Yace ummi my jidda,da kyar yay

magana, cikin hawaye tace ita

kakeson

gani??ya girgiza, kai tace kabari a

sallamemu saikaje ka ganta,

Dr lubiee ta shigo ta duddubashi

tace

wow wat a brave patient, daga

tashinshi

harya fara magana,inhar kana haka

nan

da 1 week zamu sallameka.

Tace zaku iya bashi light abu yasha

kaman tea,nan da gobe ne

zaifaracin

abinci mai nauyi, hydar Abj da dad

suka

dagashi suka kaishi bayi brush yayi

ya

wanke fuska,dago kanshi yayi yace

dad

daz suka kaishi bayi brush yayi ya

wanke fuska,dago kanshi yayi yace

dad

dazu naji muryan my jidda ko

mafarki

ne??

Dad yace itane amma batada lpy

nace

khalis yakaita gida, arude hydar

nijar

yace dad plz ku kaini wurinta.

Dad yace kadage kaji sauki a

sallameka

sai mukaika. Suka fito dashi aka

bashi

tea kadan yasha.

Bayan khalis yabar khaleesat da

zulaihat

yadawo asibiti ya tarar hydar yatashi

bakaramin murna yayiba.

Haka suka cigaba da kula da hydar

babu

wanda yafadanma khaleesat yatashi

saboda yanda batada lpy.

Shikuma hydar magananshi daya my

jidda my jidda.

Satin hydar biyu da tashi ya

warware

rass kaman ba shiba, yaune kuma

zasu

dawo gida.

Khaleesat kam yau ciwon ta saiyafi

na

kullum,kuka kawai takema mum da

zulaihat akaita wurin hydar amma

mum

tace taje tayi bacci inta tashi a

kaita,

zulaihat ce takaita dakinsu data

gyara ta

kwantar da ita kan gado, tana sanye

dama cikin wani dogon farin shimi

iya

cinya.

Juyi kawai take akan gadon,tanajin

zuciyanta namata wani irin kaman

zatai

amai, hawaye na gangara ta gefen

idonta.

Kamshin turaren dataji yasa ta dago

kanta ta kalli kofan, jitayi anbude

kofan

da sauri ta sauko kan gado bakinta

na

kokarin furta wata kalma mai kama

da

ya..ya hydar, tsayawa yayi jikin kofa

yanamata murmushi yabude mata

hannu, daga kafanta tayi zatai gudu

amma jiri yasa tai baya zata

zube…….











```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[4:18AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣8⃣




Zubewa akasa da sauri hydar

yakarasa

yakamota tafada kirjinshi tana

maida

numfashi da sauri sauri, hydar ya

rungumeta tsam tsam,hawaye

yacika

mai ido yace my jidda mesa kika

rame

haka?? Ba bakin magana sai kuka,

kuka

sosai take harda majina,ya ajiyeta

akan

gado, ya tashi yaje gaban dressing

mirror ya dauko tissue yazo ya

zauna

kusa da ita, ya share mata majinan,

yasa

hanunshi ya share mata hawayen

yana

girgiza mata kai.

Yarike fuskanta yace my jidda

kidena

kuka,baganiba am back, naji sauki

kinji?

ta girgiza kai hawaye na cigaba da

zuba,

hawayen daya cika idonshi shima

suka

zubo yace my jidda plz stop crying,

ya

kwanto da ita jikinshi ya daura

hanunshi kan cikinta yace it can

affect

our baby so plz stop,cikin kuka tace

yaya

hydar 2 months baka taredani,u left

me

all alone,y,y? Tafada kan kirjinshi

tana

kuka. shafa kanta yayi yace nai

alkawari

bazan karaba kinji, ya share mata

hawayen, itama tasa hannu ta

sharemai

nashi.Ahankali yake laluban lebenta

kamasu yayi ya sumbaceta sosai

sunyi

kusa 10min ahaka sanan ya dagota

yace

my jidda maisa bakicin abinci?

Ta langabemai kai batareda yin

maganaba,ya munsule kumatunta

ahankali yace yanzu zakice,

banason

kina barin kanki da baby na yunwa

ta

rufe idonta da sauri. Wayanshi

yaciro

yace zulaihat kawomin abinci

khaleesat.

Ba adadeba zulaihat ta kwankwasa

hydar yace shigo khaleesat na

kokarin

kwace kanta daga jikinshi amma ya

matseta, da sauri zulaihat tafita

tana

dariya kasa kasa. Hada mata tea

mai

kauri yayi, saikuma faten unripe

plantain da mum tamata dan yanada

kyau gamai ciki hydar ya zuba a

plate ya

ajiyesu akan stool ya dagota tana

wani

tabe fuska tana shirin yin kuka, yace

u

have to eat something, ta chusa

kanta

akirjinshi yaya wlh banaso, cikeda

damuwa yace to mekikeso??

Ahankali

tace agwaluma.

Saida yadanyi dariya yace tom

inkinason agwaluma kici abinci ko

kadanne kinji? Ta girgiza kai.

Debowa

yayi yasa mata abaki, ta hadiye,

kaman

abun arziki hartaci kusa rabin plate

din,

tura abinci tafarayi tana kokarin

mikewa tsaye da sauri hydar

yakamota

yace my jidda ina zaki?kinsan kina

ganin jiri, kokarin turashi take

amma ya

kankameta wani amai ne yataho

mata….












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[4:26AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣0⃣9⃣




Amai ta dinga kwaroma hydar da

jikinta

amma ko damuwa baiyiba, ganin

yanda

idanunta ke juyawa yasa ya zauna

da ita

akasa,jikinta har rawa

yake,idanunshi

yacika da hawaye yakara matseta a

jikinshi saida tagama aman tass ya

jinginar da ita da gado, yashiga bayi

yahada ruwan mai dan zafi yafito.

Daukanta yayi kaman jaririya yakaita

bayin kayan jikinta yacire yay mata

wankan sai kallonta yake,itakuma ta

kulle idonta saboda kunya. Ahankali

taji

yace my jidda u have change,

ahankali

ya daura hanunshi kan kirjinta yace

and

dis thing too, it has grown bigger.

Kukan shagwaba tafashe dashi tana

yarfe hannu ahankali tace stop, u

talks

naughty, tatura hanunshi daka kan

kirjin nata. Yadanyi murmushi yace i

luv

yhuu tace ahankali luv u more.

Saida

yagama mata wankan sanan yafito

da

ita.

Mai ya shafamata jikinta yay zafi

sosai

ko idonta bata budewa duka,ya

dauko

wani shimi yasa mata ya kwantar da

ita

kan gadon ya lullubeta da bargo

Tsugunnawa yayi yana shafa mata

kai,

bude idonta tayi kadan, ahankali

tace i

luv yhuu yaya hydar takamo

yatsarshi

tasa abakinta, hawaye ya cika

idonshi

yakai bakinshi ya sumbaci goshinta

yace

luv u too. ahaka bacci yay gaba da

ita.

Cikin dubara yaciro yatsarshi abakin

ta

sanan yabar dakin yakira zulaihat

tazo

ta gyara inda tai amai.

Khaleesat ranan bacci tasha sai

magrib

ta tashi har lokacin zazzabi bai

saketaba

hydar ya shigo taimakamata yayi tai

brush tazo tai salla. Suna zaune

yana

kokarin, bata abinci takici aka

kwankwasa kofa yace a shigo. Duka

family ne, da sauri khaleesat ta jaye

jikinta daga nashi, mum da dad

sukai

murmushi, mum tace son nazo

koranka

daga gida nane, ka tattara kadau

matarka katafi gidan ka, nama tura

an

gyara gidan yau dasafe kaga saikayi

jinyarta da kyau, kowa yafashe

dadariya, hydar nijar murna amma

saiyadan gintse,khaleesat kanta

akasa.

Dad yace jidda ya jikin? Tace

dasauki

dad, mum tace ai naga alama tunda

husby yadawo. zulaihat tafashe da

dariya.

Dad yace oya kumujaya muna

jiranku a

falo, dad ummi da mum suka fita,

khalis

yace atattara abar mana gida koba

hakaba my chuchu? Tace eh

mungaji da

ganin luv, inama ace teema nanan,

bata

tafi honeymoon da faruk dintaba

datasha kallo. suka fita daga dakin

suna

dariya. Hydar yashiryata yasa mata

hijabi ko kaya daya bai daumataba

suka

fito falon kanta na kirjinshi saboda

jirin

datake gani.

Har mota suka rakasu, hydar yasata

amota yarufe sanan ya zaga ya

shiga,ummi ta leko tace kabiya da

ita

asibiti kasan cikin wata biyune

subata

maganin jirin nan, dukar da kanshi

yayi

yanzu ummi tasan ranan, yaja

motan

suka tafi.

Abakin wani super market ya tsaya

ya

kalli khaleesat wanda idonta a

lumshe

yace zaki iya bina my jidda? Ta

girgiza

kai, ya matso da bakinshi yamata

kiss a

goshi jikinta zafi, yace bari nasiyo

miki

agwalumanki dakuma me?? Tace

madaran kuka, dariya yayi sosai

yace a

super market ba’a samun madaran

kuka.

Yafita ya kulle motan.

Kaya yadawo dasu niki2 ya ajiye a

bayan mota ya kalleta yaga hartai

bacci

shafa cikinta yayi yace Allah

karayamin

baby na,kaba mamanshi lpy,ya

matso da

kanshi ya sumbaci goshinta sanan

yaja

motan sai gidansu dake Abj….












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[4:28AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣1⃣0⃣




Yana horn mai gadi yazo yabudemai

motan ya shiga, saida suka gaisa da

maigadi sosai ya dauko ledan

gasashen

kaza daya yabashi aiko yadinga

godiya.

Kayan daya siyo yafara shiga dasu

ciki

mai gadi yatayashi sanan yadawo

yadau

khaleesat kaman yarinya akan gado

ya

kwantar da ita, bayi yashiga yay

wanka

yay alwala sanan yazo yazira

jallabiya

ya faesa turare.

Ahankali yake tashinta my jidda,

bude

idonta tayi kadan ta daga

hannayenta

takara jawoshi jikinta ta rungumeshi

cikin murya bacci tace never leave

my

side,hydar hawaye yacika idonshi

ahankali yake shafa fuskanta harta

farka

ras. Hydar yace my jidda zomuje

muyi

salla, dagata yayi yakaita bayi saida

yakara mata wanka tai brush sanan

suka fito dogon hijabi tasa sukai

salla.

Hydar yace ina zuwa, yafita, cikin

kayan

daya siyomata wata red rigan bacci

ta

dauka na silk mai shegen kyau

kusan

rabin kirjita awaje tasa, takama

gashinta

tai kalaba kwara daya sai abun yay

mugun kyau tafesa turare tagaji da

jiranshi tabiyoshi abakin kofa suka

kicibis,wani kallo yabita dashi suka

karasa aciki abaki yake bata abincin

yana kallonta taci sosai Kaman ba

mara

lpy ba.

Saida takai kwanukan kitchen

tatadwo ta

zauna a jikinshi ya tallabota cikin

muryan shgwaba tace nagode yaya

hydar naga kayan daka siyamin…

hannu

ya daura akan lips dinta ya girgiza

mata

kai yace i luv uuuu.ta lumshe idonta

tareda cewa mee too my guardian

angel,

takara gyara kwanciya akan

cinyanshi,yafara wasa da kitson

kanta

yatabe baki yace baki iya kitso ba,

bari

namiki kigani,khaleesat najinshi ya

warware kalaban datayi, tarike

gashinta

da sauri tana ka iya kitso ne?

Yay murmushi yace yess kitson yan

nijar

zanmiki,tai rau2 da ido tace zaka

maidani yar bararojiya ne? Hydar ya

kalli yanda ta shagwabe saita kara

kyau,

yace daa bashi zulaihat ke miki

lokacin

kina nijar ba, see u. tace aini dama

uhmm, yace uhmm wot? yakama

gashinta yay mata kwara daya irin

wanda ya ciko dinan a goshi, ya

dagata

yace muje kigani ya zaunar da ita

kan

mirro din yahada kanshi da

nata,yanda

taga yana kallonta ta mirror yasa ta

sauke idonta da sauri, hanunshi

yakai

yadaga habanta yace look ur self

baiyi

kyau ba? Tayi murmushi tarufe

idonta.

Zagayowa yayi ya tsugunna

agabanta,

hanunshi ya daga yakai kan boturan

rigan ya ballesu duka, wani ajiyan

zuciya yasauke,khaleesat idonta

arfure

har yanzu hannu takai tana kare

kirjinta, ahankali shima Hydar yakai

hannushi yacireta nata yace no my

jidda,












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[4:31AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣1⃣2⃣




FAISAL ne, khaleesat takoma kusa

da

yaya Hydar ta rirrikeshi tace yaya

niban

sanshiba, Hydar yakuramai ido,

ranshi

abace yace lpy? Faisal daya dawo

kaman

almajiri yace sojaa kayakuri karka

kamani, wlh yarinyar nan nasanta

nijar

dama hakuri nakeson bata akan

abunda

namata abaya, yafashe da kuka

sosai,

Hydar yace maiya kawoka naija? Ya

share hawaye yace wlh ban saniba,

wasu

yan fashi suka zo gidanmu suka

kwashe

komi sukaimin duka, sunce wata

matata

mai suna luwai dana saka ita

taturosu

suka kara min wani dukan farkawan

danayi shine na ganni a nigeria

yafashe

da kuka.

Khaleesat ta chusa kanta a kirjin

Hydar

tana kuka tace yaya mutafi banason

yakara rabani dakai, magana take

tana

kuka, Hydar yanada tausayi haka

Allah

yayishi bandir na dubu daya daya

har

dubu dari ya mikamai yace gashi

kakoma gida, faisal ya karba yana

godiya sosai. Hydar yasa khaleesat

amota harya shiga ya zauna faisal

yakara lekowa yace dan Allah

HYDAR

HUNTER ne? Hydar batareda ya

kalleshiba yace eh.

Da sauri faisal ya tsugunna yana

kayafemin hydar dan girman Allah,

Hydar yace komi yawuce sukaja

motansu

har gifan ummi amma khaleesat

bata

dawo daidaiba.

Hydar ya rungumeta yace my jidda

ki

rage tsoron nan babu abunda zai

miki

bazai kara dawowaba, ta ce are u

sure?

Ya girgiza mata kai ya manna mata

kiss

harta natsu sanan suka karasa ciki.












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[4:34AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣1⃣1⃣




Ya shagala yana wasa da kirjinta da

suke

mugun burgeshi, yaji tanamai kuka,

yadan tsagaita ta mike tsaye da

sauri

tahau gado. Ajiyan zuciya ya sauke

da

kyar ya mike tsaye yana cije lebe, ya

kashe musu wutan yahau gado.

Khaleesat

miginowa tayi tahau kan kirjinshi,

shafata yakeyi ahankali nan yaji

jikinta

yafara rawa, murya na rawa tace

yaya

Hydar zafi wlh sosai, shafakanta

yayi

yace my jidda nasan bakida lpy

ahankali

zanyi kinjiko,kin yarda nayi my

jidda?

Ta girgizamai kai tana hawaye.

Ahankali Hydar ke tafiyar da ita

harya

cimma gidanshi,ko kadan yau bataji

zafiba, sai gajiya Hydar yaki barinta

tuntuni ake abu daya,kuka tafaramai

sosai da kyar take iya magana

saboda

yanda ta galabaita ga bacci a idonta

sosai, dukan bayanshi take yaya

Hydar

nagaji nagaji, amma kojinta

bayayi..tun

tana iya magana hartai shiru sai

sauke

ajiyan zuciya Hydar da kyar yay

controlling kanshi ya kyaleta bawai

dan

ta isheshiba saidan yana mugun

tausayinta da baby shi datake de

dashi.

Kankameta yayi yana sauke ajiyan

zuciya kallon fuskanta yayi yaga

baccin

wahala ya kwasheta.

********

Tundaga ranan suke shan

soyayyansu,khaleesat tasaba da

soyayyan hydar, tuni sun koma

barrack,

ansha bikin chuchu da khalis,

saikuma

zulaihat da hydar Abj.

Khaleesat yanzu watan cikinta

takwas,

daidai da so daya basu taba samun

sabani da hydar ba, yana tattalinta

tana

tattalinshi.

Zaune yake a office yaji wayanshi na

kara,ganin my jidda a screen yasa

ya

dauka da sauri yana murmushi,yace

my

jidda kina missing dinane? Tai

murmushi tace guardian angel

inason

zuwa wurin ummi ne, yace kibari

nadawo nakaiki, baikamata kina

driving

ke kadai ayanda kikeba yace

ammafa ki

shirya nasanki tai dariya tace tom.

Ko 30 min ba’ayiba yadawo saida

suka

soye sanan suka dau hanya sunma

kusa

karasawa gidan ummi taga mai

saida

gobura ta shagwabe tace yaya

goruba, ya

kalleta yace naki siya, tafara hawaye

babyn kafa keso ya parka motan da

sauri, yace adenama baby na karya

baima iyacin gorubaba, zan siyane

cos

ina sonki ehe tafashe da dariya,

yakama

hanunta suka karasa wurin mai

saida

goruban harzata shiga mota taji

ance

khaleesat da sauri suka juya wazasu

gani…..












```Daga group na:- ```

📚 *HAUSA NOVELS*📚 

📞 _08034691340_

[4:46AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞

     💞💞💞💞💞

             💞💞💞



    🌹 *_KHALEESAT_*🌹

              🙎🏼🙎🏼🙎🏼


 

```Maman Abd shakur```



_PAGE_

1⃣1⃣5⃣

🔚🔚🔚

🔚🔚

🔚




Rayuwa taima khaleesat da Hydar

nijar

dadi.

Rayuwa taima su mai gadi zafi a

gidan

yari, sunyi nadaman abunda suka

aikata

ba kadanba.

Khalis tuni ya maye gurbin yan uwan

chuchu, yazama dad mum da komi

nata.

Hydar da zulaihat sun dinke babu

mai

jin kansu.

Yau tunsafe khaleesat tatashi da

ciwon

baya sosai arude hydar yakaita

asibitin

dake cikin barrack. Ranan ya~bint

bata

duty DR MRS SAIF ce a duty.

Mrs saif ita ta karbi haihuwan

khaleesat

inda khaleesat ta santalo kakkyawan

yaronta namiji, kamanshi daya da

babanshi, yaron kaman dan india.

Hydar tsabagen murna saida

yabama

mrs saif kyautan kujeran maka lol.

Ranan suna yan uwa da abokan

arziki

suka shaida sunan yaro mai sunaa

HIDAYATULLAH. Yaron san kowa

kin

wanda yarasa, duk lokacin da Hydar

zai

kalli hiyayatullah saiyaji son

khaleesat

yakaru aranshi duniya kenan komi

yay

farko zaiyi karshe bai taba tunanin

zai

warke harya samu haihuwaba.

Bayan 40 khaleesat tadawo gidan

mijinta.

Yau weekend Hydar na gida yana

wasa

da hidayatullah khaleesat ta shigo

tasa

wasu hadaddun english wears sai

kamshi

take zubawa Hydar yabita da kallo

hartazo ta zauna kusa dashi. Ya

kalleta

yace STUPID VILLAGE MAN U

BETTER……da sauri Khaleesat ta

taushemai baki tace my yaya Hydar

hunter, my guardian angel, my swt

carrot, my open teeth mai karamin

kyau,

lokacin yarinta yasa nafadi haka,

Hydar

ya janyota jikinshi yace i know cos

natuna lokacin kirgan dangi kikeyi

khaleesat ta yarfe hannu tace

lieeeeee,

cheater kawai, wlh na girma lokacin.

ya

manna mata kiss yace i luv u, i luv

everthing about u my jidda. Ta

rungumeshi tace luv u more kamin

hallacci abin kaunata, farin cikina,

zaujateena, habibina, nisful hayat

dina,

oooo my swt Hydar u are d

besttttttttttt.




*_ALHAMDULILLAH_*


*```MASHA ALLAH```*


_godiya ta tabbata ga *ALLAH THE CREATOR OF THE CREATIONS!!!*_

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *