Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, January 24, 2021

DAN HAKIN DA KA RAINA COMPLETE HAUSA NOVELS

adsense here

DAN HAKIN DA KA RAINA COMPLETE HAUSA NOVELS

 [12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA KA RAI NA...*


_PURE MOMEN OF LIFE WRITER'S_


_Story/written by_

   🌸 ~biebie dee~🌸


_dedicated 2 amazing sister Afrah bhai_



_DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN KAI_




_page 1-2_




""""Banko k'ofar akayi batare DA sallama bah,a tsorace Afrah ta juyo Dan ta tsorata sosai, ajiye book din hannunta tayi gami DA kallan Farty, harara mai lafiya Farty tabata sanan tace" kije Mommy na k'ira" jawo k'ofar takumayi da k'arfin gske Afrah ta bita da ido,

 Azuciyarta tana addu'ar Allah yashiryar  da sister'n Nata.

  Hula ta asanya akanta sanan tatafi k'iran mommy'n

   Kitchen tanufa direct Dan tasan mommyn tana Chan,tashiga DA sallama batagama kaiwa bah mommy" tace yauwa so nake Ki haddamin abinci mai lafiya coz yanzo Daddy'n Ku yayi waya yana hanya da Baki"smiling Afrah tayi sanan tace oky mar" shafa kanta mommy tayi Dan mummy irin matananne masu son a daukakasu anuna sunfi kowa a waje.

  Babu bata lokaci tafara aikinta cikin nutsuwa bawani abu Mai wahala takeyi bah jelof rice ne da salad sai Pepe soup na kaza, batafi 2hrs ba tagama komai kamshi sai tashi yakeyi


 duk tajeresu a food flask masu kyaun gske, tana k'ara kintsa kitchen dinne Farty tashigo smiling tama Afrah ta jawo plate nan tashiga zuba abincin Afrace tayi magana tace"Daddy ney fa zaixo da ba'ki" tabe baki Farty tayi sanan tace toh sukadai zasuci duk kayanan"bata gama rufe ba'ki bah mommy tashigo kallan Farty tayi sanan tace"wanan wani sabon iskancinne?, nasa ayi abinci keba da aiki bah ke da farkon D'ibah" turo baki Farty tayi Sannan tace" Kai gidan nan dabun fada DA bana fa'da ba, fa'da" fuuuu tabar kitchen din.

 Fita Afran tayi itama Dan anfara k'iran sallan magrab.

    Tana idar da sallah note book dinta na economics ta dauko kasancewar sunada test gobe karatu taitayi har akayi k'iran sallan Isha, ajiye book din tayi ta tada sallah, bayan ta idar da sallah kitchen tanufa d'an tasa wani Abu a cikinta.

  A palo duk ta gansu Daddy, Mommy, Sulaiman,Farty sai Afifah daketa buga game cikin tap dinta, k'arasawa cikin palo'n tayi sai da ta zauna sanan tafara gaida Daddy" ina yini Daddy

Ya hanya"?

 Smiling Daddy yayi sanan ya amsa da" lafyalau,Alhmdulillah,ya sch? Kina dai karatu ko"?

Smiling Afrah tayi sanan tace inayi sosai"

 Daddy yace"good"

Nan tajuwo tace Yaa Sulaiman ina wuni"

Hararan tayi kadan sanan yace" bani amsawa sai yanzo kika ganni"? Sorry Afra tace" Sulaiman yayi murmushi yace yawuce" phone din Daddy ne yafara ringing tashi yayi yafifa side dinshi, Afra na k'okarin tashi ne Mommy ta tsaida ita da cewa"sai dai kidafa indomie Dan Abincin kaf ya k'are, kuma food flask dinan da kikasa abinci dazo please ki wankesu dan kisan halin su salamatu basu aiki DA natsuwa"(Mai akinta kenan) Afrah ta amsa da toh tayi hanyan kitchen

    Hafiz ne yashigo d'akin bako sallama Sulaiman ne yalalleshi yaja tsaki sanan yace"Kai kuma meye haka kashigo waje babu KO sallama" 

Bai ko lalle yayan nashi bah yace mommy abinci please" Farty ce tayi magana Hafiz Ina promise dina"? Yace kibari mana" shuru Farty tayi taci gaba ta tapping phone dinta.

 Mikamashi wani d'an food flack Mommy tayi Amsa kawai yayi gami da mikewa yayi waje.

 Kallan Mommy Sulaiman yayi yace" meye haka mommy? Kin hana wanda tayi abincin taci Amma Hafiz da baisan anyi abincin ba shi kin ajemai,wanan halin baiyi bah sam kuma bai kamata ba"

Harara tabashi sanan tace" toh sannu masani wanda yasan yakamata, naga Alaman yanda kakesan Abdulrahm da Afrah a gidan ko k'ananka na jini baka so,toh wlhy kakiyayeni kashiga hankalinka" katse mummy yayi dacewa" ni kowa inaso a gidan duk d'aya na daukeso" Mommy cikin fa'da tace" toh ni bandauka d'ayan bah, saikayi abinda zakayi" mtssw taka tsaki tabar palon.

  Tabe baki  Farty tayi sanan itama tabi bayan Mommy tsaki Sulaiman yayi sanan yace da Afifah taje ta kwanta" kallenshi tayi sanan tace" am not sleepy" hannu ya d'aga kaman zai daketa nan tatashi a guje tayi d'akin Mommy...








~biebie Dee cee~

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA KA RAINA...*


_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_

  

_we don't just_ _entertain and_ _educate, we also_

_touch heart of the_ _readers_



_story/written by_

~Biebie dee~🌸


_Ina mai ba duk wani makaracin littafinan hakuri da jina shuru dakukayi,hakan yafaru ne sanadiyan dauke mun phone da akayi amma yanxo komai ya daidaita zakurika jina akai akai da yaddan Allah_

   *wanan page din sadaukarwa ne da duk wani masoyin bie-bie dee nagode sosai da kaunarku agare ni,ina maku fatan Alkhari a duk inda kuke*


_page5-6_




""""Wunin wanan ranar Farty da mommy basu ko kalle Afrah ba,itama batabi ta kansu bah aikin gabanta kawai takeyi.



   Mommy ce zaune a palo tana kallan wani series film sai Afifah a gefenta tana home work, Fartyce ta shigo palo'n bako sallama gaban mommy ta tsaya kallanta mommy tayi gami dacewa "lfiya? Kin tsayamin a gaba" baki Farty ta turo gaba sanan tace "kud'in mana mommy su Zee nikadai suke jira" jeki dauka mana a bedroom dina" cewar mommy Farty tace" pls ki karamin mommy wlhy 7k baxai isa bah, dan ko Zee 12k tace xatafitoh dashi yau hafsah 10k sai ni 7k haba mana" kallanta mommy tayi tace "je ki dauka 5k cikin handbag dina danaje gidan anty maijidda dashi jiya kuma wlhy in daddy'n ku yadawo ki ansamin ku'dina nafada maki" da sauri farty takoma bedroom ta dauki kud'in tafitoh tana waya hannu ta d'agama mommy tayi gaba(yaran manya..lol)


Tanafita takira Zee 

"Baby tafito fa yanxo gidansu hafcy zan k'arasa" Zee tace " oky bea ganin soon"

 Takai babu dadewa sai ga Zee ta iso nan suka dau motan gidan su Hafsah sukai gaba 

 Yawo dai a wanan ranan sun shata haka ciyeciye ma akarshe dai syd resort suka je nan dai suka zauna sukai ta hira.



  A gida kuwa bayan Afrah ta gama aiyukanta tsaf, shiryawa tayi cikin riga da skirt na atanpa da red a jiki d'inkin sunyi mata kyau sosai sai dan simple makeup da tayi a face dinta sai tayi kyau sosai,mayafita ta dauko sleek veil red colour sai black side bag da black flat shoe ta sanya tayi kyau sosai😘 side din mommy ta nufa bata ganta ba, a babban palo ta hangota tana kallo, k'arasawa tayi da sallama kallanta mommy tayi gami da "cewa sai kuma ina da wanan yamman"

Smilling Afrah tayi tace"mommy 4 nefa yanzo, kinmanta yaune waliman sister'n Aysha da nafada maki tin lastweek" baki mommy ta tabe tace"ohh haka faa, kin hadamin salad din dai ko?" aa Afrah tace" aiko sai ki koma ki hada dan zanyi anfani da shi ne" hakan Afrah ta cire mayafinta ta aje jakanta tashiga kitchn ta hada salad dinan 

 Mommy ko sai fad'a takeyi sai kace wani babban laifi Afran tayi cewa take" magana karinka nanatawa kenan ni kam gaskiya na gaji haba"

 Bata dade sosai ba ta gaba (kundai san Afrah wajen harkan abinci) palo ta dawo ta dauki mayafinta da jakarta tama mommy sallama tohh kawai mommy tace batare da tabata ko 200 bah(kai mommy😡 )

 

Tafitoh palo kenan yaa Sulaiman na shigo da mota gidan, fitowa yayi yace"sis sai ina wanan kwalliya dariya Afrah tayi tace"  kinkinau gidansu Aysha sis d'inta ke walima"bari nashiga wajen mommy na fitoh na sai na kaiki ko?" dariya Afrah tayi gami dacewa nakogode yayana" wajen da ya aje motan ta tsaya shikuma ya shiga palo,banza da shi mommy tayi har yagama fadamata sakon ya juya zai bar palon ne tace" sai ina?"

" Afrah zan sauke gidan k'awar ta"

Dogon tsaki tajaa dan ita abinda ta tsana taga mutanan kirki na kula Afra Amma abin haushi harda d'anta ke kulata, tsaki takuma jaa tace mune dai, a haka dai murmushi tayi ganin duk cikin family mijinta babu wanda ya kaisu ku'di da haduwa kowa ganin girmansu yakeyi shiyasa mommy keganin babu wanda zai kamosu har abada dan bama a haifi wanda zai fisu da ita da yaranta haka dai mommy taita zancen zuci har wajen 5 wata zuciyar ne tace daita why not kije gidan hajiya Aina'u yanzo(Ummu_abdulnaseer) zubur ta tashi tayi bedrood,shiyawa tayi cikin lace dan ubansu mayafi,jaka, takalmi duk masu tsada ne kuna ganinta kunga matar manya turaruka tafesa iri iri sanan ta dau car key, sai da ta kulle bedroom dinta sanan ta fitoh babban palo salamatu ta kira" ni zan fita, a daura tuwon shinkafa Afrah ta dawo zatayi miyya" Salamatu ta amsa da toh adawo lfya nan mommy ta tasa Afifah gaba suka fita sai malali


 Hajiya Aina konace Ummu-abdulnaser k'awar mommyce a aikin hajji suka hadu shekara 2 dasuka wuce, tinda mommy taga Ummu masu kudine shikenan amintan k'arfi da yaji ya kullu da yake Ummu akwai sanan darajan d'an adam(rufaida omar)shiyasa suka saba sosai

 Yaran UmmuAbdulnaser duk maza ne Abdul_naserr ne babba sai mubarak,muhammad 

 Mommy Mubarak da muhammad kawai tasani batasan nasir ba coz yana schooling a turky.

   Tashiga da sallama y'an aikinta tagani"hajiya ko nanan?"

"Ehh tanan"inji nafee kai tsaye tasa kai side hajiyan Afifa nabiye da ita

"Muryan wanakeji kaman hajiya Bilki inji Ummu murmushi kawai mommy keyi nan Ummu ta amsa handbag din hannun mommy sukai ciki,

Bayan sunzauna ne Afifah tace"ina wuni Aunty"

"Lafiyalau babyna zonan" nan Ummu tashiga tanbayanta sch Afifah tace fine"

 Babu bata lokaci aka cika gaban mommy da kayan mutsa baki nandai sukaita hira saida mommy tayi sallan nagrib suka dawo gida Ummu-Abdunasir tahadama Afifah kayan zaki sai murna takeyi.

  Bayan Mommy ta chanza kaya zuwa marasa nauyi d'akunsu Farty tashiga, bata ganta ba sai jakan Afrah da mayafinta kan bed tsaki tayi tanufa  kitchen nan taga Afran na k'olarin daura biyan oyun nan Mommy tashiga masifa"haba tintini bakiga daman daura miyan ba sai yanzo, kwana biyunan naga kina fitoh da sabin iskanci ne nikam wlhy ba zan iya ba, daka zuwa walima kiyi dare kuma kinsan zakiyi miya ai na k'iraki" hakuri kawai Afrah ke bata dan ita mommy mamaki take bata yaranta zasuyi laifi bata ganin laifinsu amma ita Abu k'adan sai mommy ta hau fad'a, 

 Babban palo mommy takoma phone dinta ta d'auka tashiga kiran layin Farty ringing 2 ta dauka

"Hello mommy ganin pls" bata tsaya jiran abinda mommy'n zatace bah ta kashe wayan tsaki mommy tayi gami da "cewa zakidswo ai"

 Babu dadewa sai ga Farty ta shigo, kujeran da mommy take Farty ta zauna gami da cewa" kai mommy nagaji wlhy"

 hararanta mommy tayi sai yanzo kikaga daman dawowa dan kinga daddy'n ku bayanan ko, wlhy ki shiga hankalinki banasan shashanci" 

"Sorry toh mommy bazan k'ara bah" cewar Farty

" dalla rufamin baki kinfita tin 3 sai yanzo akeganin ki"

Baki Farty ta turo tace" ni matsalana da ke kenan naci mommy wlh, ance sorry sai yii kikeyi haba" barin palon tayi fuuuu.


_toh readers ya zata kasance kenan su din ne koko ba su bane??_



 ~BIEBIE DEE~


.

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA KA RAINA...*

 


_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_


   _Story/Written by_

    ~Biebie dee~🌸


_Dedicated 2 amazing sister Afrah bhai_


_page 3-4_






""""Afifah ce ta fad'a jikin Farty,tureta tayi"dallah malama ke dawa"?

  Murgud'a baki tayi sanan tace" ba Yaa Sulaiman bane wai naje nayi bacci"

 Kallan Mommy Farty tayi gami da cewa" ai nasani,mutum sai shegen iyayi wai shi masanin adalci"mtws taja tsaki

Mommy tace" har banaso na ganshi a gida komai kayi baka iya bah ne, barin ma akace Abu akan  way'anan yaran ne yarinka zak'ewa kenan" 

 Afifah ce ta kalle mommy gami dace wa" wasu yara wai"?

 Hararan ta Farty tayi dallah malama kiyi bacci"

 "Bazanyi bah" inji Afifah

 Anshe tap din hannun ta Farty tayi " in kika sake magana sai na mareki, yariya sai shegen gulma"

 Hararan ta Afifah tayi gami dacewa" kema ai y'ar gulman ce" mommy wlhy kiyima yariyar ki magana, ni sai naci k'aniyan ta" tashi mommy tayi zatashi ga toilet ai sai kutayi" tsaki Farty tayi ta dauki phone dinta tabar bedroom din.

  Bayan fitarta kwanciya Afifah ta gyara da kulle eyes Dinta sai bacci.

   


Afrah nak'okarin barin kitchen d'inne Farty ta shigo, "please in indomie d'inan yarage kibani inajin yunwa"

 "D'aya kawai nadafa bansan zakici ba ai" tsaki Farty tayi tabar kitchen din, bedroom din mommy takoma kallanta Mommy tayi sanan tace" d'auki Afifah kikaita d'akinku"

 B'ata fuska tayi gami dace wa gaskiya ni mommy nagaji,ba daman kinga mutum kedai sai kinsa shi aiki" 

"Wai badake nake magana bane"?

 "Bari dai na Kira  Afrah ta d'auketa dann ni na d'auki yariyanan ai sai nayi ciwan kirji" Mommy batace komai ba har Farty ta fita ta dawo.

Chan sai ga Afrah tashigo da Sallama ko amsawa basuyi ba mommy tace" tin d'azu na aiko kizo ki dauketa sai yanzu kikaga daman zuwa ko? kin kyauta"

"yi hakuri mommy wlhy Ina toilet ne Afrah tace"

"Okay,d'auketa kutafi sai da safe" 

Afrah tace toh, Allah bamu Alkhari"

 Nan mommy tayi ma Farty sai da safe tayi side d'in Daddy "okay" kawai Farty tace 



 Wayanta tashiga yi sai after 1 tagama tea ta ha'da tasha sanan ta kwanta.






Asuban fari Afrah ta tashi, bayan ta idar da Sallah sai da tad'an yi karatun Qur'ani sanan sukai wanka ita da Afifah, bedroom d'insu ta fara ygrawa tsaf, sanan tayo hanyan kitchen Arish tafere Dan Afifah tace dashi zata sch" 

 Nan da nan ta gama kafin 6:20 tagama arish da source dinta da tafasa egg aciki, tahada ma Afifah lunch box d'inta Sauran tajuyeshi a d'an wani wermr, ruwan tea ta d'aura yana tafasa ta hada masu tea ita da Affifah sauran ruwa ta juye a flacks, suna gamawa tashirya cikn uniform dinta long slip riga da flirting skirt  sai hula Afifah kam gown ne Nata sunyi kyau cikin uniform d'in.

  K'arfe 6:47 Mommy tafitoh daka side Daddy tana Shiga bedroom dinta Farty tagani a kwance sai shan baccin ta takeyi blanket din ta yaye gami da cewa"tashi joo time yatafi kinan ko wanka maybe ma bakiyi sallah ba"

 Mik'a Farty tayi gami da murje idunta agogo ta kalla taga 6:50  toilet tayi da sauri mommy taja tsaki tabar d'akin kitchen tayi bu'de bu'de tarinka yi har taga ragowar arish d'inda Afrah tayi tsaki taja gami da cewa" wanan yaushe zai wani isa?, dan iskanci anyi Abu kad'an sai kace babu, bari naje naga Afrah'n" 

 Tashigo d'akin Afrah na sakama Afifah sucks 

"Ina kwana mommy" Afrah tace

 

"Lafiya, naga kinyi abinci k'adan ne"


"Naga Daddy yananan ne, nasha sai anjima zakuyi"


"Yanzo mai kikeso Fartyma taci, kinsan dai wannan ba isan ta zaiyi ba"


Afifah tace" toh mommy ta ha'da da tea mana, ko kuma itama tayi Nata da kanta" wayasa bakinki? mommy tace" ba kowa" Afifah tace tana daria juyawa mommy tayi tako ma kitchen inda ta tadda Farty ta sa kulan d'ankalin ta gaba sai ci takeyi tana korawa da tea   ga phone a hannunta 

 Kallanta Farty tayi sanan tace" kai gskiya mommy Afrah ta iya girki" harara mommy ta watsa mata tabar kitchen din d'an in akwai abinda ta tsana baiwuce a yabi wasu 'yayan da ba Nata bah

Duk da tasan gskiya Farty ta fa'da


  K'arfi 7:30 duk suka fitoh already Aminu direba yazo nan duk sukayi ma mommy sallama sukayi sch.

  Sai da akafara sauke Afifah anasu sch din *future leaders* sanan aka ajiye Farty  a nata sch d'in *JAMAL SCH*

  AFRAH ce karshen saukewa d'an ita *Standerd foundation*take zuwa da ke cikin gari. 




Dukkansu ss3 suke bambacin sch ne kawai DA class kuma 3moths ne kawai Farty tabama Afrah.



 babu wanda bai san Farty bah  a sch d'insu saboda ita akwai biye ma friends, friends gare ta hadda na tsiya ga shegen iyayi da nuna fa akwai.

 

 Afrah kam babu ruwanta abinda ya kaita Kawai takeyi indai wajen karatu ne sune a gaba ita da k'awarta Aysha shiyasa akeji da su a sch d'in nasu  daka principal har teaches. 

  

  K'arfe 3:30 aka tashi su Afrah, school d'in su Farty sukazo dan yau ba'a bata na napep bah mommy tace su dawo tare da Farty yau.

  d'an tsaki tayi k'adan gami da kallan agogon hannun ta 4:12 tagani gashi tana so taje hadda Amma ba Farty babu kuma alamarta  ga dai Students nata fito wa amma banda Farty, cikin sch din Affah tashiga har class d'in su Farty'n amma bata ganta ba dole tafito  ga time sai tafiya yakeyi  Already Afifah na gida d'an ita 2:30 take tashi haka sukai tajiran Farty har 4:30 babu alamanta ganin haka ne Aminu yace" tinda ke zaki hadda bari na ajeki sai nadawo na dauketa, kan lokacin kila ta fitoh"

 Afrah ta amsa da "toh"

  nan suka kama hanya suna isa gida Afrah ta fitoh, mommy da ke  palo zaune a 3siter tin shigowar mota take lekansu ta window fitowan Afrah kawai tagani bataga Fartyma ba, sai kuma taga yana ko'karin fita babu shiri ta fito da k'arfi ta k'ira Aminu Afrah na ko'karin shiga d'aki mommy tace " tsaya"


  Bayan Aminu yazo nan mommy ke tanbayansa Fartyma bayani yamata yanda zata gane Ai bai gama k'arasawa ba tafara masifa ta inda take shiga ba tanan take fita ba shi dai Aminu sai bata hakuri yakeyi sanan ya koma d'an dauko Faryma'n.



 nan Afrah ma tafara bata hakuri ita ma hararan ta mommy tayi gami da cewa ita" bata san mutin mai san kai da wasu maganganu wanda ita Afrah'an bata gane ba jin mommy Nata fad'a ne yasa Sulaiman futowa ko da yafito masifan dai taketayi ta bai tsaya  neman sanin dalili ba  d'an yasan halin mommy hakuri ya shiga  bata Kawai  takoma ciki.


   Afrah na shiga d'aki wasu hawaye ya zubo mata nan da nan tashare su da ta tuna   da nasihar ummin ta smiling tayi nan tacire uniform sanan ta dauro Alwala dan  gabatar da sallan la'asar ko da ta idar da sallh phone d'inta  ta dauka ta kira yayanta Abdulrahm.


 Ko da Aminu direba yadawo da Farty Mommy sai habaici takeyi, Afrah tayi kaman bata san metakeyi Ba,aikin gabanta kawai takeyi...




*muje zuwa dai*🚶‍♀🚶‍♀🚶‍♀

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA KA RAINA...*





_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S (We don't just entertain and educate,we also touch heart of the readers_)


*#[email protected]*

*#IG PML WRITERS*

*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

*#http://maryamsbello.blogspot.com*




   _Story/written by_

~Biebie Dee~🌸


_Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


_page 9-10_



*Bansan Mai zance bah wlh,kuyi hakuri da jina shuru dakukayi, Insha Allah zakuriqa jina akai2  da yadda Allah, nagode sosai*




*ASALIN LABARIN*



"""""Malam Abubakar da matarsa Hadiza, y'an Asalin  Katsina ne.

       iyaye ne ga Alhaji Shu'ibu watau mahaifin su Sulaiman,su biyu ne Kawai wajen iyayen nasu shiyasa sukasamu kula sosai wajen iyayen Nasu,d'an Malam Abubakar yana matuk'ar k'okari a gidan shi, d'an yanada rufin asiri

  Shu'ibu ne Babba sanan k'aninshi Salis( maihifinsu Afrah) 

sai dai yanada wani Hali Wanda matarsa ta tsana watau bambaci,dan cikin yaran nashi yafisan Salis,

Hadiza batajin d'adin halin mijin Nata Sam ko Dan shi Salis din yafi maida hankali kan karatu ne oho. 


  Haka dai rayuwa tai ta tafiya har shu'ibu ya kammala secondary school d'insa a lokacin Salis yana ss1, babu yanda Malam Abubakar baiyi da shu'ibu ya ci gaba da karatu bah amma firr ya k'i sai kawai yasamai ido. 

  Shiko shu'ibu dama tin kafin yagama school yana d'an bugabubuganshi d'an haka koda yayi WAEC sai yadage sosai da zuwa kasuwa,cikin ikon Allah kuma yasamu ci gaba sosai ganin haka ne yasa Malam Abubakar ya k'aramai jali iya k'arfishi,shu'ibu yayi murna sosai 

 Himma ya k'ara d'an yana matukar san kula da iyayen nasu.

   Lokacin  da  Salis ya gama nashi secondary ba b'ata lokaci yacigaba,yafara poly inda yake karanta accounting a wanan lokacin shu'ibu yak'ara samun cigaba sosai d'an shiyake kula da gidansu da k'aninshi iyayenshi najin d'adi sosai.

   Haka rayuwa yaita tafiya har shu'ibu yafara zuwa gari gari cigaba da bud'i kuwa Allah yabashi kayan abinci sosai suke kaiwa garigari,har yakai bayayin sati a garin katsina ganin haka yasa malam Abubakar yamai maganan aure a wanan lokacin shu'ibu "yace a Dan bash lokaci"babu d'adewa yafidda Mata Bilkisu a Zaria take da iyayenta ba dadewa akayi biki kasancewar da ku'di a k'asa, a kaduna ya Ajeta d'an Bilki firr tace"bazatai zaman Katsina bah,

       Yayi aure da watanni  yagama gininshi d'an haka sukatare sabon gida Bilki sai hura hanci takeyi d'an akwai isgili Dan ita batasa talakawa Sam da y'an kauye kuma kalan datakema dagin mijin nata kenan bataso ko k'adan a rabesu amma bayanda ta iya d'an mijin nata mai sanyin Alheri ne.

   Koda Salis yadawa gidan da zama ba haka taso bah amma bayanda ta iya tasamai ido.

    Salis yadawo kaduna babu dadewa yasamu aiki da sky bank yayanshi yasu yayi aiki tare dashi amma shi Salis din yanuna yanasan aikin banki bayanda shu'ibu zaiyi yabarshi but still yana temaka ma yayanashi da wasu aiyika sosai. 

   Ganin haka yasa Bilki(mommy) d'anko k'anuwarta Azeezah daka Zaria  ko Allah zaisa Salis yace yanasanta,amma shi tinda Azeezan tazo ma gaisawa kawai sukeyi d'anshi yanada Wanda yakeso 

    Ana haka Bilki ta haihu D'a namiji watou Sulaiman malam Abubakar ne ya zabar ma   yaro suna Bilki ba sunan taso ba amma ba yadda ta iya, y'an katsina sunzo sosai dan duk k'anan Inna Hadizaa sunzo haka wasu daka cikin dagin Malam ma,anyi suna da kwana 2 duk y'an katsina suka koma yarage ina Rakiya kawai,da wata k'annuwar maman Bilkin,

shu'ibu yah'ada masu shatara na arziki sai samai Albarka suke.

    Haka zaman Salis yakasance gidan komai yakeyi Bilki da kanuwarta suna samai ido har yakai inna Rakiya tafahimta amma tasa masu ido.

    Saidai Bilki tayi arba'in Sanan suka shiga  katsina siyaya sosai duk yaran sukama iyayensu ido kawai Bilki tasa takuma sa a ranta insunje   katsinan Zaata fadama inna cewar Azeezah nasan Salis tinda talura surukan Nata masu saukin kai ne su.

  Sun isa lfya sunkuma samu tarba Mai kyau amma duk da haka Bilki sai yamotsa fuska takeyi d'an ita aganinta duk dan anga mijinta nadashi ne yasa sukemasu haka.

   Ana saura kwana d'aya Subar katsina tasamu inna da zanchen Salis da Azeezah Daria Inna tayi sanan tace"toh ai shi Salis d'in yakusa aure,y'ar gidan aminin malam zai Aura Rabi'atu" murmushi Bilki ta k'akalo amma dai na ciki na ciki k'ar dai wanan yaron bai fada maki ba" ina tace 

"aikuwa dai bamuyi maganan bah" cewar Bilki  cigaba da cewa tayi da Allah sanya Alheri yasa kuma ayi da mu"inna ta amsa da ameen..

      Tindaka wanna lokacin Bilki ta k'ara  tsanar duk dagin mijinta ta r'ikesu a rai. 

  Koda da bikin Salis din yazo bani abun arziki ta tsinana bah kasancewanta mai rowa ce ita,haka dai ayi biki lfya aka kawo amarya Rabi'atu gidanta side din da Salis d'in yake aka k'ara gyrawa sanan akasa kayan Amarya.

  Haka rayuwa tai ta tafiya dai zaman gidan dai gashinan ne Dan Bilki ta k'aro wulacanci.

   Rabiatu nada wata 6 Bilki ta k'ara haihuwar da namiji watau Hafiz nan fa kanta yak'ara girma wai ita maman maza d'anginta na k'ara zugata.

  Tahaihu da wata 8 itama Rabiatu ta haifo d'anta d'a namiji watou Abdulrahman ita katsina tako MA saida tayi wata2 chuff tadawo kaduna.

  Yara  dai sunyi wayo sosai Masha Allah,Sulaiman nasan anty Rabi haka itama,Bilki  ko batasan wanan Abu da Suleiman keyi Sam 

  Ana haka Malam Abubakar yafara rashin lfya yaran nashi duk hankalinsu yatashi masu kaduna basu Katsina,asibiti Mai kyau aka kaishi,amma ciwan na Malam sai addu'a kwananshi 12 a hospital ya rasu Inalillahiwa'ina'ilaihirajiun duk sunji rasuwa mahaifin nasu sosai amma bayanda suka iya Wanda yafisu sanshi yadaukeshi sai muce Allah jikansa ameen . 

   Bayan rasuwan Malam yaran sunso inna tadawo kaduna amma tace a'a sam d'an haka suka barta  saidai suna kula sosai da ita kuma suna zuwa a kai akai.



   Haka rayuwa yaita tafiya shu'ibu nata k'ara samun bud'i haka Salis ma.

   Saida Hafiz yayi shakara 3 sanan Bilki ta sake haiwuwa, wanan karan Mace tasamu watau Farty, watanni tsakani Rabi'atu ma tasake haiwuwa sunan inna Hadiza taci suke k'iranta da Afrah.

  School d'aya duk suke zuwa yaran Suleiman, Hafiz, sai Abdulrahm iyayan na k'okari sosai a kansu sai dai wani lokacin Bilki na b'atawa d'an ita bata d'auka yara d'aya ba bata had'a yaranta da kowa ba.

      Su Afrah  Nada shekara 4 Daddy yashirya masu birthday na gani kuma na fad'a  sosai ya kashe kud'i  a Birthday'n haka a kaci aka sha  akasha pictures y'an  Uwa da abokan arziki sanan akatashi.

     Afrah nada shekara 6 Daddysu ya rasu wayyo yaran sunsha kuka haka inna ma shu'ibu ko ba'acewa komai d'an sai dayayi kwanciyan asibiti na kwanaki, hakadai sukayi hakuri sukabi marigayin da addua d'an shine mafita 

    Rabiatu  nagama takabanta takoma Katina d'an Daddy yace babu inda yara zasu abarsu a hannunshi haka inna taita samai albarka. 

  Mafarinda  kik'on su Afrah yakoma hannun Mommy Kenan.

   Daddy yanzo bayazama abubuwa sunmai yawa Dan ta hannushi  duk wani shikafa dake shigowa kaduna a hanshi yake 

sanan Bilkin bata barshi haka ba D'an haka Abubuwa dayawa sukafara chanzawa sai addua kawai


    Shu'ibu yarage zuwa Katsina sosai Inna na magana zaice abubuwa sunyi yawa Addu'a kawai takemai kaman yanda tasaba.

    Abubuwa dayawa sunfaru ciki hadda tafiyan  Suleiman school Dubai Bilki kuwa bako wace mace take bi ba d'an acewarta ita matar manyace.

  Batasa Zata sake haihuwa ba babu shiri sai ga Afifah tazo🤣 akwai tazara sosai tsakaninta da Farty 

    







*BACK TO STORY*

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA KA RAINA...*

  

 _PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_

( _we don't just entertain and educate, we also touch heart of the readers_)


_story/written by_

~Biebie Dee~🌸


_dedicated 2 amazing sister Afrah bhai_

_I also dedicated dis page 2 all  members of biebie dee novels group,thanks for d love n support,MUCH LOVE_❤❤❤



_page 7-8_




""""Farty na shiga d'aki kayan hannunta ta zube a kan bed ta shiga toilet,  wanka tayi gami da alwala  rigan tasa mara nauyi sanan ta tada sallah, bata bar kan sallayan bah sai datayi har isha,babban palo ta fito direct nan taga mommy da Hafiz suna hira, Xamatayi kusa da mommy k'adan sanan tace" mommy wai me aka dafa yau ne?"

" kee dallah tuwo ne" Hafiz yace Farty tace" Salamatu tayi ko Afrah?" Mommy tace Afrah ce" tashi Farty tayi tabi hanyan kicin, Mommy ta bita da harara

  

Ta zubu tuwan kusa da Hafiz ta zauna tana danna waya,ajiye plate din tayi ta matso kusa da Hafiz shima phone yake dannawa" Hafiz plz kalla wanan guy din, kasanshi?"

ansan phone din yayi yana k'ara kallan pic din gyrawa yayi yace" kee ina kika san Ahmad Muhammad Yakasai?"

Smiling tayi sanan tace" wlhy a instagram muka hadu,jiyama munhadu a syd resort naga kai kasan mutane shine nakeson san sanin suna da ku'di ne sosai ko yaa d'an ni banasan wahala" kee yi shuru pls kinsan kud'in family din Yakasai kuwa wlhy bakida hankali" duk wanan maganganun da sukeyi Mommy na jinsu batace komai bah sai ma gyra kwanciya datayi.

  Plate din tuwan Farty ta jawo tacigaba da cewa" Hafiz plx da gske kakeyi? Toh wlhy ina san shi yau d'akin Afrah ma zan kwana dan nabata labari tasan ni babban yarinyace ba k'arama ba wlh"dariya taitayi tanacin tuwanta tashi Hafiz yayi yana tsaki



Kusa da Mommy tadawo tana nuna mata pics din Ahmad Muhammad Yakasai murmushi Mommy tayi gami da cewa"Allah mana zabin Alkhari Farty tace" Amiin dai Mommy,dan Allah Mommy ya zakiyi da biki na ne? Mommy tace" ai dubai zamuwuce da ni da kee da anty Maijiddah ki zaba irin kayan da kikeso da kanki" nan Farty tafara rawa voice din Afifa sukaji tana cewa"Mommy toh anty Afrah ma za kikaita dubai d'in?"

Farty ta anshe dacewa" Dallah kimana shuru, manya na magana kina sa banzan bakin ki wajen" hararan ta Afifa tayi gami da murguda mata baki tace"gidaki d'in banxa da hufi bazan taba zuwa ba" mtwss taja tsaki, da ido Farty ta bita chan tace wlhy Mommy sai kinfara gayama yarinyanki gskiya d'an inaga haryanxo batasan ni bace asalin yayarta,jifa cewa takeyi bazatazo gidana ba kenan fa gidan Afrah zata zanga irin banzan miji da Afrah zata aura inan ai" tabe baki Mommy tayi sanan tace" bana tunan tanada saurayi ma wanan, in batasamu bah ai sai Daddy'n ku ya bincika mata a cikin dangin nasu" dariya Farty tayi sanan tace wayaga ba cigaba, ta taso a k'asa mu zakuma tak'are a k'asanmu" wani dariyan takuma bushewa dashi, Mommy zatayi magana kenan Ya Sulaiman ya shigo ashe tinda Farty tafara magana yana jinta shigowa cikin palon ne baiyi ba 

   K'arasowa cikin palo'n yayi,harara ya zabgama Fartyn sanan ya kale Mommy gami da cewa"wlhy Mommy kirika ma yariyanan fad'a,batada hali sam wlhy" Mommy ba tace komai bah sai ma tashi datayi tabar palon, mik'ewa itama Farty tayi zatabar palon "tsaya kee" Yaa Sulaiman yace, tsayawa tayi gami da turo baki gaba " kee haka'acemaki kud' in zakiyi kokuwa ancemaki mai kud'in zaki aurah?"da kike wani maganganun banzanki a wajen?"

Baki ta turo gaba "toh toh ni Yaa Sulaiman ba magana  na keyi ba ai ba da kowa nakeyi bah" na lura da duk y'an gidanan sun raina Afrah da Abdul a gidan,ku ganinku bazasu zama komai ba ko? Tin da iyayansu basu zamaba komai bah ko? Toh ba abin mamaki bane su temakemu wata rana wlh, babu wanda yasan gobe sai Allah" Allah yakiyaye ya karemu da ganin wanan b'akin ranan" Farty tace tana murguda baki 

  Hannu ya kai zai duketa tayi d'akin Mommy a guje, binta d'akin shima yayi  

    "Keekuma lafyanki kinfadomin d'aki bako sallama?"Mommy tace 

  " wlhy Ya Sulaiman ne zai dukeni" 

 "Akan wani dalili"Mommy ta tanbaya

  Farty bata kai da magana ba Sulaiman ya shigo d'akin  gami da cewa" wlhy Mommy kirika fad'adama yarinyan nan gaskiya, batasan life bah sam wlh"

Kallanshi Mommy tayi a kaikaice tace metayi kuma sarkin anyi laifi?"

"Abubuwanan da takema Afrah a gidan mana gaba d'aya ta raina ta *D'an hakkin da ka raina*dai shi ke tsolema ido wlhy"

  cewazakayi kaxo kamin wa'azi ba Farty bah naji toh sarkin sanin gaskiya,sai kayi gaba haka" juyawa yayi zai fita Mommy tace" saura 3weeks kakoma sch ko?" 

"Ehh Sulaiman yace"

"Kafada ma Daddy'n ku dai ko?"

"Sai yadawo zamuyi magana" yana gama fadan haka yayi gaba Farty tabishi da harara

  "Allah kiyaye wasu chan su temakemu a rayuwa,mu bamuyi anfani ba kenan?" fartyce ke wanan maganan 

   Kallanta Mommy tayi gami dacewa " waye yace za'atemakeku wataran?" 

" Ya Sulaiman mana, duk a kan su Afrah yake wanan bayanin banzan" Farty tacema Mommy

  Tabe baki Mommy tayi sanan tace" bazanga wanan ranan ba kuwa, inshi baimin ba Hafiz yanan  gaki kuma duk nasan sai kunzama wasu a duniya, sai yaje chan ya k'arata dasu Afra da Abdul din" 

" Wlhy kuwa " inji Farty haka dai sukaita hiransu da Mommy..

  


Afrah ta maida hankalinta sosai a kan karatunta kasancewan sukusa fara exams din su na waec da neco

  Farty kuwa babu abunda yadameta sai waya da chating.

 Ya Sulaiman yakoma sch gida daka Hafiz, Farty,Afrah, Afifah Mommy sai Daddy inyana gari.




Asalin LABARIN....

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA KA RAI NA...*

    

   _PURE MOMENT OF LIFE WRITERS(We don't just entertain and educate, we also touch ♥ of the readers)_



  _Story/written by_

       ~Biebie Dee(Ss very)~🌸



   _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


_Also dedicate 2 you sweetheart,darling Ummu-Abdulnasee Thank you so much for d love,support n care I really appreciate n I love you very very much sweetheart, wishing you Allah's blessings always_




   *Kema b'an manta da ke bah Munirah nagode sosai da sadaukar da littafinki a gare ni, Biebie dee nagodiya mai yawan gske sosai da sosai Allah yasa kigama lfya kamar yanda kikafara Lfya Ameen stay blessed babe*💕💕



_page 11-12





*#[email protected]*

*#IG PML WRITERS*

*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

*#http://maryamsbello.blogspot.com*





"""""Sosai Afarh ta Maida hankali k'an karatun ta bata wasa da  lesson da suke a school Sam, Alhmdulilhi kuma Tana fahimta. 

     Yau Friday  tin da Mommy ta tashi take tsaki komeye dalili oho,Afrah ce tashigo d'akin da sallama amsawa Mommy tayi ciki ciki(y'an iskan suna kanta kenan🤣🤣) kallanta mommy tayi sanan tace

" ya naganki da uniform kuma inace bazaki ba"

"a'a zanje akwai abinda zanyi school ne"

Tsaki Mommy tayi gami da cewa "Allah tsare Allazi karatu" Ameen Afrah tace tabar d'akin.



  


A Palo ta tadda Afifah na jiranta "baby Tasha Muje kinji" Afifah a gaba Afarh a baya, sai da suka shiga mota Afifah tace

"anty Afrah anty Fartyy bata fitoh bah zata jamana latti wlhy" tana magana tana wani b'ata fuska,  murmushi Afrah tayi sanan tace "wai bazata ba" juya ido Afifah tayi gami dacewa better" 

  Da kikaga batan kow?,babu ruwana wlhy"

"wanna basket d'in ai ni wlhy anty bana tsoranta, kotanan ma bata isa tamin komai bah"

  Haka Afifah taita zuba surutu har aka sauketa school din su,kafin itama aka Sauke ta nasu school d'in.

  


  A gida kam Fatty bata Tasha bah sai after 11 shima Mommyce ta isheta da naci,mik'a tayi gami da hamma,hanyan toilet tayi,  tabar Mommy zaune bak'in gado, harara Mommy Tabita da shi gami da tsaki dawa da baya Fatty tayi

"Mommy mekuma nayi da ka tashi Nani? "

"ni dallah maza kifitoh wanka ki daura mana wani abu"Fatyy bata kuma magana ba tashige toilet 

   Sanda tafitoh Mommy bata d'akin D'an tsaki tayi sanan tashiga shiryawa, gown tasa mai armless hand,phone d'inta tadauka gami da d'anna earpiece a kunne tabar bedroom d'in


   Kitchen tayi Salamatu tagani tana gogegoge kunne d'aya na earpiece d'in tacire "ke ina Afrah tadawo? "

" a'a" Salamatu tace da ita

"mai Mommy tace ki dafa yau?"

"jolof na macaroni" tsaki Fatty taja sai kace kin wani iyane ma" Dariya Salamatu tayi gami dacewa" anty ko na barmaki kiyi NE? " harara mai lafiya Fatty ta dallamata ai Salamatu batasake magana bah har Fatty tagama dafa indomie d'inta tabar kitchen din Tana bin sorry na Justin Bieber



  Palo ta zauna taci tana bin wak'an, ya Suleiman ne yashigo side d'in Mommy zaije yaji voice ana wak'a juyowa yayi yaga Fatty "Kee"yace da k'arfin gske, cire earpiece d'in tayi gami da cewa

  " ina kwana ya Suleiman"

"lafiya" yace da ita ya shige side d'in mommy 

 Tsaki Fatty tayi Kai kasani masifaffe" wak'anta tacigaba da ji tana chatting.


   Bayan Sun gaisa da Mommy ne yakefada mata yanasan zuwa Katsina, baki ta tabe sanan tace "yin me a katsina"

" zanje nama su inna sallama dakanan zan biya gidan anty Rabi na gaidata" 

" da kyau, amma naga bak'a dad'e sosai da kaje bah ko?, gaisuwa da sallama kuma naga ko ta waya anayi ai ba sai anje bah"

Rage murya Suleiman yayi sanan yace "hakane mommy kawai inaso naga inna ne, amma ai ba dadewa zanyi bah is just 2days"

  "Hmmmm kai dai kawai kafisan dagin Daddy'n ku, ko Zaria da ke nan kusa bacika zuwa kakeeyi ba amma kulin kai kana hanyan Katsina kai ko tsoro bakaji, kuma yaushe rabonka da kiran su anty Azeezah da sauran aunties d'inka? Amma kana min zanjen wata Rabi chan da bamu hada komai da ita bah" duk wanan maganan da mommy keyi tanayi ne Tana tapping phone d'in tah.





Murmushi Suleiman yayi sanan yace " ai mun riga munzama d'aya da  anty Rabi tinda dai ga Abdul da Afrah kuma kowa yasan we cousins" 


Harara mommy ta watsa mai "bakada wani magana sai nasu, dama nasan abin da zakace kenan, me su Afrah suka zama in ba wahala bah? D'an riko har wani abin alfahari NE a duniya?"

  " wlhy Mommy ki bar cewa haka, babu wanda yasan gobe mai zata haifar, kawai mubar ma Allah komai kawai"


"Yauwa tashi kaje ni, Allah tsare na biyema haka zamutayi ai na t'abo gudan jininka su Afrah ba" murmushi Suleiman yayi yanacewa" mommy  kenan ai ba yau bane tafiyan sai gobe insha Allah D'an ni da Abdul xamu anjima zaidawo"


 Allah kaimu kawai tace tana danna phone d'inta, har yakusa barin d'akin mommy ta tsadashi 

"in ka idar da sallan juma'a ga sak'o kabiya gidan anty maijiddah ka kai mata zan kirata" amsa yayi yafita, waya tashigayi da Ummu Abdulnaseer tana kan wayan ne Fatyy ta shigo d'akin, xama tayi kusa da mommy, nata zaune har mommy  tayi sallama da Ummu-Abdulnaser zama Fatyy ta gyara sanan race "wai mai yaya Suleiman ke cewa ne?"


"mekuwa inbanda dai zanchan su Afrah"

Tsaki Fatyy tayi gami dacewa" banziya ba ta dage wai ina y'ar karatu Insha Allah babu wani abin arzikin da zata d'auko"

  "inma ta d'auko a banxa tinda dai komai sai da hanya, shima Abdul d'in sa'a yaci yasamu ABU d'in D'an kawai naji daddy'n ku zai turasu kairo tare da Hafiz ne yasa nabari ya fara ABU dashima yana gida, shegu gayyar tsiya"

  "mommy  Hafiz za'akai kairo wlhy babu karatun da zaiyi wanan" harara mommy ta watsa mata sanan tace" har yaje ma da yadda Allah, naga dama kema sai na hana wlhy" dariya Fatyy tayi Sanan tace" haba dai wasa ne wanan, ni wlhy har na hangoni nan da 4year wayyo time d'in duk  mugama school muyi kud'i, hoo wayaga mommy  yaranta duk ansansu a nigeria,nasan su Afrah lokacin anata *zaman aure*" Dariya Fatyy ta bushe da shi

Mommy tace "Allah kaimu dai" Fatyy ta amsa da Amen dai.




Sai 12:45 Afrah tashigo gida kasancewar yau Friday sai da tash wahala tasamu abin Hawa. 

      Tama dawowa mommy taje ta gaisar sanan tayi Hayan d'akinsu,Afifah tagani kwance sai waya takeyi da anty Nana da tablet d'inta, school bag d'inta ta aje sanan tashiga wanka gami da Alwala,tana fitowa  shiryawa cikin black jallabiya  sanan ta tayar da sallh Bayan ta idar da sallah ne  tad'anyi apply simple makeup amma sai   tayi kyau sosai 

  Kitchen tayi d'an sa wani abu a cikinta, Tana gaba Afifah na bayanta har suka isa kitchen d'in, abin tazuba masu sanan suka zauna Palo.

    Suna k'an cin Abincin ya Suleiman da ya Abdul suka shigo nan suka shiga yimasu oyoyo, 



Bayan ya Abdul yaje ya gaida mommy polo yadawo nan yasamu har afrah takawo masu abinci sunaci anata hira,duk wanan abu daketayi Fatyy na kwance tin bayan gaida ya Abdul datayi batasake magana bah.

   Mommy ne tashigo Palo'n bayan tazauna ne take cewa "please kubar hiranan Daddy'n ku hanya girki za'ayi" tana magana tana kallan Afrah, nan da nan Afrah'n tayi hanyan kitchen Fatyy ko nan a kwance ko motsawa batayi ba, sai da ya Suleiman yayi mata magana sanan ta tashi tana turo baki...








#toh Readers yakukaji ya kuma kuka gani 

# ya kuma kuke ganin za'ayi 

   Duk baku sani bah sai kun biyoni 



~BIEBIE DEE CE~🌸

07039732859



 

*Much love*❤❤❤❤❤

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 




_PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


  *gaisuwa  ga dukkan masoya nah masu bibiyan labari na,nagode sosai Biebie dee na k'aunarku har cikin ranta a duk inda kuke a fad'in dunia*❤❤❤❤❤

 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_



_page 13-14_







"""""Koda Fatty tashiga Kitchen d'in ba aikin da tayi Afarah da Salamatu ne ketafaman aikin,wak'anta Kaiwai taketaji minti minti tana tsaki

      Sai da taga sungama tass tabar kitchen d'in Salamatu na k'ara gyara wajen,Mommy  tashigo kitchen da fara'arta shirye take ciki lace mai shegen kyau da tsada takoyi kyau abinta  😝 bude wamars d'in tashigayi babu ko d'an sannu da aiki sai da ta gama bud'esu tas sanan tace" yayi, sai a jeresu a dining ko,  nan da nan Afrah tagama komai yadda mommy'n tace

   




 K'arfe 6 daidai Daddy yadawo direct side d'insa na nufa, sai da yayi wanka sanan yaran duk suka shigo yimai sannu da hanya cikin Mirna duk ya amsa, sunan duk zaune akayi k'iran sallah nan duk suka Tashi, masjid su daddy suka tafi  yayi da su mommy duk suka wace bedroom d'an gabatar danasu sallan

   



  Su daddy basu shigo gidan bah sai da sukayi sallan isha 

    Babban Palo duk suka zauna nan mommy tayi saving Daddy yayi da Afrah tayi saving sauran mutanan Palo'n nan ko wa yamaida hankalinsa kan plate d'insa baka jin k'aran komai sai na spoons

  

  Bayan Sun kammala Afrah tashiga kwace kayan ganin Daddy da su yaa Suleiman yasa Fatyy ma kwace wasu kayan, Salamatu ne ta k'arasa sauran aikin


   Sunan zune Afifah tasasu gaba sai Zuba surutu takeyi Anita dariya Hafiz da Fatyy kam tsaki suketayi 




Ya Suleiman ne yakalle Daddy sanan yace " daddy ina san shiga Katsina gobe Insha Allah  ni da Abdul"


"Allah kaimu da rai da lafiya nima dama Sunday nakeson naje,tinda zaku gobe duk sai a shirya gaba d'aya muje"


K'aramin tsaki Hafiz yayi sanan yace" nikam bazan samu zuwa bah d'an ina da abinyi gskia"


" menene abinyin naka ko kana da sana'a ne? " daddy yatan bayeshi 


"a'a, kawai dai" kamin shuru kowa yashirya kawai"


Suleiman bak'aramin dad'an maganan daddy yayi bah smiling kawai yaketayi 


Duk wanan abu dakeyi Mommy najinsu sai da ta gyara zama sanan tace 

"toh Alhaji tin da bazashi ba a barshi mana, ai Hafiz ba yaro bane ? "

 Shuru kowa yayi babu wanda ya k'ara magana a Palo'n Mommy ce ta fara barin Polo'n Fatyy ma tabita Chan phone d'in Hafiz yashiga ringing  tashin shima yayi


  Yarage daka Daddy,ya Suleiman, ya Abdul sai Afarh da Afifah hira suka d'an tab'a da Daddy sanan shima yayi masu sai da safe 

  Nan suka shiga hira Afrah sai zuba takeyi ya Suleiman ya Zuba mata ido yana jin wani farin cikin a ransa wanda baisan Dalila bah 


Afifah kam tini tayi bacci

Sai 12 suka ma juna sallama, sai da Afrah ta kashe duk kayan wutan sanan ta dauki Afifah sukai nasu bedroom d'in.





Da asuban fara ta tashi sai da suka idar da sallah sanan Afarh tayima Afifah wanka d'an itama yau Afifan asubancin tashi tayi sabida taji zajen xuwa KT 


  Kitchen nufa abu mai sauki tayi duk tazuba a warmers tazuba nata da na Afifah a plate,

  Bayan Sun gama Afifah tafara shiryawa sanan itama tashiya cikin lace Riga da skirt d'inkin yayi masifar kyau, kwaliya tayi amma ba sosai ba amma zokuga kyan da tayi, face d'inta ta kalla a mirrow sai Kawai ta fara dariya 


"Darian mekikeyi anty" Affifah tace da ita 


"coz zanga inna da mami yau da su Arfat da fahad(Arfat da Fahad k'anan Afrah  ne, bayan rasuwan Salis da shekaru  4 Rabi tayi aure shine ta aifesu) 


K'arfe 6:30 dai dai su Afrah har sungama shirun su d'akin su yaa Suleiman tayi bayan Sun gaisa tace" yaya wai baku Gama bane, time na tafiya fan, ina ma yaa Abdul ne?" ta k'arashe maganan tana D'an dube dube 


"yanzo zamushigo muyi breakfast sai mu dau hanya Insha Allah "


"Kai nasamaku a takeaway sai kuci a mota kasan lokaci na tafiya fa"


Dariya yayi sanan yace kedai jeki gamunan yanzo,aje a k'arasa yima Mami makeup " dariya kawai tayi ba Tate da tace komai bah


Tana komawa side d'insu bedroom d'in Mommy tayi, gaisheta tayi mommy ta amsa fuskanan kaman dare😂😂 ita dai tayi gaba Abinta

 A Palo ta tadda Daddy har yashirya kaidashi tayi ya amsa gami da tsokanar ta

"mamana har kinrigani shiri,lallai Kuwa anya ma kinyi bacci?"


"nayi sosai ma Daddy "

Mommy ne tashigo Palo'n sai yatsina fuska takeyi nan Afrah tabasu waje kitchen tashiga D'an sama su ya breakfast d'insu a takeaway 



K'afe 7:30 duk Sun gama shiri kowa yafitoh yayi kyau abinshi,Afarah sai washe baki takeyi


Ya Suleiman yanufo wajen da car key Hannun shi kallan Afrah yayi gami dacewa 

"my sisi kiyi kyau sosai"

  Dogon tsaki Fatyy ta jaa mommy kam harara mai lafya ta jefama Suleiman 

  

Daddy mommy saiAfifah motor su da ban

   Yaa Suleiman ya Abdul su biyu a nasu Motan sai Hafiz,Fatty sai Afrah nasu motan da ban suma wanan duk tsarin mommy ne kuma sabida Afrah tayi hakan....






*Toh masu karatu kubiyo ni dai muje zuwa*



_Amma ya kukejin labarin ???





~BIEBIE DEE CE~🌸🌸

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 




_PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


  *gaisuwa  ga dukkan masoya nah masu bibiyan labari na,nagode sosai Biebie dee na k'aunarku har cikin ranta a duk inda kuke a fad'in dunia*❤❤❤❤❤

 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




_15-16_




""""""Su  isah katsina lafiya  duk daa dai Afrah tasha maganganun banza da rainin wayo wajen Hafiz da Fatyy,har D'an  kuka sai da tayi, Amma suna parking k'ofar gidan inna duk tanema damuwan tarasa





Tinkafin motan ya tsaya Afrah ta bud'e tayi cikin gidan a guje tsaki Hafiz da Fatty sukayi gami dacewa" stupid girl "



Hugging d'in Inna tayi Tana daria "kedawaye? " inna ta tanbayeta "ni kadai ce" inna bata Kai da magana bah Su daddy suka shigo, murna sosai inna tayi d'an taji dad'in ganunsu matuka 


"barkanku da zuwa mutan kaduna,kusha hanya" waje tasamu ta zauna nan aka shiga gaisuwa,kafin kace Mai inna tasa Zainab ta cika masu gaba da kayan motsa Baku,


Hafiz da Fatty tinda suka gaida inna basukuma magana bah phone kawai suketa latsawa 


Suleiman,Abdul, Afrah da Afifah kam sunsaka inna gaba sai tsokanar ta sukeyi Mata


Inna na lura da Mommy tinda sukazo takewani cin magani kallonta kawai inna keyi tana mamakin bak'in Hali irin na Bilki 


"Inan bari mushaga daka ciki mommy tace"


"toh ai gara a huta gajiya" nan Faaty tabi bayan mommy'n


Tashi Hafiz yayi " sai ina kuma d'an nema" k'aramin tsaki yayi sanan yace iska zansha"


"tohh yau inajin salon salo d'akin nawa ba iska kenan"


"nifa bance ba k'arki Kai ni gaba yanxo kisa Daddy yafara.." bai k'arasa bah yayi shuru


Musrmushi tayi sanan "tace sai kaje gidan malam duk ka gaidasu nasan dai Kai ba kwana zakayi bah"


" toh" kawai yace yafita yana k'ara Jan tsaki


Daddy ne ya kalle su Suleiman yace " anko shigo da kayayyakin nan?"


"a'a daddy, ai ni na manta da wasu kaya, buri na naga tsohuwa mai ran k'arfe" daria duk sukayi sanan suka Tashi dan shigo da kayan 


A waje suka ga ySafiyanu yaron mak'okin Inna, sai da suka gaisa sanan yatayasu shigo da kayan



Kayan abinci ne iri iri babu abinda babu a ciki sai atanfofi da hijabai da takalman sakawa godia inna tayi gami da samai Albarka


"Bari na d'an fita mugaisa da jama'a" daddy yace


"adawo lfya"



Hira da barkonci aketayi da inna da jikokin nata Afifah sai zuba zance takeyi ana ta faman daria 


A cikin d'aki ko mommy ne da Fartty ke k'ananun maganganun su wanda suka Saba 


"mommy wlhy inna tafisan su Afrah "


"ai nad'ade da sanin wanna sai dai na baki labari"


"Allah bamu rai da lfya wallahi zan bama inna mamaki, D'an wlhy ni sai nafi daddy kud'i, ke mommy kinsan dai yanda  Loyers kesamun kud'i, ki bar su kawai wlhy zan bada mamaki "



"kibar y'an rainin hankali, kallan kowa nakeyi a tafin hannu na wlhy"


" yauww sweet mum shiyasa nake sanki wllahi, ai insha Allah daka Abdul d'in har banzan Afran babu wanda zaicigaba "


"ki daina wahalar da kanki ,abune gashi a baiyane k'iri k'iri,  ba class d'inku daya da Afrah ba Sam,  kinfita haduwa da sanin yaran Manya,sch dinku yafi nasu kan me zaki hada kanki da ita? ai da babbanci a lamari"


Hakadai sukai ta hiransu har akai k'iran sallan azahar 

  Kuma a wanan lokacin ne Afrah da Zainab jikan inna Rakiya suka gama shirya abincin su mai rai da lafiya, sallah duk suka tafi gabatarwa yayinda mazan duk sukayi masjid 



A Palo'n inna duk a ka baje ina kwasan girki gami da kunun aya mai shegen dad'i a na ci ana wasa da dariya 


Bayan Sun gama gami da gyara wajen sabon shafin hira a ka bude, kowa zuba Kawai yake inkacire Fatty da ita sama sama take maganan




Sai da su Daddy sukai sallan la'asar sanan suka fara haraman tafiya,


Sallama inna tamasu gami da  k'ara samasu Albarka,  tsaraba iri iri ta hada masu nanan suka masu rakiya waje 


Inna ce tayi manana " ke Fatima bazaki kwana wajena ba ko? Kina Abu kaman yarinya k'arama, ke kikasa ai"


Su daddy ne suka fara shiga mota deriver ya jasu sanan Hafiz da Fatyy  suka shiga nasu motan, sai Hannu inna ke d'aga masu har suka b'ace



"bar hannun haka har ya tsinke" Abdul yace ma inna 


Dariya Suleiman yayi sanan yace" daka barta ai in ya tsnke anamata na robber "


Wani mahaukacin dariya Afifa tayi sanan tace " waya ga inna da hannun kutare"


Duk dariya sukayi gaba dayansu.





Kaman a mafarki Aunty Rabi taji sallanman Afrah 

Bata yadda ba sai da ta gansu ita da Afifah


, kallonta kawai anty Rabi keyi rungume ta Afrah tayi gami dacewa"i miss you so much mami"


"ke da waye wai?" mami ta tanbayeta


"ni da su yaa Suleiman ne"


"shine kika barsu waje?"


Afrah bata kai ga bama Mami answer ba sai gasu 


"bana murna zakuzo ko notice babu a shirya maku wani Abu"


"haba mamin mu surprise ne kawai wlhy ko Abdul?"


"ehh wllahi mami kiyi hakuri kawai,next time bazamu k'ara bah"


" yamaku kyau mushiga ciki"


Bayan Sun zauna aka k'ara gaisawa mami tacika gabansu da kaya iri iri 


"wai ina su Arfat ne mami, ina uncle ?"


"ba mamaki ki gansu yanxo Sundawo, d'an fita sukayi"


"Okay"



"ina Hafiz ne da Fatima,ko basu bane"mami ta tanbaya 


"ai mami wayanan tun jiya suka juya wai bazasu kwana ba"


"au lallai tin jiya kuka shiga banda ko labari, ko ta waya ai asanar dani"


Abdul yace"mami surprise ne fa ba'a fada"


Basufi minti talatin da zuwa bah sai gasu ko sundawo 


Nan duk sukamai sannu da dawowa,zama yayi suka gaisa cikin sakin fuska 


Hira akaitayi Afifa tasiga cikin su Arfat sai maiyance take kamar Babba🤣



Nan suka wuni sai dare Abdul da Suleiman suka masu sallahma suka koma gidan inna  Afifah da Afrah kam kwana zasuyi....

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 




_PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸




 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




_this page is for you AUNTY SIS💞 thank you so much for the du'a i really appreciate, may Allah protect you n your family 👪  always n forever Ameen_




_page 19-20_






*KADUNA STATE*



""""""""""""Zaune take kan sallaya da ta idar da sallan magrib dugon tsaki taja phone d'inta ta jawo number'n Suleiman  ta shiga dialing amma still a kashe jefar da phone din tayi saman godo gami da jan wani dugon tsaki


"Wai menene mommy"Fatyy ta tanbaya


"Mekuwa in banda y'an iskan yaranan sunki dawowa, duk nawkiran number'n su switch off "


"Yanzo haka munafukanan ne sukace abari gobe, barinma wanan shegir Afran jitakeyi kaman family d'inta ne ita kadai"


"Zata aika wllahi"


"Dama kawai sukoma katsinan wajen inna, da yafi masu duk muhuta"


"Bakida hankali wallahi sam, sukoma fa kikace, saboda duk abinda Daddyn ku yasamu yaje can ya sauke masu kenan, bakisan mai kike fada ba wlhy,  ko ance maki inna zaitai ta kallansu ne batare da tace aymasu wasu abubuwan ba?"




"Ke mommy daka magana sai masifa, ni menene nawa? Kedama haka kike ba'a maganar arziki dake, saikace nine na bata maki ran habaa" ta k'arasa maganan tana barin bedroom d'in



Hijab d'inta ta cire ita tayi palon (niko nachai hmmm). 



Duk sunan zaune a palon babu mai magana kowa da abinda yakesak'awa a ranshi,  minti-minti mommy na  tsaki,  kallan side d'inda Fatyy take tayi  sanan tace" wai ina wanan shegen yaron ne?" 


"Wakenan?" Fatyy ta ce


" dan ubanki Hafiz nake magana"


"Ohhhh,  toh ni ina zansani,  ke da yaron ki call him now "


"Duk zanci ubanku wllahi, na lura duk kun rai nani a gidanan"


"Toh wai memukayi ne mu? Kawai sai wani masifa kikeyi, nifa shiyasa sometimes banasan zama inda kike wllahi d'anni bancika san matsala ba, ke kanki kinsani,  kawai kijira wayanda suka bat'a maki rai su dawo sai kiyi masu masifar da jaraban"



      Shuru mommy tayi d'an takasa magana, sunan zaune dai mommy taji kaman ana bud'e gate,window ta laka d'an ganin mai shigowa motan Sulaiman ne ya shigo,  waje tayi da saurinta. 



Sulaiman ne yafara fitowa sai Afrah da Afifah,  Abdul kam yana k'ara ygara parking motan 


   Karasowa wajen ta Afrah da Afifah sukayi gami da cewa" sannu da gida moomy"


" dallah ku matsamin na bar ganinku"


Babu musu sukawuce ciki Afrah a ran ta tace "masifar na kusa kenan"




"Kai Sulaiman"ta kirashi da k'arfi 


K'arasowa yayi gami da cewa " am sorry mommy, munyi dawowan dar... "


Bata bari ya k'arasa bah ta fara masifa,  hannun ta yaja suka shiga palo 


"Haba mommy,  daka dawowa na sai fad'a,  indan wani laifin nayi ai sai ki bari na huta kafin ki sanar da ni"



Abdul ne yashigo yana gaishe ta,  ko kallanshi batayi ba bare ma ta amsa sai dag'a mai hannu da tayi,  ficiwa yayi side d'insu




Kallonta ta maida kan Sulaiman sanan tace


" bakada asara shiyasa zaka zubu marasa afani cikin mota kudauko hanyan kaduna, inda kamutu ni keda asara basu ba"


"Nifa mommy banasan k'anan magana,  daka wanan sai wanan haba d'an Allah,  kuma waye yace maki su marasa anfani ne?  Kowa dakika gani duniya da anfaninsa tinda Allah ne yayi su"



"Toh dukeni, nace kadukeni yaro babu damar a fad'a gskia"




" Allah  kare ni da dukanki,  babu wani gskia a nan kema kinsani"


" fita kabani waje shasha kawai"



" tafiya ma zanyi na bar gidan duk mu huta"



" wllahi mommy yaa sulaman d'inan yarai naki"Fatyy tace


"Kibarni dashi zanyi maganinshi"




Afifah ce tashigo palon da gudu, kusa da mommy ta zauna 


" mommy kalle abinda anty Rabi tabani, tache kar nabud'e sai nazo gida,  please budemin"


Wurgi da bag din mommy tayi gami da cewa " Rabi har tana da abinda zatabama yarana,  lallai ma"



Da gudu Afifah tabi bag d'in sanan tace" ke da ma mommy haka kike komai masifa,  daka dawowa na yau" 


 Daukan bag d'inta tayi tawuce bedroom d'insu

Abakin k'ofa suka hadu da Afrah zata fitoh duk abinda mommy tace duk taji kallan Afifah tayi sanan tace 

" baby banace in anamaki fad'a kidena magana ba? "

"Aunty ke bakiji abinda mommy kecewa bane? "


"Naji amma babu kyau, kidena kinji"


"Toh insha Allah,  wallahi mommy ta batamin rai"


"Amma nace kiyi shuru ko"


"Sorry, sorry nayi"



Koda Sulaiman yadawo d'akinsu hakury yaita bama Abdul,  Abdull yace ba komai wlhy "



  Yau wensday Fatyy, Afrah da Afifah duk sun wuce school, Abdul ma tin ran Monday da safe koma Hafiz kam yafita yawanshi na fama 



Turo k'ofan akayi kanshi yad'aga dan ganin wanene mommy ce,  abinda yakeyi yacigaba dayi batare da kalleta ba 



"Haba big brother,  har yanxo baka huce bane wai? Saura Fa 1day murabu" mommy  tace



Kallanta Sulaiman yayi sanan yace " noo kinsan ni bani da rik'o, kawai ina dan wani aiki ne"


"Okay toh adai yi hakuri"


"Yawuce fa mommy,  kawai dai kicanza wasu halin"


"Insha Allah zan gyara"



Hira suka d'an yi sanan tafitah



"Mommy kenan akwai san nata.....

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 




_PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




_page 21-22_








"""""""""""""""Thursday  yau ne tafiyan ya Sulaiman,  Amma sai Abuja zai je sai Friday zasu tashi


  Zaune suke dukkansu a babban palo,  kasan cewan yau duk basu je sch ba,  wai sai kunga tafiyan Sulaiman d'in daddy, Mommy da dukkan ya ran  gidan 


"Kai Hafiz kagama research d'in sch dinkuwa? " Daddy ya tanbaya


"Noo,  nafasa kairon ma Daddy"


" sai ina? "


"Ghana nakeso"


Tsaki Daddy yayi gami dacewa nidai zanga randa zakai hankali,  kaidai kawai kadauki mota kaje yawo shine matsakanka,  ghana kuma bazakaje ba duk nayi canceling,  jamb zaka sake da sisters dinka sai ka fara sch din anan"


Magana Hafiz yashiga yi k'asa-k'asa wanda ni kai na bansan mai yake cewa ba nadai ga bakinshi nata motsi


 


Kallan Mommy yayi,  itama shi d'in take kallo


Side d'in da Daddy nasu yake ta kallah sanan tace


"Haba Alhaji kai fa kasamai rai fita dashi waje karatu,  sai yanzo da rana tsaka kace wai kafasa, wanan bai kamata bah gskia dawasu ne jiki na rawa zakamasu"



Kallanta Daddy  yayi da kyau sanan yace


"Mai kedamunci wai?  Indai ina magana kedena samin baki"



Tinda Mommy ta fara maga duk yaran suka bar palon



Sulaiman ne yashigo da sallama


"Daddy tinda kai ma Abujan kayi mufita tare kawai" Sulaiman yace



Mikewa Mommy tayi gami da cewa "aa,  kai da sai 4"


"Yes,  yanzo nakesan natafi kawai, zamuyi waya ai"


"Oky bari nashiga na fito" Daddy yace


Bedroom d'in su Afrah Sulaiman yayi,  zaune yaganta saman gado da wani book hannunta da alama katu takeyi Afifih na kwance game takeyi cikin tab d'inta


"Sisters" yakira sunansu


"Ni zan wuce, sai kumin Addu'a"


"Ahh yaa ba sai d'an Anjima ba" Afrah tace


Kai ya girgizamata alaman a'a


"Toh Allah tsare,  yakai ku lafya, ya bada sa'an karatu"


"Ameen ameen thanks 


 "Yaa Allah kai ka lfya,  Amma please inzaka dawo next year d'in kazo min da iPad  d'in" Afifah tace


"Matsalanki kenan ai,  kedai a saimaki abu"


"Tap,  wallahi gara ni da wanan Anty Fattyn nifa har addu'a nayi ita kokasan dai baxatayi ba ko? "


"Kinciki magana lil-lil"


"Ai munfi wayo irinmu ko anty Afrah? "


Dariya duk sukayi 


"Jeeki kitchen ki amso min ruwa Afifah"

   Nan Afifih tayi kitchen ta barsu


"Toh sis zamurika waya,  chatting ko"? Sulaiman yayi maganan yana kallanta


"Yes insha Allah "


"Toh kuta hakuri kinji,  wata rana sai labari"


"Hakane babu komai insha  Allah"


" ga ruwan yaya" Afifah tace tana daria


"Kee mekikema daria ne?,  ina Fatty wai? "


"Ahh ni yaya ba komai,  taba d'akin Mommy i think "



Har bakin mota duk suka rakoshi


Fatty tace "please yaya kabarmin laptop d'in? "


"Yes kidauka ba d'an halinki ba"


"Thank you "kawai tace


"Toh Afrah Jinki abinda nafada maki ko? "


"Ehhh"tace a hankali


Tsaki Fatty tayi gami da watsama Afran harara


Duk wanan abu dakeyi Mommy bata sani ba tana side d'in Alhaji suna magana



Haka dai suka tafi suna dagama suna hannu har suka bar gidan


Afrah duk sai taji babu dad'i wunin ranan a d'aki ta wuni ko Hadda bata je ba








Ya Sulaiman yatafi da sati  d'aya Fatty da Afrah suka fara exams d'in su


Banbanci da saankai iri iri babu wanda Afrah bata gani wajen mommy,  gidan baya mata dad'i sam d'anma tana waya dasu Inna,  Mami,  yaa Abdul da ya Sulaiman sai kuma in Afifah na gida suta labari

  Fatty kuwa in bataga dama ba ko magana batayi mata kanta k'ara girma yayi


Cikin nasala da kwanciyan hankali duk suka kammala exams d'insu WAEC, NECO da JAMB

Inda Afrah keda 210 Fatty kuma 167





*YANZO A KA FARA*



_kuyi hakuri da wanan kai na ke ciwa_







fans yakukejin labarin???? 


Shin Mommy zata bari Afra ta fara school bayan Fatty nataci jamb ba??? 


Ya kuke ganin zata kasance??? 


Inajiran comments d'inku



~biebie dee~🌸

07039732859

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 




_PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_

 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_



_Page17-18_













"""""""""Afrah da Mami kwana sukayi suna hira, Mimi taji dad'in zuwansu sosai sai kusan 3 na dare suka kwanta 



Bayan Afrah tayi sallah kitchen ta nufa ta shirya masu brkfast Mai lfya, sai da ta gama ta yi wanka sanan ta sa su Arfat ma duk sukayi.





Sai After 9 Mimi  tafitoh, a Palo duk ta gansu kallo sukeyi 


"woyyo babies d'ina kuyi hakari yanzo za a shirya Brkfst kuji" Mami tace da rayan 



"AI duk na gama mami jeki shiya kawai"


"thank you sweetheart, Allah maki albarka"



"Ameen ameen mami nah"


Nan mami ta shige d'an shiryawa 


Murmushi Afrah tayi a ranta tace" zama da uwar da banaka bah sai hakuri,dan aikin da nayi tana godia abinda mommy bata t'aba cewa ba"


Sunan zaune su yaa Abdul suka shigo nan uncle junaid ya fitoh hiran aka shiga yi dashi, Mami nafitowa akashiga cin abinci bayan Sun gama Arfat ta kwashe kayan dan wankewa hira sukai tayi har kusan 1 yayinda mami da Afrah ke kitchen dan shirya abincin rana




Bayan duk sundawo da ka masjid matan ma duk sunyi sallah nan aka shiga cin abinci, ko da suka gama hira suka d'anyi kadan sanan aka Fara haraman tafiya, tin da Afrah tashiga bedroom dauko side bag d'inta ba ta fito ba



Bin bayanta mami tayi a bakin gado ta ganta zaune 


"haba Afrah keda zaku Fara exams menene na damuwa, IN kungama ba sai ki dawo bah"


Kallanta Afrah tayi sanan tace "ba sai mommy ta yadda ba"


"noo don't worry, sai nasa babansu Arfah yakira daddy'n naku, abinda nakeso dake shine ki kara hakuri kan wanda kikeyi komai da kika gani time ne, nafi sannin kowacece anty Bilki kiyi hakuri kinji ki tsaya a yanda na sanki"



"Insha Allah mami zan cigaba da zama da su da zuciya d'aya kaman yanda na Saba Insha Allah "


"yauwa princess Allah maku albarka"


"Ameen yaa Allah" Afrah tace, nan ta dauki bag d'in tayi Palo 


Ya Suleiman ne yayi magana " haba sis kin wani shige kin barmu, yau fa zamu koma kd"


Beautiful eyes d'inta ta zero sanan tace " yau kuma yaa tafiyan dare zamuyi kenan"


"eh mana mommy ce tace wai mudawo yau, gashi Abdul ma zaikoma school gobe da sassafe"


"toh Allah kaimu lfya, amma zamukai dare fa"


Abdul da tunda suka Fara magana bai ce komai bah sai yanzo " kisa ma aranki  har mun kai kaduna da yadda Allah "


Mami ce tafito da wani d'an jaka hannunta wajen Afifa ta nufa 


"baby gashi ko, inkinje gida sai ki nude thank you so much ki gaidamin mommy sosai"


Dariya Afifah tayi sanan tace" Thank you so much anty Rabi Insha Allah mommy zataji"


Wajen Suleiman ta juyo "toh d'an turai Allah tsare, Allah kaika lafiya, banda wasa ayi abin da akajeyi kawai, Allah bada sa'a  thanks alot"


Shima Abdul d'in addu'an tayi mashi sanan uncle junaid ya hada masu sha tara na har ziki sai Godiya sukeyi, har waje duk suka rakosu Arfah hadda hawayenta 


Ya please don't forget kaji" Fahad yace 


"ah don't worry bro, yaa Abdul zai kawo ma har gida"


Har suka fitoh Arfah bata bar kuka ba ta rike Afrah gam 2k yaa Abdul ya zaro ya bata gami da cewa" je kisha ice cream, ranki zaiyi sanyi"


Kawo kud'inan mami" tace ai a guje ta shige gida dariya duk sukayi, mota duk suka shiga suna d'aga masu hannu 

Ba subar wajen bah sai da suka daina ganin motan Nasu.





Ko da suka koma gidan inna basu wani dade bah suka fitoh, kaya iri iri ta hada masu gami da masu addu'a da sa masu Albarka


Sun kusa waje Afifah tace" Inna ina d'an waken  da kikace zakimin yau"


"auu yanan ai angama na zubashi a roba Mai murfi,maza kije kitchen ki dauko" da gudu tayi cikin gidan babu jumawa ta dawo 


"Kai gskiya nagode tsohuwa wanna Abu haka"


"kedai wanna y'a akwai shegen manyace" dariya Afifah tayi sanan tace ai wajenki na gado"


Duka Inna taso Kai mata, gocewa tayi sanan tashige mota "zaki sani" inna tace 


Bayan duk sun shiga motan Suleiman a mazaunin driver Abdul  a jefanshi sai Afrah da Afifah a gidan baya 


Kallan Suleiman Inna tayi sanan tace" saura IN ka koma bokon kak'i Kira na, na hanaka matar Allah shi Abdulrahm ban da Marsala da shi, kai ko ka bini a hankali"


Dariya Abdul yayi sanan yace" k'arma kidamu zaikira"


" k'arma yakira yaga aiki da cikawa"


"toh ke Inna ki Fara chatting mana" Afrah tace tana daria


"zanyi maganin ku, kutafi Allah tsare ya kai min ku lafiya,duk a k'ara gaida mutan gidan Allah yayi Albarka"


Duk suka amsa da Amin, suna d'aga mata hannu itama hannun take d'aga masu Tanana tsaye har tabar ganansu sanan tashiga gida..





"wlhy kowa y'all kashe phone d'inshi kafin mommy ta k'ira" Afifa tace


" good idea lil-lil" Suleiman yace 


Nan duk suka kashe phones d'insu, aka ciga ba da tafiya....



(Allah tsare hanya nace)

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 




_PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




*Thais page is for you  Aunty Maijiddah musa thank you so much for d love n care Biebie dee na godia*




_PAGE 23-24_




"""""""Mommy ce zaune gaban mirror  ta sha kwalliya,  Fatty tashigo d'akin babu ko sallama, kallanta Mommy tayi sanan tace "wai bazaki je bikin bane? Fuska ta b'ata  sanan tace


" noo bazani ba, coz yau  Afrah zataje"


"Mesuka hada da Muniran da har zataje bikin? "


"Wai Mommy kin manta islamiyya d'aya mukayi ne,  abinda yasa nake kula Muniran ma sabida naga suna da kud'i ne kuma she's classy ba laifi Amma tin da zataje yau ni bazani ba d'an she's not my mate "


"Okay ki shirya sai muje gidan Ummu-Abdulnaseer tare, inna san zuwa gidan Aunty Maijiddah ma d'an tak'ira ni kayanta daka dubai sunzo so duk saimuje"


"Yauwa Mommy,  bari na shirya toh"



   Sai da Fatyy ta bat'a moren 1 hour wajen shiryawa,  tasha kwalliya cikin atanpa pink n blue  d'inkin riga da skirt,  d'inkin yayi kyau sosai,  wani d'an yalolon mayafi tasa blue sai wani takalmi mai shegen tsowo kasanwar Fatty bata da tsowo (uwarta ta gado🤣)  wani side bag ta sa sai earpiece  da ta danna a kunne



"Mommy toh muje" cewar faty 

 Sai da Mommy  takalle ta sanan tace "kiramin Afrah"



"Kizo inji Mommy " Fatyy tacema Afrah

   Batare da tace komai ba tabi bayan Fatyy'n 


Da sallama ta k'araso wajen Mommy'n,  babu wanda ya amsa cikisu,  kallanta Mommy tayi da kyau sanan tace" zakije biki yau shine ban isah kifadamin ba ko Afrah?"


  Ware beautiful eyes d'in tatayi gami da cewa


"Nooo Mommy  babu inda zanje ni,  da zan fita da zan fada maki tin shekaranjiya ai"


Baki Mommy ta tabe sanan tace" ke kika sani, indai zaki fida ki kulemin duk inda yakamata, fita zamuyi sanan a daura ko jolof ne kan nadawo sai salat"


"Okay sai kundawo, sis bye"

 Hannu kawai Fatty ta dag'amata sukai gaba tabisu da eyes a zuciyan ta tace " mata sai chanxa magana,  Allah dai ya ganar daku" d'akinsu ta koma tacigaba da abinda takeyi.










     Agidan Ummu-Abdulnasir kam Ummun tayi farin cikin ganinsu sosai kayan motsa baki babu irin wanda bata kawo masu ba, sai hira sukeyi yayinda Fatty ke palo wajen Humaira itama yarinyan Ummunce ,  hiran school suketayi chan phone d'in Fatty yafara ringing sai da taja tsaki sanan ta dauka 


"Hafiz wai meye ne?" Daka chan bangaran yace "kefa bakida mutinci,  ya maganinmu ne? "


"Kabari nadawo sai kazo" bata bari yakara magana ta katse wayan tana kuma jan tsaki


Humairah ce tayi magana 

"Gskiya kin rai na gayanan da yawa" ta karasa maganan tana dariya


"Kee brother nane fa"


"Au amma k'aninki ko? "


"Noo yayana,  dakashi sai ni"


Sai da tad'an ware eyes d'inta sanan tace "lallai yarinya,  wayaganni inama  bro magana haka, ai sai Ummie tacimin k'aniya"


"Waye kuma bro" Fatty ta tanbaya 


"Yaya Abdul-naseer mana"


"Bayana school ba"


"Noo,  yanan sai December zai koma,  kuma 6 months kawai zaiyi yadawo yagama"


"Ohhh ai ni ban taba ganinshi ba ma,  nashama bayan ne"


"Noo,  muje garden naduba maybe yanan,  sai kiganshi,  zakiga ba wasa"  dariya Fatty tayi suka fitah



  Nan sukayi garden ikon Allah kuwa yanan,  tinda Fatty taga yanayinshi ta d'an saita tafiyan ta da d'an mayafi ta ( ni biebie nach Hmmmm) 

  Sallama sukayi gami da zaunawa a kujerun da ke wajen 

  Amsawa yayi cikin voice d'insa mai dad'in sauraro


"Yaa ga Fatima daughter'n Aunty Bilkisu tazo gaisheka"

  Sai da ya harari Humaira ta gefen ido,  sanan ya kalle Fatty'n


"Ina wuni,  yakake? "Tayi maganan cikin muryan iyayi


"Lafiya,  ya school? "


"School fine,  mumata jiran admission ne"


"Best of luck " 


Tinda kanan bai sake cewa komai ba,  phone d'inshi kawai yake dannawa Hajia Fatty kam sai labari takebama Humairah da muryan iyayi da yagaji dajin maganan nata barin wajen yayi a ranshi yace "dis girl rawan kai"🤣




      Sai , wajen 6 su Mommy sukafara haraman barin gidan,  inada Ummu ta had'ama Fatyy kayan kwalliya masu yawan gaske,  godia sosai mommy da Fatyy sukayi, rakosu tayi har bakin mota


"Toh hajia nagode sosai, insha Allah inanan zuwa"


"Ahh babu komai,  Allah kawoki lfya"


 

Kallan Mommy faty tayi sanan tace " wai sai muje gidan antyMaijiddah? "


"Nan ma zamu"


Kafin 6:20 sun isah gidan Aunty Maijiddan Fatyy sai kunbure-kunbure takeyi


Bayan sun gaisa kayan motsa baki Aunty Maijidda tasa aka kawo masu,  juice kadai mommy tasha Fatty kam tin gaisuwa bata k'ara cewa komai ba saima danna waya da taitayi


"Kai gskia kayan suyi kyau"cewar Mommy


Murmushi Aunty Maijiddah tayi sanan tace  " banga wayanda kika zaba ba ai"


"Gasunan laces d'inan yan 70k guda biyu,  sai mayafi danakeso naji kinchai sai nan da 3days zasuzo"


"Okay toh kinkoyi zaben masu kyau,  ita Fatima batasan ko jallabiya ne?,  akawaisu masu kyau da su side bags na y'an mata"


Kallanta Mommy tayi sanan tace" kinaji bakiso ne? "


"Noooo barshi kawai Mommy"


"Ke kika sani bakisan abin arziki ba ke"


Kallansu anty Maidddah tayi sanan tace" ai sai a daukan ma Afrah da Afifah tinda ita bataso"


"Okay yanxo dai zantafi dawayanan,  zan aiko nan da 3days a amsamin mayafin da sauran kayan,  lissafi kuwa sai muyi waya kawai"


"Toh yayi sai kin aiko d'in,  amma Afrahce zatazo ko?  d'an ta dauki irin wanda takeso"


"Toh,  saidai munyi waya"


Nan sukayi sallama da Aunty maijiddah sukayi gida. 


Sun isa ana k'iran sallan magrab, bedroom suka wuce direct bayan suyi sallah ne Fatyy ta kalle Mommy sanan tace" ita anty Maididda nan yau tabani haushe,  daka kince na dauka abu d'an nace banso shine hada k'iran sunan Afrah,  sai kace Afran yarinyar kice, toh ma ina ruwanta"


"Ni dallah jeki kiramin Afrah"

  Fita tayi tana turo baki,  d'akinsu tayi kan bed taga Afrah da littafi hannunta


"Kekam baki gajiya da kallan littafi,  sai kinmakace wlhy,  kije mommy nak'ira"


Murmushi Afrah tayi kawai ta tafi k'iran Mommyn


"Ashe kundawo bama muji ba" Afrah tace


"Ehhh,  munshigo anakiran sallah shiyasa,  anko gama girkin? "


"Ehhh duk angama komai"


"Okay shikenan"


 D'akinsu takoma still Fatty nan,  book d'inta ta dauka d'an cigaba da karatunta


"Please kibar karatunan nabaki wani labari,  kekuma Afifah kifita"


"Tap wallah babu inda zani,  ai anan kikazo kikasameni"Afifah tace


"Sai na mareki stupid girl"

 

"Am not stupid,  sai dai kifasa bada labarin mu bai damemu ba"


"Ke Baby bakiji ko? "Afrah tacema Afifah


Barin d'akin Afifah tayi tana hararan Faty,  tsaki Fatty tayi sanan tace" yaushe ma Daddy zai dawo? "


"Friday ne insha Allah"


"Ohh gara yadawo acigaba da maganan sch d'anni bazanje wani poly ba,  labari kam kibari anjima wanan mara kunyan tabatamin rai"ta karasa magana tana barin d'akin


  Da ido Afrah tabita gami dacewa "ke kika sa kankin ai bawani ba, school kam kitafi London ni inan a KASU"



🌸🌸🌸🌸🌸


Yau Daddy yadawo bayan   yayi Sallah yakuma ci abinci,duk zaune suke a palo gyran murya yayi sanan yace"ku yaushe ne za'afara screening d'in ne? 


"Daddy Afrah zaka tanbaya d'an itace zatayi, ni banci jamb bah bandani"


"Okey tin dahakane kema mamana harkiyi screening d'in,  private university zannema maku konan Al-hikma ne,  Amma ke Fatima ba degree xasu baki ba,  kinsandai komai basai namaki bayani  ba, inkuka kikaje kika tsaya wasa koranki zasuyi inkuma kinsamu yanda sukeso subaki 200lvl gara ki natsu"


"Toh Daddy ta amsa kaman zatayi kuka, barin palon tayi mommy kam shuru tayi a ranta race "abinda bazai taba yuwuba kenan wallahi"


  Itama Afrah barin palon tayin d'an  gaba d'aya bataji dad'in maganan da Daddy yayi kan sch d'insu ba ita tafisan KASU bawani Al-hikma ba nisan  duniya



Hakadai kowa ya kwana da tunani 




Afrah ta yanke wukuncin samun Daddy tace tafisan KASU kawai,  Fatyy kam tace dataje school d'aya da Afrah gara ta fasa gaba d'aya... 




_TOH FAH READERS KUNAJI, MAI KUKE GANIN YAKAMATA DUK SUYI???_

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 




_PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_





_PAGE 25-26_








""""""""""Koda Afrah ta tashi sallan subh Addu'a taitayi Allah sa Daddy ya yadda da nata choice d'in bayan ta idar  k'atun Qur'ani tayi sai da gari yafara haske sanan tayi kitchen,  nan taga Salamatu na goge-goge bayan sun gaisa ne Afrah tafara abinda yakawota,  arish n source with  egg tayi sai pepper soup na kayan ciki sai kuma ruwan tea dayaji kayan kamshi nan duk sukajere su a dinning ita da Salamatu, dakanta taje takai ma Baba Haruna(mai gadinsu)  nashi,  bayan sun gama duk abinda zasuyi d'akinsu ta koma dan yin wanka yayinda itama Salamatu ta dauki nata abincin tayi nata d'akin. 




Koda takoma d'in Afifih bata tashi bacci ba, wanka tayi tashiya cikin gown na material red n black sai veil red da ta daura kanta,  powder kawai ta shafa buh still she look cute😇 tashin Afifah tashiga tashi " baby tashi,  Afifatuh kitashi"


Mik'a Afifah tayi gami dacewa aunty baccin yau d'adi wallahi"


"Ni kimin shuru babu salati bale addu'an tashi daka bacci zaki faramin surutunki,  haka da subh nace kitsaya muyi karatu kikak'i"


K'ara kwanciya Afifah tayi,salati tayi gami da Addu'a sanan ta tashi " sorry sweetheart gobe insha Allah zanyi bazan koma baccin ba"


"Good girl  that's why i love you Always"


"I you more sislove,  dama haka anty Fatyy take da yaa Hafiz,  da duk sunji dad'i Wallahi kinfiso kirki"

 


Smiling Afrah tayi sanan tace"naji toh jekiyi wanka" bata wani jima sosai ba tafitoh shiryawa tayi cikin gown itama amma nata pink color sai wula da tasa a kanta  palo duk sukayi kasan cewan indai Daddy na gari a duk tare suke cin Abinci



Dinning area sukaga Mommy sai bud'e bud'e takeyi k'arasa wasu sukayi 

 Afrah ce tafara gaisheta sanan Afifih Mommy ta amsa cikin fara'a(Mommy haka take wata rana taita fara'a wataran kuwa ta had'e fuska kaman dare batare da anmata komai bah) 


"Ahh Afrah nasha ma kunun gyada zaki mana"


Smiling Afrah tayi sanan tace"ban san shikike san sha ba ai da anyi,  kuma dan baki fada da dare bane"


"Ehh kinsan jiya duk da wuri mukai bacci shiyasa"


"Nifa yunwa nakeji" cewar Afifah


"Afrah jeki kira Hafiz,  nakira phone dinsa kashe"


"Toh"ta amsa



Sallahma tayi a bak'in k'ofar batare da ya Amma ba yace "waye wai? "

  

Voice d'inta na rawa tace "Mommy tace kazo" juyawa tayi da sauri d'an batasan masifan Hafiz,  d'anshi abu baikai abu ba masifa ne,  kafin takai polon har ya kamota kallanta yayi gami da jan tsaki sanan yace" kinwani ci kaya red n black kamar yar mafiya" banza dashi tayi d'an ita Hafiz yafi k'arfinta Fatyyce dai dai da shii. 



Nan suka fara breakfast dukkansu Daddy ne yafara gamawa,  kallan Fatyy yayi sanan yace" wanne kika dafa acin abincin? "


"Ahhh ni Daddy banyi kokai ba duk Afrah tayisu"ta k'arasa maganan tasa arish a baki

 

"Ahhh Ahhh Mamana kodai gidan  girki zan bude ma kine? "


Smiling Afrah tayi sanan tace" Daddy ai bangama iyawa ba"


"Wayace?  Dan kinfi wanan yanuna Fatyy,  baka taba ganin tana aiki kowani abu sai d'anna waya"


"Ehh wallahi Daddy ai karkakuma chanza mata phone ne"Afifah tace


Harara Fatyy ta watsa mata itama Afifan Hararanta tayi amma bata bari Daddy yagani ba


Dariya Daddy  yayi gami dacewa" kinganki nan,  ke kin iya girkin? "


"Ehh mana tanbaya Mommy  ko anty Afrah"


"Toh masha Allah, kema Fatima sai ki daure ki koya in Mamana nayi kirika kallo"


Wani haushi yakama Fatty da Mommy kai kaawai ta d'aka batare da ta amsa bah


"Mommy kina jina da yaranki kinyi shuru" Daddy yacema Mommy 


"Hmmmm mai zance?  Ai kunfi kusa" tashi tayi tabar wajen,  nan Hafiz yafara k'oran tashi shima Daddy  ne ya tsaidashi " kai ya maganin karatu? Kanema sch d'in? "


"Ehhhh,  wani ne a turkey"


"Okay  shine sai da na tanbaya sabida nixanyi karatun ko? "


Kai Hafiz ya sosa gami dacewa "aa dama dama."


 "Dama mai?  kaci sa'a me inna da Sulaiman  sunsa baki game da karatunka da saide nasama ido kokuma kayi anan"


"Ya hakuri Daddy"


" dole ai nayi hakurin, duk yanda akeciki kasanar dani"


"Toh Allah saka da Alkhari". 


"Ameen duk suka amsa


Nan Fatyy tashiga kwashe kayan kan dinning din ( niko biebie nace su fatty anji gori👅)



Daddy nanan zaune har Faty tagama kwashe kayan,  waya aketayi da abokan kasuwancin sa,  bayan yagama kallan cikin palon yayi baiga kowa ba sai Afrah tashi yayi daka dinning area d'in yanufi cikin palon, zama yayi nesa k'adan da ita, sai da ya kalleta da kyau sanan yace" Mamana"


"Na'am Daddy"ta amsa


"Fad'amin damuwanki,  anamaki wani abune da bakiso a gidan? "


Girgiza kai tayi alamun a'a


"Toh Fad'amin menene matsalan?"


Sai da tayi k'asa da kanta sanan tace" dama k'an maganan school d'in da kayi manane jiya" sai kuma tayi shuru


"Ikon Allah Mamana hala dai banine babanki ba shiyasa kikemin haka ko?"


"A'a Daddy"


"Maxa gayamin"


"Daddy dama school d'inne yayi nisa,  ni hanka- lina bai kwanta ba, koma ba waje d'aya xamu zauna da Fatyy ba tinda ita ba degree  zatafara ba"


"Duk na gane,  yanzo wanne kikeso? "


"Ni nafisan nan garin KASU koma POLY nasamu duk inaso Daddy"


"Shikenan matsalan" 


"Ehh shikenan Daddy"


"Toh shikenan Mamana angama" ya karasa maganan yana daria


"Yauwa Daddy  Allah saka  da Alkhari,  yakara budi da wadata yasa afi haka"


"Ameen Ameen Mamana, makarantar girkinfa kina so? "


"Ehh inaso Daddy"


"Da kyau Mamana, sai kinemo wanda kikeso,  duk yanda akeciki kisanar  da ni zanyi magana da Mommynku ma kan makarantar Fatiman"


"Toh Daddy"


"Bari nashiga daka ciki"




Tana ganin Daddy zai bar palon tayi side Mommy da gudu,  Fattyce wanke ke lab'e tinda su Afran na magana

  Da k'arfi tabugo k'ofar d'akin Mommyn kawai tasa babu ko sallama


"Kee bakida hankaline kinturomin k'ofa da k'arfi"


Fuska Fatyy tabat'a sanan tace" matsalanki kenan Mommy masifa, inda kinsan news d'in da nazo maki da shi bazaki ce haka ba"


"News d'in uban mee"


"Please Mommy kitsaya kiji, Daddy nagani da Afrah a n palo suna magana"


"Maganar uban mai? " tayi ma Faty tanbaya tana  gyara zama


"Toh kinata masifa inafa zakiji kan maganan"


"Ke d'an ubanki fad'amin inaji"


Nan Fatty tashiga zubo ma Mommy zance hadda k'arya a ciki,  sai da mommy tagama ji tass sanan tace" tama kanta adalci"


"Kaman ya Mommy"


"Keda kina tunanin zan ba rta taje private university ne tana degree  ke kina wani abun chan daban wanda ba degree  ba?  Taiki kenan, sai kace bana raye,  ta kyauta ma kanta da tayi wanan tunan, makarantar girki kuwa taje taitayi duk wahala ne kee baza kiyi irin karatunan ba"


"Auuuu hakane ashe,  ai tama kanta adalci kuwa,  yanxo Mommy ki cema daddy sai next year zan fara school kafin time d'in  nasake duba wani school d'in dan Al-hikkimanan bai min ba"


"Kar ki damu ko nan Abuja ne sai kije akwai private  university masu kyau dai dai ke, buna na dai kiyi passing jamb"


"Insha Allah akwai inda ake biya ma akecin jamb Lailah friend d'ina kefadamin"


"Ai shinenan sai kisake kawai,  ita kam chan ta k'arata a KASU"




Koda Daddy kemata zancen sch d'in Mommy cewa tayi Afran tafara kawai Fatyy zatasake jamb next year tafara nata. 


AFRAH tayi duk abubuwan da yadace tayi na school daka university d'in har polyn, dan Saura 2weeks afara screening  Hafiz ma sai shirye shiryen tafiya yakeyi. 




🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

Zaune suke ita da Afifah,  karatu take koyama Afifahn Fatyyce tashigo d'akin babu ko sallama phone d'inta tamik'amata "gashi yaa Sulaiman zai kiraki inkingama Afifah takawo min d'akin Mommy" batajira amsa ba tayi gaba


"Wanan anty Fatty masifa"Afifah tace


"Kimin shuru"


"Wai maye ne kindawo kinamin kunbura anan" Mommy tacema Fatty 


"Ba yaa Sulaiman bane yakirani wai na kai ma Afrah phone d'an"


"Kan wani dalilin? "


"Oho mai, su suka sani"


"Tapdijam bazai taba faruwa ba wallahi, ina bazan taba yadda ba sam"


"Wai  menene Mommy "


"Dallah  fita kibarni na san  abinyi tukunna"



*muje zuwa*




_Gaisuwa mai yawa gadukkan masoyina koma masu bin labarina BIEBIE DEE na k'aunarku har cikin ranta, ALLAH BARMU TARE_❤❤💞❣💞💕💖💘






~Biebie dee~🌸🌸

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 




_PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_







_page 27-28_







"""""""""""""B'angaran Afrah kam waya sosai sukayi da yaa Sulaiman d'an har mantawa tayi da phone d'in banata bane,  ganin Fatyy a gabanta ne yasa ta tuna(lol) 


"Okay bruh za muyi magana anjima" sallama sukayi tamik'ama Fatty wayanta,  amsa tayi gami da jan wani dogon tsaki, banza da ita Afrah tayi d'an tariga ta saba da halin Fatyy'n




     Mommy kam kaiwa dakomo wa tai tayi a cikin bedroom tama rasa abinyi,  zama tayi bakin gado tana cewa " wallahi Sai nayi maganin Sulaiman,  yaro tin yana k'arami ya mak'ale ma Rabi, yanzo yakoma jininta, toh wallahi bazan yadda ba,  bakar aniyar ta tabita d'an duk yarana sunfi k'arfinta"haka dai tai ta surotainta mara kan gado da lissafi. 



  Gaba d'ayan ranan Mommy sai cika take tana batsewa,  ita dai Afrah Aikin gabanta kawai takeyi d'an tariga ta saba da halinsu, duk yanda sukazo ta nan take bidasu. 


_2 WEEKS LATER_


Anata screening,  Afrah nasa ran admission d'an Daddy nada hanya bata da problem, Hafiz ma nata shirin tafiya nashi sch d'in dan duk wani abu  da yakamata anyi,  Fatty kam bata sa komai a gaba ba,  sai yawo duk wani  joint dake garin kaduna tasan dashi,  gayu kawai tasa a gaba babu aikin fari bare na bak'i yawo kawai sai siyan kaya a online. 





  Gaba d'aya yanzo bata cika zama a gida ba,  sabida zirga-zirgan school,tashigo gida a gajiye, side Mommy tayi direct bayan ta gaisheta bedroom d'insu tayi,  tsaki tayi gami da cewa" Fatty da tashigo waje sai ta birkitashi hankalinta ke kwanciya" kawar da kayan duk tayi saban ta shiga toilet,  wanka tayi gami da Alwala,  gown tasaka sanan tayi sallan la'asar d'in kwanciya tayi tana duba wani girki a online,  tanan kwance har Afifah ta dawo daka islamiya,  da sallama ta shigo d'akin gami da gaida Afran

"Aunty Mommy tace wai bake zaki mana dinner ba yau"


"Yes sweetheart, kai na yana ciwo kad'an"


"Sorry Allah sawake,  bari naje wajen yaa Abdul yakoyamin wani assignment tinda kanki na ciwo yau"


"Yaa Abdul ya dawo ne? "


"Ehhh,  nima na dawo school na ganshi,  maybe daddy zai gani,  yace gobe zai koma wai"


"Lallai ma,  shine ko yagayamin kuma muyi waya da safe"




  "Shine ko kafadamin zakazo" Afrah tace ma Abdul 

" ni bansan zanzo bah"


"Kai dai kawai yaya Magana na baka wahala,  da yaa Sulaiman ne ai wlhy bazaiyi haka ba"


Daria Abdul yayi sanan yace" ai dole kice haka yarinya"


"Hmmmm naji, ya karatu, ya school? "


"Alhmdulillahi,  muna fafatawa, ya naki"? 


"Tap ai tinkafin mufara ma wahala mukesha,  gashi inaso naje katsina Inna tasa min Albarka"


"Ah lallai yarinya sai kibi Daddy zai dawo yau da dare,  gobe insha Allah kuma katsina zaije daka can zai wuce Abuja"


"Na bishi wazai dawo dani? "


" see you bai da drives ne, kawai ki bishi ko Bala ma ai zai iya dawo dake"


"Toh Allah dawo dashi lafya"


"Ameen" duk sukace

"Ni gaskiya a jidani" Afifah tace


"Lil-lil wats your problem? "Andul ya tanbaye tah


Sai da ta d'an bata rai sanan tace" bayan nazo ka koyamin assignment sai magana kuke tayi kun share ni, kuka ni kubar cemin lil-lil"


"Ahh haba sorry babban k'awa"yaa Abdul yace


"Toh naji yaushe za a koyamin? "


Kallan agogonshi yayi sanan yace " kinga saura mintoci k'adan ayi magrib, in nadawo daka masjid kema kinyi sallah sai kixo muyi ko? "


"Toh Allah kaimu" 


Fatty ce tashigo su biyu da k'awarta Asiya, anci sa'a tayi sallama,  amsawa duk sukayi,  ko kanlansu barayi tashige ciki sai Asiya tace tasu "ya kuke? "Suka amsa da lafya lau"



"Babe waye wanan handsome d'in? Wai ku bakuda munana a gidan ne" Asiya ta tanbaya


"Kee ina kikaga handsome d'in? 


"Wanda na gansu tare da Afifah da Afrah"


Mtswww taja tsaki" brother d'in Afran ne n don't ask me anything"


"Matsala dake kenan rashin mutunci"


"Ke kika sani, 


"Ni dallah Suraj d'in zaizo picking dinki ko nama driver magana ya maidaki? "


"Yana hanya"Asiya tace


Sai bayan magrib sanan akazo daukan Asiyan, A palo taga Mommy 


"Ina wuni Mommy"


"Lafiya lau, ya mamanku"ta amsa cikin sakin fuska


"Lfyalau mommy,  sai da safe"


"Ahh harkinfitoh? Allah bamu alheri"


Ko datazo fita ma taga su Afrah, sai da safe ta masu sanan ta wuce, tsaki Fatty tayi game dace wa"babe ni zan koma, sai munyi chatting"


"Okay bye"


Palo ta dawo ta zube kusa da Mommy 

"Wallahi nagaji"


"Da kikayi uban me?" Mommy tace


"Matsala dake kenan, Mommy kin ga mutananki a wajen gida hadda Afifah? "


"Bar sakarkarun, wahalanlu,marasa anfani"


"Wai mema Abdul yadawo yine"


"Waya sani ma munafikin, ganinshi kawai nayi"


"Aifa, toh ita uwar girkinan bata samu sch d'in abincin bane? ". 


"Ina nasani ma yar wahalan"

Haka dai sukata hiransu, a zaki wanan a tsine ma wanchan




 Daddy bai samu dawowa ba sai washe garin ranan, girki kala-kala Afrah tayi mai Afifah da salamatu suka tayata, ko da yadawo Albarka yaita sa ma Afran d'an yaji dad'i sosai


Duk zaune suke a babban Palo dawo wanshi daka masjid sallahn isha babu dadewa, Afrah ce ta kalle Daddyn sanan tace"Daddy xan bika Katsina gobe insha Allah sai Bala yadawo dani jibi"


"Toh Allah kaimu goben lafiya"


"Nima zanje Daddy" Afifah tace


"Babu inda zakije cewar mommy, wani tafiya ni da nake zaune daku bansani ba sai yanzo? Ita dai Afran da banda iko da ita sai taje, ke kam Afifah babu inda zakije"


Banza da ita Daddy yayi bayasan hayaniya, haushi sosai Mommy taji d'an taso ya tanka ko sata samu k'arasa fad'an abunda ke ranta. 



Shiryawa sukayi tsaf sanan suka shiga side d'in Mommyn, banyan sun gaisheta, ta amsa a banxache

"Mommy sai mundawo insha Allah gobe zamu dawo"


"Hmmmmmm, ina Daddyn naku? 


"Yana palo", Afifah tace

  Hakanan tabiyo su har palon amma a ranta Allah ne kadai yasan irn haushin da Afrah take bata. 


"Har kunfitoh?"


"Da yaddan Allah"


"Toh Allah tsare, Allah bada sa'a"


"Ameen Ameen, acigaba damana addu'a akwai wani business ta muke san farawa in komai ya kankama zanyi maki bayani, insha Akwai ciga ba"


Baki Mommy ta washe gami dace wa"toh Allah tabbatar mana da Alkhari"


"Ameen ameen"


Har gaban Mota ta rakosu tana k'ara masu addu'a




Sun isah katsina lfya, Inna taji dad'in ganinsu sosai,  kaya iri irin Daddy yakawo mata Inna sai Albarka takesa mai, nan yake fada mata game da business d'in dakesan yafara,  Albarka sosai tasa mai gami da fatan Alheri,  sai da duk ya lak'a dangi gami da masu alheri kaman yanda yasa ba sanan yamasu sallama yawuce Abuja, su Afrah kam Haruna ne zai dawo dasu(yaron Daddy ne) 




🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

Tinda su Daddy suka tafi Mommy ke masifa na babu gari babu dalili kowa haushi yake bata Allah kasai yasan irin tsar da tama Afrah d'an aganinta tafi zak'ewa bata kawai Abdul bah


"Fatty mekike ganin zanyi ne?  Gaba daya labarin Afrah hauhawa yakeyi, idanuwanta k'ara budewa sukeyi" Mommy ta tanbaya Fatty 


"Haka ne Mommy ni kaina yanxo Afrah bata wani cika shiga harka na ba, kawai kuyi magana da aunty Azeezah ko anty Nana"


"Toh su yanxo ina fara fad'a masu zasuce bana nemansu sai ina da damuwa"


"Ehhh,  kije zaria ne d'an shopping  kayan yara dai dai sauransu, kinsan zasu baki mafita insha Allah"


"Toh hakan zanyi zan fara k'iransu a waya ma"


"Toh mommy Daddy ya turo da kud'inan kuwa?"


"Ehh mai yafaru? "


"20k zaki bani a ciki akwai abunda zan siya"


"Matsalanki kenan kedai"


"Haba Mommy  yanxonan fa na gama baki mafita, ko kud'in naki ne ai sai ki bani bare ma ba naki bane"


"Zanci ubanki wallahi"


"Hmmmm nidai kibani kawai Mommy" tak'arasa maganan tana barin dak'in. 



🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

Kwanansu d'aya a katsina suka dawo kasan cewar Afifah na school, Addu'a sosai Mami,  Uncle junaid, Inna da sauran d'angi sukayi mata gami sa samasu Albarka kamar yanda suka sabah

   Da misalin k'arfe 2 narana Haruna iso daukansu har jikin mota Inna sa Zainab jikar Inna Rakiya suka rakosu, Zainab ce tace" toh yar uwa Allah bamu sa'a yasa kuma mudace, Allah tsare duk agaida kowa"


"Toh Ameen Ameen, insha Allah duk zasuji, duk wahalan da kikasha wajen registration ki labarta min a online "


Dariya Zainab tayi sanan tace"karkidamu ai har da pictures ma"


"Kee dallah shiga kuje kubar bawan Allah najira"Inna tace


Juya idanu Afifah tayi game da cewa"ke tsohuwa me naki? Ki lallaba ki ware gida kawai sai mun hadu a waya"


"Kinganki kifita idona fa"


"Ni dama wallahi banshi gaba, indai kinaso nashiga bari nazo"


" na tsaya biye maki kwana zamuyi a wajenan, kule Allah tsare"


Haka suka shige mota suna ta dagama juna hannu..

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 




 _REAL PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


  *gaisuwa  ga dukkan masoya nah masu bibiyan labari na,nagode sosai Biebie dee na k'aunarku har cikin ranta a duk inda kuke a fad'in dunia*❤❤❤❤❤

 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




_page 29-30_







"""""" *S*un isah kaduna lafiya, wajen Mommy suka fara shiga kafin sukawoce d'akinsu, sama sama ta amsa gaisuwan d'an Allah ne kadai yasan irin tsanar da tama Afrah


   Suko Afrah suna shiga bedroom d'innasu wanka sukayi gami da Alwala, salla sukayi sanan suka ci abinci, wajen k'arfe 9:30 Innah ta kira taji ya suka iso, hira suka d'an yi sanan sukayi sallama, ta aje phone d'in babu dad'ewa Mami ma takira itama dai taji yasuka saukane sanan sukayi sallama, whatsapp ta shiga tafada ma yaa Sulaiman ma sundawo, batawani dade online d'in ba ta sauka, alwala tasakeyi sai addu'an bacci ta kwanta Afifah kam tinda taci abinci rayi baccinta. 



   "Haba Mommy naga dai kud'inan bafa kece kike nemowa ba, da anyi magana kice kina manege duk kudaden da Daddy ke baki ina kike kaisu? " Fatyy tace ma Mommy 


"Kinsan Allah zanci ubanki"


"Kedai yau Mommy kin hau litter🚮  zaki sauke a kai na, Afara ke baki haushe, kijey ki cimata qaniya bani bah"


"Fitamin a d'aki dan ubanki"


"Wallah mommy Daddy yace kibani 5k kud'in subscription"


"20k d'in ranan fa? "


"Babu ruwanki kawai nidai yace kibani, ai muyi waya dashi"


"Kude kenan keda Hafiz sani magana ko? Duk k'okarin da nakeyi kanku baku gani ko? "


"Toh ai kece Mommy komai masifa, inbanda haka wazaiji kanmu nida mommy nah"ta k'arasa mafanan tana daria


"Hmmmm jeki sai da safe"


"Zaki bani kud'in? "


"amma nace kije ko"


"Toh Allah bamu Alheri"


Da ido Mommy tabita. 




  Koda tashi d'insu,  taga duk suyi bacci tsaki tayi sanan ta aje phone dinta toilet ta shiga tayi wanka da alwala, sai datasa kayan bacci sanan tashiga yin sallan isha, nan da nan ta idar, yadda hijab d'in tayi anan tahaye gadonta, phone dinta ta dauka 11:45 tagani,  Data tabude tashiga Snapchat,  tana kallo tana daria hayani yarta ya farkar da Afrah kasancewar batada hauyin bacci, juwowa tayi sukayi ido hud'i da Fatty, tsaki Fatty tayi tacigaba da abinda takeyi, haka tai kalle kallenta a Instagram, Snapchat da status d'in mutane ko ta rage k'aran, juyawa Afrah tayi kawai badan tana bacci ba d'an Fatty tadameta amma babu yanda zatayi, haka taita kalle-kallen ta sai kusan 2 na dare ta gama, chaji tajona phone d'in sanan ta kwanta.







   Duk da rashin baccin da batayi sosai ba,  hakan bai hanata tashi sallahn subh bah, Sai da tayi Alwala sanan tashiga tashin Fatty, Amma inna mutumiyar taku batasan anayi ba, gajiya da tashin ta tayi ta barta, wajen Afifah ta nufa, bata dade sosai tana tashinta ba ta tashi gami da Addu'a kaman yanda Afran ta cemata, sai dataga tayi hanyan toilet ta tayar da sallanta, har duk suka idar Farty ko motsawa batayi ba, har suka gama Azkar na safe Fatty bata tashi ba, wajenta Afrah takoma tana tashinta amma dai still, toilet Afifah tashiga, ruwa tadebo bata bari Afrah tagani ba tace

"Ai aunty ki barta kawai, kisan halin masifan ta, ba'ayi mata abin arziki"


"Wai ke baki da kunyan ko baby, sunawa kikeso namaki magana? "


"Allah baki hakuri, kawai kije kiyi abinda zakiyi ni banasan afara ihune tinkan gari yayi haske sosai"


"Lallai ma yarinya, keda zaki sch kina cewa naje nayi abunda zanyi? Kece mai abinyi ai"


"Hahahaha, ai kema dai zaki anty, ni yanzo banda case sch kinsan nakusa graduating "


"Ita ina"


"Wallah kuwa, kin manta primary5 going ss1 kuma am 9


"Ohhhhhh hakane pa, baby ankusa zama big girls "


"Hahaha Aunty kenan, kije bari natasheta"


"Okay vari naje kitchen, kishiga wanka inkintasheta"


"Tohhh" Afifah tace 

   Sai data k'ara kulu k'ofar dakin gam sanan tadawo cup d'in da ta debo ruwa ta jawa, gadon Fatty tanufa, sai da ta k'arema Fatty kallo tas gami da kecewa da dariyan muguta"ba dai chatting ba, yanzo zan maki aiki nima chatting ce"daria takuma yii sanan ta antayama fatty ruwan a face d'inta

  

 Azabure ta tashi tana xare eyes, Afifah tagani agabanta tana daria, goge fuskan ta tayi sanan tayunkura zata tashi a 360 Afifah tashige toilet gami da murja key


"Dan ubanki, uban wa yasaki zubamin ruwa? "


Daka cikin toilet Afifah tace"ubanmu sabo da kinqi tashi kiyi ibada, har ni k'anuwar bayanki nayi keko kina bacin asara"


"Wallahi zaki fitoh zakiga abinda zanmaki, wawiya kawai stupid "


"Naji dai aje ayi sallah iyayen chatting"takarasa maganan tana daria


"Zaki fitoh ai"


"Ohoo dai, aje sallah mama guntu"


Fita a d'akin tayi d'an takasa magana, ita kadai tasan abinda zatama Afifah yau, D'akin Mommy tashiga ko sallama, toilet tanufa direct ta dauro alwala, tana fitowa ta tayar da sallah, babu dadewa ta idar(yar baki bayawa sai lada😂😂)  hayewa bed d'in mommy tayi ta kwanta amma sai buga tsaki takeyi


"Wai wanan wani iskanci ne kinshigo min waje sai tsaki kikeyi, bansan iskanci fa"mommy tace


"Wanan wawiyar yarinyance, nan Fatty tabama Mommy labari


"Karki sake kiduketa wallah, inba haka ba sai naci maki mutunci, ai maganinki kenan ba dai wayn dare ba"


"Allah sai na duketa"



"Sai ki duketan nagani, shegiya mai b'akin ran tsiya"


Magana qasaqasa Fatty takeyi wanda nakasan jin ko mai takecewa


"Fitarmin a d'aki"Mommy tace


"Toh ni bacci zanyi"







 A kitchen kam Afrah da Salamatu sun gama kammala komai da ya gamata tazu bama Afifah na sch dinta, d'akin Mommy  naufa d'an gaidata, rashiga da Sallah Mommy ta amsa yau fuskanta sake "har kin gama kenan"?


"Eh Mommy duk nagama, yau har kunnun gyada namaki"


Ahhhhh kin kyauta"tayi maganan tana d'an murmushi


"Bari naje nayi wanka"


"Tohhh, Allah sa y'ar tsokanan tayi dai"

"Aikam bari na dubuta naga"

  

 Kan Bed ta ganta har tasa uniform, kallanta Affrah tayi sanan tace


"Ya bakije kin gaida Mommy bah? "


"Wallah anty Fattynan nazuba ma ruwa,  dafita duka na zarayi"


"Wayace ki zuba mata toh? Tashi kije ni " tashi yayi tafita, a hankali tai ta tafiya har ta iso d'akin Mommyn sallahma tayi sai da Mommy ta amsa sanan tashiga, Fatty najin Voice d'inta ta rashi, bayan Mommy Afifah taboye "wawiya uban wayace kizuba min ruwa"


"Ni ba wawiya bace"


"Wai ke Fatty mai nagaya mak?  Zan cimaki mitunci fa" matsawa mommy tayi gami da jawo Afifan kusa da fattyn "oga gata daketa dan ubanki nabaki mamaki, kebakin san halina ba wallahi, ganina kawai kikeyi"


Banza da Mommy Fatty tayi, batace k'ala ba phone d"inta ta dauka kan bed d'in Mommy rabar bedroom d'in gami da jan wani wawan taki qala Mommy batace ba sai ma kallan Afifah datayi gami dacewa" ki bar shiga harkan Fatima, kindai san hakinta"


Baki Afifah ta turo sanan tace" Sallah fa na tasheta ni"


"Nidai na fad'a maki"


"Tohhhh, ina kwana? "


"Lafiyalau autana, yakikatashi? 


"Qalau, gani kinganni ma"


"Uwar mantace maza jeyi  brkfast,  bari na shiga wanka"

  Tashi Afifah tayi tabar d'akin, kafin 7:30 tagama kimai, bubu b'ata lokaci tama Mommy da Afrah Sallahma tawuce.






           Sai datagama duk abinda ya kamata, sanye take cikin arebiyan gown black da toch d'in milk,mayafin ma black ne sai daka gefe akasa milk simple makeup ne afuskanta Amma sai tayi kyau sosai. 

   D'akin Mommy tashiga da Sallamanta, sai da Mommy ta amsa sanan Afrah ta shiga cikin dakin

     Tunda ta shigi Mommy ke binta da ido, waje tasamu zauna sanan tace" Mommy naso na je cafe akwai abinda zanyi"


"Ban gane akwai abinda zakiyi ba, kina nufin kulin sai kin fita kenan ko yaya? "


"Mommy ba dad'ewa zanyi ba insha Allah "


"Ahhh lallai,  naga alama yanxo so kike kifi k'arfina, inbanda iskanci zama ki fita ne ban isa kifadamin tin jiya da dare ba sai da kika shirya tsaf, kanki na rawa kuwa"


"Kiyi hakuri Mommy "


"Duk naji,  sanan ma abincin ranan uban wa zaiyi kinsan sai banasan girkin Salamatu nikuka ba dad'i nakeji ba bare nayi"


"Ai insha Allahu ba dadewa zanyi ba"


"Kedai kika sani, tashi ki bani waje"


Tashi Afrah tayi gami da yima Mommy sallama tafita, banza da ita mommy tayi kaman bata jiiba




    Itakam Afrah d'akinsu takoma tasa takalmi da side bag d'inta tayi gaba, a zuciyan ta tana mamakin halin san kai irin na Mommy, taga dai Fattyma shiryawan ta takeyi sanan ta fitoh kuma Mommy  bata isa ta hanata ba, sai ita dazatayi abu mai mahimmanci da anfani tana neman hanata Allah dai ya kyauta san kai, dawanan tunanin tabar gidan. 


    Bakin titi tanufa kasancewar gidansu bai da nisa da titi, babu dadewa tasami abin hawa yaja sukayi gaba. 



A gida kam Fattyce ta shirya tsaf cikin material pick sai mayafi back, tayi kyau babu laifi kallan Mommy tayi gami dacewa "bani kud'in zan wuce"


"Gidan ubanwa? "Mommyn ta tanbaya


"Haaaaa gidansu Aseya zani ai ba dadewa xanyi ba"


"Babu inda zaki"


"Wanan wasa ne, bayan muyi waya tana jirana sanan kice babu inda zani, kawai ni kibani kud'in na tafii"


"Inkuma ban bada bah fa? "


"Ai zaki badama"


"Kije bedroom dina kiduba wanan red bag d'in ki dauka, karkidauki abinda yafi 5k kinji na fada maki"


Tana dauko kud'in ko sallaman kirki bata ma Mommy ba tayi gaba abinta



  Tana fita tsakar gida tashiga kiran driver su cikin d'aka murya, aguje yazo gami dacewa "ranki ya dad'e" wani wawan harara ta watsamai sanan tace "ni dallah gyara mota, gidansu Asiya zamuje" gyara mota yayi sanan tashiga gidan gaba tana tsina fuska, jan motan yayi sukayi gaba.




K'arfe 1 Afrah tadawo, ko kallo bata isa Mommy ba, itama sallah tayi sanan tafara abinda zatayi a cikin gidan. 




🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

Yau saura 2days Hafiz yatafi school d'an haka sai shirye-shirye yakeyi, musanman Mommy tasa Afrah tamai dabon nama mai yawan gske,duk abinda yake buk'ata Daddy  yayi haka shima duk shirinshi ya gama tas rananr tafiya kawai duk suke jira. 




Ranan tafiyan Hafiz yakama Thursday  har Abuja duk suka rakashi, har airport fad'a sosai Daddy yama Hafiz Mommy ma rayi iya daidai nata, matan Alkhairi Afrah tama Hafiz ya amsa babu laifi, Addu'a Afifah tana tamai Fatty kam da fad'a suka rabu dan yaqi bata wani laptop dinshi taba k'awarta, basu bar airport din bah sai da jirgunsu ya tashi(su Hafizu asauka lfya) 



Sai da suka kwana A abuja Friday  kafin Sallan juma'a suka shigi kaduna. 




  Bayan Daddy yadawo saka salar juma'a a babban palo daddy ya tsaya, yaransa ne sukai ta kawo mai gaisuwa da k'anan yan kasuwa shikam sai Alheri yake masu, cikin gida kam Mommy taci tayi fam, d'an ita tsana taga Daddy na kyauta gani take duk dukiyan su sai kwashe ya kyautar. 



  Bai samu shigowa cikin gida ba sai bayan Sallahn isha, sai da yayi wanka yaci abinci sanan yashiga sanar dasu cigaba da duk suka samu game da Business din da zasufara nashigo da kaya iri daban daban ta jigin ruwa, daka kayan abinci, kayan gine-gine, kayan sakawa da kaya dai duk na anfanin rayuwa






Murna sosai duk sukayi gami da fatan Alkhari, Aduu'a sosai sukayi na qarin haske da cigaba


Daddy ya amsa da Ameen gami da samasu Albarka, sai k'arfe goma Afrah  da Afifah sukamasu sai dasafe sukabar palon, Fatty kam bedroom din Mommy tawuce, k'an gadon Mommy ta zube tana wani ihun murna, can kuma tace"nasan kafin next year munfi haka kud'i insha Allah, dole natafi NEIL UNIVERSITY  abuja sanan dole asaimin mota mai zafi su Afrah kam time d'in nasan anata pama a KASU da qazamen k'awayenta"dariya ta bushe da shi... 










_kuyi hakuri readers laifin NEPA ne, amma ga wanan shafin har jibi da gata_🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤣🤣



 *ayi comment nasan halin da kuke ciki, da dad'i kokuwa babu??? Ya kukejin labarin ne?? Wai*



*MUCH LOVE FOR YOU  ALL SWEETHEARTS*❤❣💞💞💕💖💘






~BIEBIE DEE~🌸

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_






*wanan page d'in nakune Aunty Billyn Abdul n Rabi'atu sk mashi(mommyna💘) thanks for everything, Allah qara karemin ku*❤❤❤




_Page 31-32_





"""" *H*aka dai Fatty taita lissafinta har Mommy ta shigo d'akin


"Kekuma wanan wani sabon iskancin ne? "Mommy tace ma Fatty 


"Ahh Mommy dole fa nayi murna, wanan babban cigaba haka damuka samu"


Murmushi Mommy tayi sanan tace"ki dai bari kud'in sufara shigowa, zan baki mamaki"


"Dats why i love Mommyna kinsan yakamata"


Haka dai sukata d'an hiransu,  sai da Mommy tagama duk abinda zatayi a d'akin tayima Fatty goodnight ta nufi side daddy. 




   *D*uk abin da Afrah zata buk'ata na makaranta Daddy yama Afrah, kayan sawa masu yawan gaske yasa Aunty Maijiddah takawo ma Afrah d'an zuwa school, godia sosai Afrah rayi gami da addu'a



Mommy da Fatty sunji haushin wanan siyyyan da Daddy yayi mata sosai, dan wunan wanan ranan habaici iri iri babu kalan wanda Mommy da Faty basu mata ba, share su tayi, ikaman bata san yaranda sukeyi ba,  


"Wallahi mommy sai kiyi da gske kan wanan shegir Afran" cewar Fatty 


"Ki barni da su kawai, har shi kanshi Daddy"


"Ai Daddy kina ganin shi  Wallahi sai a hankali, shi dai Abdul yama kanshi adalci da baya zuwa every weekend"


"Hmmmmm wanan banda case dashi d'an ban gama alaman cigaba tare dashi ba, Daddyn ku kuwa ido zan qara samai da kyau, naga lamarin nasu nasan wuce gona da iri"


"Yauwwa Mommy, kiqarasa ido sosai,  nima kai na ba barinsu zanyi ba shegiya munafuka, gashi duk ta chanzama Afifah hali bata ganin laifinta ko k'adan"


"Ita kuma wanan zanci ubanta"


Haka dai Mommy tai ta zancen marasa anfani kan Daddy da Afrah.





    Afrah da Sulaiman kuwa yanxo sunyi wani irin sabo wanda su kansu suna mamaki, suna manne a waya ko da yaushe, sai dai in yatafi sch ko zaiyi karatu haka itama, sosai suke chatting, yanzo hakan ma chatting d'in sukeyi,  kwance take phone hannunta sai smiling takeyi Fatty ce tashigo d'akin babu sallama kamar yanda tasaba, kallan Afrah tayi sanan tace "niko kinga red kimona na dakikazo gyra d'akinan? "


Batare da ta kalleta ba tace"nooo, bangani bah nikam"


Tsaki Fatty tayi gami da barin d'akin, da ido Afrah ta bita chan kuma tace "ikon Allah sai kallo"


     A palo ta tadda Mommy turo baki gaba tayi gami da cewa "naje. Ina tanbayanta ko kallo ban isheta ba danna phone kawai takeyi, innaga ita da saurayinta ne" Faty tace ma mommyn


"Urauban saurayin, dan ubansu" d'akin nasu tayi da izza


Koda tashigo Afrah bata ji ba tana chan tana zuba zance a online 😂


"Wanan wani sabon iskanci ne Afrah, kice kike gyra d'akinan antanbayeki abu kuma kina bada amsar banza, na lura kwanan kanki rawa yakeyi toh kisani duk abinda ke kanki zan sauke maki shi, gida dai nawa ne, babu wani shegen da zai kawomin sabon salon iskance"


Afrah da tunda taji voice d'in Mommy ta aje phone din tayi shuru. 


"Badake nake magana bane ko? Allah dai yakaremu da gadon mugun hali"


"Yihakuri Mommy, in Afifah tadawo islamiyyah xan tanbayeta ko ta gani"


"Da kyau, anjima inason kimin fruit salad "


"Oky"kawai Afrah tace


Ita yanzo tadena mamakin sankai irin na Mommy da mugun hakinta, kallansu kawai takeyi tabar ma Allah komai a hannunshi. 






   *K*wana biyunan bata cika zaman gida ba, sabida registration aketayi, Daddy yaso yasa ayimata komai sai dai tafara zuwa lectures kawai,  amma Afrah taqi tafisan komai tashiga ayi da ita taji yanda akeji kuma taqara wayewa da qara karantar jama'a


   Duk abinda zatayi yau a sch d'in ta gama, tafito kenan d'an tafiya gida sukayi karo da wata buduruwa wanda bazata wuce age mate d'in Afran bah, doguwace batada jiki sosai, moderate (kamar ni Biebie dee🤸🏻‍♀) fara ce amma ba sosai ba d'an Afrah tafita haske sosai tanada kyau dai dai ita, she's just pretty 


  "Am so sorry please, wallahu sauri nakeyi ana jirana shiyasa ko ganin gabana banayi"buduruwan tacema Afrah


"Never mind, lamarin sch ne sai a hankali"


Dariya tayi sanan tace" by the way am Zarah Maktar, You? "


"Khadija Afrah Salis"


"Wow kaji sunan gayu har guda 2"


"Wani gayu Fa, keda kikace ana jiranki na tsaidake"



"Hmmmm just forget about them, bani number ki inkinzo gobe Allah ya kai mu sai na nemeki"


Mika ma Afrah phone d'inta tayi qiran Samsung s7,ansa atayi tasa mata number'n, 


"Insha gobe i'll call u, Allah sa ma department d'aya muke" ta k'ara maganan tana tafiya cikin hanzari


Daria Afrah tayi sanan tace"ikon Allah ji yanda rake sauri kaman zata tashi sama"😂




   Da tunanin Zarah ta iso gida, sai dataje tama Mommy sannu da gida kana tawuce d'akinsu


Fatty da friends d'inta su 5 ne suke zaune d'akin,  da sallama tashigo, suka amsa sama sama, "sannunku tace daso, babu wanda ya amsa sai Aseeya, itama Afran Batabi ta kansu ba, bag da mayafi tacire tashiga toilet ta d'auro Alwala, tana idar da Sallah tabar masu d'akin

     Hiran su sukai tayi na abu d'aya wanan babanshi nada kud'i, wanan handsome ne, wanan classy ne wanan ba classy ba, haka dai sukai ta hiransu har 5 sanan sukayi make-up duk sukafitoh, masha Allah duk suyi kyau, a palo sukaga Mommy, sai a lokacin suka gaisheta, ta amsa cikin sakin fuska fiye da yanda kuke tunani


"Toh Mommy sai na dawo"Fatty tace


"Okay tohm k'arki kai dare" (nikam BIEBIE nace hmmmm Mommy kenan) 


 _NEXT DAY_


Afrah ta shirya cikin black jallabiyya tayi kyau sosai, d'an har red💄tasaka sanan tasaka sunglasses 🕶 black tayi kyau kaman menene, shigowa tayi tama Mommy sallah, ta amsa mata a dak'ile kamar dole"duk kin gama shiya abincin da komai da kimai ko? dan su Umme-Abdulnaseer d'in tana hanya"


"Duk nagama komai"


"Da kyau, ai nasan Daddynku yabaki kud'i ba sai nabaki ba"


"Ehhh ina dashii"


Sallama tayi mata tabar d'akin, agogon hannunta takalla 1:43 tagani, d'an tsaki tayi sanan tacigaba da tafiya, bata kai da isa bakin gate ba phone d'inta yafara ringing, tsayawa tayi ta fiddo da phone d'in da side bag d'inta, Zarah Muktar ce(sunyi waya tin jiyan hadda chatting ma) 


Murmushi tayi gami da sa phone din a kunanta


"Haba khadeeAff, nifa nafitoh ina yanya"Zarah tace


"Nma ganin da yaddan Allah"


Katse wayan duk sukayi, tana kokarin barin gidane taga baba mai gadi na bud'e gate, tsayawa tayi motar tashigo sanan tafita. 



  Gaba da ita k'adan akayi parking motan, ta gyra zaman side bag d'inta zata bar wajen taji anacewa"hajiya ko naciki? "


Juyowa tayi d'an ganan wanene, ido hud'u sukayin da Ummu_Abdulnasir, k'arasawa wajen tayi a kunyace,"Ummu kiyi hakuri wallahi ina sauri, sam ban ganeki ba"


Murmushi Ummu tayi sanan tace"babu komai, ina zaki wanan kwalliya? "


Sai da ta gaisheta sanan tace"KASU zani munata registration ne"


Ehh hakane Allah temaka"duk wanan magan dasukeyi Ummu-Abdulnasir narike da hannunta, har zasu bar wajen sai Ummu taleka motan"kai Abdulnaseer fitoh mushiga, kana abu kaman mara lafiya"


Ido hud'u sukayi da Afrah, juya big n beautiful eyes d'inta tayi sanan tacemai"ina wuni"


"Lafiyalau"yace da ita, bata k'ara magana ba sukayo cikin gida, murna sosai Mommy tayi da ganinsu amma bata ji dad'in ganan Ummun da Afrah ba, shiru kawai tayi. 


      Abdulnaseer ne ya gaida Mommy cikin girmamawa da fara'a itama fuska sake ta amsa, tashi yayi gami da cewa"bari naje Mota"


"Nooo Afrah kaishi d'akin Sulaiman, gyare yake tas kaman nasan tare zakuzo nasa aka gyra jiya"Mommy tace



"Nooo Mommy bari nazauna a motan kawai"yaqarasa maganan yana barin palon


"Shiyasani" cewar Ummu


"Toh Afrah samai abinci sai ki miqa mai inzaki tafi"


Nan Afrah ta zubamai komai tajere a tray, Sallama tamasu tafita da tray'n 


 Tana isa wajen motan, k'onkusa window motan tayi, bud'e murfin motan yayi d'an ya ganta da tray 

  Mik'amai kawai tayi batare da ta ko kalleshi ba, amsa yayi gami dacewa "thank you "kaman bataji ba tayi gaba abita, sunglasses 🕶 d'inta ta fiddo ta maida wanda tacireshi tin sanda suka Fara magana da Ummu-Abdulnaseer, sai dayaga tabar gidan yamai da hankalinshi kan trayn da takawo, smiling  yayi sanan yafara cin abincin.




A bakin gate suka hade Afrah zatashiga Zarah zata fita, Afrance ta ganta hannunta tajawo a tsorace ta d'aga kai dan ganin wanene, ganan Afrah datayi yasata sauke ajiyan zuciya "kekam meyasa in kina tafiya baki kallan gabanki kai kawai kikesawa"Afrah tace


"Hmmmmm wallahi kibari  kawai haka nake, jiya ma haka nayi" ta k'arasa maganan tana daria


"Naga alama ai, muk'arasa ciki"


"OMG KhadeeAff wanan dressing din haka fa? Nifa sai yanxo na ganki da kyau"


Dariya Afrah tayi sanan tace"ina zaki ganni inkikasa kai a gaba ke shikenan"


Itama dariya sanan tace"kingane ni da yawa, wai mai ya tsaida ke ne? "


"Kibari kawai wallahi baqi mukayi kuma sai dafitoh sukazo dole nakoma"ita qarasa maganan tana jan tsaki


Tsayawa da tafiya Zarah tayi sanan tace"tell me meyafaru"ta qarasa maganan tana d'aga mata gira😉


"Kedai wallahi kincikasa mutun dariya, babu wani komai"


"Yeahh nasani just tell me"


"Kawai wanda zukazo da friend d'in Mommy ne kallo, duk sai yaqara bat'amin rai"


Bat'a face Zarah tayi sanan tace"wai shi tohh?"


"Ohooo i think yaronta ne, naga suna kama sosai"


"Ohhhhh kodai"sai kuma tayi shuru bata qarasa maganan ba tana daria


"Kodai mene?"



"A'a kedai kika sani, muje muyi abinda zamuyi time is going" nan suka qarasa ciki suka kiyi duk abinda zasuyi. 


   Kafin 3 duk sun gama abin da zasuyi a sch din, tsaye suke, suna sallama wata buduruwace y'ar gayu ta tsaya gabansu, kallon ta Zarah Muktar tayi, smiling buduwan tayi masu sanan tace"d'an Allah ku sister ne naga kuna kama, tin dazo naketa kallanku"


Kallan juna Afrah da Zarah sukayi sanan sukai daria, Zarah'n ce tace" yes we are cousins"murmushi Afrah tayi sanan tace "yes "


"Wow shiyasa kukai kama, by the way am Husna Mansur, anan Marafa nake "


"Ohhhh nice,  wani course  kikai applying ne" Zarah ta tan bayeta


"Micro biology"Hunsna tace


"Wow duk muna tare kenan"cewan Afrah


Ex changing numbers sukayi, Zarah taso suqara sa gidansu suyi sallan la'asar amma sukaqi,  sallama sukayi kowacensu tayi nasu gidan. 




A gida kam Mommy da Ummu-Abdulnasir hira suka sha sosai "ni kam ina Fatima tinda nazo bam ganta ba"


"Eh na d'an aiketa ne malali, Amma nasan maybe tana hanya"


"Okay gara da bamuzo da Humairah bah,  gashi duk yan matan gidan basunan hadda autanki"


"Aikuwa dai, auta kam tanan hanyan dawowa nasani" hira dai suketayi kayan motsa baki iri iri gaban Ummu, Fattyce ta shiga(, yau anyi sallama)  k'araso wa tayi d'an ganin ko wanene d'an tin a waje dataga motan da baba gidansu ba take san sanin wanda yazo

  K'arawa tayi wajen su Mommy'n tana ganin Ummu tasaki wani smiling, gaisheta Fatty tayi cikin girmamawa da sakin fuska, Ummu ta amsa da fara'arta kamar yanda tasa ba


"Ummie ina Humaira, bakuzo tare ba? "


"Ehh humaira taje gidan anty Murja sister na, jin zancen sch d'inta da mijin k'arwar tawa ke nema mata, amma da tare zamuzo, danaga duk bakunan har inacema Mommy ku gara da bata zoba"


Smiling Fatty tayi gida cewa"aikuwa,  wani school ne? "


"ABU zaria ne"


Fuska Fatty ta bat'a sanan tace "ohhhh Allah sa su fara a sa'a"


"Ameen daughter, ke sai next year ko? Mommynku kefadamin bakiyi passing ba"


"Insha Allah Ummie"


"Allah temaka, kije Abdulnasir nan cikin mota kuyi hiran dashi,  nasan yagaji"


"Okay toh"Fatty ta tashi tayi wajen da saurinta


  Mommy da tunda suka fara magana take murmushi, qarowa murmushin nata yayi dataji Ummu tace Fatty taje tasamu Abdulnasir suyi hira, wani abu tashiga kitsawa a ranta ita kadai, Ummu ko tace hakanne bawai da wani manufa ba.



    Haka Fatty taje taita damunshi, banza da ita yayi sai time to time yake kulata, itadai sai zuba takeyi, sai bayan la'asar sanan suka bar gidan, kayan kwalliya masu yawa Mommy tabada akaima Humaira, Abdulnaseer agogo tabashi mai kyau, godia sosai Ummu tayi ita da Abdulnasir,Ummu na shirin shiga mota Afrah tashigo, motsowa tayi sujayi sallama sanan tashige ciki, da ido Abdulnasir yabita, itakam batasan ma yanayi bah... 






_ina gaisuwa masoya, ina sanku sosai, lodi lodi_❣💋❤❣❤




_kai gaskiya ina jiran comments in ba,  nayi shuru sai, amma ya xata kasance??  Ga Sulaiman gakuma Abdulnaseer ga Fatty classy😂 ga kuma Afrar, ina Mommy???  Ita mezatayi nee?, duk sai naji comments zancigaba_





*MUCH LOVE ❤️ FOR U ALL*

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_








*Wanan page d'in naku ne Mutanan kirki*


*Ummu-Abdulnaseer*

*Aunty Barakah*

*Bakhitey(k'awalli)*

*~jiddah*

*princess Nusy*

*Ummu safeeya*

*Husnah Mansur*

*Oum Abdulkhaliq*

*maman heeshmer*

*Fatima Ibrahim Muneerah*


*thank you so much for d love n support, Allah barmu tare har gidan Aljannah. Ameen Ameen*



_page 33-34_







"""""" *Abdulnaseer*a palo kwance saman doguwar kujera, Ummu ce ta fitoh, zama tayi a kujeran da ke kollonshi


"Ni kam kaci abinci? "Ummu ta  tan bayeshi


Tashi zaune yayi sanan yace"ni Ko Ummie wanan Afrah'n ma yariyan Mommy ne?"


Smiling Ummu tayi sanan tace"ehh toh, yariyar kanin mijinta ne da yarasu, kaga kenan ai y'ar tace ko"


"Ehh hakane gskiya"ya k'arasa maganan yana wani smiling 


"Meyafuce kake tanbaya?"


"Nooo, kawai dai na tanbaya ne fa Ummie"yayi maganan yana shafa kanshi


Murmushi kawai Ummie tayi sai kuma tace"ko mai dai Mainene kai kasani"


"Hmmmm, Ummie banfa cii bah"tashi yayi yanufa dinning 



"Kai dai kasani, komai ake ciki inan zakazo kasameni, dama bansanka da surutu bane"


"Kikace mene Ummie? " *Abdulnaser* yace daka can dinning 


"Kai bada kai nakeyi ba"




🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸


Alhamdulillahi su *Afrah* sun kammala komai na registration har sufara lectures, 

Kamar kulin, yauma *Afrah*ta kammala duk wani aikinta da takeyi cikin gidan, cornflakes tasha sanan ta k'arasa shiryawa, tana gyra zakan mayafinta ne Afifah tace "Aunty yau Saturday zaki school?


"Yes baby, muna karatu ne"


"Okay best of luck"


"Thank you lil_lil"


Face Afifah ta bat'a sanan tace" ni banasan wanan sunan ki bari anty"


Dariya *Afrah*tayi sanan tace bakin yaa Sulaiman naji ai"


"Ehh ai shima daka baya yabar cemin"


"Toh shiken nima na bari"


"Yauwa, aunty please inkindawo xaki aramin phone d'inki xan gayama yaya wani abu ne"


"Tohh Baby sai nadawo"takarasa maganan tana barin d'akin nasu


   Side d'in Mommy tayi, tashiga bedroom d'in nata da sallama, sai da Mommy ta amsa sanan tashiga, gaisheta tafarayi sanan tace"mommy sai nadawo"


Kallanta Mommy tayi sanan tace"sai kindawo daka ina fa? "


"Mommy school zani, akwai karatun da yan 3lvl da 4lvl sukeyimana yau"


"Tohh yayi kyau alhudahuda"


Tashi tayi tabar d'akin dan tasan ko shekara zatayi Mommy ba addu'a zata mata ma, bama tama yaranta ba ne sai ita, dawanan tunanin ta bar gida.




    Tana isah school d'in babu dad'ewa su Zarah da Husnah suka iso da duk wani mai buk'atan karatun da yazo, babu bat'a lokaci akafara karatu suna jotting, haka akai ta karatu har 12:45.




  Bayan sun idar da Sallah  suna zaune,Zarah Muktar ne tayi magana" ni fa yunwa nakejii"


"Toh mezamuci? "Cewar Husnah


"Ku ni dai banjin wani yunwa" *Afrah*tace tana duba wani book da ke hannunta


"Ke mufa ba dan karatu mukaxo duniya bah" cewar Zahrah 


"Toh mamarciki muje muci ko snacks ne mu daura"


Dariya Husnah tayi sanan tace"kuna da abin dariya wallah"



Bayan sunci abincin, hall suka koma aka cigaba da karatu sai 3 dai dai suka fitoh. 




Suna fitowa *Afrah*phone d'inta ta fiddo daka cikin bag d'inta wanta tun suna karatu takejin  vibrating d'inshi, missed calls na Mommy tagani har  12,babu bat'a lokaci *Afrah*tashiga k'iran Mommy'n ringing 2 Mommy ta dauka


" *Afrah*kina ina ne? "


"Ina school Mommy, amma yanxo zandawo"


"Oky toh please kiyi sauri, Daddy'n ku yayi waya yana hanya, girki za'ayi masa"


"Tohm ganin soon da yaddan Allah"


"Yauwa toh adawo lfya, kiyi sauri please"


Kafin *Afrah*tace wani abu har Mommy ta kashe kiran, da ido *Afrah*tabi phone d'in, a xuciyan ta tace"Ai na san k'ira sai da dalili, meye anfanin Fatty dake gida toh? Wata zuciyan tace da ita" ke ma inna ruwanki da Fatty'n komai zakiyi dai toh kiyishi d'an Allah". 



K'arasawa wajen su Zarah tayi,  sai da ta kallesu sanan tace"Ni zan wuce gida"


Hararanta Husnah tayi cikin wasa gami dacewa"kin manta ne"


"Bangane gida zaki bah"cewar Zarah


"Wallahi Mommy ce tak'irani Daddy na hanya"


"Ohhh toh ke Husnah kiyi hakuri next time sai muje gidan naku, ai muna tare insha Allah"Zarah tace


"Toh shikenan no problem Allah kaimu"


"Ameen "duk suka amsa


Sai da sukazo gate sanan  sukai sallama kowanne su yayii hanyan gidansu.









  A gida kam bayan Mommy ta gama waya da *Afrah* harara ta watsama Fatty gami dacewa


 "Kedai badai bakida mutunci ba, ban isa nasaki kiyi ba"


"Toh wai Mommy ni na iya irin kallan girkin da kike magana ne, kinfa san daka indomie sai soya kwai na iya, Amma sai wani harara kikemin sai kace nayi wani babban laifi haba"tak'arasa maganan tana danna phone d'inta




"Wawiya ita *Afran* kanta ba ta waya takoya ba, ke sai tsinannen danna wayan baki tsinana uwar komai, kinfi so komai tawuce ki"



Tab'e baki tayi sanan tace"ita duk zata iya wanan wahalan,ni kam baxan iya ba wallahi"


"Kar kikoya d'an ubanki, kikayi aura mijin yakoro ki"


Dariya Fatty tayi sanan tace" zamanin ku ma Daddy bai koreki ba sai namu zamanin? Kema fa Mommy girkin naki sai aslow"



"Zanci mutuncinki fa, baki dakunya"


Dariya takuma yi sanan tace" Wallahi mommy gaskiya na fad'a, ko su Aunty Azeezah girkinsu babu dad'i, gaskiya kawai nake fad'a"



Kallanta  kawai Mommy keyi takasa magana. Ganin kallon yayi yawa ne yasa Fatty cewa" kawai mommy k'ar kiwani damu d'an ban iya girki ba, dan gidana masu min abinci ma sai mai degree wallahi, dan nasan akwai cash"


"Toh Allah sa, inna fatan haka"



"Yauwa mommy, kicire wata banzan *Afrah*a rainki d'an ita ba komai bane daka ita har Abdul d'in"


"Toh shikenan naji, jeki shiryamin kaya cikin drower"


"Toh"Faty tace kawai tayi hanyan bedroom din, da ido Mommy tabita. 









_kuyi hakuri please_ 🙏

_bubu yawa MUCH LOVE_

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_



*congratulations sis SADNAD INA taya murnar kammala book dinki SANADIN GROUP,  Allah saka da Alkhari yakuma qara basira, Allah ya bamu ikon aiki da saqon da kika isar, Allah tsaremu ya karemu da ka dukkan sharri AMEEN*






_page 35-36_





"""" *Afrah*nadawo wa sallah tafarayi sanan ta shiga kitchen, tuwan shinkafa takeyi miyan ogu, sai pepper soup na kayan ciki, sai wani shegen zobo dayaji kayan kamshi da flavors iri iri, kafin kace mai gida yadau kamshi,Mommy sai kaiwa da komuwa takeyi,  taci kwalliya cikin atanpa super Holland mai zanen red n yellow rayi kyau sosai😇



"Yauwa sannu Afrah, nace ko zaki d'an dafa maku wani abu tinda basan tuwa kukeyi ba"


"Oky toh bari nayi mana mcroni"


"Yauwa toh"


Bayan sun gama gyara kitchen din Salamatu tayi, sanan duk suka nufa bedroom dinsu. 




  Sai gab da magrab Daddy ya dawo,  da murna duk suka tarbeshi, drink kawai yasha yanufi side dinshi, wanka yayi gami da Alwala, yana fitoh parlor aka fara k'iran sallah, dan haka babu bat'a lokaci yayi massallaci, kamar yanda yasaba bai shigo gida ba sai da yayi har isha.




  A parlor duk ya gansu zaune, duk anjere kulolinn abicin da jugs da dai sauran kayan bukata. 


 Zama yayi duk yaran suka sake gaisheshi gami da sannu da zuwa, amsawa yayi cikin sakin fuska, nan Mommy tazuba mai abinci, itama tazuba nata, Afrah ce tazuba ma Fatty da Afifah sanan itama tasa nata. 


  Parlon yayi shuru kowa ya maida hankalinshi kan 🍽 plate  dinsa,  Daddy ne yafara gamawa, bakinshi yagoge gami dayima Allah godia, kallan Mommy yayi kana yace"Abdulraham yadawo weekend kuwa? "


"A'a, tinn wanan dawo wan dakayi dai"Mommy tace


"Toh meyasa? "


"Tanbayeshi, tinda da mutun yanuna bakai ne ka haifeshi ba yazakayi dashi? "


Daddy baice kimai bah, phone dinshi ya dauka yashiga kiran layan Abdul, ringing 2 ya dauka


"Meke hanaka hawowa gida weekend? "Daddy yamai tanbayan batare da ya amsa gasuwanshi ba


Daka chan bangaran Abdul yace" babu komai daddy "


"Good kadawo gida gobe gobenan"


Baijirah amsashi ba ya kashe phone d'in, d'an tsaki Mommy tayi gana tace"Allah dai ya kyauta"


"AMEEN" daddy yace



Sunan zaune a parlorn Afifah sai zubo surutu takeyi, daddy na biye mata chan tace "Daddy dazo nak'ira yaya Hafiz ta phone din anty Afrah nace yasiwomin gown d'inda zansa ran birthday na, wai nace ma kuturo kud'i"


Tsaki Daddy yayi gana yace"matsalanshi kenan ai"


"Toh dinda akwai ai sai atura ma"cewar Mommy 


"Alhmdulillahi kam, amma baxan tura ba, d'an last week natura mai kud'i kuka masu yawa, meyakeyi da kud'i yana student? "



"Ai wallahi karkatura mai komai Daddy"Fatty tace


Hararanta Mommy tayi ta kana tace"sai kihana tinda kud'in naki ne"


"Daddy ai kace bazaka tura ba ko? Amma ni ma kace zaka bani 50k nasiya kaya time d'in da kasai ma Afrah"


"Toh kaji, ai duk d'aya kuke da Hafiz din, koyaushe kunada matsala, basan mekuke da kud'i haka ba"


Naki Fatty ta turo kaga gami dacewa "please daddy, kaifa kace


"Naji Fatima zan baki insha Allah"


"Yauwa daddy'n mu Allah kara maka bud'i"




"Amen, kee mama kiyi shuru keda kanuwar taki baku buk'atan wani abu ne? "



"A'a Daddy bana bukatan komai, Allah saka da Alheri"



"Toh kintan bayo makarantar girkin"


"A'a Daddy indai ta binciken mai kyaunne"



"Da kyau, in kinbinciko sai kuhiga keda Fatty tinda ita batama samu sch ba"



"A'a Daddy ni wallahi banaso"tayi maga tana tashi tsaye


"Zauna abinki babu dole ai"daddy yace yana daria. 


Mommy na kallonsu tinda yafara ma Afrah magana tawani bat'a fuska, k'arfe 10:30 yaran suka masu sai da safe suka bar parlon. 




   Kallon Mommy yayi da kyau da gyara Zama, itama gyaran zaman tayi kana tace "Daddynsu lfya kuwa? "


"Lfyalau zance tinda bawani tashin hankali bane"


"Toh toh mash Allah "


Gyaran Murya Daddy yayi sanan yace"dama bbawani abu bane, abokin kasunci na Alhaji Yusuf ne yace mu ci bashin banki muk'ara kan wanan sana'ar da na sanar daku kwanaki tinda kudad'enmu baza su dauko mana irin kayan da mukeso bah, sai nace yabari xanyi shawara da iyali na tukunna, insha gobe ma zan sanarma Sulaiman da sauran yaran naji nasu shawaran"


"Masha Allah, aiko dai shi Alhaji yusuf din yakawo shawara, kuma bakacemin ya tab'a irin sana'ar bah"


"Ehh hakane"



"Toh ni ina ganin shawara mai kyau yakawo, yana hango maka bud'i dakuma daukakan dazaka samu ne nan gaba insha Allah, tin da dai shi sana'arshi ne, yasan cigaban da ketare da abun"


"Hakane kuwa"




"Kagani? Maganan zakafada ma yara kuwa duk bai taso ba, ka barsu kawai, kiransu dai zakayi kace sucigaba dama addu'a kamar yanda suka saba"



"Toh shikenan, Allah maki albarka da dukann yara gaba daya"


"Ameenn Mommy tace tana wani murmushi wanda ita kadai tasan ma'anar yinshii.







_DUBAI_

Sanye yake cikin wado 3 quoter sai riga armless mara hannu, dawanshi daka sch kenan yayi wanka yashirya, yayi kyau abinshi weather garin ya amshe shi ba kadan ba, dan yanda skin disa yaqara gogewa zaka dauka dan sudan ne ba Nigeria ba. 



Zama tayi bakin gado da cup hannunshi


"Friend please tell me, what the u want me to do nw"yace ma wani handsome guy da ke xaune a kujera yana danna waya



"I really donno" handsome din yace tashi


Cup d'in hannunshi ya aje gana yace"haba Muhammad please"


"Naji, ni mekakeso nayi yanzo? Nafadama duk abinda yadace, kaqi yi, u are telling me she's still young, toh kabarta sai ta girma"ya k'ara maganan yana tashi


"Haba momoh ina xaka muna magana"


"You  asking me inna zani? Toh zanyi magana da sunshine dinane, na tsaya biyema sai ka kiramin ruwa"



"Please now, just 10mns"


"Okay, okay naji"zama Muhammad din yayi 



"Inajinka friend "


"Hmmm kana abu kaman wani dan kauyen katsina"



"Just tell me wat to do, ba wanan surutan ba"


Dariya Muhammad yayi tayi,  sai da yagaji dan kanshi sanan yace"kanaji na"


"Yes inaji"


"Toh just call her, tell her that you love her so much"


Zama Sulaiman ya gyra sanan yace"how? "


"Kai i don't know, ina advice  dinda naita baka da, duk kanemuso kahada, inkuma bakayi yiba, left to you dats is your wahala" yak'ara maganin yana barin dakin,  da ido Sulaiman yabishi har yabar d'akin. 



 Phone dinshi k'iran iPhone7+ yakalla dake bedside drwer, jawo phone din yayi 6:30 gogon Dubai yace inda Nigeria yanzo 3:30 kenan



   Yakai minti10 batare dayasan abinyi ba phone din na hannunshin sai juyashi yakeyi, wata zuciya tana yakira yayin da wani side na zuciyar shi yana kar ya kira, maganan Muhammad ne yafad'o mai a rai inada yake cewa" ka tsaya anan  kanan zata fara baka labarin boyfriend din ta wallahi" ai kaman an ingixashi nan yashiga dialing numbern nata. 







_NIGERIA_



Zaune take tana kara duna wani littafii, yau tin 2:30 tadawo giida, sai Afifah a gefanta tana nata assignment din, phone d'inta ne yafara ringing 


"Afifah mikomin "


Batare da takalla mai kiran ba tamiqama Afran wayan, sunan Sulaiman tagani, ware idonta tayi da kyau sanan tace " iyyah bai ganni online ba" 


Phone din ta kara a kunnanta gami da cewa Am sorry big brother "


Daka chan bangaran Kwanciya yayi gami da lumshe eyes dinshi sanan yace" babu wani sorry kinwani banta da ni"


Tashi tayin daka inda take tahaye gado " noo wallhy ina karatune,  kasan new student"


"Naji ya sch ya friends dinki? "


"Duk suna lfya"


"Afrah " yakira sunanta cikin wani irin voice da bata sanshi da shi ba


"Na'am ta amsa"


"Kina jina?"


"Ehhhh"


"Magana nakeso muyi ta fahimta, kuma please k'ar kimin k'arya"


"Toh insha Allah"


"Kina da boyfriend? "Shuru tamai batace komai ba, a zuciyar ta tace toh kai meye naka, jiwani tanbaya



"Kinyin shuru, zakice ni menene nawa ba??"


"Noooo"


" toh answer my question"


Bakinta narawa tace "noo Am single"


Ajiyan zuciya ya sauke sanan yace "toh baki taba saurayi ba? 


Nashiga uk'unAfrah tace a zuciya,  axahirinkam cewa tayi" na tabayi kawai bana accepting dinsu ne"


"Alhmdulillahi, nasan sakinso kiji reasons dinda yasa nake tamaki wanan tan bayan ko? "


"Ehhhhh" Afrah tace 


"Because i do love you,  Afrah I love you very much, i love you with all my heart n u knw it," nan Sulaiman yashiga fad'amata duk anbinda ke ranshi


Shuru tayi batace komai ba, kirjinta sai harbawa yakeyi


"Zan baki time kiyi tunani,  kawai don't forget that I love you"


"Tohh" tace kawai ta katse wayan




 Shiko Sulaiman jiyayi kaman an sauke mai katan dutse, smiling kawai yakeyi abinshi. 



Zaune take kamar andasata, magananta da shi kawai taketa tunowa, muyar Afifah ne yadawo da ita ka duniyar tunanin da ta tafi, "anty natafi islamiyya"ta bar dakin bare da ta tsaya jin mai Afran zatace bah. 



  Afrah kam Mami ta k'ira ta fad'a mata,  yanda sukayi da yaya Sulaiman,  murna Mimi tayi gami da cewa "Allah tabbar da Alkari, "

  Bayan sun gama waya da Mimi best friend din ta ta kira Aysha(tana Alhikkma university)  ta fada mata itama cemata tayi tayi accepting kawai, wunin wanan ranan, cikin sanyi jiki tayi shi. 



 batayi wani baccin kirki ba,  hiranta da yaya Sulaiman taketa tunowa, Allah Allah take gari ya waye taje school tabama su Zarah labari. 






_Next day_


Bayan sun fitoh daka lectures ne, Husna ce ta kalle Afrah kana tace"babe  wai mekedamun ki yau ne? "



"Suyi fad'a da Sweetheart  dinta ne"Zarah tace tana dag'amata gira😉



Kallanta Afrah tayi kana tace"wayace? "


" ke kifada mana kawai"Husna tace



Nan Afrah ta zayyano masu duk yanda sukayi Da Sulaiman tana kallansu


"Toh ke kinada wani ne dakike dating ne? "Husna ta tanbayeta


"No, am single"


"What are  waiting for? Just accept him kawai, tinda kinsan good person ne"Zarah tace



"Okay thank you babies, Allah barmu tare"


"Ameen baby" duk sukace, haka dai sukaita tsokanan Afrah daka k'ashe sukace ta gaisheshi. 



Side'n Sulaiman ya damu sosai dan 2days kenan dasukayi waya da Afrah, kuma tin ranan phone d'inta kashe yake,"Friend  wallahi tin ranan phone dinta kashe"Sulaiman yacema Muhammad 


Dariya Muhammad d'in yayi kana yace"zata kunna jan class ne irin na mata"


"Allah sa toh"


   Sai da Afrah tayi 3days sanan takuna phone dinta, messages din tagani masu yawan gske, haka WhatsApp data shiga, messages dinshi ne kaman na group, smiling tayi sanan itama damai reply  masu dad'in gske, alamun tayi accepting dinshi, wanan ranan murna wajen Sulaiman kamar mai, Muhammad sai dariya yakemai, tin daka wanan ranan Sulaiman  da Afrah suka bud'e sabon safin soyayya batare da Mommy kowani a gidan yasani bah. 




🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

Zaune yake a d'aya daka cikin kujeran bedroom d'in, Ummiece tashigo d'akin, zamanshi ya gyara,  zama tayi bakin gado tana kallanshi kana yace"Ummie" saikuma yayi shuru


"Abdulnaseer    Nasha fad'ama inkana da damuwa kafad'amin,amma dai kai kasani" Ummu tace


"Noo Ummie kisan dai inna fad'a maki komai, wanan maganan ina d'anjin kuya ne"yayi magana yana shafa kanshi


"Kasan ai ni surukar kace, sai kaitajin kunyan ai"tayi maganan tana qokarin tashi daka zaune



Hannunta ya riko gami da zaunar da ita kusa dashi kana yace" Ummie wallahi inna san Afrah, yarinyan Mommy and i want to  Marry her, tin randa muje gidansu da mukadawo nakesan fad'amaki na kasa"


Smiling  kawai Ummu takeyi tana sauraranshi, sai da yagama duk magananshi sanan Ummie tace"menene abin kunya anan?  Kasan dai banasan nuqunuqu ko? "


"Am sorry  Ummie nah, bazan sake bah"


"Good yanzo Zan kira ita hajiyan nafad'a mata, dan tasani"


"Nooo Ummie, banfayi magana da Afrah ba, bare ki fad'ama Mommy, kawai taji magana daka sama sai kace y'an zamanin daa, Addu'a kawai zakiyi, inkomai ya kan kama sai ki fad'a ma Mommy  da kowa ma"


"Allah shiryeka Abdulnaseer"Ummie tace tana dariya


"Wallahi Ummie Addu'a zakiyi Allah sa karta bani ciwan kai"


"Toh Allah tabbatar da alkhairi yasa ayi da mu"


"Amen Ameen"

 Abdulnaseer yace
















_Nima biebie dee nace Ameen_




_fans yakukaji na yau??_

_comments zakuyi nasan halin da ake ciki, love you all lodi lodi_❤❤❤

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




*wanan page d'in kyau ne ga duk wani masoyin biebie dee, sanan da duk wani makarancin D'AN HAKKIN DA KA RAINA... Ina godiya mai yawa Allah bar qauna*😻😻



*Bazan tab'a mantawa da kuba y'an BIEBIE DEE NVLS GROUP hakika ina jin dadin comments d'in ku, d'an yana sani nishad'i,  ina sanku lodi lodi*❤❤❤



_page 37-38_









*""""""" Abdulnaseer* yabar bedroom d'in Ummie cikin farin ciki, d'akin shi yayi direct, kan bed ya zube yana  daria, chan kuma yatashi zaune, phone d'inshi ya jawo da ke kan bed number'n Hasheem friend nashi yashiga dialing, ringing biyu ya dauka, daka chan bangaran Hasheem yace" ya'akayi ne? "


Smiling  Abdulnaseer yayi kana yace" dai dai fa, kana gida ne na shigo? "


"Nooo, ina hanya zan je naga Nusy"


"Toh kajirani nazo sai naraka ka mana"


"Yi zamanka bamasan surutu"


Dariya Abdulnaseer yayi kana yace" kai d'an iska ne, amma kasan dai ba kowa nake ma surutun ba ko? "


"Kai da sauki dai, ai matar ka zatasha zuba"ya karasa maganan yana daria


"Katunamin ma"


"Mekenan fa? "


"wallahi wata yarinyan Friend d'in Ummie nagani inaso, bansan ma ta ina zan fara ba,  coz yarinyan na ganta bakamar sauran bane"


Daka can b'angaran dariya Hasheem yayi kana yace"kar ka bani kunya mana, kai da ke temaka mana,Ta wanan side d'in mezai baka tsoro kuma? "


"Baxa ka gane ba, batada rawan kai ne,  basan ma ya zance maka ba"


"Bakana da number'n ta ba? "


"Yes,  ai tin randa na fara ganinta nasamu number'n"


"Good, k'iranta kawai zakayi,  kai ba sai na maka bayani ba, bakin ka ya temake ka kawai"


"Hahahaha,  insha Allah kuwa,  Dan ko tana da wani ma koreshi zanyi"


"Hhhh da ka temaki kanka, zanzo dai kafin nakoma gida"


"Okay ka gaida Nusy"


"Zataji "sallama suka gama duk suka katse kiran.


🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

Soyyan Sulaiman da Afrah yana tafiya yanda ya kamata, amma Har yanzu babu wanda ya sani a gidan, su biyu suke kid'ansu da rawansu. Suna bama junansu kulawa yanda yakamata. 








_BAYAN KWANA BIYU_


    Zaunee suke dukkan su a parlor,  Mommy,  Fatty,  Afrah sai Afifah da keta buga game a new iPad dinta da Daddy yasiya mata, parlor'n shuru babu mai magana kowa yana abinda ya fiye mai. 


   Phone d'in Afrah ne ya shiga ringing,  Daga kanta tayi daka karatun da takeyi ta kalla phone d'in,  new number  da tagani ne yasata share kiran taciga ba da abinda takeyi,  haka wayan ya k'arata ringing d'inshi ya katse batayi picking  ba, kiran ne ya k'ara shigo wa,  shima batayi picking ba,  sai ma silent data sa a wayan,  taci gaba da karatunta,  a takaice dai sai da akakira sau 6 duk bata dauka ba. 


  Tunda k'iran yafara shigowa wayan nata Mommy ta kasa ta tsare tana jiran taji mai k'in Amma taji gum, kallan Afran tayi kana tace" wai ba phone d'inki ke ringing ba ne? "


"Shine Mommy,  basan mekiran bane"baki Mommy ta tab'e,  Fartty kam wani dogon tsaki tayi taci gaba da sana'ar danna wayan nata. 



Wayan ta dauka d'an duba wani abu ciki, bata kai da dubawa taga alamar message yashigo wayan, shiga cikin inbox d'in tayi,  new number tagani, shiga tayi d'an ganin me'aka turo

 _please pick d call,  am one_ abinda tagani kenan, a zuciyarta tace" u are d one? Who? " tashi tayi gami da tattara duk wani kayan ta tayi d'akinsu da kallo Mommy  ta bita. 




   Afrah na shiga d'aki call din na  k'ara shigowa,  number  dazo ne dai da'aka  mata 6 missed calls da next,kallan Number ta tsaya yi kaman ta sanshi, sai dayakusa tsikewa ta dauka gami da karawa a kunnanta,  shuru tayi batare da tace k'ala ba,  daka chan bangaran kam tana picking "Alhamdulillahi"akace kana yadaura da cewa" kina jina? "


"Inaji,  how  are you? N wat d u want from me?" Afrah tace


Sai da ya d'anyi shuru kana yace" how U,  ya su Mommy n all? 


"Fine,  who are you please"


" am mrs right,  don't worry zaki sanni soon" yayi maganan yana daria


"Wrong number, i  don't know what you are talking about"


"AFRAH! "


taji ya kira sunanta, samun waje tayi ta zauna  kana tace" please tell me who are you?"


"Oky, okay,  it's *Abdulnaseer*


*Abdulnaseer! ** ta maimaita sunan


"Yes" yace da ita


" gaskia ban ganeka ba"


Smiling yayi kana tace" nasani ai, buh zakisanni yanzo"


"Okay " tace kawai


" kaman yanda kika sani am Abdunaseer Abdullahi  Yalwa,tarihin kanshi yabata a takaice


"Good, wani course" ta tan bayeshi


" in mun had'u i'll tell everything"


" okay good "


"Yes,  when zamu had'u? Coz i have something to tell you,  n it's important"


"What is it " ta tanbaya


"In munhad'u den asking anything,  so dai yaushe zanzo? "


Shuru tayi sai kuma chan tace" i'll think about it"


Sallama yayi mata ya kashe wayan,  da kallo da bi wayan a zuciyan ta tanasan sanin maganan da yace zasuyi, toh wani magana, ta kai minti 15 tana tan bayan kanta,  dataga bata da answer phone d'inta tajawo tashiga dialing   numbern Mimi. 





A parlor  kam tinda Afrah ta tashi Fatty ta kalle Mommy kana tace" inaga fa wani, Munafurcin wanan shegiyar ke hadawa fa " tak'arasa maganan tana kallaan Mommy da kyau


"Ina tunanin haka" Mommy tace


"Kigafa kiranta akairayi raqi dauka a gabanmu sai sai da tabar parlorn,  wanan ai rashin gaskiya ne, yanzo haka wani mana qisar suke shukawa da Inna"


Zama Mommy ta gyra sanan tace"Aniyarsu ta bisu,  kurwana kur,  nama na da yarana da d'aci, munafinsu zai qare masu wallahi"

.


"Mommy wai waye munafuki"Afifah ta tanbaya dan tinda suka fara maganan batasan sunayi ba hankalinta na kan game


"Dallah tashi kibar wajenan wawiya kawai" Farty tace


Baki tamurgusa sanan tace" bazan bari ba, ai ba parlorn ki bane"



Tasha Fatty tayi zata kai mata duka"ni zan mareki ne, indai ina magana kinasamin banzan bakin ki"


Bayan Mommy Afifah ta boye, tana magana kasa kasa wanada bansan metake cewa ba


" wallahi Mommy kiyi mata warning "


"Kee oya wace d'aki"mommy tacema Afifah


Sai da tagama harare hararen ta sanan tabar parlorn fuuuuu


Kudai bakuda aiki sai na fad'a sai kace kuna ganin hanjin juna" Mommy tace  ta qoqarin tashi


Tsaki Fatty taja


Juwowa Mommy tayi kana tace" uban wa kike ma tsaki dan Ubanki? "


" ni banyi da kee ba, mutun baida aiki sai zagi da masifa"


Mommy batace komai ba tawuce. 




    B'angaran Abdulnaseer kam yana gama waya da Affrah Hasheem ya kalla sanan yace" Allah temake   ni dai"


Dariya Hasheem yayi kana yace " please kar kabani kunya mana NASS, i know you n i trust you,  kai dai kaita Addu'a inhar da alkhari komai cikin sauki zaizo"


" Allah sa kam,  Amma kaman she have someone else"


"See you, kana nufin haka zataizama kenan saboda zakazo ka aure ta ko?yan da kaban labarinta ai irin wayanan yammata sufi yawan samari"


Kallanshi Abdulnaseer yayi kana yace" da gske? Toh gaskiya wajen Ummie zanje ta bani shawara coz i don't want to lose her"


" kai ko kunya bazakaji ba zakace kasamu Mommy da wanan maganan? "


"Kunya? Ummien nawa zanji kunya? For wat reason ma? Ai ko Abbane zan iya zuwa mashi da maganan balanta na Ummie"


"Toh yaran Ummie muje naraka neman sawaran"


Hararanshi Abdulnaseer yayi cikin wasa kana sukayi siden Ummien. 



Sunshiga da Sallah, zaune suka sameta tana waya, waje suka samu suka zauna harta gama wayan, gaisheta Hasheem yayi ta amsa cikin sakin fuska,  zamanta ta gyara kana tace" inma yunwa kukeji kuje kudafa kayanku d'an babu wanda zansa yimaku girki"


"A'a Ummie bawanan bane problem d'in" Hashem yace


"Toh mene problem din?"


Sai da Hasheem ya kalle Abdulnseer sanan yace" wanan narako, kibashi shawara kan Afrah"


"Shawara kan mene fa"Ummie ta tanbaya


Ummi na wallahi Afrah nada boyfriend" Abdulnaseer yace kaman k'aramin yaro


"How d u  knw that? Ko kataba ganinshi ne? "


"Noo,  ban tantaba ganinshi ba,  kawai yanda taketamin magana ne Ummie"


"Good,  ai sai danace kabari nayi ma Mommysu magana, buh u said no, yanzo what d u want me to do? "


"Addu'a kawai Ummie"


Smiling tayi kana tace" Addu'a ai tin da kukazo duniya mukeyi maku, kuma zamuyita maku har illa masha Allah"


"Shima wallahi Ummie duk bakinshi na qarya ne, d'an tanada saurayi har wani tsoro zaiji,  sai kace ba *Abdulnaseer* dana sani ba"Hasheem yace


"Nima abinda nagani kenan, abinda yace zaiyi kenan Amma yanzo yazo yana wani tunani, fitumata kawai zakayi a asalinka babu k'arya, kafitu mata yanda kake,  inhar da alkhari komai zaizo cikin sauki"


Dariya kadan *Abdulnaseer* yayi kana yace" xanbaku mamaki"


"Kaba kanka dai" cewar Hasheem


"Zan fad'ama Abbanku ma kasamu girlfriend" Ummie tace


Sosa kai *ABDULNASEER*yayi sanan yace" Ummie please ki tsaya bayanzo ba"


" toh shikenan, Allah tabbatar mana da Alkhari, musha bikin samari"


"Ameen " duk sukace suna smiling, hira suka d'anyi kana Hasheem yama Ummie sai da safe tafito. 


   Har jikin motan shi *Abdulnaseer* yarakoshi, sai da Hasheem din yashiga motan yazauna gana yace" friend don't worry pls, yanda nama Nusy kawai zakaita mata"


Smiling *Abdulnaseer* yayi kaga yace"okay duk yanda ake cikin xakaji"


"Oky, good night,  Allah bamu Alkhari"


"Ameen" *Abdulnaseer* yace, baibar wajen  sai dataga fitar Hasheem daka gidan.






Kamar kulin tagama duk wani aikin datakeyi cikin gidan,  shirye take cikin black abaya, simple makeup tayi applying amma sai tayi kyau sosai kamar ka gudu da ita


  Kallan ta Afifah tayi kana tace "wow gaskia Anty kinyi kyau sosai"


"Thank you sweet sister,  inkin gama shiryawa muje"


"Okay toh" nan suka nufi wajen Mommy,   sallama sukayi, sai da mommy ta amsa kana suka shiga cikin d'akin, gaisheta sukayi ta amsa, nan dai suka yimata sallama suka miqe

 " *Afrah* Mommy takira sunanta, dawowa tayi ta zauna" gani Mommy"


" kibi driver ya saukeki tunda kingana shiryawa"


"Oky tohm, sai mundawo"


" toh"kawai Mommy tace (dan mommy bata Addu'a... 😂) 


Hartakusa barin parlor ta tuno da phone dinta danke dakunsu jikin chaji, komawa tayi cikin sauri d'an daukan watan, missed calls tagani duk na *Abdulnseer* sai text  daya turo mata, cire phone d'in tayi jiki chaji tabar dakin cikin sauri


  Sai da taciga mota ta bud'e message  din kamar haka _smile can open heart faster than a key can open  a door... So brighter  the world with smile. GOOD MORNING BEAUTIFUL_ smiling *Afrah* tayi kana tasa phone d'in cikin jaka.

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_







_Page 39-40_



*Z*aune suke dukka su ukun a kapteria, phone din *Afrah* ne yai ta ringing batayi picking bah


 


 Husnah ce ta kalle *Afrah* kana tace " babe kiyi picking mana"


"Mayb Mtn ne" Zarah tace


"Ba wani Mtn, tun kafin mu k'araso wajen phone din ke ringing, wulak'anci ne dai kawai irin namu na mata" Husna tayi magan tana daria


Itadai *Afrah* duk bata tanka masu bah, call d'in ne ya k'ara shigowa,  sauri Zarah tayi ta jawo phone din, yana gab da tsikewa tayi picking 


"Beautiful how are you?"abinda taji ance kenan,  sai da ta kalla *Afrah* kana tace " hmmmm, ba ita bace, buh kakira anjima kad'an" Zarah tace, smiling *Abdulnaseer* kana yace " okay,  thank you" ya katse kiran, Kallanta Zarah tayi kana tace" babe wai waye ne?" Nida nasani tinda naga batasan picking nasan wulak'ancin ne, kawai dan kinada wani Sulaiman sai akace kiyima kowa wulak'anci ,?  ko kuwa shi Sulaiman d'in ansamaku rana ne?Ni na tsana wulak'anci wallahi" Husnah tace, ta k'arasa maganan tana jan tsaki


"Ke bakisan reason d'inta ba" Zarah tace


"Babu wani reason,  yanzo mu in brothers d'in mu sukaje suna san wasu 'yanmata a nayi masu wulakanci zakuji dad'i?  Koma dai menene yakamata taji mai zaice,  in baiyi mata ba tamai explaining yanda zai gane"


" ahhh kuma gaskiya ne,  so babe kiyi magana kinyi shuru"


Ajiyan zuciya *Afrah* ta sauke kana tace "wai fa shi so yake muhad'u kuma ni,  bansan mai zance mai ba, besides inada boyfriend kuma duk kunsani"


Ya mutsa fuska Husnah tayi kana tace" dan kina da boyfriend sai me? , ankawo gaisuwa ne,  ko ansa rana? 



"OMG ina ganin drama a wajen nan ke Husnah dakike ta hura hanci menene naki, kodai yayanki ne? " Zarah tayi maganan tana daria



" baki da kai,  in brother ki a kama haka zakiji dad'i?  Kawai yakamata taji dai mai zai cee ne"


"Hakane, yakama kibashi chance yazo kuyi magana kiji mai zaice,  in bai maki ba sai kiyi mai magana cikin, natsuwa,  amma irin haka duk babu kyau kuma ke kanki kinsani"


" toh shikenan, Amma ina zamu had'u? Dan ni banso yazo gidan mu gskia"


Zaro eyes Husnah tayi sanan tace " wai duk kan Sulaiman kikewanan abu? "


Hararanta *Afrah*tayi sanan tace" toh ina ruwanki? "


"Da ruwana hadda tsakina ma"


Dariya Zarah taitayi, ana cikin haka call d'in  yakara shigowa, sai da *Afrah*ta kallesu kana ta kara wayan a kunnenta


Daka can b'angaran *Abdulnaseer* yace " beautiful kina lfya? "


"Alhamdulillahi" *Afrah* tace


" masha Allah, kiyi hakuri na kiraki kina school"


" Nooo, ba komai"


Smiling yayi kana yace" when zamu had'u ko har yanzu baki sani ba?  Yayi maganan cikin sanyin murya


Kallansu Zarah tayi kana tace" kunji wai yaushe zamu had'u" tace a hankali yanda bazai jiba


"Kice yau, Husnah tace


Sai da tayi gyaran murya sanan tace" yau yayi? "


Gyara kwanciyanshi yayi sanan yace" sosai ma, toh a ina? Wani time? "



Kallansu Husnah tayi tafad'amasu abinda yace a hankali


" kice gidanmu" Zarah tace



" hmmmm,  gidan friend d'ina a marafa"



"Okay,  wani time? "


"In muntashi school i'll call you"


"Okay thank you so much princess,  bari na barki sai zuwa anjiman"


"Oky" tace ta katse kiran



"Ko kefa dan Allah " Husna tace tana kai meat pie bakinta


" dalla ni kibarni,Zarah yanzo gidanku xamu? Kina ganin Mama bazatayi magana ba? "


"Ke karki damu ina mata explaining shikenan"


"Allah dai ya kaimu nima sai naga *Abdunaseer* din" Husna tayi maganan tana yima *Afrah* daria


"Kedai kikasani" *Afrah* tace. 





  *Abdulnaseer* kam yana gama waya da *Afrah* side d'in Ummie yawuce,  a parlor ya gansu zaune ita da Abbansu,k'ara gaidasu yayi kana ya zauna ya daria


"Ikon Allah son kai kadai kana daria" Abba yace


Smiling *Abdulnaseer* yayi mai kyau sanan yace" ai dole ne


Zama Abba ya gyara kana yace" fad'amin naji"


"Duk dai bazai wuce kan *Afrah* ba" Ummie tace


" waye ita" Abba ya tanbaya


"Girlfriend d'inshi"


Murmushi mai kyau Abba tayi kana yace" masha Allah, yaron nawa ya girma har yafara neman aure, madallah, kun sasanta kenan? "


"Ehh toh, yau dai zamufara had'uwa" yayi magan yana sosa kai


"Ah ah dole kaita dariya kai kadai kuwa" Ummie tace


Smiling kawai *Abdulnaseer* yayi


" toh Allah tabbatar da Alkhairi, yasa ayi damu Allah kuma ya bada sa'a"


"Ameen ameen Abbanmu"


"Yauwa Allah maku Albarka ku dukka"


"Ameen Abbah"


"Kaje bedroom dina ka dauki 30k kad'an siyama surukan tawa chocolate"  Abba yace yana daria


" toh Allah saka da Alkhari"


"Ameen, jeka kayi shiri da kyau" Ummie tace


Fita yayi side d'in yana smiling yana k'ara jin san iyyayensu a ranshi, babu ruwansu yaransu kaman friends d'insu.

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




_page 42-42_




Shirye yake cikin milk color shadda dinkin irin na wayayin sanari da keji da kansu

  Kasan cewarsa baki ne sai kalan kayan yamai kyau sosai, car Key din motan Ummie ya dauka yayi gaba, Ummie na binshi da Addu'a murmushi yake yana amsawa yafice


    Sai da ya tsaya a wani super market

 yasiya mata uban chocolates da kayan kwadayi iri iri sanan ya dauki hanyan marafan. 




   Su *Afrah*kam bayan sun tashi a school gidan su Zarah sukayi direct, a nape Husna sai kara karfafaa *Afrah*takeyi


" wai kee hala dai kinsan *Abdulnaseer* dinan ne,  sai wani zuga kikeyi a kanshi" Zarah tace


Dariya sosai husnah tayi kana tace " ina fa kawai dai ina san shi da k'awata ne"


Hararanta *Afrah* tayi sanan tace" kila ma 'yan uwa ne,  wayasani"


" zadai muzama 'yan uwan inkika aureshi"


Haka dai Husna taita tsokanan, *Afrah* har suka iso gidan


 Da sallama duk suka shiga, a parlor suka tadda Mama da sisters din Zarah Khadija da Zeezee

 Gaisheta duk suka ta amsa cikin sakin fuska


" ya karatun? "Mama ta tanbayesu


" Alhmdulillahi" duk sukace


"Masha Allah,  yau nan za ayi min wuni kenan"


"Toh a'a gaskia" Zarah tace


Kallanta mama tayi kana tace badake nake ba"


" Mama saurayin Afrah ne zaizo tanan shiyasa mukazo"


" ohhh madallah Allah kawo shi lfya, sai kuje ku shirya ai kan yazo din"


Tashi sukayi duk kansu sulayi bedroom din Zarahn



Zama sukayi bakin gado yayin da Zarah tashiga toilet,  bayan tafito Afrah ta kalla kana tace" babe kije kiyi wanka"


" ni dan Allah karku dameni, kunbi kun isheni daka jin mutum yace zaizo, bazan yii bah" ta karasa maganan ta kwanciya


"Haba babe, nifa bance kiyi kwalliya ba,  wanka kawai nace"


Haka Husna da Zarah sukai ta lallabata sanan tayi wankan, wani black abaya Zarah ta bata tasa,  aiko kaman dan ita kayi yayi mata kyau sosai


Husna da Zarah sai yaba kyauwun da tayi suke ita dai tayi banza da su



  Ta kama shiryawa babu dadewa ABDULNASEER yakira yana wace(zarah tamai kwatance dama) 


" toh babe Allah tsare"Husna tace tana dariya


" dallah ni kutashi kurakani" 


Babu yanda suka iya hakanan suka fitoh dan rakata



Yana cikin mota,  yana ganin fitowan su shima yafitoh,  a hankali AFRAH ta 'dago beautiful eyes dinta ta kalleshi, baki ne amma ba sosai ba, yana da tsawo dan yafita sosai, fuskan shi tasha gyara iri na samari masuji da gayu da kuma naira, a gaskia ABDULNASEER yafi Sulaiman kyau sosai sai Sulaiman yafi shi haske


  Sai da ta matso kusa taga lafiyyan dimple dinshi wanda ko ita bata samu kamarshi ba, gawani irin eyes da yakedashi komai dai masha Allah 


Smiling yaketayi itama shidin takeyi,  gaisawa sukayi da Husna da Zarah,  cikin sakin fuska kamar ya dade da sanunsu,  haka suka rakosu har parlorn saukar bak'i sanan suka basu waje


  Drinks da snacks AFRAH ta kawo mai kana suka faragai suwa, ya amsa yana kallon ta, batare da yasha ko yaci wani abu ba yashiga yi mata cewa


" kaman yanda na fad'amaki sunana ABDULNASEER ABDULLAHI YALWA,  mu  biyu ne wajen parents dinmu ni da sister na Humairah, i think age mate dinkice tana ABU zaria inda take karanta mass. Communication, ni kam nagama degree na a Ghana sai nakoma turkey ina masters yanzo, nadawo hutu, buh soon zan koma"


"Masha Allah Allah temaka"AFRAH tace


"Ameen" ya amsa


AFRAH!  yakira sunanta


Kallanshi tayi batare da ta amsa ba


Shima shuru yayi kana yace" na ganki ina so,  kuma da aure, ba da wasa nazo ba ko Allah yasani, har Ummie da Abbah duk sun sani, inaso kafin na koma mu daidai ta kanmu sosai, inyaso da nadawo many a su shiga ciki, amma yakika gani? "


Tin da yafarra magana tayi shuru batace komai ba, batada kuma niyan magana wasa kawai da hannunta takeyi


"AFRAH answer please, in kinada wanda zaki aura ne just tell me, answer me please "


" Allah tabbatar mana da Alkhari" tace


"Ameen Ameen wify, thank you so much, thank you very much" haka yaringa fada yana daria a hankali



Sai lokacin AFRAH tasan abunda tace ma'ana ta amince kenan, haushin kanta tafara ji wani side na zuciyan ta tace" yaron yanada kwarjini, baza ki iyacewa baki sanshi ba, toh ina laifin wanda yace yana sanka? Ai wuce komai a wajenka, kiyi Addu'a ne, Allah tabbatar da Alkhari dan Allah Allah zai zab'a maki mafi Alkhari cikinsu.   Zuciyanta taji yai sanyi


Kallanshi kanatace " zan tafi"


Tashi shima yayi, kalan kayan da takawo mai tayi sanan tace"baka sha komai ba"


" don't worry beautiful,  akwai next time ai insha Allah"


Batace komai ba sukafita


Har jikin mota tarakoshi, sai da yashi yaga ledojin da yamata siyayya


"Ohhh ga sakon Abbah tace nakawo maki"


Kallan ledojin tayi kana tace" kabarsu na gode"


"Banene na baki ba ai"

Sai da yaita bata hakuri sanan ta amsa gami da godiya tayi gida

  Sai da yaga shigewarta sanan yaja mota.








A gida kam ganan lokacin da AFRAH ta saba dawowa yawuce yasa Mommy taitai masifa


" wanan wani irin jarababen karatu ne?  A tafi tin safe, amma haryanzu bubu ko alamar mutum"



"Wai ke Mommy toh mai zatamaki intadawo, bai sai taita zama a school din ba ita tasani ai"fatty tace


"Girkin da nakeso ayi kee zakiyi? Tasani sarai nace zatayi girki yau shine ta tayi zamanta, toh ubanta zanci ai zata dawo gidan"


"Hmmmm dan taga kina damuwa da girkinta neyasa take hakan, ki aika kawai wani restaurant a siyo maki"


"Girkinta na manza da hofi, girkin banza, abinci kam ba zansiya ba tinda nada duk wani kayan girkin saitayi dan ubanta"Mommy tace tana hura hanci da baki😆😂😂


" mommy ni natafi gidansu Aseeya"Faty tace tana gyara mayafin da ke kanta


" babu gidan su Asiyan da zaki, baki da aiki sai yawo, bari Daddyku yadawo zan fad'a mai nagaji da halinki"


"Nifa Mommy sai naje dan nariga nayi mata waya kuma tana jira na"


" nace bazaki ba ko"


"Ni fa Mommy bani nasa ranki yayi zafi ba, kawai kibari AFRAH ta dawo sai kimata, sai nadawo" tak'arasa maganan tana barin parlon. 



  Da ido Mommy tabita har tafita, tsaki taja Allah kadai yasan kalan hukuncin da zata ma AFRAH inta dawo. 




😂😂😂😂😂😂😂😂

Mommy kenan kima y'arki hukuncin kafin AFRAH


    Hoooooooooo san kai😏😏😏😏

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_






_PAGE 43-44_







B'angaran AFRAH kan tana shiga ciki parlor duk ta taddasu hadda Mama, ledojin hannunta duk suka amshe gami dacewa "Ahh ba sauki

 hadda tsaraba"


"Kudai Allah yashiryeku wallahi daka ganin ledoji duk kunwani rud'e wallahi kar kutashi da shegen san abun duniya d'an baya kai mutun ko ina sai halaka da danasani"Mama tace


"A'a Mama ba san abin duniya bane, kawai so nake naga komai" cewar Husna tana k'ara bude ledan


" OMG kai gskiya angonmu yasan kan chocolates, Allah dai yabarku tare wallahi Mama shine wanda zata aura fa insha Allah"Zarah tace tana kai chocolate 🍫 d'aya bakinta


"Masha Allah,  Allah nuna mana lokacin yasa anyi damu" Mama tace


AFRAH kam tinda zarah ta fara magana tashige bedroom din Zarahn d'an wani irin kunyan Mama taji. 


Dariya duk sukayi kana Zarah tace " Mama AFRAH fa kunya taji"


"Lallai kina tare da wahala kuwa ni har uwarku ce kuma aminiyarku,  kunya menene kuma tsakani? "


" wallahi kuwa Mama ai mu babu ruwanmu" cewar Husna da ke bud'e wani sweet


" wai bazaku bar kayanan haka ba? Ko nakune?  Sai kace ku aka kawoma wa"


Tashi sukayi sayi hanyan bedroom suna daria,  bakin gado suka tadda ita har ta kaida kayanta da tazo dasu, harara ta watsa masu kana tace" wallahi ku dai kuncika magana, ba a tab'ayin sirri gabanku"


"Haka muke amaryan ABDULNASEER" Husna tace


Zarah kam dariya a boye can tace" babe yakika canza kaya kuma? "


"Coz badasu nazo ba, yanzo sai wasu su zargi wani abu,  ni muje kuraka ni,  AFRAH tace


" yes hakane kuma, toh wacan kayan fa? "


" kuraba mana,  nawa kikawo min school gobe indan Allah ya kaimu"


"Oky Amarsu" Husnah tace tana daria


Banza da ita AFRAH tayi d'an talura Husnah shegen tsokana ney da ita. 


Sunfito Mama bata parlor bedroom dinta suka shiga AFRAH da Husnah sukayi mata sallama,nasiha ta d'anyi masu gami da samasu Allah barka, sanan suka fitoh



   Dayake gidan su Zarahn babu nisa da titi bata jima  ba tasami abin hawa, Husna sai tsokanar ta takeyi ita dai AFRAH hararanta kawai taketayi. 


  Sai da AFRAH ta tafi sanan itama Hushan ta samu na uguwarsu tayi gaba.



   K'arfe 5:46 AFRAH tashigo gidan nasu, tashiga parlorn da sallama zaune taga Mommy sai karkad'a kafafu takeyi

   

" sannu da Gida Mommy"AFRAH tace tana kok'arin wucewa


"Kee AFRAH! " MOMMY takirata


"Na'am gani Mommy"


" wai uban me kika tsaya yi a school ne?  ni tin da nake ban taba ganin mayya kamarki ba, kina sane nace zakiyi min girki shine kikaje kikai zamanki watou ka banza ko?  Toh wallahi ni na fi k'arfin ki kirani banza d'an arzikina da yarana kikeci a gidanan ke kanki kinsani gara ki bud'e idanuwanki da kyau kisan ke wacece kafin kice zayi fiddo da sabon salo,  wanan ma ai rai ni ne duk abinda nake maki cikin gidanan bakigani ba ki daukeni a matsayin uwarki ba har ni zance zakimin abu kije kiyi zamanki saboda rai ni da wulak'anci watou na damu da girkinki bari ki wanani ko?  Toh ko uwarki ta buga dani ta barni wallahi d'an ni nafi k'arfin duk wani munafiki wallahi, haka kawai ina bazan d'auka ba sam,  gara ki canza inhar kinaso mu shirya dake" duk wanan maganan Mommy nayinsu ne cikin masifa da d'aga murya

  

  AFRAH kam tin da Mommy ta fara masifan take hawaye, shuru tayi tana sauraranta


" wai badake nakeyi bane kinmin wani gum"


Hawayen fuskarta ta share kana tace" kiyi hakuri Mommy insha Allah zan kiyaye kiyi hakuri"


Baki Mommy ta tab'e kaga tace" nidai na fad'a maki, karatu kamar d'an kekadai akayi shii haba mutane nawane sukayi karatun kuma basuci gajiyan karantun ba?  In ma da wani manufa kikeyi Allah sai yak'i baki saunawa akayi wanan muka gani da idanunmu"


Ita dai Afrah batace komai ba tayi d'ankinsu. 


   

  Kaya ta canza zuwa mara nauyi kana tashiga kitchen,tana aiki tanajin karatun qur'ani Salamatu na tayata sai bayan magrab ta kammala duk sukajere a dinning hadda AFIFAH. 


 Kasancewar ba sallah zatayi ba tad'an zauna a kitchen tana cin wani samosa da Afifah ta soya


Kallanta Sallamatu tayi kana tace" auntymu nayi sallah naxo ki biya min karatun? 


"Ehh jekiyi sallan zanzo ma nasameki"


Washe baki Salamatu tayi" kana tace Allah barmana ke antynmu"


"Meyafaru naji ana magana ne" cewar Mommy da tashigo kitchen d'in


"A'a Mommy AFRAH ce tace zata koyamin karatu, shine nake godia"harara Mommy ta watsa ma Salamatun, aikuwa sumsum tabar kitchen d'in kamar munafuka


  Sai dai Mommy tagama bud'e bud'e da rufe rufe da tsakinta kana tabar kitchen d'in,  idanuwa AFRAH tabita tana mamakin sabon hali da Mommy ta fiddo dashi na zargi parlor takoma tana bin k'aratunta FATTY ce tashigo parlon babu sallama kamar dai yanda ta saba kashe karatun AFRAH tayi tana kallonta zubewa tayi saman kujera gami da cewa" wasss nagajii"


"Sorry "AFRAH tace


"Mommy fa d'an Allah?


"Tana d'akinta tana sallah inaga"


 tazo yau akwai labari  sister Aseeya dake India ne zatayi aure kalle pre_wedding pictures dinsu d'an Allah"  Fatty tace tana nunama AFRAH


"WOW masha Allah gaskia sunyi kyau sosai, amma mijin yafita kyau"


"Wallahi kuwa ai ji nayi dama miji nane, Amma nasan ni mijina sai yafi wanan kyau da kud'i"


Smiling AFRAH tayi kana tace "Allah sa haka"


"Ai dole ne ma na aura mai kud'i d'an samari na duk masu kud'i ne"


" toh Allah kaimu bikin musha rawan wooo" AFRAH tace tana daria


"Ameen dai sisi, aike zakiyi mana abinci tinda  zaki shiga catering school" tayi maganan tana dariya


"Ai ba damuwa kafin Time d'in ai nima na bud'e na hab'aka d'an har sch zan bud'e nima nan gaba"


"Lallai fa toh abincin fa yinin biki zakiyi bafa na dinner ba"


Smiling kawai Afrah tayi kana tace bari naje d'akin salamatu zan koyamata karatu"

 

 AFRAH na k'okarin tace Afifah ta k'araso cikin farlon tana cewa" aunty Fatty kin siyomin shawarman"



"Ban siyo ba"


Dama ai nasan basiyowa zakiyi ba, aunty Afrah d'an a ramin phone d'inki na tura pictures"


Mik'amata phone d'intayi kana ta nufa d'an Salamatun


Bedroom d'in Mommy Afifah tayi Fatty ma tabi bayanta. 


  Dukkansu gan gado suka haye Afifah tashiga tura pictures yayin da Fatty keta zuba ma Mommy labari na bikin da za a na sister Aseeya



Phone d'in Afrah ne yashiga ringing " laaaa yaya Sulaiman ne" Afifih tace gaban Mommy ne ya bada rasssss Afifah kam aguje tabar d'akin dan kaima Aftah phone d'in. 



"Ke Fatima kina ganan babu komai tsakanin Sulaiman da Afrah kuwa?" Mommy tace


"Mekika gani Mommy? "


"Bakiga yanzo shine ya kirata ba kwanaki can ma ba k'iranta yayi da phone dinki ba?  Sanan meyasa indai ana kiranta a gabanmu bata picking?"


"Hakane kuwa wallahi, amma mai yaya Sulaiman zaimayi da ita? Ai yawuce da class dinta"


"Kece kikasan wanan ai shiyasa kuke birgeni keda Hafiz kuna fahimtan abubuwa"


"Ai toh haka kawai, AFRAH kam sai kin tashi tsaye a kanta"


"Ina Wallahi ba zai tab'a faruwa ba sai duk tsiyar da za a sai dai ayi bazan tab'a yadda ba d'an yarona yafi k'arfinta wallahi,  d'an ubanshi zan kirashi gobe naji"


" eh wallahi karki sake ki yadda mommy"


"Ki barni dasu zan fito masu a true color dina"


 Ranan Mommy ko baccin kirki barayi ba,  wani tsanar AFRAH ne sabo fil ya shigeta wanda yafi na uwarta.

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




_page  47-48_







*wanan shafin naku ney BIEBIE DEE NVL GROUP hakika bani da kamarku,  ina sannku har cikin rai nah❤❤,  Comments din ku nasani nishadi*💃💃💃💃💃💃💃💃💃


  *gaisuwa mai yawa gare ki second admin AUNTY BARAKA nagode Allah bar zuminci*



*N*umbern UmmuAbdulnaseer tashiga dialing ringing 2 ta dauka " Assalamu'alaykum" Ummu tace daka chan b'angaran


"Wa'alaykissalam,  gaisuwa sukayi kana Ummu tace" kina raina wallahi inataso inzo Allah bai banini iko ba"


"Hakane dama komai sai Allah yayi ai,   ina nan zuwa gobe insha Allah gobe zan shigo akwai maganan da nakeso muyi"


"Toh Allah kaimu da rai da lfya"


"Ameen ameen"


"Yarona bai dad'e da yabar nan ba ai yazo sallama, ashe har zai koma"


"Ehh ya fada min zaizo dama"


"Toh Allah ya basu sa'a dukka,  duk a gama karatun asha biki"


"Aikuw dai Ameen" cewar Ummu,  hira suka d'an tab'a kadan kana sukayi sallama. 


"Mommy wai dawa kike ta waya tinda na shigo?"Fatty tayi maganan tana k'okarin zama kusa da Mommy 


Gyara zama Mommy tayi kana tace" da Ummu Abdulnaseer ne, waman 'yar banzan yarinyan tana neman tadamin hankali ina zaman lfya"


"Wakenan?"


"Akwai wata y'ar ne bayan  AFRAH? "


"mommy please meye faru ne? "


"ABDULNASEER yazu bakinan, wallahi ki rage wanan yawan naki Fatima inba haka ba kina can abubuwa zaita wuce ki"


"Ohh Allah wajena yazo Mommy? Mai yace?  Kai dama ban fita ba wallahi" 


Hararanta Mommy tayi kana tace" wajen ki? Kina hauka wallhy"


"Mommy bangane ba please kimin bayani kince fa yazo wajen wa yazo inna niba? "


"Wajen Munafukar gidanan AFRAH mana"


Tashi tsaye FATTY tayi gami da cewa " wajenta?  A ina yasanta tohh da har zaizo wajenta?  Ai ita ba kalanshi bace ma"


" dallah zauna" Mommy tace tana jan hannun Fatty


Zama tayi tana wani kwalo idanu 


"Zuwa fa tayi har bedroom tacemin wai ABDULNASEER yazo, bata fad'amin tare suke bah sabida ita Munafuka ce sai shine yake fad'amin"


Sauke ajiyan zuciya Fatty tayi kana tace" yanxo haka ganinshi tayi a hanya tace yadawo da ita,  kinsan dai bazaice yana santa ba, inma ita sanshi takeyi bah kulata zaiyi ba dan koni ma bawani sakemin yake sosai bah kin dai san komai Mommy "



"Hakane zata aika taga batada saurayi shine wanda kike mu'amula da shi watou ta shige masa"


"Ehh mana ai manufar ta kenan"


"Toh k'aryanta gobe gobe zani gidan Ummun nasanar da ita nabama yarona kee, d'an nafiso kiyi aure inda zaki huta kaman ni ke harma kifini"


Wani smiling Fatty tayi wanda har saida dimple d'in dole yafito wanda ban t'abaganinta da shii ba, rugume mommy tayi sosai kana tace"mommy insha Allah ai munyi kud'u mungama tin daka kan yaya Sulaiman har Afifah Wallahi nan gama ma sai kinfi haka,  kin san dai yanda akeji engineers suke ai sa a ranki kawai ma muyi kud'i sosai,  ita kuma Munafukar tana ganin tayi abinci sai ta k'are a shago"


"Yauwa aini nasan duk yarana mai haifi fak'iri ba, ita kuma AFRAH ai gadon tsiya tayi d'an har ubansu yamutu yana k'arkashin Ubanku ne, so a haka zasu k'are daka ita har Abdulrahim din, aniyarsu tabisu munrika mayi masu nisa"


"Yanzu sai gobe zakije wajen Ummun ko Mommy? "


"Insha Allahu za'ayita ta k'are ba"


"Toh Allah kaimu goben lfya"


"Ameenn Ameen"


"Mommy dakika kira yaya Sulaiman maiyace maki wai? "


"Bai ce suna soyayya ba,  nidai nayi warning d'inshii d'an bazan yadda da wani Auran zumicin iskanci ba, yaro ba yafi k'arfinta wallahi"



"Dama Mommy ina wata AFRAH ina yaya Sulaiman ma?? AFRAH mai abinci da aiki a LAB  wai zata bud'e restaurant nan gaba injita"ta k'arasa maganan tana wani d'an iskan dariya



"Da kud'in Uban wa zata bud'e restaurant d'in?"mommy tace tana b'ata fuska 



"Ina zansani mata, mommy keda kikesan girkinta sai kita siya"ta karasa maganan tana daria sosai


"Ohhhh ni Bilkisu Allah kareni,  nan da shekara 3 ai   duk muyi nisa"


"Wallahi kuwa, sai aita fama da shagon abinci"



 hira sukaitayi duk dai zagin AFARAH da duk wani masoyinta sukeyi gajiya nayi na basu waje. 






      AFRAH kam waya suka sha da ABDULNASEER abinta a bedroom d'insu batasan ma su Mommy nayi ba. 



  Bayan ta gama wayan karatu tayi kasancewar sunada test gobe,  ko a porlor ma itada AFIFAH keta hiransu Mommy da Fatty tsaki da harare harare suketayi ganin haka yasa tayi ma Mommy sai da safe tayi bedroom d'insu da harara Farty tabita har tabar parlorn. 








 Mommy taso zuwa wajen Ummu yau amma kuma babu hali d'an Daddy yayi waya yana hanya babu yanda ta iya hakanan ta hakura da zuwa sai k"in Ummun tayi  ta saidamata indai Daddynsu ya koma zatazo


   Babu yanda ta ita hakanan ta k'ira AFRAH tadawo gida da wuri Daddynsu zai dawo tazo tayi girki,  d'an tasan ko sama da k'asa xata had'e Fatty bazatayi ba, toh mai ma ta iya? Daka taci sai nayi kallo taje gidan friends sufita yawo sai kuma bacci da chatting. 







Yauma ABDULNASEER ne yadawo da ita buh bai shiga ciki ba, masu gadi kuma babu ruwansu d'ansu ganin Mutuncin AFRAH sukeyi sosai Mommy da Fatty kam basu san halinda ake ciki ba. 


  Tana shiga gidan a parlor taga Mommy gaishe ta tayi sanan tayi d'akinsu, mayafi da jaka ta aje kan bed tayi hanyan kitchen  kasancewan ba sallah xatayi ba

     Tana shiiga kitchen din cikin hanzari da kwarewa tafara shirya abubuwan da zatayi ai kafin 6 har tagama komai ta jeresu inda ya dace Sallamatu ta gyara kitchen d'in kaman ba ayi aiki a ciki ba, bedroom d'isu wuce tayi waka ta shiya cikn wani simple gown black color phone d'inta ta jawo tashoga chtn da yaya Sulaiman tana cikin chatting din ABDULNASEER yakira haka sukai ta waya har saida aka kira magrib sanan sukai sallama.  







Sai bayan Magrib Daddy yadawo har side d'inshi duk suka shi ga sukamai sannu da zuwa ya amsa masu cikin kulawa da sakin fuska, wanka yayi ya shirya cikin farar jallabiya fita yake shirin yi Mommy tace"inace a gida zakayi sallan isha'in"


"A'a masjid xani"Daddy yace


"Ba dawowan yanzu ba kenan?  Nasan sai tunda yan koranan sunan kadawo bazasu barka kadawo da wuri ba"


Murmushi Daddy yayi kana yace" Ai arziki ne"


"Nidai dan Allah kashigo dawuri  abincinka najiranka"


"Toh insha Allahu indai basuzo da yawa ba ai ba jumawa zanyi ba"


"Toh inma su dayawanne ai sai kabasu wani lokacin sudawo"


"Hmmmmm Bilkisu kenan, ba ayima *D'AN ADAM* haka dankowa da anfaninsa, saina dawo" ya k'arasa maganan yana barin d'akin


Wani kululun b'akin ciki ne ya tsaya ma mommy ta tsana masu neman temakonan ta tsana taka Daddynsu na kyauta tafiso komai yasamu ita da yaranta ko y'an uwa kar ya tuna dasu, haka dai mommy taita maganganunta da zage zage gajiya tayi da magana ita kadai tabar siden din takoma parlor. 



  Sai 8:45 Daddy ya shigo


"Sannu da dawowa Daddy" duk sukace Fatty,  AFRAH da Afifah


"Yauwa yaran Daddy sannunku" zama yayi nan Mommy tashiga zuba mai abinci already su duk sunci nasu sai wani b'ata fuska yakeyi tana gama zubawa yayi bismala yayi yafara kai loma tuwan semo miyan ogu da yaji nama da busheshen kifi, side din da AFRAH take ya kalla kana yace" wow my daughter naji dadin tuwanan dole Daddy ya bada kyauta"


"Ehh mana wallahi Daddy Aunty Afrah ta iya abinci tafi kowa iyawa"Afifah tace


"Shiyasa zan bata kyauta ai, hope kema kina zuwa kina kallan yanda takeyi?". 


"Ina zuwa Daddy sosai sai dai innaje islamiya"


"Good kema za'a baki"

Afrah kam Murmushi taketayi tinda Daddy ya fara magana, mommy da Fatty kam wani haushen Daddy ne ya kamasu kan mai xai yabi AFRAH? 


"my daughter kindubu catering school din kuwa"Daddy ya tanbaya


"Ehhh dama ina jiran saikadawo ne sai na fada maka"


"Ai da kin kirani da ko transfer nayi maki kinyi registration din, amma zuwa gobe zanyi maki transfer"


"Toh Daddy,  nagode Allah saka da alkhari"


"Ameen,  ke Fatima bazakiyi ba kikace? "


Turo baki tayi gaba kana tace" Ehhhhh Daddy ". 



"Toh ai shikenan"


"Daddy ni zanyi toh"Afifah tace


"Nooo baby kibari sai zakije ss1"


"Allah kaimu,  Daddy naga kazo da sabon driver ne, waye shi? "



"Auu sai yanzu natuna, malam bukar ne, mota zai koyama Afrah tinda ita ke zuwa sch"


Sai yanzu Mommy tasamuyin magana " magane ba, itama Fatiman kwanan nawa ne zata fara makarantan?  Tare dai zasu koya"


"Toh hakkan yayi" Daddy yace


Haka dai sukai ta hira har 10:30 sanan yara duk sukayi masu sai da safe sukabar parlorn. 


Bedroom din Mommy Fatty tayi, Mommy na shigowa ta ganta kwance 


"Bakiyi bacci ba?"mommy  tace


"Inna zanyi bacci Mommy kina ganin banbancin da daddy yaso yayi"


"Kar wanan ya dameki, zanyi maganin komai ai Azeezah da Maryam nanan shugowa kaduna nan da kwana 10(sisters din Mommy dake zaria) mota kuma babu abinda zata koya,  ita har takai matsayin jan mota sai kace gidan Ubanta"


"Yauwa Mommy gara kiyi maganin abun"


"Karkidamu kiyi kallo kawai"


Mommy na gama yin abinda zatayi a d'akin nata tayima Faty sai da safe tayi side din Daddy


Sai da Mommy tayi mata wanan bayanin ranta yayi sanyi, sai da tayi chatting dinta san sanranta sanan ta aje phone din ta kwanta.







Kasan cewan yau Friday da wuri AFRAH tadawo da ka sch,zaune take a baranda waya takeyi da ABDULNASEER yanaso yazo tace yabari sai Sunday sai kaiwa da komowa Fatty keyi tanaso taji dawa AFRAH ke waya amma har tagama tsayuwarta bata gane ba.


 Bubu yanda ta iya hakanan ta hakura ta koma ciki,  bedroom din mommy tasa kai babu ko sallama


"Lafiyanki zaki shigomin daki haka? "


"Mommy lfya mana, AFRAH nagani a baranda tana ta waya mayb da saurayinta ne"


"Toh sai mai saurayinta d'in banxa da wufi,menene abin damuwa anan kuma? Keda zaki aura santalelen yazo ABDULNASEER ga kyau ga kud'i"


"Hakane toh naga har yanzo bakije bane, bansan madafar da nake ba"


"Dawowan Daddynku ne ya hanani zuwa itama Ummun nasan sabida Daddynku na gari yasa bata zoba,  amma   ai Satuday daddynku zai koma dan zaije benin"


"Oky randa ya koma zakije kenan? "


  " insha Allahu"


"Toh Allah kaymu"Fatima tace

 

" Daddynku fa?"


"Yana can side dinshi y'an koro da y'an neman k'arin jali suncika gida"


Tsaki Mommy tayi kana tace"nagaji da wanan masifa babu da ma yashigo gari duk a cika ma mutum gida da marak'a kala kala"


"Wallahi nima haushi suke bani, nafiso naga manya mutane mazuwa wajen Daddy ba wanan masu uban yawan ba, dan munafunci har gaidasu Afrah keyi Afifah ma na tayata" 


"Suna ina ne ma? "


"Baranda" Faty tace tana danna wayarta


Tashi Mommy tayi dan zuwa wajensu,kafin takai bakin k'ofa tahad'u da Abdull zai shigo, k'arasu inda take gasheta yayi cikin girmamawa babu laifi Mommy ta amsa d'an shii bata cika jij haushin shii ba kaman AFRAH

   Tashi yayi na nufa side su"ka kiramin su AFRAH " tace da shii Abdull ya amsa da toh, sai da yafad'ama AFRAh da Afifah kana ya shiga siden nasu. 


  Suna shiga Mommy tafara masifa mara dalili mara lissafi ita dai AFRAH batace komai ba tayi kitchen dan had'o ma yaya Abdul Abinci, tana zuba komai ta jere a tray tayi d'ankin Yayan nata da shii Afifah na biye da ita. 




Daddy bai natsu ba sai bayan sallahn isah'i zaune sune dukkan su a Parlor suna cin abi ci bayan su gama gyara wajen AFRAH tayi tas 


sai Daddy yasan duk aninda yaran zasu buk'ata yabasu sanan aka daura da hira,  11:00 duk suka ma iyayen nasu saida safe kowa ya wuce d'an kwanciya. 



Da sassafe Daddy yabar gidan d'an zai fara biyawa katsina ya gaida Inna daka can jirginsu zai tashi,  addu'a duk suka mai ya amsa gami da samasu albarka. 



    Kafin 12 na rana Mommy ta gama shirin ta tsaf cikin wani arnan lace kalan milk n pink tayi kyau sosai komai na jikinta mai tsada ne da kaganta kaga matan manya,  car key d'inta ta dauka tama Fatty sallama tayi gaba,  sai addu'a Fatiy ketayi mata.. (Basaban ba😂😂) 




Tana isa gidan Ummu ta amsheta da murna da sakin fuska nan da nan aka ciga gaban Mommy da kayan Motsa baki iri iri


"Ina daughter na ne bata dawo weekend bane? Mommy ta tan baya


"Ta dawo amma tana gidan *Aunty Baraka*sistern Abbansu"


"Oky yarona ma bayanan?"


"Yaronki yaje gidan Aminin shi Hasheem, mayb yadawo kan kitafi"


"Oky ai wajen shi nazu dama,  albishir zanmai"


Daria Ummu tayi kana tace "tinda bai nan ai sai ni a fad'amin"


Daria itama Mommy tayi kana tace"mata na mai a gida na tazo yabani tukwici"


"A'a tsohun zance tin yaushe yaje suka dai daita da AFRAHN, babu yanda banyi da shi ba yabari naxo na sameki amma fir yak'i wai sai sun daidai ta kan su, yanzu daya  dawo zamuxo neman aure"Ummu ta k'arasa maganan tana murmushi


Wani irin juyi kan Mommy yayi wanda bata tab'a jin irinshii ba....duhu take gani gawani zufa data fara duk da Ac dake aiki


"Hajiya yakikayi shuru? Ko bakisan zancen bane?"


Natsuwarta na nemu gami da gyran murya kana tace" Basan Wanan zance ba ni, ina maki maganan y'ar wajena Fatima ne"


"Ohhh Allah sarki,  toh ai shi yaron Naki sun dai daita da AFRAH ai duk d'ata ne tunda duk ta wajenki suke kuma duk yaranki ne ai"


Gyaran Murya Mommy ta sake sanan tace " wallahi har ga Allah da Fatima  na so shi coz ita ma  ABDULNASEER din ya kwanta mata"


"Ikon Allah duk wanan bai taso ba tinda shi ya zaba da kanshi, ai Alhmdulillahi Da yadawo za'a zo ayi magana d'an yakusa kammala wa"Ummu tace


Gaba d'aya Mommy tafara jin haushin ta,  tagaji da jin duk wani maganan ta kuma tasan Ummu ta fahinceta na san a maida neman kan Fatima, amma sai wani daliyewa takeyi wai ita wayayyiya, tashi Mommy tayi gami da cewa "bari naje hajiya"


", tun tanzu muna hiran abin arziki" 


Musmushin dole Mommy tayi kana tace" dama ba dad'ewa xanyi ba, zancen nan ya kawo ni tinda har sun dai daita kansu ai sai muje mufara shiri" ta k'arasa magnan tana daria


 Kallanta kawai Ummu keyi d'an maganar dabtayi fad'a kawai tayi bawai yakai zuci ba, har mota Ummu ta rakota kana takoma tana mamakin hakin hajiya Bilki na san kai da banbanci..... 





_bye wallahi nagaji_

_insha Allahu zan cigaba gobe, amma sai Allah yabani sa'a_

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_






_page 45-46_




Haka kawai yau bata sake jiki suyi waya kamar yanda suka saba ba, da ta tuno yanda sukayi da Mommy sai taji gabanta ya fad'i bayan sungama wayan Mami ta kira sallama tayi cinkin sanyin murya take magana


" yanaji voice d'iki haka?  Meke faruwa? Mami ta tanbaye ta


"Babu komai Mamina"


"Oky koma dai menene kiyi hakuri *wata rana*(asmy b aliyu)  sai labari"


"Toh Mami insha Allah" nan AFRAH ta kwashe duk yanda sukayi da ABDULNASEER ta sanar da ita


Shuru Mami tayi sai can tace " ya zakiyi accepting mutane biyu a lokaci d'aya? Baki san babu kyau ba"


" Mami wallahi na kasa cema ABDULNASEER d'in a'a ne ni kai na bansan dalili ba Mami sai da nace naga ban kyauta ma kai na ba"


"Kar kidamu addu'a kawai shine abinyi. Nima zan k'ara kan wanda nakeyi"


"Kuma inga Mommy... " sai tayi shuru 


"Na sani, aina sane da ita sarai ai ita bata isa ta hana abin da Allah ya dad'e da shiryawa ba inhar baki aura Sulaiman ba dama ba mijinki ba ne,  kingane"


"Eehh Mimi"


"Yauwa ki cire wanan tunanin a ranki kidai dage da addu'a kawai"


"Insha Allahu" sallama sukayi da Mamin tacigaba da wayan da su Fahad d Arfah sai labari suke bata tana daria


  

   ABDULNASEER kam kiran ta yaketayi amma sai call waiting yakeji hakanan ya gaji da kira sai text ya tura mata kana ya kwanta

  Ko da suka gama wayan da su Arfah data karanta text d'in smiling kawai tayi a k'asan zuciyan ta tanajin wani dad'i. 



  Kamar kulin ta shirya tsaf cikin riga da skirt na atanfa tayi kyau sosai,  d'ankin Mommy tayi d'an yimata sallama

   Da sallama ta shiga d'akin gaisheta tayi Mommy ta amsa a dak'ile


"Tanbaayan ki zanyi,kuma ki fad'amin gaskia "


"Tohh Mommy Afrah tace


"Sulaiman yace yana sanki ne?" Ta k'arasa maganan tana zuba mata idanu


Xaro big n beautiful eyes d'inta tayi kana tace " niii kuma Mommy? "


"Jeki kawai sai kindawo"


Barin d'akin AFRAH tayi da sauri tana sauke nunfani da sauri da sauri,  girgiza kai tayi kana tace " zan iya kuwa?" Hakadai taita tunani har tazo titi

   Agogon hannun ta ta duba ganin kamar zatayi latti gashi bata samu abun hawa ba, kamar daka sama taji yace" beautiful" kallanshi tayi sanan ta dauke ido smiling tayi sanan yafito. 

  Bud'e mata gidan gaba yayi sai da yayta lallashi sanan tashiga. 


   Tinda ta gaisheshi bata k'ara magana ba har yayi parking,  kallanta yayi kana yace" wani time zaku tashi?"


"Basai kazo bah zan koma da kaina"


"Please sweetheart" ABDULNASEER yace kaman zaiyi kuka


Smiling tayi mai kyau kana tace " don't worry inna koma gida i'll call you "


"Are  you sure? "


"Yes sure"


"Oky take good care of yourself"


"I''ll" tace gami da barin motan

  ABDUMNASEER bai bar bakin gate d'in ba sai da yadena gananta.




_Dubai_



Zaune yake yana cin pizza🍕  yana kallan wani movie phone d'inshi ne yashiga ringing ganin mai kiran yasa shi wani irin murmushi 


"My Mommy i miss you" Sulaiman  yace


Daka can b'angaran zama Mommy ta gyara kana tace " i miss you more my son"


Smiling Sulaiman yayi sanan ya gaidata, batare da ta amsa ba tace" tanbayanka zanyi kana jina"


Gabanshi ne ya d'an fad'i can kuma yace" ehh ina jinki Mommy nah"


" menene tsakaninka kai da AFRAH!? "


Faduwa wayan takusa yi saboda wani faduwa da gabanshi yayi


"Ba da kai nake magana ba ne"

.


"Da ina ne, kee Mommy mai kika gani? "


" ina ganin wasu abubuwa ne da ban tabbatar ba, toh kasani inma akwai alama santa a zuciyar ka to kacire shii d'an bazan taba yadda ba kai kafi kowa sanan halina"


"Ajiyan zuciya yasauke kana yace " toh Mommy duk meye yakawo maganan nan kuma? "


"Oho nidai na fada in bahaka ba ran kowa zai baci wallahi" kittttt ta kashe wayan

  Da ido yabi wayan yarasa wani irin uwa Allah yabasu,  wanda bata san darajan y'ayan wani bah sai nata wanda bata sai mezai faru nan gaba bah, wanda batasan  ba'ayima Allah shishigi ba wani tausayin AFRAH ne ya k'ara kamashi numbern Inna yashiga dialing ringing 3 Inna ta dauka " Allah k'ara maki tsawan rai yaaa hajjahu" Sulaiman yace


Dariya Inna tayi anata b'angaran kana tace" tare da kai babban mai gida,  ya karatun?  Ya larabawa da turawa? "


" duk lfyalau Alhamdulillahi" yace yana daria


"Madallah Allah temaka ya kuma bada sa'a"


"Ameen ameen Innarmu ta kanmu"


Shuru Sulaiman yayi bace komai ba Innace ta katse shurun dacewa" maigida akwai magana bakinka fa,  gara kayi magana kafin na kashe wayana"


"Matsalana dake kenan sababi, mekikeci na baka na zuba?  Inkinsa hakuri ai zan fada maki ne"


"Tohh inajii ka"


Nan Sulaiman ya kwashe duk yanda sukayi da Mommy yafad'a mata shuru Inna tayi na minti1 kana tace" kadai cigana da Addu'a  in ita AFRAH matarkace babu makawa dole ka aure ta duk yanda taso da k'in aure a tsakaninku indai Allah yaso batada yanda zatayi d'an haka kacigaba da addu'a Allah yamana jagora Allah kuma ya tabbatar mana da duk abinda yafi alkhari"


"Ameen ameen Innah nagode hajjajuwa"


"Yauwa aita hakuri dai *wata rana* sai labari lamarin Bilki sai addu'a"


"Hakane Insha Allahu Inna"


"Yauwa Allah yamaku albarka dukkanku"


"Ameen ameen" sallama sukayi Inna nata samasu albarka, smiling yayi sosai wani sanyi yaji a ranshi ko babu magana mai dad'i ma wani abu ne pizzan shi yacigaba daci yana kallan movie Muhammad ne yashigo nan zama yayi shima yana kallan movien.






B'angaran AFRAH da ABDULNASEER kam Alhamdulillahi kula yake bata bana wasa bah duk wani al'amurorinta sa kanshi yakeyi,  itama yanxu ta saba dashi d'an ABDULNASER is a very friendy person gashi wayayye da shi duk ya saba da su Zarah muktar haka suma. 


   Sulaiman ma yana iya nashi amma ko kad'an bai taka k'afar ABDULNASEER ba yana daidai  nashi,  ita kam AFRAH addu'a take sosai Allah zaba mata mafi alkhari cikinsu. 





   Abu buwa nata faruwa time nata tafiya toh dama haka rayuwar take.

   Haka  takasance da Mommy na baza murki cikin gidanta,  sai fitoh sa sababin hali takeyi na yau da ban na gobe da ban d'an cikin watanin nan DADDY yasamu cigaba fiye da yanda kuke zato buri mai girma ta d'aura kan yaranta Farty ma hakance takasance da ita k'awaye iri iri mulki babu irin wanda basuyi a cikin gidan shiyasa AFRAH ta yanke hukuncin ansan kudi taje tayi registration na catering sch ta huta da zaman gidan gaba d'aya.


  


Kallanta ABDULNASEER yayi kana yace " yau zanzo daukanki school"


"Ni kabarshi basai kazo bah fa" Afrah tace


"Meyasa toh?  Ko bakiso Mummy tasan muna datting ne? "


"Noooo ni haka kawai"


"A'a dole da reason"


"Toh nidai babu" AFRAH tace tana turo baki


"Toh naji, inaso innakai ki na shiga nama Mommy sallama ne, kinsan saura 5days na koma sch, kuma akwai wuraran da zani shiyasa nakesan shiga yau, amma inbakiso yau sai nafasa"ya k'arasa maganan yana kallanta


"Ohhh shikenan Allah kyaumu anjiman"


"Ameen sweetheart " sallama sukayi kana tashiga school 

Sai da yaga shigarta school ya juya. 



 

 Ai kam suna gama lectures AFRAH ta k'irashi ta sanar dashi bai wani jima sosai ba ya k'araso, sai da suka sauke Husnah da Zarah gidanjensu kana sukayi gidansu AFRAH hira sukai tayi harsuka iso, horn yayi maigadi ya bud'e gate yashigo ko gama parking baiyi ba AFRAH tafice da idanu yabita, sai da ya k'ara kin tsawa sanan yafitoh


  AFRAH kam tana shiga Bedroom mommy tashiga dayasha uban gyara kamar ta sabuwar amarya,  amaryanma masu hali d'an ankashe ma bedroom d'in kud'i bana wasa ba.  sannu da gida taiyi mata kana ta bar d'akin. 


 Jinta shuru har na tsawan minti15 yasa shi k'iranta


"Sweetheart kinbarni waje kizo kishiga da ni mana"


Dariya tayi k'adan kana tace" am sorry ganinan"


Wajen Mommy takoma tasanar mata cewan ABDULNASEER yazo yana compound(bata fad'a mata tare suke ba... Ko mai yasa?) 


"Jeki shigo dashi bari nafito parlorn yanzu"


Kafin sun shigo har Mommy ta fitoh parlorn 

  Da sallama duk suka shiga " ahh lalelale da son d'ina zauna mana ka tsaya" Mommy tace



Kitchen AFRAH tayi da kawo mai kayan motsa baki, babu jumawa kuwa tashiga parlorn da tray hannunta ajewa tayi gabanshi tayi d'akinsu


  Gaisheta ABDULNASEER yayi Mommy ta amsa cikin fara'a da sakin fuska " ashe har tafiyan ta matso" mommy tace


"Ehh Mommy " ABDULNASEER yace yana murmushi


"Toh Allah ubangiji ya bada sa'a yasa agama lfya"


"Ameen ameen Mommy"


"Ya Ummu take da daughterna Humairah? "


"Duk lafiyalau,  Humairah na school Ummie tana gaidaki sosai"


"Masha Allah ina amsawa,  ai munyi waya jiya ma"


"Okay Mommy bari nawuce, dama nace bari nazo gaisheki kuna maki sallama tin yau dan inada inda zani da yawa"


"Ahh nagode sosai sosai my son, bakaci komai ba"


Smiling ABDULNASEER yayi kana ya d'auki cake guda d'aya sai ruwa da yasha k'adan bayan yagama ne yace" mommy bari na wuce"


"Wai har ya isheka my son? "


"Ehh mommy Alhamdulillahi"


"Toh gashi har zakawuce baku had'u da mutuniyar taka ba batanan"


Smiling yayi d'an shi har ga Allah baisan wa take magana ba kuma yasan maida wata mutuniya inba AFRAH ba "ai tare da AFRAHN muke, tare mukazo ai Mommy "


Wani abu Mommy taji duumm a ranta wani bak'in ciki da haushe duk ya kamata a lokaci d'aya, 



 daurewa tayi ta k'akalo murmushi sanan tace "Fatty nake magana"


"Ohh kigaisheta inta dawo" yayi maganan yana sosa kai


  Har jikin motanshi ta rakoshi kana takoma ciki da tunani barkatai. 


  koda  ABDULNASEER zai tafi bai nemi AFRAH ba tafiyanshi yayi da niyar inyakoma zai kirata, haka dai ABDULNASEER yabar gidan cikin farin ciki. 


  Mommy kam tana shiga parlor ta zauna jabar a kujera tanbayoyi taketayi ma kanta marasa lissafi wanda batada amsarsu "toh ma a ina shi yaga AFRAN? 

   Yaushe da yaushe suka saba da har zai kawota gida? 

  Ko dai santa yakeyi ne? 

  A'a Mommy tace a fili, wani dabara ne ya fad'o mata na k'iran Ummu Abdulnaseer din na sanar mata nata k'urin game da yaran nasu. 




_toh sweethearts!!_


_Kuna ganin UMMU ABDULNASEER din zata yadda?????_


_ina jiran amsarku_



*Much love for u all sweethearts*❤❤❤❤ *sai an d'an kwana 2*

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_







_Thank you so much for d preys i really appreciate_ 

       _Much love for you all_💋❤




_page 49-50_



A wahalce Mommy ta iso gida wani irin haushin Ummun takeji wanda batasan iyakarsa ba, ganin zaman cikin motan bazai fisheta ba yasa ta fitowa jiki a mace ko band bag dinta bata dauka ba tabar motan. 




Bedroom din ta tayi direct   kan bed taga Fatty kasancewar yau bata je ko ina ba, ta tsaya jiran yanda sukayi da Ummu(lol) ganin Mommy tashigo a jigace yasata tashi zaune matsowa kusa da Mommyn tayi sosai kana tace" Mommy meyafaru? Ya naganki haka? "


Wani wawan tsaki Mommy taja kana tace" yayaa nema baza kiganni ba, yarinya tazamemin annoba da masifa a gida duk wani hanya da nabi nasa k'afa sai tasa wanan wani irin masifa ne? "


"Mommy wai meyafaru ne?  Kimin bayani yadda zan gane"


Kallan ta Mommy tayi sosai kana tace" toh ABDULNASEER da AFRAH sun dai dai ta kansu"


A haukace Fatty ta tashi bakinta na rawa tace" Wai da gske kikeyi Mommy kodai wasa ne? "


" dan ubanki zan maki wasa ne? Inma wasan zanyi sai insaka AFRAH ciki? "




Wani kuka Fatty tasaka gami da zubewa a k'asa


"Kibin shuru karki k'ara b'atamin rai wallahi"


"Dole bayi kuka mommy AFRAH da bata kama k'afata a kan komai ba har zanso abu tasamu ni narasa, wai Mommy maiyasa baki ma Ummun bayani sosai ba, kuma a ina suka had'u sa AFRAH ma"



Rugumuta Mommy tayi gami da share hawayan fuskanta" kiyi hakuri kinji,  ni kai na bansan ina suka had'u ba, zancen bayani kuma duk nayima Ummun kawai batasan laifin yaron ta ne"


"Toh shii yama rasa wa zai so sai AFRAH? Itama Ummu dan batada Mutunci ta kalle tsabaragen idanunki tace wai sun daidaita da AFRAH wanan ai cin fuska ne"


" hmmmm ke da baki wajen kenan Fatima,  bazan iya fad'amaki irin tashin hankalin da na shiga ba,  nayi bak'in ciki ba d'an kadan ba wallahi ban tab'a tunanin wani Mutumin arziki mai abin duniya da asali zai so wanan yarinyan ba"


"Nafiki bakin ciki Mommy wallahi inasan ABDULNASEER ina sanshi sosai wallahi kuma dani ya dace ba wanan banziyan Afran ba wallahi" tak'asa maganan tana kuka mai cin zuciya


"Kiyi hakuri Fatty nima cikin bak'in cikin nake wallahi, insha Allahu yanda tasaki kuka nikuma tasani cikin bakin ciki da yaddan Allah itama sai tayi kuka,  Auransu da ABDULNASEER bazai zame masu komai ba sai masifa da bala'e insha Allah"(Mommy da Father kenan wayace maku Allah na amsan muguwar addu'a?? 🤣🤣😂😂) 



Jan majina Fatty tayi kana tace " toh menene abinyi yanxo Mommy?  Dole ni ki dakatar da auranan duk murasa gaba d'aya,  taya ma AFRAH Zatayi aure ina kallo bayan na girmeta?  Kuma sanan ta aura mai kud'i?  Ai wanan rayuwa bai dace da ita ba sam gaskiya kisan abinyi"


Shuru mommy tayi tana nazarin maganganun fattyn can tace" kiyi magana mai kyau dole kuwa na tsayar da zancen auranan yanzo dai mubari Azeezah da Nana Suzo duk sai musan abinyi, ko madai zaki shirya muje zarian ne gobe? "


"A'a nikam bazani wani zaria ba kaje kaita wahala wanan gari da shegen zafi ga yan sa ido"



"Ai ke bakida mutunci, kice kawai bazakije ba, basai kin zage mahaifata ba"



"Allah baki hakuri, naga dai kaman yau ne su auntyn zasu zo basai mujira subah"



"Toh ai shikenan dama naga kindamu ne shiyasa nace haka, tinda kince haka Allah kawosu lfya"



"Ameen,  bari naje nacima Munafukarnan mutunci"Fatty tace taba barin bedroom d'in. 



" ehhh jeki kimata naki kafin nazo nayi nawa, yarinya tazamar mana masifa kamar uwar ta"







B'agaran Ummu kuwa mamaki ne fal a zuciyanan bayan ta dawo daka raka Mommy parlor ta zauna har yanxo mamaki takeyi,  Sallam Humaira da *Aunty Baraka*ne ya dawo da ita daka duniya tunanin da ta wuce


"Ummie tunanin mekikeyi haka? "Aunty baraka ta tanbaya



"Hmm kibari kawai Auntynsu,  indai kana duniya bazakadena ganin abin al'ajabi ba"



"Hakane kuwa wallah" gaisawa sukayi cikin mutunci da girmama juna,  Humairah ma ta gaida Ummie



"Ina yaya ne? "Humairah tace



"Yacemin xaije gidansu Hasheem, maybe yakusa dawowa



"D'an nema ai har gida yazo yasameni wai yayi mata"Aunty Baraka tace tana smiling 



"Aikuwa yasamu AFRAH yarinyan wata kawata hajiya Bilki"


"Masha Allah Allah tabatar mana da alkhari"



"Ameen hajiyan bata dad'e da barin nan bama"



"Ikon Allah babu rabun zamu had'u"


"Ummie wai Mommy? "Humaira tace


"Ehhh maza kije bedroom dina kik'arasa jeremin kaya a drawer"


Bayan Humaira ta wuce ne Ummie ta labartama Aunty Baraka yanda sukayi da Mommy


"Hooooooo mu mata munsha uku, kiga sankai a baiyane in banda abita abinda yayi AFRAH ai shine yayi Fatiman"



"Ke kikasan wanan ai ita a san ranta tafiso nace toh zan sashi ya janye neman AFRAh sai yakoma ma yarta kuma ni ace ma na zaba acikin su biyun ai AFRAH xance d'an tafi natsuwa da kamun kai ga girki iri iri da ta ita Fatiman kam kusan kulin naje batanan inkuwa tanan bantaba ganinta tana wani aikin ba"



"Allah kyauta kam mudai abida yaronmu yakeso shi mukeso, tun suna yara mukemusu Addu'an samu mace ta gari cikin yaddan Allah gashi yakawo sai dai mujira lokaci"



"Allah kaimu lokacin lafiya ita kuma Allah shiryeta da masu irin halinta, Amma ban taba 

 Zaton haka take ba wallahi tabani mamaki sosai"




"Ameen toh Amma su matan ma kikaji halinsu ai ko kare baxai ci ba, kawai dai Allah k'ara shiryar damu"



"Amern dai"hakadai sukaita hiransu da al'ajabin Mommy. 









Sa kai kawai tayi a cikin d'akin babu ko sallama kamar yanda ta saba


"Wai ke anty Fatty nan ba Daddy yace kirika sallama a waje ba"Afifah tace tana murguda baki



"Toh banga damar yi ba wawiya wanda bata san ciwan y'ar uwarta ba"



"Wanan kuma kekika sani"


AFRAH dake waya tana jinsu tayi banxa dasu



"Ke kuma AFRAH wajenki nazo"katse wayan tayi kana tace "toh ina jinki hajiya"



Wani wawan tsaki tayi kana tace" wallahi kinji kunya kiyi hasaran Halinki a haka kamar mai mutunci nan ko kinfi kowa iya tsiya"



"Ni bansan mekike fad'a ba kimin bayani yanda zan gane"



"Dama haka zakice ma k'aryaci ya kawai, ni zaki rai na ma hankali?  Wai har ni zakiyi ma snatching  saurayi n you are telling me  baki san menake cewa ba" (leaders kuji Faty ta k'arya😂🤣🤣🤣) 



"Wanne da ka ciki na maki snatching  d'in?  ai samarin naki da yawa"




"Kin fini sani ai sabida kisan abinda kikayi baki kyauta ba shiyasa da ya yadawo da ke daka school baki fada ma Mommy  tere kuke bah,  kina bakin ciki baki da saurayi masu kud'i shi ne kikayi kutun kutun kika shiga tsaka ni to walhy ko kink'i ko kinso dole na aura mai kud'i d'an ko makawo ya shafa yan ni ba level d'inki bace nariga na dad'e da mayi nisa wallahi"



"Ai saurayin ki ne kikace ko? Zuwa zakiyi ki tan baye shi wani mugun halin kikayi ya gujeki ya dawo min bawai kizo kai na kina min ihu ba,  kike cewa dole ki aura mai kud'i ai dama fatan da nake maki kenan"



"Duk borin kunya kikeyi wallahi AFRAH shiyasa kike cewa haka"


", toh nayi hajiya"


"Madam masifa tinda kin gama ai sai kije ni assignment za ayimin"Afifah tace


"Zan ci ubanki stupid  girl" 



"Ni ji d'in da anyi magana kin iya cewa u are  classy,  wanan abin da kikeyi halin classy girls dinne? 



Fuuuuuuu Fatty ta bar d'akin bata tsaya ko ina ba sai Bedroom din Mommy kan bed ta zube ta kuka



"Menene?  Ya kukayi da ita? "Mommy  ta tanbaya



"Face dinta ta share kana tace wanan shegir AFRAH ta karo iskanci ina maga tana magana fa kuma AFIFAH har da shigar mata kuma sai da tafara banxan KASU dinan har ta ita maida ma mutun martani kawai d'an takusa shiga 2lvl? "



"KASU din banxa da wofi kwana nawa ya rage kema zaki tafi Abuja karatun makatan da yaran masu dashi sukeyi, kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki sai kin aura wanda yafi ABDULNASEER ni na fada maki su inma sunga masu kud'i zasu sa kansu a ciki ne?  Maza goge fukan ki wata wawiya chain bata isa tasaki kuka bah ita kuma Afifah zanci ubanta"



"Gara kuwa d'an yariyan nan san AFRAH take na masifa"



"Zanyi maganin abun bari dai su Azeezah suzo"haka dai sukai ta zancen su kwance wanan   warware wanan.







    Su Mommy  basu k'ara tsikewa bah sai da suka ga uban shopping  da ABDULNASEER ya kawo mata ranan saura 1day yawuce,  shopping yayi bana wasa kud'i sosai suyi kuka kaya ne masu kyau da kuma tsada AFRAH kasa magana tayi sabida yawan kayan "wai meyasa zaka siyomin abubuwa haka? "


"In ban siya maki ba wa zan siyan mawa sweetheart Humairah ma haka nasiya mata,  inkuma baki so ne sai nasan position din da nake"


"Nooo ni ban ce bah"


"Toh sai kiyi addu'a kawai"


"Toh thank you so much,  Allah kai kaika lfya ya kuma dawo da kai lfya,  Allah ya bada sa'an karatu"


"Ameen ameen sweetheart ai basai kiyi godiya ba Addu'an ma yayi, da nadawo za'azo ayi kagana naso a ce Daddy ma yanan na shiga na gaishe shii"



"Allah dai ya tabbatar mana da alkhari"


"Ameen ameen" hira sukayi sosai sai da zai tafi ya shiga ya gaida Mommy ta amsa babu babu fallasa " kai kuma haka a keyi wanan uban shopping haka ai sunyi yawa gaskiya ka tafi da su"


"A'a Mommy  please Ummie ce ta ce nakawo ai ba ni bane ayi hakuri"


"Kai amma baku kyau tamin bah, angode, Allah tsare ya bada sa'an karatu"


"Amen Mommy nagode"


Har mota AFRAH ta raka shi,  sai da taga fitar motan shi daka gidan nasu sanan ta koma ciki.




    Ta shigo Mommy  na kara duddu ba kayayyakin


"Ya tafi kenan? "


"Ehhh ya wuce"


"Toh  kwashe min wayanan kayan da suka cika min parlor, abinda ki kayi kin ji dadi ai ko?  Ina rabaku da halin san kai amma sam baki dauka wai ina ma kika san   ABDULNASEER din ne? Wanan yaro bazai ce yana san ki bah kedai kikasan abin da kikayi FATIMA kuwa Allah zai bata mafiyin shii" tana gama fadan haka ta tashi ta shige d'aki



Kwashe kayan tas AFRAH tayi ta kai dakin su,  ita gaba daya tsoron Mommy ma takeji sai ta tsinta kanta da Addu'an Allah ya nisan ta ta da Sulaiman,  wanan da ba yaron ta bama tace yana santa duk sun sata a gaba ina ga kuma tasan Sulaiman din ma santa yakeyi,  Allah kar ka nunamin wanan rana AFRAH tace da karfi 


Tunane tunane tai tayi dataga bamai k'arewa bane phone d'inta ta jawo tashiga dialing number Inna ringing  3 ta dauka

" yar nema sai yau kika ga daman kirana? "


"Ni Inna kiyi hakuri kisan karatu"


"Sannu al huda huda uwar karatu"


Gaiswa sukayi cikin bar kwanci kana Inna tace "yaya angon naki? "


"Wani ango na kuma? "


"Ke kiji har duniya"


Dariya AFRAH tayi kana tace" duniyan cin mene? "


"Ehh mana Sulaiman din ne baki sani ba? "


"Ohhh  Innar mu kenan"


Hira sukayi sosai bayan sunyi sallama Maminta ta kira sukai hira. 




  


Gaba d'aya yanxo bata cika zaman gida ba,  ga sch ga kuma catering sch da take zuwa  ko tana gida ma aikin gaban ta wai rakeyi sai kuma karatun exams da zasu fara next month na second semester, har Mommy  da Fatty su karaci habaicinsu tana jinsu sai ta nuna kaman bata gane wa,  hamar kuli yau ma zaune take tana karatun Alqar'ani  Fatty ce tashigo dakin babu sallama kamar koda yaushe " Mommy  na kira" abinda tace kenan ta juya


Sai da takai karshen aya sanan ta rufe qur'an ta wuce kiran Mommy 


   sallama tayi a bakin k'ofan sai da aka amsa tashiga " ke kam baza a taba k'iranki kizo a kan time ba sai kinga dama"


"Ina karatune sai da nakai karshen aya sanan nazo"


"Yayi dai dai,  dama su Azeezah ne zasuzo shine nakeso ki shirya masu abinci,  ki fara yanxo kinsan dai babu wani nisan tsakan zaria da kaduna"


"Oky tohm" bayan ta fita kitchen tayi direct babu bata lokaci tafara aikin da zatayi girki tayi sosai bana wasa ba fried rice  da arebiyan salat tayi sai Pepe soup na kaza sai wani Pepe soup na kayan ciki da tama daddy  daya dawo shekaran jiya(ya k'ara tafiya jiya)  sai tayi warming sai kuma fruit salad da dai kayan mak'ulashe. Kafin 1 har ta  gama ta jeresu inda yakamata d'anki su ta koma tayi salla sanan tacigaba da karatunta



   Karfe 2 daidai su Anty Azezah suka shigo gidan Mommy  da Fatima sunyi marnan ganinsu sosai sallah suka fara yi kana aka zauna cin abinci har Bedroom  din Mommy  AFRAH tashigo ta gaishe su a dak'ile suka amsa


"Yaya wai har yanzo kece kike rike yaran Rabi? "Azeezah tace


"Gashi kuwa kingani" cewar Nana 


" tap ashe kina fama zama da wanda ba naka ba ai da wahala"


"Mema kuka sani aunty " cewar fatty 


"Fadamin Dan Allah Fatty" nan Fatty  tashiga jero zance hadda karya


Dukkan su biyun salati suka dauka sai da suka dire Azexah tace" wallahi ko ki yadda ko kar ki yadda Rabi da y'arta na asiri kuma kisan nasha fada maki ba tin yanzo bah"


"Sosai ma,  inbanda aikin asiri taya za'ace saurayin Fatty yakoma ma wata AFRAH "Aunty Nana tace



"Dole ki tashi tsaye inkuwa ba haka ba wallahi sai dai kiji zancen auranta da Suleiman tinda tama kina zargi irin muna fukan yaranan ba gane kansu akeyi ba"


"Yanzo menene abinyi? " Mommy tace


" Abinyi shine kinemi temako "


"Wani irin temako? "


"Na farko dai acire san AFRAH  a Zuciyan Sulaiman inma akwai shi na biyu dole kirika juya gidanan yanda kikeso"


"Kai Azezah babu matsala kuwa? "



"Babu wani matsala ai bawani kikai ma mugun abu ba ai Allah ma ya sani"


_Dan Allah d'an girman Allah mukula   MATA shirka ko wani iri ne haramum ne kwana 40 ba'a amsan sallah bare wasu aiyukan kar wata/wani ya zugaka wai kayi makamancin Abinda Mommy kesan yi kace wai baza kasamu zunubi ba,  wanda yace ma babban mak'aryaci ne,  Dan Allah mukula mubar komai a hannun Allah dan shine ke tsara komai yanda yaso,  Allah shiryar damu yakuma sa mu dace AMEEN_


Hakadai sukai ta zuga Mommy har ta yadda da maganansu. 









_Nagode sosai da kulawanku a gare ni naga kira naga next wasu ban samu dauka ba,  Dan Allah  kuyi hakuri,jikin ne ya matsa min Amma Alhamdulillahi da sauki yanxo  nagode nagode Allah saka da alheri_

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_






_page 51-52_





Duk shawarwarin da Azeezah da Nana suka ba Mommy tayi na'am dashi, shiyasa babu b'ata lokaci duk ta aiwatar da abinda yakamata. 

 

  A halin yanzo gaba d'aya  Suleiman yadena shiga harkan AFRAH babu ruwan shii da ita. Basu waya basu chatting. Muhammad kanshi yana mamaki yanda gaba d'aya yadena kiran ko sunan AFRAH. zaune suke dukkan su biyun a Suleiman na aiki da laptop yayin da Muhammad ke waya bayan ya gama wayan Suleiman ya kalla kana yace "friend wai kunyi fad'a da AFRAH ne? "


"Mekagani? "Yayi maganan ba tare da ya 'daga kanshi ba


"Nothing naga dai baku waya ne"


Sai da ya kalla Muhammad sanann yace" yes am just waiting for d perpect time ne"


"What d u mean?  perfect time how? "


"Yes, i don't know "


Kallanshi kawai Muhammad yakeyi chan yace "Allah tabbatar mana da alkhari"


"Ameen" Suleiman yace yaci gaba daba da aikin shi. 









    Side din AFRAH ma hakan ko kadan bai dameta ba dad'i ma taji coz ita gaba daya tsoron Mommy takeji shiyasa ko takan yaya Suleiman batayi ba ko dayadena kiranta shareshi tayi taciga va da harkan gabanta ga ABDULNASER dinta na kula da ita always san shi take sosai har Ummu kiran ta take suna gaisawa haka aunty Baraka Humairah kam tazama kawarta shiyasa take mugun respecting dinsu sosai. 



  



Shirye shirye exams suketayi shiyasa gaba daya kwananan ta maida hankali sosai kan karatun ta duk da dama ita kulin cikin karatun take,  yawan karatun ta yasa Fatty da Mommy ke jin haushin ta su rinka habaici kenan. 




  Yau Sunday zaune take tana karatu dan Monday exams Fatty ce tazo wucewa naga AFRAH na karatu tsaki tajaa kana tace" shi mutun bai da wani aiki sai karatu duk ya damemu a gida kaman wasu yaree"


Daria AFRAH tayi sanan tace" kee ma soon zaki fara ai zaki ji yanda akejii"


" zan fara kuwa soon amma ni ba irin wanan masifar naki zanyi ba, naki yana neman yazama masifa ne ai ke"


Smiling kawai AFRAH tayi taci gaba da karatunta yayin da Fatty tayi gaba. Bayan fitar fatty gidan Mommy ce ta fitoh tana shan kamshii tana cika tana batsewa dan har yanzo haushin AFRAH takeyi kuma haushin Ummu ma takeji shiyasa tin ranan bata kuma zuwa gidan baa

   Kwaliya sosai tayi kaman mai shirin zuwa wani liyafa zama tayi a parlor numbern Hafiz tayi dialing waya suka shiga yii duk AFRAH najinsu bayan ta gama wayan ne ta kalla AFRAH sanan tace " toh Alhuda huda tashi zaiyi ki hadamin fruit salad yanzo sanan zuwa anjima inaso ki shirya min lunch mai kyau dan matan Alhaji Yusuf zatazo(kar ku manta alhaji Yusuf abokin business na Daddy) abinci mai kyau nekeso ki shirya" 


Babu yanda AFRAH ta iya haka ta aje karatunta ta shiga kitchen.




AFRAH bata wani sha wahala ba kasan cewar Mommy ta karo masu yan aiki so duk su suka taya ta sai kuma AFIFAH daketa zuba surutun taa abinci kara 2 masu lafiya tashirya sai pepe chicken da juice masu dadin gske tin kafin ta gama Mommy tazo sai hura hanci takeyi  tana wani isaa da mulki itam AFRAH tabata waje su sajida ne suk suka karasa jere abincin AFRAH kam daki ta koma 



Bayan duk anjere komai yanda ya kamata parlor Mommy ta dawo tashiga kiran Number Fatty sai da yakusa tsikewa ta dauka


"Wai dan uban ki bazaki dawo ba har sai suzo koo"


Daka dayan bangaran Fatty tace" Mommy  ganin kara sowa ina isa kaita" kittt ta kashe wayan 


Sai bayan minti20 Fatty ta dawo gidan nan da nan ta shiga ta shiya itama cikin kwaliy sai bayan la'asar bakin Na mommy suka iso watau hajia Hauwa ta iso ita da yarinyarta Haifa itama kamar Fatty  take yar gayuce itama sosai 


  Sosai mommy tayi murna da zuwansu tarba mai kyau tayi masu nan da nan yan aikin Mommy suka cika masu gaba da kayan motsa baki iri iri da kuma girke girken da AFRAH tayi Fatty da Haifa kam tuni suka ware kansu(hali yaxo daya... 😂) jin alamun mutane sun shigo gidan ne yasa AFRAH fitowa daka dakin su, bakuwa ta hango ita da Mommy  a parlor karasawa parlor tayi ta gaida hajia Hauwa cikin ladabi da girmamawa hajian ta amsa cikin sakin fuska bayan AFRAH ta wuce kallan Mommy hajia tayi sanann tace" dama 'yan mata Uku gare ki ashe"? 


Murmushi mommy tayi kana tace" AFRAH    yariyan kaninshi ce da yarasu"


"Allah sarki AFRAH mai kyau da ita ga natsuwa"


Wani haushi da bakin ciki ne ya tsaya Mommy danne wa kawai tayi dan bataso hajian tagane, murmushi ta k'akalo kana tace "hajia sako kici abinci tin dazo juice kawai kikasha" bata jira amsanta ba tashiga zuba mata fried rice da coslow tasa mata sai perpe chicken 

   Tinda hajia Hauwa tafaraci take santi" ni kam hajia Bilki kinada kuku a gidanan"


"Ah'a AFRAH ne tayi shi dayake tana zuwa catering school"


"Ikon Allah aikuwa dai ta iya dan ko abincin restaurant bai kaiwa haka"


"Ehhh tana kokari ba laifi"cewar mommy 


"Gaskiya kokari sosai wanan girkin da Suraj zai samu ai dadi zai ji dan shi yana san girki mai dad'i"


"Allah sarki my son ai sai duk kutafi dasu dama dan ku akayi shii ai"


"Ai kuwa kin kyauta hajia kuma nagode sosai"


Duk abun nan da Mommy keyi daurewa kawai takeyi amma Allah kadai yasan haushin AFRAH datakeji kowa sai ya yabeta kowa sai yanuna yana santa haushi kawai takeji na AFRAH sosai sai  taji dama batace itace tayi girkin ba, haka dai hajia Hauwa tai ta yaba abincin AFRAH mommy dai sai murmushin karya takeyi


 Ko da su Hajia Hauwa suka tashi tafiya sai datasa aka kira mata AFRAH 

"Toh AFRAH mu zamuwuce"cewar hajia hauwa


Smiling AFRAH tayi kana tace " toh Allah kaiku gida lfya


"Ga wanan ladan iya girki naji dadin abinciki sosai"


"Nooo wallahi bazan amsa ba hajia nagode"


Kamo hannunta hajia Hauwa tayi sanan tasama ta kudi gami da cewa "kisiya jan baki da powder"


Babu yanda AFRAH ta iya haka ta amsa  tayi mata godia


Kallan Haifa hajia tayi kana tace bakuyi exchanging digit da AFRAH ba,  da yake itama Haifan babu ruwanta kaman mamanta take yasa sukayi exchanging numbers abinsu

  Tinda aka fara drama din Mommy taci kam wani mugun haushin AFRAH da tsanar ta takeyi wanda takasa gane irinshi ma


Haka dai hajia ta tarkata duk abincin da su juice suyima juna sallama sukai gaba, aka bar Mommy da Faty cikin bakin ciki.






  Tinda suka shiga ciki Mommy ke sauke buhun masifa sai masifa takeyi kuma AFRAH tagane sarai da ita takeyi amma sai ta fuske tayi kaman batasan metakeyi ba, dakinsu ma tashige tabarsu anan


"Mommy please kibar damun kanki"cewar Fatty 


"Amma baki ganan duk wanda yazo gidanan sai dai yace AFRAH! AFRAH  kowa wanan abun haushi yake bani faa"


Daria Fatty tayi sanan tace" kan girki nefa ba wani abu baa, besides lokacinta nema, muma haka ake kiran sunayenmu a wajaje masu matsayi wai wai kan girki bah" haka dai sukai ta xancensu kamar yanda suka saba.

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_





_page 52-53_







*C*igaba bud'i,  daukaka da kuma haske duk Daddy yasame su kud'i yayi fiye da tunanin kai karatu business ta ansheshi, yana k'okarin kyautatama mahaifiyarshi danginsa dakuma iyalinsa sosai dakuma marasa k'arfi shiyasa kulin cikin ganin cigaba yakeyi a rayuwansa. 




Al'amarin Mommy yayi gaba dan yanzo mulki sosai take zabgawa a sabon gidan ta san ranta sai abinda taga dama takeyi gashi yanzo Daddy sai ayi abu d'ari bayyi magana ba Mommyce take ruling komai na gidan. 




Fatty ma na baza tsiyarta d'an yanzo liyafa yacigaba mota takeja da kanta,  duk inda zataje AFRAH kam k'ememe Mommy tahana a koya mata wai motan zai lalalace indai ana yawan hawa acewar mommy(Allah tsaremu da san kai... ameen) friends kuwa ga sunan lodi lodi yaran manya yan gayu suke mutanan Fatty. 



AFRAH kam ko kadan san kan da Mommy keyi kirikiri baya damunta d'an tasan komai lokaci ne indai kanada rai toh baka cire rai da rahman Allah, shiyasa tasa masu idanu insun sata cikin labarinsu ta shiga in basu sataba tanuna kaman batasan mesukeyi ba, soyayyansu da ABDULNASEER yanan sai abinda yayi gaba d'an duk family dinshi sunsan AFRAH haka itama, Suleiman kan tuni ya manta da ita a rayuwanshi ita hakanma dadi yayi mata d'an duk abinda zai sadata da Mommy tsoranshi takeyi shiyasa ko kadan Suleiman bai bata haushi ba. 



Fad'an irin girke girken da AFRAH ta iya bata lokaci ne abinci iri iri ta iya hadda na outside haka snacks ma babu irin wanda bata yiii ita kanta mamakin hanta takeyi intayi irin birthday cake dinan gashi har popular tayi sabida su Zarah da Husnah da sauran friends dakesa abubuwanta a Snapchat da sauran social network. 



Yau Saturday girke girke taketayi kasan cewar yau Humairah zatazo gaisheta sai Zarah da Husnah da zasuzo suma, Mommy ce tashigo kicin d'in cikin isa take magana


"Suwa kekema girki haka? "


"Mommy kin manta yau Humairah zatazo?inaso na bata takaima Ummie ne, kuma su Zarah ma zasuzo"


Tsaki Mommy tayi kadan kana tachai " in banda neman suna da iyayi menene na wani yima Ummie abinci? Inkuma dan su Zarah ne ai su ba bak'i bane, ita kanta Humairan drinks da snacks ai ya isheta amma dan neman wajen zama hadda girki, inkin gama duk ki zuba ki ajemin"ta karasa maganan tana ya tsina fuska


Itadai AFRAH shuru tayi batace komai ba har mommy tagama yatsinar ta tabar cikin din. 



Tana kan hada salad Zarah da Husnah suka shigo cikin din cikin murna hugging juna duk sukayi kana AFRAH tace" kungaisa da Mommy ne?"


"Noooo bamuganeta a parlor kasa ba"cewar Husna dake kokarin daukan part din pepper chicken,  Zarah kam abincin da AFRAH tayi decorating takema video ta Snapchat 


" please muje ku gaida ta sai mudawo kucigaba da sana'ar taku" cewar AFRAH dan inhar Mommy tasan sunzo basu shigo gaisheta kan time ba ranann tarinka tsine masu kenann dan duk wani mai san AFFRAH Mommy ta tsaneshi haushisa takeji kawai batada yanda zatayi ne


Phone da bags dinsu duk a cikin din suka barshi suka nufi bedroom din Mommy da fadan irin kyaunsa da dukiyan da ke cikinsa b'ata lokaci ne, sallama sukayi baki kofar sai da suka tabbatar an amsa sanan suka sa kansu cikin dakin,  kwance Mommy take saman bed tana shann fruit salad, karasowa ZARAH da HUSNAH sukayi har bakin gadon suka gaidata cikin ladabi, sai da Mommy takaremasu kallo tass sanan ta amsa a dak'ile kamar yanda tasaba


" yaa mamanku?"Mommyn tace

 duk suka ansa da lfyalau, nan dai suka tashi suka bar bedroom din suna mamakin halin Mommy dan yanzo sunsan ba ita bace real Mother na AFRAH halin Mommy wasu sai su rubuce shi cikin takarda dan tana yimasu insunzo gidan. 



 Kicin din suka koma gaba dayansu har sai da AFRAH tagama aikin ta duk tazubama Mommy sanan tajere sauran


  Tana shirin barin kicin din Lantana tashigo(mai ma yan cikin gida abinci)  


"Ahhhh kecemin ameenan arziki sunzo"Lantana tace tana washe baki


Dariya Husna da Zarah sukayi dukkansu sanan Husnah tace" gamu kuwa  kinganmu mutu karaba insha Allah"


Dariya Lantana tayi sanan tace" ai kawai miji guda yadace ku aura sai kuta zuminci"


" lallai ma Lantana Kanki ba d'aya yake ba, muyi k'iyayya badai zuminci ba" Husnah tace


"Allah dai ya karemu wallahi da wanan aiki, wani zai ci amanan wani kenan fa kike nufi" Zarah tace


Daria Lantana tayi kana tace" ashe aneentarr kar.....  " bata karasa ba AFRAH ta tsaidata da tun sazo ma takasa magana



"Wai ke baki gajiya da magana ne? Wai mema kikesan cewa ne?kinzo sai magana mara anfani kikeyi"


"Antyn AFIFAH kenan dama cewa zanyi kicema Hajiya nagama abincin"

D'an tsaki kadan AFRAH tayi sanan tace " ai kinsan dakinta sai kije ai" dabi'ar Mommy ne inhar Lantana tagama abincin yan tsakar gida sai tazo ta fadima Mommyn, a gabanta ake rabo wai dan kar yan aikin su diba a buye(kai Mommy badai rowa ba😆) 


  Nan Lantana tawuce sum sum kamar Munafuka dan tasan shiga dakin Mommy sai da k'a'ida, da ido duk suka bita suba dariya. 





Dakin ta suka nufa dan wanan sabon gidan kowa da bedroom dinsa Afifah ne kawai taki yadda ita dole sai da AFRAH lokacin Mommy taji haushin Afifah amma dayake batasan ran yaran ta ya baci yasa ta barta tare da AFRAHn da babu yanda zatayi




Kwance sukaga Afifan tana game cikin iPad din ta gaba daya hankalinta ya tafi ga game batasan ma sun shigo ba, Zarah ne ta amshe iPad din tana cewa" haba kawa wani irin game ne haka kikeyi? "


Smiling Afifah tayi kana tace "anty yaushe kukazo? "


" tini mukazo bamu ganki a cikin ba yau har antynki tagama girki" Zarah tace



" wallahi saboda new game din nan danayi downloadig ne, amma naso muyi aikin tare" Takarasa maganan tana tashi zaune



" baby wai ma kiyi haddan ki?  Kina sane yau Saturday ko"AFRAH tace


Eyes dinta tazaro waje kana tace" ina fa tun wanda mukayi tare da subh"



"Za kimasu explaining ni inanan wallahi"


Qur'ani ta dauka kana tace dasu Husnah" ina zuwa naje nayi haddan nadawo yau akwai gist muyi waya da Yaya ABDULNASERR" sai da takai karshij maganan sanan tabar bedroom din


Dariya Zarah da Husna suka saka


"Babe wallahi Afifah kamar babba shegen manyance" Husnah tace tana daria


" ai baki ga komai ba indai Afifah ce haka tace wallahi" AFRAH tace



Zarah na shirin magana phone dinta yashiga ringing,smiling mai kyau tayi kana tayi picking, nan ta shiga magana da Mahmud saurayinta wanda ko Husna da Afra basajin mai take cewa bare ni 

  Tsaki Husnah Da AFRAH  sukayi, Afrah tace " mutun sai munafunci wayan ma sai anyi munafunci" toilet tashige tanajan tsaki



Bayan tafitoh daka wakan Zarah da Husnah tagani suna cin abinci bata bita kansu bah tashiga shirinta, shiyawa tayi cikin atanfa gown sai dan simple make-up datayi applying amma sai tayi kyau, bayan tagama shiryawa sallan la'asar ta gabatar sai lokacin su Husnah suka gama cin aninci suma salan sukayi

   Sun idar kenan Afifah tashigo tasa kayan islamiyanta sallama tayi masu tawuce, Afifah tafice baifi da minti 10 suna dan hira Humairah takira Afrah ta iso tana kasa, nan duk suka fitoh dan tarbota 

  Wajen Mommy Afrah tafara kai ta ta gaidata

Mommy ta amsa cikin fara'a da sakin fuska... Amma dai naci na ciki sanan AFRAH tayo da ita bedroom dinta already duk su Zarah sun jere mata komai drinks snacks girke girke fruit da kayan motsa baki iri iri, abinci kadan taci amma sai santi takeyi gami dacewa yayanta yamore

  Hira sukayi sosai da sosai abinka da wayayyu kuma yan gayu sai 6pm Humairah rakira drivernsu dan yazo ya dauketa , turaruka da mayafai masu kyau Afrah ta bata, godiya sosai Humairah ketayi kamar anbata duniya, goda Humaira taje yima Mommy sallama mommy komai bata bataba sai cewa tayi" ki gaida Ummu, kice mata inan zuwa"suna fita taja tsaki. 



Har bakin Mommy suka rakota da girke girke da snacks takaima UmmieAFRAH sai godiya takeyi itama Humairan na godiya, nan Humairah tazaro phone dinta tashiga daukansu selfie, suna cikin daukan pics din Fatty tazo wucewa kallansu tayi taja tsaki kana tashiga ciki


Sai da Humairah tashiga cikin mota idanunta suka ganemata sakon da Ummie da Aunty Baraka suka bada akawo mata, nan da nan Humairah tafitoh da ledojin ta aje gabanta sanan takoma cikin motan, kallanta Afrah takeyi sosai smiling Humairah tayi kana tace" inji Ummie da Aunty baraka"itama smiling din tayi, haka dai sukai ta dakama juna hannu har sai da tagama motan nasu yabar haraban gidan sanan su Zarah suka tayata kwashe kayan sukai ciki


Farty dake hangansu ta balcony kaman tayi kuka ranta zafi yakeyi mata wani haushin AFRAH takeji sabo fil na shiganta

Bedroom din mommy tayi cikin bakinn ciki kamar hadin baki sai ga AFRAH ma tashigo da uban kayan da Humairah takawo mana


"Mommy kinga kaya wai Ummie da Aunty Baraka sukace a kawo min" AFRAH tace


Yamutsa fuska Mommy tayi kana ta shiga duba kayan, cosmetics ne iri iri, sai abayas, veils, shoes, sidebags hadda sunglasses masu shegen kyau duk product din kayan babu na banza ciki duk masu tsada ne, d'ayan ledan kuwa chocolate ne da kayan zaki iri iri kala daban daban sai da Mommy ta gama kallan kayan tas sanan tace" rok'o dai babu kyau bakida tabbacin auran yaron su, amma kina amshe masu kaya kedai kika sani kwashe kayan kije"


AFRAH batace komai ba ta kwashe kayan tana mamakin halin Mommy na lauya yanzo yanzo sai ta juyama mutum fassara

    Bedroom dinta tanufa da kayan nan su Husnah sukai ta santin kayan da yaba irin sanda familyn ABDULNASER kemata ita dai AFRAH smiling kawai takeyi, abaya, mayafi da turarikan duk ta basu a cikin kayan chocolate kam tin a wajen suka diran mai suka fara sha, sai da sukayi sallahn Magrib Mahmoud wanda Zarah zata aura yazo daukansu, koda suka shiga yima Mommy sallama a wulakance ta amsa basu bi ta kanta ba sukai gaba


Har bakin mota AFRAH da Afifah suka rakosu, gaisuwa sosai gami da barkonci AFRAH da Mahmoud sukayi Afifah ma ta gaidashi ya amsa cikin sakin fuska


"Toh babies nagode sosai.. Sai munyi waya" AFRAH tace


"No worries, sis baki bamu labarin ba"Zarah tace


Smiling Afifah tayi kana tace" ai dan naje islamiyya ne, amma ai akwai next time "


Dariya husnah tayi kana tace" toh tafara manyancen"


Dariya duk sukayi hadda Mahmoud, 5k yazaro yaba Afifah wai tasha chocolate godia tayi sosai kamar wata babba daria sukai ta yimata, sallama suka karayi sanan ya jasu suka tafi. 


A guje Afifah ta shiga gida bata tsaya ko ina ba sai bedroom din Mommy, zaune ta gansu jugum jugum


" dama ke nake nama aunty Farty"Afifah tace


"Ai gani kin ganni ko? Sai kifada abinda zakice"


5k din da Mahmoud yabata nuno kana tace"kin gansu nan saurayin Aunty Zarah friend din Anty AFRAH yabani su, ke kam saurayin ki bai iya bada sisi sai k'aryan hawa motoci da tafiye tafiyen tsiya, ko sau daya banga shopping din shi ba, ko yaya ABDULNASEER da baya gari yana aiko da shi ke kam gum... " ta karasa maganan tana dariya



Daka Mommy har Fatty  rasa abin cewa sukayi sai kallanta da suketayi tana rawa Mommy ce tayi k'arfin halin cewa" fita kibar dakinan dan ubanki" a guuje kuwa ta fice


"Mommy wallahi nagaji komai kowa AFRAH haba kiga abinda Afifah yanxo kecewa"


"Kar kisake wanan ya dameki da duk abin da zai samu AFRAH yanzo mai kud'i kam kema dole ki aura tinda har ita iya samun ABDULNASER dole ki samu mafiyin shi kisa wanan ki aje a zuciyan ki" haka Mommy taita lallashin Fatty  har ta hakura.

  Wani tsanar AFRAH ke kara shigan Mommy  haushin ta takeji sosai kani takeyi komai AFRAH tasamu shishigi tayi dan ita bata kai matsayin da zata sameshi hakanan ba. 





🌸🌸🌸🌸🌸🌸


Rayuwa na ta tafiya haka a bubuwa nata faruwa lamarin Mommy gaba gaba yaketayi ita dai AFRAH nata ido ne

   Halin yanzo Fatty ta k'ara jamb inda tayi registration da wani center amma kudi sosai suka biya aikam score  har 220 ta samu nan Fatty tai ta hura hanci ita a dole tayi kokari a jamb, BAZE university  tayi applying Fatty sai iya yii takeyi sch dinta yafi na AFRAH ita dai AFRAH  ko a jikinta bai dameta ba abubuwan gabanta kawai takeyi


  Ko da time din registration yayi kud'i sosai Daddy ya sake masu,  tin kafin Fatty ta fara sch din tayi friends yan ABUJA Mommy  sai habaici takeyi itama yarta xata tafi school na ma yaran manya


Saura kwana biyu Fatty ta wuce sch ta shigo bedroom din AFRAH zama tayi kana tace


"Allazi karatu nima dai nakusa tafi school dinan"


Daria Afrah tayi kana tace" ai ni boss dinki ce 200lvl ba wasa ba ne"


Tsaki Fatty tayi kana tace" ohooo dai" hira suka dan yii rabi dai duk habaici Fatty keyi mata ita dai Afrah Smiling kawai takeyi


Ranan da Fatty zata wuce dukkansu har ABUJA  suka rakata shopping  sosai Fatty tayi bana wasa ba sai iya yii takeyi daka ita har Mommy kwanasu daya a Abuja suka juwo kaduna Daddy kam turkey yayi dan duba HAFIZ. 




Cikin kwanciyan hankali AFRAH ke karatun ta, game da snacks din da ta iya kuwa AFRAH tayi fice sosai an santa a wanan harkan manyan yaran masu kudu haka suke birthday cake,  cups cake wajen ta da snacks iri iri kudi sosai take samu a wanan business din mommy  haushin wanan sana'ar na AFRAH takeyi wai tana jawo masu talaucii da fatara ita dai AFRAH bata cewa komai... 










_kuyi hakuri readers, sweethearts please, amma kuyi comments,  much love for you all_❤❤❤❤❤❤❤❤❤

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




_page 56-57_



*kuyi ta hakury dani please sweethearts*😇





*wallahi wasu na bani mamaki, naga dai rubuta Novel sa kai ne, bawai salary ake biya ba bare mutum yama iko ko ya zageka wai d'anbakayi typing bah, kawai kai kaga zaka iya kakeyi, ni bazan zageki bah kamar yanda kika zageni amma ina so ki sani Biebie Dee bata saki dole kibi labarinta ba bare har rashin typing yasa ki zageni, akwai masoya da yawa wanda ko zanyi shekara ne banyi typing ba zasumin uzuri kuma duk randa nayi xasu karanta,so kidena bin labari na babu dole, zagi dakikamin kuma nagode Allah saka da alkhari,  fatan Alkhari nakebin kowa da shi ba sharri bah*






*R*anan babu irin kula da Suleiman bay samu ba daka wajen Mommy da Daddy, sai sa suka dawo daka sallan magrab kowa ya hallara a dining dan cin abinci Sulaiman sai santi Abinci yakeyi minti minti yana kallan AFRAH duk abin da yakeyi Mommy na noticing dunsa sai tsaki takeyi ita kam AFRAH bata masan halin da suke ciki ba. 


Basu bar kan dining din ba sai da akayi kiran sallan isha'a Daddy, Suleiman da Abdull masjid sukayi yayin da sukuma su AFRAH da Mommy suka shiga ciki dan gabatar da nasu Sallan. 


   Bayan su dawo daka masjid din  dakin shi yawuce da hutawa wanda yasha gyara sosai bedroom din ya tsaru sosai ba a cewa komai abin sai wanda ya gani,  Abdul ma nashi dakin yawuce dan shima ya gaji. 




Su AFRAH kam bayan su idar da sallah Parlorn k'asa suyo inada suke ta hira da Daddy mommy kam sama sama take sa masu baki cikin maganan kuma d'an ganin AFRAH ne, kallan Mommy daddy yayi kana yace" jibi nakesan tafiya zuwa Ghana d'an akwai wani kayan mu da zasu zo tanan, kuma sanan ku samu cikin addu'a wasu kayan namu suna hanyan zuwa ta jirgir ruwa kuma kaya ne masu yawan gske,  indai Allah ya kawo kayan lafiya kuma muka sai da su toh zan maida ma banki duk wani bashin su dasuke bina" ya kara sa maganan yana k'ara gyara zaman shii


Mommy ma zaman ta gyara kana tace" haba Alhaji zasuyi magana bamu da sirri sai gaban mutane? Kamata yayi kabari in munshiga d'aki muyi magana ba nan ba"



Wani kallo Daddy ya watsa mata sanan tace" su wanene Mutanan a nan?AFRAH ko?  na riga na lura da duk wani take takenki kan Yaranan toh wallahilazim ki shiga taitayin ki, kalle su chan farkon parlor suna kallo basu san ma memukeyi bah amma kince gaban mutane, ina da right d'in da zanyi magana da koma gaban wanene wanan ba matsalanki bace in baza kiyi addu'a ba kiyi gum"



"Tin da yan da ka fassara ni kenan ai shikenan hakan ma yayi dai dai"


"Da kyau kowa ya shirya gobe insha Allahu zamu shiga katsina"  


"Ni kam bazan samu zuwa bah d'an zani wajen Aunty Maijiddah dubuma Fatima Bedsheets,musan man ta kirana tachai ta dawo daka Dubai"


"Yayi dai dai" Daddy yache yana kokarin tashi bin bayan shi Mommy tayi tabar AFRAH da AFIFAH a parlon. 



  Kaman yana jira Mommy na barin Parlorn ABDULNASEER ya k'irata nan yake sanan da ita insha Allahu nan da 1week zay iso Nigeria,  dad'i sosai AFRAH taji wanda har takasa boyewa hiran su suka sha na masoya kana sukai sallama,  tana kama wayan kayan kallon da da wuta ta kashe ta tada AFIFAH sukayi bedroom dinsu.





Da asubah Daddy ke sanar dasu zuwan su katsina a yau, har bedroom dinsu AFRAH daddy ya shigo ya sanar dasu suma,  shiyasa ko da suka dawo daka masjid babu wanda ya koma bacci kowa shiri ya shiga yii, AFRAH ma tin da sukayi sallah suka shiga shiri ita da Afifah, kasancewar AFRAH da hanzari nan da nan ta kammala duk abin da zatayi har d'an breakfast tayi nasu 7am dai dai duk sungama shiri Suleiman da Abdul shadda ce sukasaka d'inkin zamani sunyi kyau abinsu AFRAH kam atanpa tasa mai color din red n black dinkin gown ne simple make-up tayi amma sai tayi kyau sosai black mayafi tasa sai wani d'an brown jaka ta tarike tayi kyau sosai Afifah ma gown tasa na atanpa amma Make-up tayi sosai kaman babba in kun ganta sai ta birgeku


  Ko da Sulaima yaga AFRAH kallan ta ya tsayayi bai sani bah d'an tayi mai kyau sosai fiskewa tayi ta gaidashi shida yaya Abdul nan tasa kayansu cikin both 

  Sai da suka shiga dukkansu sukayi ma Mommy sallama sanan suka shiga Mota suna jiran fitowan Daddy babu dadewa yafitoh nan driver yajasu  sai da suka tsaya tawani super market suyi siyayya sosai  kana suka dau haanya. 










   Sun iso lfya Inna tayi Murna sosai da ganin su haka yan uwa da abokan Arziki bayan gaishe gaishe   sallah suka farayi kana Inna ta gabatar masu da abinci mai rai da lfya.  Inan Daddyya sanar da su game da kayan su masu zuwa da kuma business din da zasuyi a Ghana da kuma bashin banki da yakesan biya,  Addu'a dukkan su sukayi gami da Fatan Alkhari. 







 bayan sun gama ne aka shiga shigo da shatara na arzikin da Daddy ya kawo Inna sai Albarka take sai mai gami da mai Addu'a bayan angama shiga da kayayyankin Dagi suka suka shiga dan gaishesu shima abin arzikin Daddy yayi kaman yanda yasa


  Har gidan Aunty Rabi sai dasukaje tarba mai kyau suka samu wajen aunty Rabi da uncle junaid komai a mutunci sikayi shi koda Daddy xai wuce kud'i masu  yawan gske yabama Fahad d Arfah 

 Tare da su Suleiman suka dawo gidan Inna inda Kabar AFRAH da Afifah a gidan Mami


Daddy nadawo wa yama Inna sallama ya juwa Kaduna Inna Inna taita samai Albarka, su ko yaran sai suyi kwana 2 zasudawo


 Ranan Da AFRAH ta kwana gidan Mami har waya Mami sukayi da ABDULNASER kuma ta yaba da hankalinshi tinda ka yanda taji maganan shi a natse, Addu'a sosai Mami tayi masu, ranan dai basu wani baccin kirki ba sunsha fira. 



  Washegari ma gidanta Suleiman da Abdul suka wuni haka aka baje a parlor anata hira hadda uncle Junaid, Afifah ma ba a bar ta abaya bah sai zuba surutu takeyi haka Fahad d Arfah ma. 




A gidan Inna kam da ta kalla Sulaiman ta kallan AFRAH sai tace" wayyo kama kanka wallahi" 


Abdul yayta daria shi da Afifah shi dai Sulaiman sai dai ya kallesu kawai


Haka dai suka gama wanan kwana biyun cikin farin ciki da kwanciyan hankali kana suna kawo kaduna.... 





Ranan da suka dawo the next Abdul yakoma school da sassafe AFRAH da Afifah ma suka nasu makaranta. 








Haka dai kwanaki sukai ta tafiya kowa abinda ke gabanshi yakeyi, AFRAH na karunta sosai afanin business dinta kuwa kulin kara pupular takeyi abin gwanin sha'awa

   


Yau haushe duk ya ishe AFRAH sai tsaki takeyi ADULNASEER yace sai wani week d'in zai dawo ga Daddy ma tin da ya tafi ghana yau satin shi d'aya amma bai dawo ba tsaki takumayi sanan ta yafa mayafin jallabiyanta ta dau bag dinta tafice daka bedroom din



 Parlor taga Mommy nan take sanar da ita zataje gidansu HUSNA da Zarah nan Mommy ta fara masifa wai bata fada mata kan lokaci ba, ita dai AFRAH batace mata komai bah har tagama masifanta kana tachai taje, a compound taga yaya Suleiman na waya kirr ya kafeta da idanu bata bita kanshi ba tayi gaba abinta. 





Side Daddy kam kud'i sosai ya narka a wanan business din ba na wasa bah, kaya ney dai za'arika turomai dashi daka chan Ghanan wanan business nashi ney shi kadai bakaman wanchan ba da suka hada hannu da Alhaji Yusuf, kwanan shi tara yau yagama duk wani abu da zai yi duk wani kudi yagama bayarwa, yau yake shirin dawowa sai kuma ya jira isowan kayan Nigeria



  K'arfe 11 dai dai girjinsu ya sauka a malan Aminu kano, babu bata kolaci ya kira deriver shi take kano suka sauki hanyan Kaduna

  Lafiya suka iso kowa yayi Murna da dawowan Daddy d'an bay taba dadewa haka a tafiya ba sai wanan, nan da nan AFRAH ta shiya mai tuwon semo miyan kubewa sai zobo, sai da Daddy yayi sallah da wanka sanan ya zauna zaman cin abincin, duk suna zaune a parlorn bayan ya gama ya labarta masu komai Addu'a duk sukayi kana aka cigaba da hira. 







 Side UMMUabdulnaser shir suketayi na dawowan shi side dinshi tasa a kara gyarawa duk da a gyre yake duk wani abu da zai buk'ata sun tanadeshi dawo wanshi kawai suke jira



Ba su kadai suketa shirin dawowan shi  ba Hadda AFRAH dan zan iya cewa ma tafisu 

    Yau Thursday kuma a yau dinne suke sa ran dawo wanan ABDULNASEER su Ummie sai Shiri suke tayi abinci kala kala suka shirya masa aunty Baraka ma shiri sosai tayi d'an lelensu zai dawo 


  AFRAH ma a kitchen ta wuni yau d'an ko school bata shiga ba girke girke da snacks masu rai da lfya ta shirya mai da temakon y'an aikinsu ko da Mommy tashigo cikin din taga irin girkin da AFRAH keyi fad'a tafarayi wai tacika kankanba da iyaya ita dai bata ce komai ba

   Tana gama kammala komai tabama drivernsu ya kai gidan kasan cewar tasan gidan Mommy takan aike shii



   Ko da Ummie, Abbah da Anty baraka da Ameen yaron Anty baraka sukaga irin garan da AFRAH takawo sunji dadi sosai sunkuma k'ara yabawa da hankalinta


   12 dai dai jirgin su ya sauka a Abuja,  fad'an irin haduwan ABDULNASIR wallahi bata lokaci ney karshe ne wajen iya sa kaya sai wani smiling yakeyi wanda ke kara fidda kyauwunsa sosai ga wani dimple na musanman da yakeda wanda ko taya ne dole dimple din ya baiyana kanshi. 


   Already dama ana jiran shi a airport din so yana sauka Mamuda yasamai kayan shi cikin both sanan suka dauko hanyan Kaduna. 


   Lafiya lau suka iso kaduna kowa ya shirya cikin kwalliya,  Ummie tayi kyau sosai haka Abbansu,  Aunty Baraka da Ameen(last week shima yadawo daka China) su Humairah da Aisha ney kawai basunan sai gobe Friday zasu shigo suma. 


Cikin farin ciki ABDULNASEER ya had'a Ummie da Abbabsu yayi hugging suma hugging dinsa suka suna samai albarka,  bayan ya sakesu wajen Aunty baraka yanufa itama yayi hugging dinta ita hugging dinsa tayi tana samai albarka shida Ameen ma hugging din suka suna yima juna Smiling nan duk suka shiga cikin Parlon gidan cikin farin ciki sallah suka farayi sanan aka zauna cin abinci


   Anci an sha cikin barkonci familyn nasu abin sha'awa abincin AFRAH sosai ABDULNASEER yaci shii sai dariya da tsokanan shi sukeyi shidai sai smiling din jin dadi yakeyi


   Bayan sun gama side dunsa yanufa shi da Ameen Sim din shi na Nigeria yasa ya kira Habibiyanr shi AFRAH hira sosai sukayi sanan sukayi sallama


  Wanka yayi sanan ya kwanta dan hutawa, washe gari suka shirya shida AMEEN suka nufa gidan su AFRAH da uban tsaraba bana wasa ba har ciki suka shiga suka gaida Mommy itama suka diremata nata tsara ban, ranan hira sosai sukayi da ABDULNASEER      da AMEEN cousin dinsa kuma sunsamu tarba mai kyau dakawa wajen AFRAHN

   sanda Suleiman ya hanga AFrah Da su Abdulnaseer Jiyakeyi kamar yayi hauka gaba daya hankalin shi a tashe yake ya kasa zaune ya kasa tsaye suko bama su ma lura da shi bah, haka suka sha hiransu cikin kwanciyan hankali.





 A wanan satin Daddy kesa ran zuwan kayan shi na Ghana amma shuru kakeji babu wani bayani duk wani hanya da zaisamu wani information babu sun kule shi, ga kayansu da alhaji Yusuf ma shuru har yanzo babu labari Daddy baima kowa zancen ba yana dai ta Addu'an kawai



Yau Wednesday  Daddy zaune a    parlornshi yana tunani AFRAH ce tashigo parlorn da sallama,  waje tasamu ta zauna kana ta k'ara gaisheshi ya amsawa yayi cikin sakin fuska da fara'a nan take sanar da shi zuwan familyn ABDULNASEER daddy yayi mamaki saboda Mommy tachai babu wani tsayayen da ke zuwa wajen AFRAH daddy bai nuna ma AFRAH komai ba yachai Allah kawo su lfya sai sanar da yan kstsina, AFRAH na barin Parlon side Mommy yayi bata parlornta direct bedroom dinta yayi xaune ya ganta kan bed tana waya zama yayi yana jiran tagama wayan, nan da nan kuwa Mommy ta sallama da kawarta kallan Daddy tayi kana tachai" Lafiya kuwa na ganka haka? "


"Lafiyan kenan, mekika ce dani game da zancen AFRAH? "


"bangane ba, mekake nufiney?  Mekefaruwa? "


Wani wawan kallo Daddy ya watsa mata kana yace" kin ce dani bata da wani tsayayye,  toh yanzo tazo take sanar dani Saturday yan uwan yaron zasuzo, amma kince ke baki sani ba wallahi Bilki kiyi hankali da duniya wlhy kuwa"


"Kaman ya nayi hankali da Duniya?nifa ban gane kanka ba komai in kan yaranan ne karinka zakewa kenan abinda ko yaran ka na cikinka baza kayi hakan ba"


"Yara dai duk nawa ney ni keda iko dasu bawani ba,  kuma yaro ko ma na wanene ba d'an uwanka ba bakasan mai zai zama nan gaba bah d'an haka duk abinda kikayi dai dai ne,  sai kikassnce cikin shiri dan ran Saturday xasu zo" Daddy ya karasa maganan yana barin bedroom d'in



Wani wawan tsaki Mommy taja kana tace wanan" mstsalan kune tinda yara naka ney ai" 


Daddy ko yana fita daka bedroom din side dinsa yakoma phone din shi ya jawo ya shiga k'ran yan uwansa ya fad'i masu cikin hadda Uncle Junaid dukkansu fatan Alkhari sukayi gami da Addu'an kaiwa lokacin lfya. 



  Suleiman yashigo bedroom din yaga Mommy sai masifa takeyi ta inda take shiga ba tanan take fita bah, zama yayi bakin bed dinta kana yace "please mommy kiyi hakuri koma menene"


"Har ni Daddynku zai fad'a ma bakar magana kan Auran wata AFRAH chan mainene nawa ciki? Wanan ai damuwarsu ce ba tawa bah"


Tinda Suleiman yaji Mommy tachai Auran AFRAH gaban shi ya fad'i kallan Mommy yayi bakin sa na rawa yace" au.. ran AF.. RAH kaman... Yaya? "


"Duk kawanu rud'e bakayi interview d'in bane ko yaya? "


"Naji kaman kince AFRAH aure zatayi"


"Ehhhh aure zatayi menene naka a ciki? "


Sulaiman bai bata amsa bah yabar bedroom d'in cikin sauri kaman mahaukaci itama Mommy a haukacan ta tashi daka kan bed d'in tabi bayan shi kamar mahaukaciya....

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_



_page 54-55_



*wanan page din naku ney BIEBIE DEE NVLS GROUP I LOVE YOU  All with all my heart* 💞 💞 





*F*atyy na karatu babu laifi sai dai matsalan ta tara friends, friends gare ta hadda na tashin hankali kashi tanaso a ce da ita she's classy shiyasa kulin cikin siyan kaya take da kwalliya kulin cikin requesting kud'i take waje Daddy. 


  Wasu shegun friends tayi Haneefa da Fa'izah yan gayu ne na masifa dan sunfi Fatty nesa ba kusa ba shiyasa take masifar san su problem din su basa san karatu d'an yaran masu kud'i sosai ita kuwa duk abinda sukeyi birgeta sukeyi shiyasa take shishige masu ko kadan Fatty bata duba irin karatun LAW natsuwa yakeso da mai da hankali burinta ita dai tafita da dasu Haneefa 

  Yanzo haka makeup suke tayi zasu shiga 2lip cin abinci


"Babes i don't understand  naga kuna shiri ne kuma kunsan munada test fa" Fatty tace


Kallan ta Haneefa tayi kana tace" i don't zan shiga lecture yau coz i have something to do"


" wat u mean?  Bazamuyi test din ba kenan? "


" babe in zakije just go n dress up, akwai important person da zamu had'u a chan ne, da kike maganan rest nariga nayima lecturer magana bamuda case da wanan" Fa'izah tace tana sa eye maskara


" oky tohm bari na shirya" Faty tace 


Duk sun shiya tsaf cikin gown na material ku na kunga dressing nasu kasan manyan yara ne dan sun had'u babu karya   bag n shoe duk gucci ne kasan newan su Haneefa a garin abuja suke amma gida sosai da mota iyayansu suka samasu a gidan 

 Nan suka nufa 2lip Fa'iza ce ke driving,  suna ina suka samu waje suka zauna abinci mai rai da lfya sukayi Oder  sunan zaune wasu hadad'un maza masu jii da gayu da kuma kud'i suka iso nan da nan Haneefa taje tayi hugging d'aya cikin su ita dai Fatty tana kallan ikon Allah

 Gaiswa sukayi da samarin Fa'izah ce ta kalle Haneefa kana tace" baby zan wuce Najeeb na jirana"


"Oky take care"


Kallan Fatty tayi sanan tace" sai mu had'u a gida" nan Fa'izah ta wuce

 Hira sosai akai tayi tsakan saurayin Haneefa Majid da Fatty sai kuma friend din Majid din Musty ganin irin haduwar su yasa Fatty sake jiki da su, kafin su bar wajen sai da Musty ya amsa Number Fatty wai yana santa dadi wajen Fatty ba a cewa komai tasa mu mai kudi,  sai da su Musty suka kaisu shopping a wani shegen super market na yariyan Indimi 

 Sai dare suka dawo gida,  abakin Fa'izah takeji wai Musty babanshi tsohun minister ne,  wani dadi ke ziyartar zuciyan Fartyy sai yanzo tafara yadda da zancen Mommy ashe dole ta aura mai kudi ashe mijinta zaifi ABDULNASEER saurayin AFRAH, ai cikin dare takira Mommy take labarta mata tasamu Musty murna sosai Mommy tayi bana wasa ba habaici tai tayi a gida


  Haka dai rayuwan Fatty ya kasance a school kwalliya da gayu da bin friends kawai tasa a gaba karatun sama sama ney dai,  dating dinta da Musty na tafi yanda yakamata kud'i sosai yake kashe kata kuma yachai wai zai aureta ita dai Fatty dadi kawai takeji. 



  


AFRAH kam maida hankali tayi sosai kan karatun ta kuma fahimta rakeyi sosai dan duk department din microbiology ansanta,  haka a fannin snacks tayi fice dan ansan ta sosai a wanan fannin 

  Ko kadan bata jira sai anyi mata abu tinda ta lura Mommy basu take ana yimata abin arziki ba 

 Tanada kudunta a account in Daddy ya bata tayi godia in bai bada bah tayi ma kanta mommy kanta mamakin irin kudin da AFRAH kesamu takeyi sau da yawa wasu daka side Mommy zasu nuna sunasan cake ko wani abun amma sai Mommy ta kushe abun tachai ai gara suje dalema ko frch cafe sunfi iyawa kuma hakan da takeyi bashi kesa mutane kin zuwa bah kulin qaruwa ma sukeyi mutane


   


  

Lamarin Hafiz a Turkey kan sai dai addu'a babu karatun da yake tsinanawa sai yawo da bin friends ga danfaran mutane ta online school din da yake zuwa ma sun korashi amma ko fada bayyi a gida ba sai da daddy yazo duba shi ne yaji wanan lamari ranshi ya baci sosai amma babu yanda ya iya sai addu'a bai bar k'asan bah sai da ya nemamai wani school din ya gama mai duk wani abu da zai bukata fada da nasiha sosai Daddy yayi mai sanan yabaro k'asan ko HAFIZ yaji ohoooo


Kafin Daddy ya dawo Nigeria Hafiz yakira Mommy ya shirya mata k'arya da gaskia ya fadi mata sai zage zage takeyi wai an cuceshii


  Ko da Daddy ya dawo yake sanar da Mommy halin da Hafiz yasa kanshi ciki firrr Mommy tace wai manak'isa akayi mai wasu friends dinsa wai saboda sunga yafisu kud'i "kee a rayuwan ki baki san gskia barin ma kan yaranki,  sam baki nuna masu rayuwa baki ganin yanda ABDULRAHIM ke tafiyar da rayuwan sa inace sa'an Hafiz ne?  Amma shi kulin cikin matsala ake da shii" daddy yace


"A'a walhy kar kayi ma yarana baki insha Allah kanan zakaga cigaban da zasu samu, kuma da kake xacen Abdulrhm shi kaje makarantar tasu kaga yana karatun ne?  Kawai ni banasan haka "


Idanu kawai Daddy ya zuba mata chan yace" Allah shirya mana yakuma sa mudace" 


"Ameen " tace tana bat'a fuka. 




    

Yau Fatty zata dawo hutu kasan cewa anyi exam na first semester amma bana tunanin Fatty zata fido wani result mai shegen xafi, AFRAH tayi mata fried rice da salad sai farfesun fresh fish sai kuma cup cakes datayi mata Mommy sai dadi takeji anyi ma yar lelenta girki 

  Sai 2 Fatty ta iso gidan Murna sosai Mommy tayi Afifah kam ko a jikinta masifa takeyi ma wai masifaffiya zata dawo

  Bayan Fatty tayi wanka taci abunci labarin Musty taita bama Mommy haka har bedroom tasa mu Afrah taita bata labarin Musty addu'a AFRAH tayi masu na ALLAH yabar su tare

  Tadawo da kwana 3 Musty yace zai zo rokon AFRAH tayi kan dan Allah tayi mai girki dayake Afrah nada pure heart haka ta fidda ta kunya tayi Musty girki masu rai da lfya bayan Afrah tagama komai da temakon Afifah da Salamatu Fatty ce tashigo kicin din kan warmers din abin cin tayi da yanda AFRAH tayi decorating wasu tayi smilling"kai gaskia sis nagode dole na bada 10k"


"Wa zakibama 10k din? "AFRAH tayi tanbayan tana kallanta da kyau


"Kee mana Mommy tace ai business kikeyi"


"Allah kiyaye na amsa kud'in ki  wallahi"


"Ai kuwa dole ki amsa tinda sana'ar ki ney"


"In da kinsan zaki biya kud'i ai dawa wani restaurant din kikaje kika siyo abincin sai ki biyasu da kayau, nidai baki da abinda zaki bani coz kin wuce haka a wajena so kirike kudin kii"


Maganan AFRAH na karshe ya bata mata rai, a zuciyan ta tace bani da abinda zan bata? Niko keda abubuwan bata sai ma nan gaba dandai sana'ar girke girke bazai kai ta ko ina ba. 



   Musty yaji dadin tarban da Fatty tayi mai Mommy har parlorn baki tazo suka gaisa da Musty(niko biebie nace Hmmmmm) 

  Shoppin sosai yayi ma Fatty tunda ya lura abinda tafi so kenan sanan kud'i 100k wai a bama Mommy 

  

Ko da Mommy taga uban shopping gode ma Allah tafarayi gakuma kud'i


"Kinga abinda nake fad'a maki kow Fatima? Da zaki wani sa ABDULNASIR a rai yaushe zai iya irin wanan shopping din shi? Naji labarin ma su UmmuAbdulnaser din arzikin baka man daa ba"


"Ohoooo wanan kuma matsalan Afrah ce dama a wahala zata kare"


"Aifa ai sai kirika temaka mata,tinda nasan daya dawo za'azo neman auranta"


"Chan su kara ta kuwa"


 Kwanan Musty 5 a kaduna amma kulin zaizo sai yazo da uban shopping ita dai AFRAH nata ido, randa zai koma ne yake cemai Fatty yanasan ganin Daddyn ta dan shi auranta yakesan yayi, Fatty tachai yayi tafiya amma yadawo zata sanar dashii, koda Mommy taji wanan labari har rawa tayi da buda



A wanan hutun ne AFRAH  taje katsina kwanan ta 5 sukaka dawo, suna dawo wa suka fara shirye shiryen komawa school randa akayi resuming Affrah takoma FATTY kam saida takara kwana 3 sanan takoma abujan




Ta koma da kwana 2 Daddy ya dawo tarba mai kyau yasamu bayan yaci abinci ya huta mommy ta shiga bashi labarin Musty  Addu'a yayi kana yace" sai kisanar da ita nadawo ai" 


"In dai zancen bikin ya kankama dubai nakeso muje siyo kaya daka nan sai naduba Suleiman duk da yakusa dawowa"mommy tace


"Sai kiyi addu'an kaiwa lfya kafin kifara wani burin" Daddy yace


"Toh Allah tabbatar mana da Alkhari"


"Ameen ita AFRAH babu wani tsayayyen ney? "Daddy yace yana kallonta


Wani miyau Mommy  ta hadiye kana tace" ni gaskia ban sani ba dan bata fadamin damuwanta bata dauke ni matsayin uwa ba sam"


Shuru Daddy yayi baichai komai ba ya lura indai lafin yaran wasu ne Mommy ta rinka zakewa kenan



  Kwanan Daddy 4 yawuce Lagos Snacks masu dadi AFRAH tayi Daddy ya tafi tasu 20k ya bata kudin da zatasa mai a mota dan shi bai san Mommy ta hana a koya mata Motan bah, godia tayi gami da Addua Albarka ya sa mata kana yawuce



  Sai da yafara zuwa zaria dan duba Abdulrahm, Alhamdulillahi yasamu Abdul lfya kuma yana karatu sosai dan sune yan 400lvl kanshin Abdul yayi mamakin zuwan Daddy amma sai bai kawo komai bah ya nuna jin dadin shi kan ziyaran da yakawo mai, bai bar zarian bah sai da yabiya ta gidan surukan sa dan kwasan gaisuwa aikuwa Alkhari sosai Daddy yayi masu sai godia da sa mai albarka sukeyi dan Mommy ba cika zuwa takeyi ba bare ma tamasu wani abin arzikin(dama Mommy da rowa.. 🤣🤣) sai da ya cikasu da abin arziki sanan yabaro xarian,  katsina yayi nan ma sha tara na arziki yayi ma yan uwansan daka nan yabi jirgin Lagos yawuce. 



Soyayyan Fatty da Musty yana tafiya yanda ya kamata dan duk wani abu da yasan tanaso yana kokarin yimata kulin cikin yimata shopping yakeyi ga uban kud'i dake cusa mata abinda takeso dama kenan

   Karatu kuwa tanayi babu laifi gayu kuwa sai abinda yayi gaba dan in kunga Fatty bazaku ganeta ba sabida hud'uwarta classy ce ta karshe ni kaina na sara mata wajen iya dressings(kundai san yan ABUJA.. LOL) 




AFRAH ma da ABDULNASEER suna tafiyar da soyayyan su cikin natsuwa da kwanciyan hankali babu karya ko kadan a tsakaninsu tsakani da Allah suke zaune da junansu, duk family ansan AFRAH dayadawo za'azo ayi magana.





ABUJA


Farty da Musty ne zaune a parlornsu kasan cewar ta dade databar hostel tadawo gidansu Haneefah kallanta Musty yayi kana yace"baby next week fa uncles dina zasuje gidanku kinsan nakosa na aureki i love you so much"


Sai datawa juya eyes kana tace " i love you more n u knw dat, nariga nafama Daddy so don't worry babu wani problem"


"Oky Allah kaimu baby"


"Ameen sweetheart" Farty tace


Hiran soyayya suka cigaba dayi sai 11 yatashi dan tafiya, har gaban motan shi tarako shi hugging dinta yaya sosai kana yashiga fada mata kalaman soyayya" i love you so much baby u ar my everything" sun dade a haka kana yasaketa smiling kawai Fatty keyi dan a ganinta irin wanan ba komai bane,  ko da yashi mota blowing kiss yaita mata itama tana yimai sai dataka yabar gidan sanan takoma ciki


  Kwanciya tayi sama kujera tunanin irin daulan da zata shiga takeyi smiling mai kyau tayi da tanuna wai su ABDULNASEER basuda kud'i kamar da, dataga tunanin ba mai karewa bane tashi tayi tanufa bedroom  inda taga su Haneefa nata waya, wani book ta dauka tafice a bedroom din.

    



Mommy tinda taji zancen Musty zai turo rasa inda zata sa kanta tayi y'arta zata aura mai kud'i 

  Musanman taje har gidan UmmuAbdulnaseer ta labar tamata smiling Ummie tayi kana tace" abu yayi kyau Allah ayi damu, muma ai Abdulnaseer Na dawowa zamuzo neman auran saura wata d'aya yadawo ai"


Ameen ameen Ummie Allah dawo mana dasu lafiya Suleiman shi nan da 2weeks zaidawo"


"Allah dawo dasu lfya" Ummu tace


Hiran yanda bikin na yaran nasu zai kasance sukai tayi Ummie na saka zancen AFRAH sai Mommy ta dauke wuta ko ta chanza maganan Ummu dai tana kanin ikon Allah haka dai sukaita hira sai 5 Mommy tayi haraman tafiya, har bakin mota ta rakota sai dataga Mommy tabar gidan takoma ciki tana mamakin hali irin na hajiya Bilki.








Ranan da family da Musty sukace xasuzo Saturday ney,  ranan Mommy babu zama tahana AFRAH sakat girki kala kala kala da iri iri ta sata tayi masu ga uban zama'a da Mommy ta gayyato wai suzo yau za'akawo gaisuwan Fatima gida fam da mutane dan ma akwai su salamatu,  Atika, safiya da Lantana da da k'ara man wahala zata sha bah sabida uban aikin da tayi ranan ba na wasa bane haka dai suka shirya girke girkenan a babban parlor na bak'i ga uban snacks da juice iri iri sabida samun waje hadda wanda zasu tafi dashi Mommy  tasa ayii duk a ka jeresu a parlorn baki 


  Da misalin k'arfe karfe 4 bayan salan la'asar uncles  Musty suka iso su 4 ney sai Aunties dinsa su 3 Daddy ma su 3 ne shii sai yaron Inna Rakiya uncle Isma'i da uncle Musa duk Isma'l yayane a wajen Daddy Musa kan k'ani ne 

   Tarba na mutunci sukayi masu nan uncles din Na Musty suka gaba tar da abinda yakawo su nan dai su Uncle Isma'l suka ce sunbasu nan aka saka ranan biki nan da wata 2 Addu'a sukayi Allah ya kai su lokacin lfya,  su Uncles Umar basu iya cin komai ba sai drinks da snacks 


   Side din Mommy  ma hakan ne ya kasan ce tarba mai kyau su anty Lailah suka samu wajen Mommy haka dai a ka rabu cikin girma da mutunci 


 Fad'an irin kayan sa ranan Fatty bat'a lokaci ne kaya ney hadda na hauka da mara sa anfani ga kuma akwatuna 3 wai kayan NAGANI INA SO abun dai sai wanda ya gani 

  Tanan rawa da babu irin wanda Mommy batayi ba yarinyan ta tayi goshii ranan saura 2weeks Suleiman yadawo ita dai AFRAH nan taga ikon Allah




Bangaran familyn Musty kuwa mamakin inda yasamu y'ar mutunci sukeyi kasan cewar sun san halinshi, Baban shii yafi kowa Murna da wanan auran da Musty xaiyi(nidai nace Hmmmmm)  wasu daka cikin familyn Addu'a suke Allah sa auran yazama sanadiyan shiryuwan saa. 





Rayuwa nata tafiya haka lokacin nata k'aratowa haka abubuwa nata faruwa

   Yau ko gobe ne suke sa ran dawowan Sulaiman Murna wajen Mommy ba a magana ita AFRAH ke lissafe ABDULNASEER dinta ma nan da 10days ko 1weeks zai dawo shiima,  girki dai sukayi masa dai dai ba wani mai wahala ba sai cupscaks masu kyau,  kowa ya hallara a gida Abdul ma yadawo cikin ikon Allah kuwa ranan Sulaiman ya iso Nigeria da nan da nan Bala driver,  Abdul da Afifah suka nufa kano dan dauko shi kasan cewar nan ya sauka 


  Sai 6 Na yamma suka iso kaduna cikin koshin lfya,  inkunga Suleiman baza kugane shi ba yayi wani fresh ga kyau da ya kara abundai sai wanda ya gani(nii baxan iya bayani ba) hugging dinsa Mommy tayi gami da cewa "welcome home my son" 


Smiling yayi yayi hugging dinta sosai kana yace" i miss u Mommy"


"I miss you more  sweetheart" mommy tace tana wani Murmushi nan suka isa ciki Sulaiman sai kallan gidan yakeyi ashe haka Daddynsu yasamu cigaba


Daddy ma hugging dinsa yayi yana samai Albarka shima kara rungume Daddyn yayi yana amsawa da Ameen


"Saura Muu" yaji maganan daka sama yana juyawa yaga AFRAH da Afifah a tsaye Afifah sai wani murguda baki takeyi

  Kasowa wajen yayi yayi hugging Afifah yana cewa" i miss you so much lil-lil"


" bawani bayan na shiga jss1 ma baka sani ba"


"Gashi yanzo nasani"


Jin sweet voice din Afrah yaji tana gaidashi tana wanan smiling din nata, kallanta ya tsaya yii for some second kaman yana san tuno wani abu Mommy da ke jefe kaman ta dauke AFRAH da Mari dan haushi dafashi da mommy tayi ne yadawo daka duniyar sunanin da yatafi jan hannunshi tayi suka shiga ciki, Abdul, AFRAH da Afifah suka mara masu baya Daddy dama tuni ya shige ciki. 







_sweetheart mekuke ganan zai faru??  Suleiman yadawo,  Abdulnasser xay dawo soon, ga Fatty zatayi aure da Musty duk ya zata kasancee neeeeey wai??????_

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_





_page 58-59_



*wanan Page din naku ney AUNTY MAIJIDDAH MUSA & A'ISHA MUH'D(AUNTY)  thank you  so much for d love, care and support, thank you so so Much  may Allah guide and protect you Always  ALLAH barmu tare,Thanks alot sweethearts*❤❣❤❣





*S*ide din shi direct yayi bai tsaya ko ina bah sai a bedroom dinsa, yana shigowa itama Mommy ta shiga" wai lafiyan ka kuwa?daka magana duk kabi ka rud'e" Mommy tace tana kallan shii


"Lfyalau" yace yana k'okarin shiga toilet 


Takai tsawan mintin5 a bedroom din kana tabar dakin tana wasu tunani haka har takai side dinta 

   Zama tayi bakin bed miss called na FATY tagani har 5 nan da nan tashiga dialing number nata ringing 3 ta dauka hira suka danyi nan Mommy ke sanar da zacen zuwan familyn ABDULNASER neman auran AFRAH Fatty cewa tayi su suka sani ita bai dameta ba hakadai sukai ta hiran yan da biki zai kasan ce dan lokaci nata matsowa. 



    B'angaran AFRAH kuwa ranan hiran su suka sha da Adulnaseer sosai, haka AFRAH takasan ce cikin farin ciki ranan d'an ita kanta tasan tana san ABDULNASEER kaman yanda yake santa sosai




  A katsina ma Mami tayi murna sosai da jin zancan auran AFRAH ya tasu nan ta sanar da k'anuwarta anty Safiya(maman Heeshmer)  zancan babu b'ata lokaci Maman Heeshmer ta baza a d'angi kasancewar Familyn aunty Rabi duk mata ne,  dan da nan suka kira meeting d'an susan abinyi tun da wuri(niko Biebie nachai AFRAH yar gata... Hmm) 



   Inna ma sosai tayi murna takuma sa Albarka a k'asan zuciyanta tana taya Sulaiman bakin ciki Amma babu yanda ta iya sai hakuri haka Allah ya tsara 





  Side din su UMMUABDULNASEER ma shir sukeyi sosai d'an basu tab'a aurar da kowani yaro cikin family ba kancewar bawani yawa suke dashi chan ba so fadan irin shirin da sukeyi ma b'ata lokaci ne gskia. 





    Tin ran Friday  Zainab yarinyan uncle Isma'i ta diro kaduna haka ZARAH da Husna da Aysha gidan suka wuni dan taya AFRAH aikin yin wasu snacks, AFIFAH cikin su tashige ta zauna kaman friends dinta sai manyance takeyi wanan ranan Mommy ko fitowa batayi bah tana bedroom, amma duk hayani yaniyansu a kunnen ta mamakin inda AFRAH tasan mutane haka takeyi wanda ko Fatty da bata aiki sai bin Friends bata da irin friends na AFRAH gasu duk masu hankali da natsuwa ga wayewa da iya kwalliya 


   AFRAH na zaune saman freezer tana waya da ABDULNASER Lantana tashigo kikcin din kallan AFRAH tayi kana tace" Antyn Afifah hajia na kiranki" sallama tayi da ABDULNASEER sanan tawuce kiran Mommyn


    Sallama tayi bakin k'ofan sai da Mommy ta amsa sanan tasa kanta cikin bedroom din" gani Mommy"AFRAH tace tana gyra zamanta



Sai da Mommy ta kalleta da kyau sanan tace" kee yanzo d'an bakida kunya d'an za'azo neman auranki shine duk zaki baza magana a gari kin tara mutane fam a gida babu ko kawaici"



"Mommy wallahi ni ban kirasu bah, Zainab ce takira Husna Da Zarah wai suzo sutayamu wani aikin cakes da zanyi shine kuma sukazo tare da sulXee bako, jiddah,hafsah, da Hawee,  aysha kam zuwa kawai tayi duk basu san zancen bah ma sai dasukazo Zainab kefada masu"



"Hmmmmm kedai kika sani, kunya dai abu ney mai kyau d'an bata zuwa sai da alkhari"



"Kiyi hakuri Mommy"


"A'a nemene nawa ciki? fata ma zanyi sai asha shagali lafiya" handbag d'an ta tadauka gami da gyara mayafinta tana shirin fita, bin hayanta AFRAH tayi har suka sauko k'asa "sai kindawo Allah tsare"AFRAH tace


"Ameen" Mommy tace,  da idanu AFRAH tabita tana mamakin halin Mommy na juya abu yanzo yanzo ta juyama fassara da ma'ana dataga tsayuwan bamai k'arewa bane yasa tayi cikin, haka dai sukai ta aikin su har suka kamma duk abinda zasuyi yau, Husnah sai sana'arta takeyi watou daukan selfie haka Xee bako ma san camera kaman mee... 😂 bayan sungama bedroom din AFRAH sukayi AFIFAH nabiye dasu sallah suka farayi sanan AFIFAH tajuyo masu indomie din da tadafa a babban tray  wanda yasa vegetables ga eggs da ta yayyaka a kai decorating sosai tayi ma wanan indomie(rainon AFRAH)  nan ma kafin a fara ci sai da HUSNAH ta dauki indomie dinan picture, haka suka zauna suka ci abinsu ga juice mai sanyi suka kora da shii, bayan sun gama kwashe kayan Afifiah tayi sanan ta gyara wajen tass dawowa tayi tazauna kusa da zarah, kallanta AFRAH tayi sanan tace" oya madam tashi ki dauki qur'aninki kije kiyi hadda gobe Saturday" babu yanda tayi haka ta dau Qur'anin tayi gaba, nan aka bud'e chapter na hira kowa nata bada labari nan Husnah Kebasu labarin nata saurayin hanci da baki Afrah da zarah suka sake suna kallanta d'ansu basu tabajin labarinshi ba


"Amma ke kam baki da hali, yaa ma akayi bamu sanshi ba wai" AFRAH tace tana watsama Husnah wani kallo Zarah kow taguma tasa d'an takasa magana



"Babes dama zan fad'a maku ai, kawai da bama tare bai dade sosai damuka dawo dating ba, shiyasa inyazo daukana anjima sai duk nakaiku kugaisa"



"Ohhh toh Allah tabbatar mana da alkhari"Zarah tace


Duk suka amsa da ameen, haka dai kowa yaita bada labari saurayin shi( kun dai san emmata insun had'u hiran kenan) k'afe 5 saurayin Husna IMRAN yazo gaba d'ayansu suka fita a kagaisa takuma gabartarmai dasu sanan sukayi ma juna sallma suka wuce, basu kai ga shiga ciki bah Mahmoud na Zarah shima ya k'arasu gida ta koma ta dauko bag dinta yayinda su AFRAH suka k'ara wajensa dan gaisawa, tana fitawo itama tayi masu sallama tayi gaba, aysha,  Xee bako,jiddah kam da kansu suka wuce dan nasu fiance's din basunan sunyi tafiya, haka dai suka rabu AFRAH sai godia takeyi masu.











_washegari_

     K'arfe 12 a garin kaduna yayi ma su uncle Isma'l, uncle musa, uncle Junaida da Uncle Umar brother din Mami, tarba mai kyauwan gaske suka samu dakawajen Daddy ga abinci mai dadi da AFRAH da zainab sukayi masu, Mommy ma har side d'in bak'i taje tagaidasu babu yabu babu fallasa, bayan sundawo daka masjid zama sukayi suna tattauna maganan auran yaran Uncle Junaid ya yaba sosai da hakin mutunci da karamci irin na daddy, sai bayan sallan la'asar bak'in nasu suka iso dai dai lokacin da akazo neman auran Fatty, ganin irin Motocin da keshigowa gidan suna parking yasa Mommy dake tsaye ta sama sakin baki da hanci tana ganin ikon Allah, sai da motoci 6 suka shigo  gidankuma duk babu na banxa ciki, maza uku ne suka fara fitowa nan da nan su Daddy suka taresu cikin fara'a jagora sukayi masu har parlorn b'aki, kaman Amafarki ta hangi _Aunty maijiddah_cikin wani arnan lace wanda ak'alla kudin lace dinan yayi 150k gawani mayafi da handbag duk zafafa, chan kuma ta hango wasu mata su 3  *aunty Baraka* ce a gaba itama cikin wani masifafan material wanda nakasa kane kanshi ga mayafi, talalmi da handbag duk masu shegen zafi sai sauran mata Biyun Atanpace jikinsu super Holland suma sunyi kyau sosai duk Mommy na kallansu takasa motsi babu abinda yafi bata mamaki kaman ganin aunty Maijiddah cikinsu, cikin sauri Mommy takoma bedroom chanza kayan jikinta tayi zuwa wani lace(😂😂😂 Mommy kenan...)  Toh babu laifi tadanyi kyau


   Su Aunty Baraka kuwa parlorn k'asa suka ja birki, zama duk sukayi nan da nan Zainab da su Lanta, Salamatu, Atika da sauran y'an aikin gidan suka shiga jere masu kayan motsa baki iri iri da kala kala, kafin kuce mai sun cikasu a girke girke, snacks, drinks kala da ban da ban, (dan kansu yan akin gidan sunci burin wanan ranan dole su fidda Afrah kunya kaman yanda take darajasu da mutuntasu) bayan sungama gere duk abinda yakamata tsawa sukayi suka gaishesu sosai cikin ladabi duk suka amsa cikin Fara'a suna godia

  Dai dai nan Mommy ta sakko tana smiling gami da cewa"sannunku sannunku, sannunku dazuwa, Latana ya kika barsu nan baku hauro dasu ba? "



"A'a nan ma yayi mungode sosai" inji Anty baraka


Smiling Mommy tayi kace" duk dahaka banji dadi ba wallahi"


"Babu  komai" Ummu Safeey tace tana smiling ita ma, gaisuwa sukayi sosai cikin barkonci nan Aunty Maijiddah ke sanar da ita ai ita kawar auntyn angoce watou Aunty baraka, smiling Mommy tayi kana tace" kawai dai aunty ango" daria duk sukayi nan mommy ta k'ara gabatar masu da abinci, basuci abincin ba sai drinks da snacks, su Ummu Safeeya da aunty A'isha suka bukaci ganin Amaryan tasu, wani haushin Suka ba Mommy talura y'an boko ne iyayinsu yayi yawa, babu yanda ta iya smiling tayi masu gami da cewa "bari na kira maku ita"







B'angaran su Daddy Ma Komai cikin Mutunci Da haramci sukayi komai d'an Familyn ABDULNASEER sosai suka yaba da halin girma irin Nasu Daddy da yan uwansa, haka suma su Daddyn sunyaba da halin mutunci irin nasu, Daddy yaso a had'a bikin gaba d'aya hadda na Fatima toh sai Uncle Umar yace yayi hakuri ba dan Daddy yaso bah hakka yahakura tsakani dai Wata daya da sati d'aya ne daidai, godiya sosai su Uncle Muhammad sukayi nan dai sukayi duk abinda yakamata kaman bada kud'in gaisuwa da na sara  rana, godia suka kara yima junansu kana suka tashi Dan tafiya, kayan abincin tas drinks da snacks su Sunusi(yan aikin gidan)  suka kwasu suka samasu cikin mota kasancewar basu tab'a komai ciki ba, godia suka k'arayi ka duk suka shiga mutocinsu, sai da Su Daddy sukaga fitan su gidan suka koma ciki da fara'a kunshe a fuskarsu.





Side din su Mommy kam. Bayan Zuwan AFRAH gaishesu tayi ciikin ladabi da biyyah dakuma fara'a fuskanta, duk suka amsa cikin sakin fuska nan suka sa AFRAH tsakiya Aunty A'aisha(aunty)  tace a daukesu pictures haka kuwan akayi Picturs suka dauka sosai ita dai Mommy tana ganin ikon Allah da sabon salo, _Aunty Maijiddah_ taceh" baki shigo bah pictures din namu ba Mommy" tana murmushi


"Ai barin ku nayi kuyi da Amaryan taku sosai" tace hakan ne kawai amma ita tagaji da ganin sabon iskancin su, sai kace sunzo neman suran diamond ko gold 


Voice din Ummusafeeya ya katse mata tunani inda take cewa" kuma Amaryan namu mai kyau ABDULNASEER yayi dace ga hankali" daria duk suka kana sukace "Aikuwa dai Alhmdulillahi" gaba daya Mommy ta gaji dasu haushe suke bata iyayinsu yayi yawa hakan dai babu yanda Mommy ta iya haka tasha picturen  nasu badan taso ba tawani had'e fuska babu ko d'an smiling babu(sai kace wata gunki😂) 





Hmmmmmm fad'an irin kayan sa ranan da su ANTY BARAKA suka kawo bat'a lokaci ney wallahi ku kanku inda zaku ga irin kayan kuda kanku zakuce sun shiryama bikinan(toh abinda ba a tabayi ba)  kayana sosai bana wasa ba, d'an komai buhu 2 suka sauke NAGANI INA SO kuwa yanda kukasan kayan lefen wata amaryan Mommy tuni tafara jin wani zafi zufa har zubu mata tacikin kaya yakeyi(yiriri nanayi injini💃😂) haka dai su aunty bakara suka bar gidan cikin farin ciki, bayan duk girke girken sun sashi cikin mota, Mommy dai bacikin kwanciyan Hankali ta rakasu ba, sai dataga fitansu gidan sanan tadawo ciki, k'ara hangan kayan kawai datayi yasa gabanta dad'uwa,  bedroom dinta tayi cikin sauri watsar da mayafin jikinta tayi sanan tajawo phone d'inta Numbern Fatty tashiga dialing amma har yagama ringing batayi picking bah, sai datayi mata miss calls 8 amma duk no answer Mommy jitayi kaman zatayi hauka tarasa yanda zatayi, shawara ta chanza Numbern k'awarta Hajia Amina tashiga dialing ringing 2 kuwa ta dauka


Wani dugon ajiyan zuciya Mommy ta sauke


"Lafiya kuwa? " hajiya Ameenah tace daka can bangaran



"Toh da Sauki dai, yau akazo neman auran AFRAH da sa rana" Mommy tace



"Toh sai maiyafaru? 


"Wai fa duk d'an kar abin yayi kyau yasa ban kiraku bah, kuma kinsan babu wata matan da zatazo min gida daka katsina ta zauna lfya wai d'an kawi xa'azo neman aure"



"Ni har yanzo baki fadamin komai ba, wani mugun abun yafaru ne? 



"Hmmmm hajiya wallahi inkinga irin kayan arzikin da suka kawo abin sai yabaki mamaki yanda kikasan wasu shahararrun masu kud'in Nigeria, rawan kan da sukarinka yi kuwa kaman sunzo neman auran diamond d'an bama zance gold ba, ko Familyn mijin da Fatty zata aura sun fisu kud'i amma basuyi irin abu haka kaman na wanan ba, wallah abun duk ya dameni" tak'arasa maganan kaman zatayi kuka



"Iko Allah amma Hajia nasha fad'a maki cewa AFRAH y'ar baiwa ce Allah ney duk yake bata wanan ba mutun bah, yakamata kigane haka mana, tin yarinyan na k'arama takeda wanan baiwar kike dakusheta amma hakan duk bai t'aba cigabanta ba, gaba d'aya kin raina ma yarinyan gashi tin ba a je ko ina ba cigabanta sai baiyana kanshi yakeyi kawai ido zakisa ki kalle ikon Allah"



Tin da Hajiya Ameena tafara magana bak'in cikin Mommy ya k'aru gawani zafi da zuciyan takeyi mata, sai datayi gyaran Murya kana tace" sannu da k'okari dama kina zaune da ni ne bada zuciya d'aya ba shiyasa duk zakice haka, amma ba laifinki bane nawa da har na sanar dake damuwata, biki kuwa duka biyun babu wanda zaki halarta dan nanyi canceling naki daka cikin yan gayya" tana gama fadan haka ta kashe kiran



Side din Hajiya Ameena kuwa daria tayi kana tace" sai bak'in ciki yayi ajalinki kuwa zancen kinyi cancel dina cikin yan biki ai inanan za'akawo mana I.V mayb ma muna meeting da uwar angon ko auntyn angon d'an haka sai yak'are maki chan.




 FATTY takira mommy nan Mommy ta zayyano mata komai da irin kayan da suka kawo mamaki sosai Fatty tayi nan sai tace ma mommy zatashiga kadunan gobe kodan tazo taga kayan, tin 11 na safe Fatty ta iso kaduna, sosai kayan suka bata tsoro da kuma mamaki ranan dai wuni sukayi cikin bedroom suna maganganunsu dasuka saba. 



  AFRAH kam bata masan sunayi bah, hakan gabanta kawai taitayii, AFIFAH kuwa rawa tasha ranan hadda na ban mamaki saboda Murna, a rananne yan katsina sukayi masu sallama suka koma Sunday kenan. 



Sulaiman yashiga tashi hankali sosai kasa hakura yayi har sai dayaje yasamu Daddy ya sanar da shii kallanshii da kyau daddy yayi kana yace" Meyasa toh tin tini baka sanar da ni ba sai yanzo da lokaci ya wuce? "


"Daddy wallahi bansani ba ni kaina"


"Yanzo dai lokaci ya kure sai dan kayyi hakuri Allah sa hakan ne mafi Alkhari duk da da hakan yafaru zanfi kowa Murna da farinci amma kayi Hakuri Allah zai musanyama da Alkhari kaji ko?  Allah yayi ma Albarka ya kuma kawo ma tagari"



"Ameen ameen Daddy nagode sosai Allah kara girma"



"Ameen Sulaiman, yaushe ney tafiyankan naka? "



"Nan da 3 days ne insha Allah"


"Toh Allah temaka yakuma bada sa'a, kila matar tachan bauchin inda zakayi bautan k'asan"


Smiling kawai Suleiman yayi baice komai ba, nan daddy yake sanar dashi game da rashin isowan kayansu, kwantar mai da hankali Sulaiman sosai gami da Addu'a sosai Daddy yaji dad'i yaita samai Albarka, hira suka d'an yi kana Suleiman yabar side Daddyn. 






  Suleiman nafita Mommy nashigowa zama tayi tana karema daddy kallo, shima zaman shi ya gyara sanan yace" ashe wai Suleiman san AFRAH yakeyi sai yanzo yake sanar dani"



"Bangane ba kamar yaa?  Mommy tace tana zare idanu



"Wai san AFRAH yakeyi amma baiyi magana da wuri ba sai yanzu, amma da hakan yafaru da nafi kowa murna wallahi"



"Tabdi gam, gara da Allah yasa hakan takasance d'an bazaitaba yuwu ba wallahi, haa kawai yarinya duk tabi ta addabi rayuwa ta"



"Amma ke bakida hankali, dama abinda na dade inason ji kenan gashi kuma yau kinfada, bak'in halinki da bak'ar zuciyar ki yasa Allah ya chanza mata da ABDULNASEER ba Sulaiman ba, kinbi kinsama yara ido kin rai nasu kina ganin baza suzama komai ba ko?toh ai sai ki hana in Allah yabasu kuma so nawa yaron da ba naka ba yatemake ka d'anka na cikin ka baima ba?" Ya karasa maganan yana watsama Mommy harara




"Wai duk kan wayanan banzayen yaran ne yasa kake jifana da munanan kalamai? "



"An jefeki da munanan kalaman ai baki da tunanin ne, kuma karki kuskura ki kuma kiran yarana da banzaye d'an ba banzaye bane su"



"Nice banziyar kenan ko alhaji?kan wasu yara chan kana cimin mutunci" takarasa maganan tana kuka



"Duk yanda kika dauka hakan ne, kuma ko a titi na tsinto su baici ki kalle idona kice masu yara chan ba, bare yaran d'an uwa na d'an haka ki kula sosai" Yak'arasa maganan yana shiga toilet 




Mommy kuwa ranan kuka sosai tayi zuciyanta na zafi kamar zanfito waje haka dai Fatty taita lallashinta, AFRAH kam batama san sunayi ba d'an tun ran Saturday Mommy batayi mata magana haka koda Fatty tadawo ma ko magana batayi mata ba, sai AFRAHN ce keyi masu. 




Yaya Suleiman har bedroom yashigo yayi Afrah Allah sanya Alkhari gami da Addu'a kaiwa lokacin lfya, sosai AFRAH tayi mai godia gami da Addu'a bashi wata ta gari, tindaka ranan Sukadawo kamar daa suna respecting junan su sosai  koda ABDULNASEER yazo har inda suke Suleiman yazo suka gaisa, ashema rana d'aya zasutafi camp sai dai shi ABDULNASEER sokoto zaije ranan dai hira sosai sukayi kaman sun dad'e da sanan juna. 




Mommy kam gaba d'aya tasama kanta damuwa kulin cikin ciwan kai take, Suleiman yana mamakin halin Mommy na bak'in ciki kiri kiri Addu'a dai yakeyi mata Allah ya ganar da ita. 



 Ana gobe ABDULNASEER sai wuce shopping sosai yayi ma AFRAH yakawo koda Mommy tagani ko magana takasa, haka dai abubuwa yaita tafiya ko da Suleiman yazo tafi bai samu wani addu'an kirki daka wajen Mommy ba d'an batacikin hayyacinta Daddy kam Addu'a sosai tayi mai gami sa samai albarka. 





Haka abubuwa keta tafiya bikin Fatty nata matsowa d'an baifi saura kwana 20 bah, randa Mommy tayi ma Daddy zancan zuwa Dubai cewa yayi babu inda za'aje ya riga yasa amai order kayan gado da kujeru daka China na FATYY DA AFRAH ranan Mommy tayi kuka kamar menene d'an tariga tagama yad'awa zataje Dubai...

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_



*Happy birthday sweet sis(Afrah bhai)wishing long life and prosperity, may Allah bless your new age much love n stay blessed* ❤️ ❤❤❤❤



_page 60-61_







*H*aka rayuwa taita tafiya abubuwa nata faruwa mommy kulin cikin k'unci take da bak'in rai, gaba d'aya Daddy baya shiga al'amarinta hakan gaban shi kawai yakeyi, kayansu dai haryanzo babu labari kabarma Allah komai a hannunsa duk yanda ya tsara mai kyaune a gare shii. 







    Duk wani haushe da Mommy keji sai tanemi saukewa a kan AFRAH amma sam bata nuna ma tadamu hakan datakeyi yana k'ara b'ata ran Mommy, haka dai lokacin Bikin Fatty keta matsowa Mommy ta k'ara d'aga hankalinta coz duk yanda taso tsara bikin bahaka yazo ba, biki taso tayi nagarari na bugawa a jarida amma kuma sai kokai yazo mata a juye hakadai tai ta dauriya amma da kamata kallon tsaf xakagane tana cikin damuwa. 





   Yau ne Aunties na Musty zasu kawo lefe dan haka gidan cike yake da jama'a d'an tarban su, as usual abinci mai lafiya da snacks AFRAH tayi da taimakon y'an aikin gidan komai ya kammala, fita duk sukayi a kicin din da gabatar da sallah, bayan duk sun idar k'ara gyara ko ina akayi waje dai yayi kyau masha Allah, mommy da mutananta sunyi kyau babu laifi haka ma Anty Ramlat matar uncle Isma'l, zaune suke anata hira, k'arfe 2:5pm daidai y'an kawo kaya suka iso, suna dayawa d'an zasukai su 10 sanan yan mata 4 da alama dai familyn Musty sunada yawa, y'an gayune sosai 

 



  Tarba mai kyau suka samu daka wajensu Mommyn da sauran Mutanan, sun zauna kaman da minti 3 wasu mata su suka fara shigo da akwatuna da alama dai musaman akazo da matan da shigo da kayan d'an daganinsu ba wasu bane cikin familyn haka sukai ta shigowa da akwanunan wani mutun daya ya dauko wani kuma sai su biyu sai da suka shiga da guda goma sha biyu sai wasu 2 na Mamman Amarya da babanta kowa akwati 1 a gefe nan fa dangin Mommy suka hau guda da shewa  nan aka shiga bude kaya wata y'ar dattijuwa ne Inna Asabe(kanuwar Maman Mommy)  tashiga bubbude kayan,  aiko kayane bana wasa ba d'an an ruba januwa komai 12 ne a ciki kud'i yayi kuka a wajen kayane masu kyau da tsada ga ku'din dinki 250k ni basan ta ina zan maku bayan kan kayan kugane ba, English gold gasu nan har iri 5,kawai dai sai kun gani (ni kaina *Biebie dee* ware eyes nayi ina kallo d'an kayan sun wuce dani gskia) kowa sai san barka yake da sa Albarka 100k suka bada tukwaci sanan uban girke girke da snacks kala kala Su Aunty Lailah sai godia suke haka su Anty Azizeema sai da suka rakasu har bakin motocinsu kana suka juyo ciki, nan fa suka bud'e sabon chapter na ihu da guda AFRAH da Anty Ramlat dai naganin ikon Allah, AFRAH sosai tayaba da kyan tasa albarka gami da Addu'an Allah basu zaman lfya haka Anty Ramlat ma, ganin irin kayan da kayi ma Fatty ne yasa Mommy tad'an ji dad'i cikin ranta damuwanta yadan rage ko babu komai yarinyanta tayi goshi, wunan wanan ranan gidan cikin shewa yake sai bayan sallan Isa'l  Daddy yaga kayan Albarka sosai yasaka gami da masu Addu'a. 






   Ranan Wednesday Fatty da friends dinta yan Baze suka iso kaduna, tarba mai kyau suka samu daka wajen Mommy har ma da Daddy batada case da Friends dinta na kd coz duk Aseeya duk takai masu invitation card, amarya Fatty ce kawai tayi lalle sai AFRAH da friends nata Aseeya da Hayfah sauran kam wai bazasuyi ba, a ranan ne zasuyi *bridal shower* a syd resort duk wanda ke kaduna dai yasan tsadan hall na syd resort, *ILAURAH*itace zatama ta make-up a duk ka events din friends kuma *LAYYAJEY* cezatayi masu wanan abu duk Anty Musty ta dau nauyin yi wato Anty Lailah, Fatty Amarya tashirya cikin pink color weeding gown kanta yasha fixsing a xubu da gashin har gadon bayanta sai wani crown 👑 a saman kanta sai wani abu da ta aza saman gown a rubuta  *bride to be* sosai *ILAURA* ta fitoh da ita cikin make-up dinta, kai kai gaskia Fatty tayi kyau ba karya wallah friends kam da su AFRAH white gown duk suka saka wasu daka cikin su sunyi daurin turban wasu kuwa irinsu HANEEFAH komai basu sa bah suma haka *layya jey* ta masu makeup kyau sosai sukayi gskia sunyi kyau masha Allah AFRAH tayi kyau sosai haka su Zarah sukai tacewa dawasu daka cikin friends na Fatty amarya, abindai sai wanda yagani haka dai suka dunguma sai syd resort haka amarya Fatty da friends da yan uwanta yamata suka ci Bridal shower depphotos ya kashe masu picture duk abinda kukadan anayi a nakuma ci a had'edan bridal shower na yaran masu kudi kuma yan gayu toh anyi a na fatty haka dai suka k'are bridal shower,  sun dawo suntadda yan katsina sun iso, bedroom mai kyau da girma a kaware ma Inna, haka ma sauran jama'un, anty Rabi MA tazo mahaifiyar AFRAH y'an Zaria ma dam da gida, washe gari *KAMU* wanda za'ayi a holiday conference  ranan ma kwalliya duk suka sha amarya fatty ma tayi kyau ba na wasa ba da friends dinta AFRAH, Zarah, husnah ma duk sunyi kyau haka Mommy da mutananta ma, haka aunty Rabi da sauran yan katsina,Inna ma kwalliya tayi sosai tana sa kaya tana masifa wai kawai zataje sabida ubanta amma d'an uwarta da ita kanta amaryan ba, haka akaita bata hakuri yan uwan Mommy ma sunyi kyau ba laifi. a ranan ne ya sulaiman ya dawo gida, babu bata lokaci suka hau shiri shida ABDUL da Muhammad bayan duk sun je sun gaida mutan gidan, Abdulnaseer ma yadawo shima shiryawo yayi shi da su Ummie, aunty baraka, Humairah da Aisha suka dau hanyan holiday conference 



  Biki yayi biki haka waje yayi waje Amarya da ango sunyi kyau sosai haka friends dinsu, familyn Musty ma sunyi kyau cikin nasu anko masha Allah kowa yayi kyau, biki yayi kyau anci ankuma sha ankuma dauku pictures anyi rabon abubuwa iri iri mai dauke da pics na ango da amarya


   Abdulnaseer har wajen da aunty Rabi(Mami) da Inna yaje ya kwashe gaisuwa haka su Ummie da aunty baraka wannensu ya yadda da junansu, wajen bikin Muhammad friend din Suleiman  yaga Zainab din Uncle Isma'l nan dai suka dai daita kansu bayan tagama yanganta






  Wajen *kamu* akayi sa lalle, haka dai taro yatashi kowa yana san barka da sa albarka y'an *biebie dee nvls group* ma sunzo suma duk sunyi kyau amma babu wanda yayi rawa cikinsu zaune dai suke, sai kashe pic's sukeyi da AFRAH da ABDULNASEER  da Afifah data likemasu dan sunyi masu kyau. 😂 Lol 



   





  Yau Friday kuma yaune jama'a suka saida daurin Auran Mustapha Ahmad D'anbatta da Fatima Shu'aib Mani a masalacin Al-manar dake kaduna, jama'a da dama sun halata aurin auran kamar manyan yan siyasa dakuma manyan yan kasuwa, ango Musty yayi kyau sosai sai smilling yakeyi haka friend dinsa sai daukan Pics sukeyi da friends, y'anuwa da kuma abokanar arziki 





  A gida ma amarya tayi kyau sosai ita da friends dinta haka mommy da friends dinta da yan uwanta haka yan katsina ma AFRAH tayi kyau cikin ankonta dass gown din ya zauna a jikinta, Afifah ma tayi kyau sosai masha Allah, nan dai ango da friends dinsa suka iso anata pics, haka dai akayi yinin biki komai Alhamdulillhi duk da Mommy ba haka taso bikin yakasance bah, addu'anta kulin shine Allah sa na AFRAH yakai na Fatty data nuna irin kayan sa ranan AFrah sai gabanta yafadi amma kuma tana cewa su Musty sunfisu kud'i sai taji sanyi a ranta, gaba d'aya ta manta zuciya ne abin ba dukiya ba( Nidai nachai Hmmm, za dai mugani) 





  Kafin magarib akazo daukan Amarya wajen Daddy akafara kaita fad'a da nasiha mai ratsa jiki yayi mata wanda yasata zubda hawaye, haka Inna ma da sauran yan katsina  nasiha sosai sukayi mata mommy ko babu wani nasiha bare wani addu'a gani kawai take y'arta ta gana dacewa da miji tinda akwai kud'i nan dai Anty Ramlat da Anty Azeezah da ina da wasu yan uwan Mommy suka wuce dan raka amarya Fatima.  

     Friends kuwa ga mota nan sai wanda suka so shiga AFRAH da Afifah kam ABDULNASER yakaisu Zaynab kuma Muhammad,  Zarah,  Husna, Haneefa da Fa'izah ma duk samarinsu suka kaisu, sun iso gidan Lfya tarba mai kyau suka samu saka  wajen dagin Musty nan dai akayi abinda yakama side Fatty na nan kaduna yayi kyau babu karya daddy yayi k'okari sosai suna shirin tafiyane akace su tsaya dan uwar angon sun shirya dinner a cikin garden din gidan kasancewar duk da kwalliyansu yasa basu damu ba nan Aunty Azeeza tashiga kiran wayan wai suzo akwai dinner a family house na ango Mommy taso taje amma Daddy ya hanata zuba bubu yanda zatayi haka ta zauna badan taso bah. 






  Nan aka kara shiya amarya  da ango sunyi kyau haka Friends ma duk  kowa yayi kyau masha haka aka yi dinner, anci kuma ansha anyi pictures sosai, 12 dare su Anty Ramlat da sauran yan kawo amarya suka wuce tare da sha tara na arziki yayin da aka bar familyn ango da friends sunata shan shagali sai 2 akatashi kasancewar su Mustyy yan bidi'a ne sosai amarya da ango sukayi rawa haka dai taro ya tashi, suna dawowa ciki kowa kwanciya yayi dan sungaji. 







Washe gari da safe bayan sunyi brkfst duk friend da yan uwan Amarya emmata suka fara shirin tafiya abin arziki su aunty lailah suka hada masu da kud'i 300k godia sukayi,  Haneefa tace" toh Amarya sai mun had'e a school dan yau zamu juya abuja"


Smiling Fatty tayi kana tace " toh Babe muma nan da next week zamu shigo abujan ai"


Hugging duk dinsu daya bayan daya Fatty tana yimasu godia tana zuwa kan AFRAH tace "toh Amaryan Next Month saduwan alkhari sai munzo biki"





Smiling AFRAH sanan tace " toh Amaryan Musty Allah daku zaman lafiya"duk suka amsa da ameen exchanging numbers sukayi da wasu daka friends din Fatty wai in bikinta tazo zasuzo, haka dai suka rabu cikin Farin ciki






   Nann dai akasa driver ya maidasu gidan su Fatty dan duk kayansu na chan, nan Abin arziki Mommy da daddy suka hada masu Inna sai Albarka take samasu da Addu'an suma Allah basu na gari, nan duk suka kama gabansu yan Abuja suka wuce yan kaduna kuwa kowa tayi gidan su, a ran wasu daka cikin yan zaria suma suka wuce, washegari ma duk yan katsina suka wuce da sauran yan zaria tare da sha tare na arziki, Inna kam  Daddy yace tayi zamanta sai bayan bikin Afrah dama haka ta shirya shiyasa koda Daddy yace haka ta amince nan takira Aunty Zulaiha yariyan inna Rakiya ce watou kanuwar uncle Isma'l mijinta yarasu shekara daya dawuce dan so take ya gyara AFRAH sosai dan tasan a irin bakin halin Mommy babu gyaran da zatayi mata tinda ba itace uwarta ba, kwana biyu tsakani anty Zulaiha tazo nan fa aka fara gyara AFRAH ba dare babu rana, Mommy bata so zamansu ba amma babu yanda ta iya. 









  Washegarin ranan ne Fatty da Musty suka dan yimasu Sallama zasu koma Abuja, albarka gami da Addu'a Daddy da inna keta samasu Mommy kam sai washe baki takeyi y'ar zata abuja zaman aure Hmmmmm nan taja Farty jefe gami da damka mata wasu maganin kallanta Fatty tayi kana tachai"gskia Mommy nifa nagaji"d'an ubanki ke bakida hankali wanan shi zai gyara maki aure yakuma sa mijinki ya kara sanki, Ko AFRAH bazan ma wanan gatan ba, kidai sani"jin haka yasa Fatty sa ledan cikin handbag dinta sanan suka fito daka bedroom  din,  har waje suka rakosu mommy, aunty Zulaiha, Afrah da Afifah sai da sukaga Moransu yabar gidan sanan suka juyo ciki.











Haka Abubuwa keta tafiya lokacin biki nata matsowa Afrah nata shan gyara families kowa nata shiri dangin Mami da ita Mamin kanta da uncle Junaid ga dagin Ubanta dan sunce dole suyima AFRAH gata kaman yanda marigayi Salis ya girmamasu yakuma mutinta su haka Familyn ADULNASIR ma shiri sukeyi sosai,haka side Daddy ma kowa shiri yakeyi bana wasa ba(AFRAH y'ar gata) ga kuma abokan arziki su Zarah da Husna ba zama y'an *Biebie Dee nvls group* ji sukeyi kaman sujawo 22days din da yarage anko tini sun dade da siyan shi 😂 lol 










Haki yaita matsowa dagi ta kowani side anata shiri   pre wedding pics nasu mai Gaskiya ne yayi masu pictures da akayi a natse kuma a mutunce pics ne wanda da kungansu kusan yan gayune kuma wayyu simple make-up a face dinta dan Jiddah ce tayi mata amma kyau tayi sosai haka Abdulnaseer ma abindai sai wanda yagani










 Pictures din sun zagaye social network, Snapchat, Instagram, WhatsApp da dai sauransu friends da abokan arziki keta sakawa kowa ya gani sai yachai masha Allah.






Fatty tinda tawuce Abuja tarage kiran Mommy inkuma Mommy takira yawancin lokuta bata dauka inkuma ta dauka Mommy ta tanbayeta dalilin dake hanata picking calls sai tace karatu, yauma ta k'irata ya kai sau 20 amma no answer sosai hankalin Mommy yatashi nan tashiga dialing  numbern Haneefah ringing 3 tadauka bayan sungaisa Mommy ke tanbayanta Fatty nan Haneefah kesanar da ai Fatty bata dawo sch bah sosai hankalin Mommy ya tashii tana sallma da Haneefa tashiga dialing numbern Musty haka tai takira amma no answer haka ta hakura side din Daddy tayi hankali tashe,  zama tayi sanan tashiga yimasu Daddy da Suleiman bayani kallanta sosai Daddy yayi kana yace" hukuncin Mijinta kenan ko ina da abinyi ne? " kuka Mommy ta fashe dashi gami da cewa" yanzo Suleiman abinda Daddynku yachi kaga ya dace?"


"Mommy hakuri zakiyi bamusan reason dinsa na hana taba, dole mubi komae a hankali"



"Ni gaskia gobe zan shiya naje abuja na ganota sanan Muyi magana"mommy tace


"Babu inda zakije, inma hanata karatun yayi mayb hakan yaga yadace da ita, d'an kai na na dade da sanin Fatima nada rawan kai, soo komai a hankali zamubi coz shikeda iko da ita yanzo"


Haka Mommy ta bar side zuciyanta na zafi sosai tunani iri iri haka taitayi haka dai tawuni wanan ranan babu walwala sam.




  Yaune yan uwan Abdulnaseer zasu kawo lefe...

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




_page 62-63_






*A* yau ne y'an uwan Abdulseer zau kawo lefe so gidan  cike dake da mutane babu laife d'an aunty Safiya maman Heeshmer tace sai tazo tarban kaya itama dan haka cikin shirinta take haka su Inna da aunty Zukaiha, gashi tin da inna tazo gidan sai yayibu jama'u takeyi wai y'an uwanta nan fa su maman Musa, Maman Fauxeey, Anty fatuu da dai sauran mutanan Inna duk suka cika gida kowa cikin shiga ta alfarma mommy kuwa b'akin ciki da haushi duk sun hana ta fitowa ga damuwa da halin da Fatty ke ciki, haka suko sukai ta shagali a cikin gida sai girke girke akeyi, a d'aura wanan a sauke wanan, a jere wanan a kulle wanan gida sai kamshi yakeyi, wanan karan komai Afrah batayi sai cupcake da cookies shima su Zarah duk sun tayata, y'an aikin gidan ma su Lantana sai kaud'i akeyi AFIFAH kam k'in zuwa islamiyya tayi babu yanda ba ayi da ita ba amma fir tak'i taje hakanan suka rabu da ita. 




    An shirya komai yanda ya kamata Sallah duk sukatafi gafa tarwa, bayan sun idar kowa k'ara gyara kanshi yayi ana jiran isowan b'aki AFRAH da Friends dinta duk suna bedroom duk wanan abu da ketayi sai yanzo Mommy ta sakko


   


  Aikuwa kaman anajiran sakko wanta, dai dai wanan lokacin Motaci sukai ta shigowa cikin gidan suna parking sai da motoci 8 suka shigo cikin gidan daka baze,  banzer, rang robber, golf8  dai sauran manyan motoci keta parking cikin gidan



 firfitowa duk matan sukayi Aunty Baraka ce a gaba ita da Aunty Rabielah (autansu Ummie ce,  amma tana zama ne a america ita da mijinta da yaranta Ahmad da Hajara- Iman sai k'aramarsu Rabi'a ancemata pretty)   sanan Aunty Murja,  Aunty Maijidda,  sai Aunty Aisha Muh'd(aunty) su Ummu safeeya da Mom. Ameer, aunty Binta, Aunty  Billy duk suna baya sai Humairah da Aisha suma da wasu emmata suma a baya sai wasu Mata 3 a ka hari suna jawo akwatunan nan yan aikin gidan Maza suka nufesu d'an tayasu shiga dashi ciki. 


Kowanne a cikin su cikin shiga ta alfarma yake da kun gansu kunga wayayyu kuma y'an gayu jii da  illimi




tin kafin Su kai da shiga ciki aka fara tarbansu cikin Murna da sakin fuska suna cikin fara'a sosai suke,  anan Parlorn k'asa duk suka zauna  basu kai ga fara gaisuwa ba su Haruna da  Yakubu suka fara shigo da akwati  a tsakiyan Parlorn suka dire suka juwa d'an dauko  sauran tin da su Yakubu suka fara shiga da akwatin Inna ke gud'a ga gaskon turaran wuta hannunta tana bin parlorn dashi sakin baki da hanci Mommy tayi tana ganin sabuwar al'adan da *Uwar mijinta* ta fito dashii yau yau,Haka akai ta shigo da akwatuna sai da aka shigo da sha d'aya(11) tara(9) irin su da ban sai 2 suma irinsu daban 


     Gaisuwa aka farayi cikin fara'a da kuma barkonci nan dai Wata nan dai wata Saratu tashiga zuge zip din akwatunan ta fara fiddo kayan eyes sosai Mommy ta ware tana san ganin irin kayan da keciki Designs ne ko kuwa dau dauki bisu ne  da laces taga anfara da irin na 400k dinan  laces masu azaban zafi sai da kafito da kala 9 k'amin cikin su ne na 50k Super Holland  6 ne  sai Ghana English 6  atanpan Aura 5, shaddoji masu azaban zafi shima 9,material masu kyau da tsada 8,sai k'anun Atanfofi irin na 7k kala 10 sai jallabiya 10 duk masu shegen kyau _hmmmm wasu kayan ma dai ni ban gane irin su ba, kawai bud'e idanu nayi da kyau ina ganin kayan arziki_ Mayafai guda 12, shoes n bags suma 9 pieces Amma duk Designs ney d'an babu vinci da wasu vine kai babu k'anan designs gskia, kayan inner kam wanne 24 pieces be, cosmetics kam ba'a magana gskia sabida kyaunsu da kuma tsadansu _ina tunanin ma Aunty Rabielah ce ta had'o su daka america  d'an kyaunsu yayi over_gold set 2 d'aya mai d'an kunne da sarka, zobe da warwaro d'ayan kuma sark'a ne da d'an kunne sai English gold shima set 2 sauran kuma fashion ne masu shegen tsada da kyau har kala 7 sai kud'in dinki 200k


  Akwati biyun kuwa na Maman amarya da Babanta ney, shi kaya kala 6 ko wane a ciki amma duk masu kyau da tsada ne kaka saka 


   K'arya ne kachai kayan lefa AFRAH baiyi ba wallahi sai mak'iyi kaya suyi 100% na Fatty yawa kawai yafi na AFRAH duk da dai itama an zuba mata kaya amma na AFRAH wasu irin kyau ne da su na musanman komai a tsare sukayi a natse babu hargowa. 



    Ganan uban kayan da Inna tayi sanan ga kuna na Uwa da na Uba kawai sai tasa kuka gami da cewa" Allah sarki Salisu Allah ya jikanka babu rabon kaga auran y'arka,  Allah sarki" ta k'arasa maganan cikin kuka sosai



Hakuri aka shiga bata gami da yima Daddyn Afrah Addu'a Inna na amsawa da Ameen 



   Mommy  gaba d'aya zaune take kamar wata picture tinda aka fara fiddo da laces dinan miyaun bakin ta ya k'afe zufa yafara keto mata smiling na dole kawai takeyi, bata tunanin zasu iya irin wanan kayan ba na masifa, kaya ba wani yawan kirki bah amma sai shegen tsada babu abida yafi bata tsoro kanan lace din farko na 400k dinan wanda ko Fatty iyakan na 250k lace dinta a lefa Amma ita sai ta nanka abun, Mommy ta kula duniyan tunani sosai bata san mai akaitayi bah, sai jitayi ana addu'a 100k tamik'o  ma su Aunty Baraka tukwaici nan Inna ta karkace ta k'ara 50k kan 100k da Mommy ta bada sai snacks, girke girke da drinks iri iri,  Godia sosai suka yi suma su Manan Heeshmer da Anty Zulaiha  da sauran mutane nata godia, har jikin Motocin su suka rakosu, sai da suka bar haraban gidan duk suka koma ciki. 


Kafin sutafi sai aunty Rabilah,Humairah da Aisha suka shiga waje AFRAH dan an aika ta fito sugaisa kuma Aunty Rabilah ta ganta amma AFRAH takasa fita sabida kuya, sosai Aunty Rabilah ta yaba da Afrah haka itama Afrah ta taba da girkin Aunty Rabilahn babu ruwanta she's nice, simple n unique. 



  Wanan ranan wuni akayi shigowa kallon Kayan Afrah, ita kam takasa fitowa d'an kunya su Husnah da Xarah da sauran friends kuwa suna a gaba sai daukan pics din kayan sukeyi ana posting a Snapchat Afifah kam tasha kamar zata balle sabodi murna 


  AFRAH kam na bedroom tana ta waya angonta anata soyewa a haka Friends dinta suka shigo suka sameta, sallama tayi da ABDULNASEER tamai da hankalin wajen hiransu hiran kayan lefanta suketayi kowa na yaba irin kyau su da tsadansu, nan Husnah ta shiga nuna mata pics din kaman zata tura kan Afrah cikin screen wayan

" kee barni haka ko nafasa wayan" cewar Afrah


"Hehehehe gashi Fasa yarinya angonki sai yasiyamin iPhone 7+ d'an nayi ban kwana da 6s walh" Husnah tace


"A'a iPhone-X zai siyamaki bah 7+ ba barauniya"


"Ahhhh khadee har anfara shiganmai fad'a? " cewar Jiddah tana daria



"Bansani bah" Afrah tayi maganan tana hararanta


"Please manta da wanan banzayen amarya" Zarah tace ta daria


 Hadai akaita zuwa ganin kaya sai yamma mutanan Gidan suka ragu friends na Afrah duk suntafisuma nan Inna tasa a jere duk akwatunan a d'akinta Mommy na taganin kayan haushi dai, Daddy da yaya Suleiman sai bayan salan isha'i suka shigo gidan bedroom na Inna sukayi gaisheta suka k'arayi kana aunty Zulaiha tafa fiddo kayan suna gani Albarka sosai Daddy ketayi gami da Addu'a haka Suleiman ma, a nan d'akin Inna duk sukayi Dinner amma banda Afrah da Mommy bayan sun kammala dinner dinne Inna tace Afifah ta kira Afrah su Daddy kam kowa siden su sukawuce. 



 Da sallama tashigo bedroom din, zama tayi a bakin gadonn sanan tafa gaidasu,  Inna bata amsa bah sai cewa tayi" gidan Bubu kowa kuma wani sabon salon xama a d'aki ke dai yatashi? "



"Ina wani abune" Afrah tace


Baki Inna ta tabe kana tacha" ga kayan nakin nan sai kije kiduba"


"Ba sai naduba ba, ai nagani"


"Karki duba din keka sani ai, naga dai ko a karkara amare na ganin kayansu"



"Gani tayi ai itace zatasaka kayan, kuma gidan zasu shiyasa" Aunty Zulaiha tace tana dariya maman Heeshmer ma dariyan tayi nan suka chanza chapter sunata hira.


   


    Mommy kam dama tanan tana lura da shigan daddy so yana bar d'akin tabi bayanshii, yana shigo sai gata kaman tare suke, kallonta Daddy yayi da kyau kana yace" lafiya kin shigo babu ko sallama? "



"Magana nakeso muyi" Mommy tace cikin sanyi Murya


Zama Daddy yayi gami da maida hankalinshi gareta" Ina jinki"


" yanzo sabida Allah da darajan Manzonsa Abinda y'an uwanka sukeyi ya dace kenan?"



"Toh toh meme kuma ya faru? " Daddy yace yana gyara zamansa


" tsakani da Allah sai banbanci suke nunawa tsakan Afrah Fatty duk abinda basuyi bikin Fatty amma wanan Bikin kuwa rawan kan yayi yawa wai har Inna nak'ara 50k kan 100k dana bada tukwaici wanan ai duk nuna san kai nw da banbanci ai baikamata ba wanan tinda yara duk daya suke"



Tinda ta fara magana yazuba mata eyes yana kallonta shi gaba d'aya mamaki matake bashii



"Kayi shuru bakace komai"




"Ai ina mamaki ne nima sabida dai duk wani mai sanka toh ai sai dai yabi bayanki, ke kindauki yaran a matsaye d'ayan ne? Kuma zancen suna sankai kam ai ce shuga ba kece kika nuna masu shiyasa"



"Yanzo dai kanaso kachai sunyi dai dai kenan? "



"Ehhhh kusan hakan ne, ai dayake laifi tudu ne kin take naki kina kallan nawasu, AFRAH dai kinsan ubanta yarasu dole ne kowa yataka rawar gani kanta"



"Yayi dai dai kaima ai sankai kakeyi ba tun yanzo ba"



"Ni bana neman tashin hankali kibarni naji da abinda ke damuna kar kik'aramin damuwa" yayi maganan cikin kwanciyan Hankali



  Fita Mommy tayi cikin fushi, ko da takoma side dunta Fatty tashiga kira amma no answer wanan sabon hali na Fatty na k'ona mata zuciya na kin picking calls gajiya tayi da kira tashiga dialing number Mommyn Musty aikuwa ringing 3 tadauka gaisuwa sukayi cikin Mutunci nan Mommy keyimata complaining rashin picking calls da basu yi dukka su buyun, kasancewar Mommyn musty tasan halin takesuke ciki tas yasa ta yi murmushi mai sauti kana tace" ai karki damu lafiya suke phones dinsune ta fad'i wai kar kidamu"


"Toh shikenan dana bikin y'ar uwartace ya taso yau saura 2kweeks"


"Masha Allah Allah sa alkhari ya basu zaman lfya yakuma kaimu lokacin lafiya insha zamuzo ai itama Fatty nasan duk suna sane"


Godia Mommy tayi kana sukayi sallama, ajiyan zuciya Mommyn Musty ta sauke kana ta shiga dialing numbern AuntyLailah ringing 2 ta dauka Mommy bata bari sun gaisa ta shiga karanto anty Lailh yanda sukayi Da mommy daka chan b'an garan sauke nufashi Aunty Lailah sanan tace" yanzo menene abinyi? "


"Toh ni ina ma nasa ni Lailah ai Mustapha yafi ganin girmanki a kai na, ke kanki kinsan ban isa nafad'a mai abu yaji ba bare kuma Daddyn shii gashi kinga tunda yayi auran munsa ran gyaruwanshi amma kuma lamarin nashi gaba yayi"


"Hakane Aunty insha zan daure naje gobe ko zaiga dama ya bud'e min k'ofa"


"Toh Allah sa amma gskia bai kamata iyayen yariyan susan halin da y'arsu ke ciki ba da kuna irin halin Mijinta"


"Hakane amma inyazama dole ai dole suji karya kashemasu yarinya"


"Haka ne Allah dai ya shirya" 


"Amen ameen" Aunty Lailah tace hira suka d'anyi kana sukayi sallama




Tun Zuwansu Abuja kwanciyan hankali na 10days kawai Fatty tasamu ita da Musty coz Musty mugun d'an shaye-shaye ne ga zuwa club na masifa da Farko Fatty tasha zata iya hanashi ranan tahana shi fita tanata masifa amma mari masu lafiya ya bata har 3  gami da cewa tafita  harkanshi kulin sai cikin dare ko subhi yake dawowa gashi ya amshe phone dinta inkuma tayi bak'i y'an uwanshi ya kule door din ya boye key sai dai sukaji sukoma school ya hanata zuwa wai sabida zataje taita yawo dasu Haneefa kuma yassn ba yaran kirki bane wajen kud'i kuwa batada problem sam d'an haka yake zube mata su coz shima Daddy haka yakemai transfer kawai wai d'an ya shiryu Amma Fatty bata komai da kud'in d'an ba barinta fita yakeyi ba kuma baya fita da ita inkuwa yana gida toh babu sauki girki xaice tamai ranan farko datafara girki tayi kuka kaman mai coz girki babu taste sam zagi da masifa har da jaraba babu irin wanda bata shaba kaman zaimata dukka aranan ney tayi bak'in cikin rashin shiga catering sch dabatiyi ba a zuciyan takuwa cewa takeyi AFRAH taji dad'in dan tayi imani inda itace cikin condition dinta bazata sha wahala haka ba d'an tafita experience sosai, duk wanan iskancin na Musty yana sallah amma a gida danshi bai cika fita da safe ko rana bah sai dare. 


   Yaunzu haka zaune suke a parlorn su da yasha kayan More yaruwa iri iri tsaf yake d'an babu y'ar aiki ko 1 a gidan(ina Musty zai bari)  Farty kecin aikinta tun batasa bah gashi yanzu har tad'an saba


  Jugum suke babu mai magana cikinsu wani series film suke kallo phone d'inta ya wurgo mata kana yace" gashinan baby kuma bada kowa nace kiyi waya ba, in kuma kinyi zan sani" _jin sunanda Musty ta kirata dashi yasani wani kwashewa da mugun dariya ganin Musty na wurga idanuwa yasani natsuwa d'an kar yakamani nima yaci gidanmu yasa nayi gum_😂😂



"Oky thank you alot"


"Kin dai ji abinda nace ko? "


"Yes insha Allah zan kiyaye"


"Good to here dat,  yau fried  rice,  salad n pper chicken nakeso yi da coconut drink,  ko baki iya ba? 



" yes ban iya ba gskia kuma aiki yayi yawa"



 Hararanta yayi sanan yace" sai kiyi  browsing, mene anfanin baki phone din da nayi?  Inkuma bazakiyi ba bani phone din"



"Nooo zanyi zanyi sorry" nan ta tashi tayi kicin yabita da kallo


  Tana shigewa cikin din aka fara knocking door din parlorn Musty naji amma yayi kaman baijiba haka akaita bugu amma yayi banza


  A waje kam aunty lailah phone dinta ta fiddo cikin handbag tashiga dialing number Musty, sai da yakusa tsikewa ya sauka gami dace " yes aunt"


"Open d door, ina waje"


Katse kiran yayi sanan yanufu kofar, yana budewa batare da yace da Aunty Lailah komai ba ya koma ya zauna, ita zama tayi kana tace" son how u? "


"Am good" Mustie yace


"Masha Allah Ina Fatima?"


"Tana kicin"



"Okay amma son kasan da bikin Sister dinta nan da 13days ko?  And i hope zaka barta taje"



Shuru yayi sai chan yace" i'll think about it, buh i don't even know if she's going"



"Okay amma please kabar ta taje inba haka ba familyn ta zasu iya suspecting wani abu"


"I don't care, ni keda right kan matata basu ba,  and please duk complain da zasuyi you, Mom n Dad ya tsaya kai na kawai" yayi maganan ya juya kanshii

  Dai dai Faty ta fito karaso cikin parlon tayi cikin smiling gai da aunty Lailah tayi ta amsa cikin sakin fuska nan da nan Fatty tawuce da kawo mata soft drinks da snacks, tana kawo ta aje a gaban aunty godia anty yayinda Fatty ta koma cikin dan cigaba da aikinta


  Aunty Lailah ta dade sosai tana bama Musty hakuri har ya yadda nan suka cigaba da hira kaman ba su ba, ko da Fatty tagama girki anan parlon tajere masu ita kuma ta wuce bedroom 


  Numbern Mommy tashiga dialing,  ringing 2 Mommy ta dauka" lafiyanki kuwa Fatty ina kika shiga? "


"Lafiya lau Mommy ya gida da kowa? "


"Lafiya lau,  ankawo lafe AFRAH bakida labari, ina fada maki kaya sunyi baxata dan anzubs kaya"


"Mommy duk ba wanan problem dina, zan maki transfer anjima in muka fita sai a saimin anko dukka sanan akaimin dinkinsu"


"Yar banza ina fada maki Affrah tayi gaba kina bashine damuwarki ba, toh menene damuwar? "


"Please Mommy kibari sai nazo ni fa bansan ihu" Fatty naga fadan haka ta katse wayan,  friends dinta ta duga kira daya bayan daya kafin takoma parlor aka cigaba da hiran da ita,  yau Fatty taji dadin gidan sosai ba kadan ba dan tasake ba kamar kulun bah


  Ko da aunty Lailah zata wuce tare suka fitoh, ita tawuce gidanta sukuma suka wuce shopping. 



 


Haka biki yaita matsowa ko wani side shirye-sheye kawai ake tayi yau saura kwana 5 biki kuma tin a yau din ne wasu yan katsina suka fara zuwa Mommy kaman ta mutu d'an ta haushi gashi yanzo Daddy baya shiga harkanta shiga suke cikin dangi aita hira, Sulaiman, Abdul, Afrah da Afifah in dare tayi hadda Daddy Mommy kaman ta mutu dan bakin ciki. 


  Gyara ko sosai AFRAH ke samu d'an in kun ganta bazaku gane ta ba sabida kyau datayi. 


  Innah da Aunty Zulaiha suna mamakin bakin zuciya irin na Mommy ko mutun d'aya babu wanda yazo daka side dinta sune suna ganin ikon Allah. 


  Saura kwana 3 biki PATTY ta shigo kaduna bayan Musty yayi jamata kunne sosai dan kafin tazo dinan ita kadai tasan bala'i da masifan da tashiga amma tana zuwa ta manta da duk wani magananshi. 


  Haka aka fara gudanar da shagalin biki cikin farin ciki da kuma kwanciyan hankali side na musanman aka warema Mami da y'an uwanta fad'an irin goshi da Afrah tayi sai na kwana anan ban gama fada ba kowa yayi rawar gani sosai,  Mommy kuwa kaman tayi hauka d'an abin ya wuce da tunanunta da kuma hankalinta haka Fattyma mamaki kawai takeyi irin shatara na arzikin da akebama AFRAH yafara basu tsoro. 



   Yau Wednesday yaune kunshii, amma gidan dam yake da mutane kaman yaune akai daurin aure, Friends na Afrah gasunan kamar tsako kowa cikin gayu ba raini anata pictures wanda kema Amarya lalle daban haka wanda kema friends ma ga abinci iri iri kaman ana wani babban walima, haka akaita lalle har bayan magrab, Mommy gaba daya tarasa abinyi ita da Fatty zafi kawai zuciyan sukeyi masu, nanan zaune A parlorn sama wata Fadela daka side ango tazo bayan tagaida kowa ne ta mikama Afrah sakon da aka bata takawa gown da komai da zatayi anfani dashi gobe na *Bridal shower* (wata aunty shuwa family friends suke da Abban su Abdulnaseer tazo daka London tabada akawo kuma itace ta dauki nauyi yima AFRAH amarya make-up) 


  Mommy Da Fatty suma ne kawai basu yii baa sosai suka shiga tashin hankali.

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_




_Congratulations for d compilation of your sweet n Mazing Novel ITACE 'KADDARA TA!!! Allah bamu ikon aiki da da abinda ke cikin littafin Ameen, more grs to your shining elbow, much love n stay blessed d whole page is yours@Zee Yabour_❤❣❤



_Page 64-65_




Yau ne *Bridal shower* so gidan cike yake dam da mutane babu sauki, tin daka wajen Inna, Mami  wajen Amarya ko Friends ne gasunan ba'a cewa komai Mommy kam daka ina sai sisters dinta biyu anty Azeezah da Nana 


    Abinci kuwa gashin duk wanda kakeso k'arfe 2pm dai wanda wanda zatama AFRAH make-up ta iso ita da yaranta watou *TARA* duk wani wanda yasan manya-manyan make-up artist toh yasan *tara* d'an tayi fice sosai ba k'adan bah zan iya cewa duk wani wanda yafara make-up toh bayanta yake. Taty ce tashigo room din da Amarya take da friends nata nan takeji wai *TARE*ce zatama AFRAH make-up friends kuma *laiyajey*suman tsaye tayi d'an ita sam batama sa TARA ciki bah sauri tayi takoma wajen su mommy dan sanar dasu


"Toh sukuwa wanan wani irin kud'i garesu? " cewai Anty Azezah 



"Hmmmm ba wani shwgun kud'i garesu bah, kawai dai sunsan manyan mutane ne, toh sune ke daukan nauyi" Mommy tace


" amma ni bantaba kawowa ita wanda ta daunauyin make-up din zata iya dauko TARA ba" Cewar Fatty 


"Toh aiko tunda hakane ashe bamugama ganin abun mamaki ba" Anty Nana tace


" ah'a insha Allah babu wani abin mamakin da zamuji kuma" Fatty tace tana yatsina fuska Mommy ko harara ta kaima Anty Nanan. 




AFRAH tayi kyau har tagaji coz make-up mai lafiya akayi mata, kai bazNn iya bayanin irin kyau da AFRAH tayi ba gskia, gashi gown din yayi mugun ansan jikinta dass ya zauna a jikinta

 white color  ney sai stones din jikin gown din pink, crown 👑 ta daura kanta pink color wanda yasha mugun ygara gashin ya sauka har gadon baynta AFRAH taso ta ayi mata dauri ne amma su Husna sukai ta zugata ita da *Mee* da sauran friends har ta yadda da crown 👑 din... kai ni wallahi bazan iya yimaku bayanin kyaun da AFRAH tayi ba tayi kyau sosai Husnah, Xarah da sauran friends sunyi kyau sosai cikin gown pink color Husnah, Mee da Xarah komai basu sa kansu ba  wai su gayu😂😂 Husnah ansha kyau ba'acewa komai sai selfie akeyi, a nan *syd resort* za'ayi d'an friends na Afrah da kansu suka zaba  hall coz basunan babban nan dai suka wuce cikin Motoci na alfarma

    Fadan irin haduwan da *bridal shower* Na Afrah yayi bata lokaci ne  duk wani abu da kuka san anayi toh anyi shii hakama duk abinda akeci da sha toh anci kuma ansha, Humairah da friends dinta ma sunzo da Aisha da wasu emmata yaran aunties dinsu sai yarinyan anty Shuwa Leemah duk sunzo suma cikin kwalliya irin ta wayyanyun emmata, haka wasu daka cikin emmatan da ke cikin *biebie dee nvls group*ma sunzo suma sunyi kyau sosai AFRAH tasamu gifts sosai bana wasa bah, Husnah uwar pix tayi har tagaji coz ga masu hoto har guda biyu nan dipphotos da Fox photos nan,  haka dai taro yatashi kowa cikin farin ciki. 

  Fatty mamakin irin Uban gifts da AFRAH ta samu dan ita dake masifaar bin k'awaye ko ita bata samu irin gifts din da AFRAH tasamu ba, da Fatty ta kaima Mommy ruhuto kam kasa cewa komai tayi da Al'amarin AFRAH komai a bazata yake zuwa.



   🌸🌸🌸

 Anty Baraka ce tashigo bedroom din Ummie,  zama tayi gami da kallan Ummie kana tace" kai Ummie Abulnaseer yayi goshi komai sai ace za'ayi mai"

 "Aifa gashinan kunata gatalashi da Amaryansa"


"Kinsan jiya dai hajiya Umma tazo sai fada takeyi wai sai da muka gama hada lefe sanan ake sanar da ita"


"In banda abinta ai abinda  hajia Shuwa tayi ya wadatar ma bayan daukan nauyin yima Amarya make-up hadda fa wasu kudin ta bayar, sanan kuma itama tace wai zatayi? "


"Nima dai abinda nagani kenan"


"Aiko bari nama hajia Ummam magana kinsan dai ba k'aramin aikin ta bane na fiddo da wani event kuma kinga mungama tsara komai kinsan su kud'i ba matsalansu bace"



"Dama kiyi zamanki d'an har takira wata make-up artist wai LVB wai itace zatama amaeya Make-up ran daurin aure"


"toh ita wanda hajia shuwa ta kira fa? "


"Wai dama na event 2 kawai zayi jiya da yau kenan coz zarayi"


"Lallai sudai basu da dama duk wani abin gayu sune a gaba"


Daria Aunty baraka tayi kana tace" toh tashin turai


"Lallai toh duk Allah saka da Alkhari, komai muna zaune akeyi"


Haka akai ta gudanar da biki a side ango kuma suna shirin kuwa *Kamu* daza'a a ceremonical canopies, emmatan na da iyayyen kowa shiri yakeyi

   Hance takasan ce a side na amarya ma,  Amarya da mai mata makeup suna daki daban anata shiri haka friends ma side Mami da sisters dita da abokan arziki ma hakanne Inna da Mutanan ta ma sunata shiri, Mommy da sisters di tama shirn suketayi



   Amarya AFRAH tayi kyau cikin wani arnan race purple color da touch din silver,hand ma silver haka y'ar Purse ma silver sai wani shegen high heels tasa kyau iya kyau toh AFRAH tayi shii haka make-up dinta ma yayi sosai

  Friends ma duk sunyi kyau cikin Ankonsu wanan na wane wanan Fatty sosai tayi kyau itama cikin nata ankon AFIFAH kam ba'a cewa komai tayi kyau sosai sunan zaune ana k'ara gyara make-up phone din Fatty yafara ringing picking tayi  kana tace"okay am coming" kallan Duk emmatan tayi sanan tace" mari ni nawuce mijina ne zaikai ni"


"Okay sis sai munhade" Husna tace


Babu dad'awa Motoci suka iso irin ta alfarma nan friend aka fara wucewa da yan uwa Zarah da Husna kam kowa saurayinta ne zaikaisu

   Da Mami wai bazataje ba nan yan uwanta sukayi chaa a kanta babu shiri ta hau shiryawa, Inna kanta tsaf take nan tafara masifa Wai Suleiman zai jamata latti tana kan masifan ne sai gashi ya shigo cikin kwalliyansa yayi kyau sosai nan dai yakama hannun inna yasata gaban Mota sauran suka shiga baya sukawuce



  Mami kam a motan ABDUL take ita da aunties dinsu su uku sauran k'anan Mami kam tuni suka wuce



 Mommyma ita da sisters dinta cikin shiga alfarma Mommy take dan sosai tayi kyau haka su Azeezah ma babu laifi sunyi kyau, suna shirin shiga mota phone dinta yafara ringing  picking tayi daka chan side din akace " hajia gamunan karasowa" 


"Okay Allah kawoku lfya" nan tashiga cikin motan Bala driver yajasu sai *ceremonial canopies* hall dinda yasha decoration mai shegen kyau, iya tsaruwa kuwa hall yasha shii naina yayi kuka, mommy ai tuni tafara nemo yawun bakinta d'an gaba d'aya tanema tarasa *kamu* sai kacewani dinner haka dai akafara shan KAMU familyn ango sunyi kyau sosai cikin ankonsu mommy dai na kallan ikon Allah coz duk uban gayun da take ganin tayi amma dataga wasu sai da ta raina kanta, inada Amarya da  ango ke zaunema sosai yasha decoration ABDULNASEER sai washe baki yakeyi, chan nahango yan * *Biebie Dee nvls*cikin nasu ankon sunyi shegen kyau suna picture da Aunty Baraka, anci ankuma sha komai a waye kuma a natse akayishi y'an Musty ma sunzo suma sosai bikin ya birgesu haka friends din Mommy ma


  Husnah pictures da tayi Allah kadai yasan yawan shii tayi pics hadda na masifa, tayi da amarya da ango,MaMi, Mommy, inna hada su aunty baraka  banda wanda aketayi da friends abundai sai wanda yagani. 


   Fili akabama ango da amarya dan suyi rawa  ABDULNASEE ne kawai ke kayanshi babu kuya AFRAH kama tsaye kawai take takasa rawa, dai dai friends na ango suka shigo cikin gayunsu nan fa akafara lik'e photographs nata aikun su, nan kasama Amarya lalle, Babuwa Masu kyau da tsari aka rarraba haka dai taro yatashi kowa yana san barka.



      Ran Friday aka daura Auran ABUDULNASER ABDULLAHI YELWA DA KHADEEJA SALIS MANI(AFRAH) Bayan ansakko dake sallahn juma'a masalacin al-manar dake kaduna,  manyan mutane da dama sun samu hakarrta daurin auran tunda kan masu kudi da tan yan kasuwa mango ABDULNASIER yasa kwalliya cikin farar shadda yayi kyau har yagajii baki yaki rufuwa sai smiling yakeyi, gaisuwa yarikayi da yan uwa da kuma abokan arziki anata daukan pictures abundai masha Allah, chan gidama Amarya AFRAH tayi kyau sosai duk da wani make-up ne a face dinta ba amma tayi kyau sosai haka friends ma da yan uwa da abikan arziki duk suyi kyau kowa ciki atanpan ankonshi,su Husna babu sauki tayi kyau sosai anata pics, Mommy, Mami,  inna kowa yayi kyau masha Allah nan dai ABDULNASEER da friends dinsa suka iso ana ta daukan pictures kowa yayi kyau, inkun ga mommy kamar mara lfya ita komai ta baibai yazo mata gadai kwalliya tasha amma babu walwala sam a fuskanta ita kadai tasan halin da take ciki ABDULNASEER yareke AFRAH gam wajen pics babu ko d'an kunya nan sai smiling yakeyi da ance Allah sanya Alkhari yace ameen... Haka dai aka gama pics sukawuce a gidan angoma Ummu-Abdulnaseer, aunty Murya, Aunty Rabila, aunty baraka, aunty shuwa, aunty Ummah da sauran yan uwa da abokan arziiki duk sunyi kyau abin sha'awa da birgewa su HUmairah kam gidan su AFRAH sukawuce cin nasu yinin bikin, Mami da yan uwanta yinin biki mai kyau da tsari suka shirya babu wani kida da akayi amma abinci gashin big city rentals services suka dauko suke keta rabon abinci kana da zaune


  Mommy ita mamakin inda su MAMI suka iya irin wanan abu takeyi, abunda taso yi kenan a bikin Fatty amma komai yazo mata a karkace, _lol Mommy kenan_ haka akaita cikin yinin bikin cikin kwanciyan hankali anci ankuma shaa Alhamdulillahi, chan nahango y'an *biebie dee nvls group da biebie dee fans club* cikin anko sunyi masifar kyau kowa yaxo hadda wanda basa hawa online da yan labe. Lol kowa yaci gayu sun ci sunkuma sha ankuma yi pics da AFRAH kaman mai Afiface tazo taita raba abubuwa nan wasu suka fara tafiya yyayin da wasu sukace sai sunraka amarya gidanta. 




K'arfe 6:00 akazo daukan Amarya wajen Daddy aka fara kaita nasiha sosai yayi maya mata gami da sa mata albarka nan akayi wajen Mami da ita nan ma nasiha mai tsara jiki tayi mata ita da yan uwanta sosai AFRAH ke kuka dakanan akayi wajen Mommy da ita, sunkai Minti 3 amma mommy babu abinda tace sai wani cika da batsewa takeyi mman Heeshmer da Anty Bee ne suce" sallama fa tazo yyimaki anty Bilki"


Mommy da tacika tayi kam, so take kawai ta amayar da wasu abubuwa da ranta kozata samu sauki cikin zuciyanta takuma chusa masu haushi kaman yanda takeji chan tace" sai yanzo ne za'a wani kawomin ita nayi mata nasiha sabida ku butulu ne, na raina yarinya tin tana k'ara sanan nice za'akawo nayi mata nasiha a k'arshe?  Toh bazanyi ba duk abinda taga dama tayi wanan matsalanta" tinda Mommy ke kan kika da batsewa aunty zulaiha taje tafada ma inna so Mommy nagama fadan haka inna tashigo side, jikawai sukayi ance" in baki sa Albarkan ba samai ja'ira?  Yarki ta cikin ki ma baki sa mata ba re kuma ta wasu inkinsa ba sunanki Bilki ba" nan Inna ta shiga sauke kwandon masifa wanda Mommy batasan ta iya ba, nan kaita ba inna hakuri amma sai k'ara hawa takeyi da inna ta hakura sanan suka fice a side din. 



  Mommy jin zuciyarta tayi na tafasa a fili tace insha auranan bazai taba albarka ba sakota za'ayi kuma wlhy bazata zaunamin a gida ba, tayi haka dan tabasu haushi takuma b'ata shirinsu sai gashi ita cema ranta ya k'ara baci 

   Su Axexah ne suka zauna jefanta Nana tace" sai da nace karkiyi komai amma baki jiba gashinan da girmanki an zageki abansu"


"Bazaku gane ba Nana, haushi nakeji naga abubuwa haka nafaruwa Da AFRAH d'an bansata lissafin wanda zasu cigaba haka ba"



"Mtsww toh Ai sai kiyi abinda zakiyi, yarinya dai tayi goshi na lura komai ke kan yaranki ki kikeso yafaru, da ni na Haifa Aftahn ma ashe haka zakimin" Azezah tace 



"Ni kikema Magana Haka azezah d'an kinganni cikin damuwa? "


"A'a Yaya bakida wani damuwa fa, ji gidanki kedai da yaranki mubamuce muna da damuwa ba sai ke?  Wanan dai sa ma kai ne"Nana tachai


"Ohhh haka ma zakuce mai kuke nufi ne? "


"Kawai kibar maAllah komai a hannunsa"


"Ni zakice nabar ma Allah komai kun manta ku irin mugun halin da kukeyi"


"Wanan Da ne banda yanzo, mun riga mungane gskia kema kum ya kamata kigane hakan"


Xaginsu Mommy tashiga yi hadda yimasu gori iri iri 


"Mai da wukar gobe gobe zamu bar maki gidanki, Amma kisani akwai ranan  nadama"barin Parlor sukayi Mommy ta rakasu da harara.








    Sun Mman Heeshmer kuwa suna fita moto duk suka shiga dan kai AFRAH gidanta, amarya da Inna, maman Heeshmer mota d'aya suka shiga yayin da su mom fauza,  aunty zulaiha da sauran yan kai amarya duk suka shigiga mota

    Friends ma duk sun shiga mota wanda keda samari kuwa sune zasu kaisu. 


  Sun isa gidan amarya Lafiya da ke u/rimi  jaaa Abdulkadir road,  gida ne maidaidaice mai kyau compound din gidan za'ayi parking motoci 4 nan duk aka shiga ciki 4 bedrooms ne sai side na ABDULNASEER parlor ne da bedroom sai toilet a ciki. 

   Gidan AFRAH yayi kyau, yayi kyau sosai kaya masu kyau akayi mata bedrooms din duk an zuba gadaje 2 dai Daddy ne yayi kamar yanda yama Faty sauran Biyun kuwa wanan duk Aikin su Mami sunyi kokari matuwa sunkuma ba makiya mamaki Fatty gaba daya tarasa abinyii mamaki wai takeyi abinda bata taba zata ba. 

   Haka Mutane sukai ta san barka da sa albarka akafara wucewa, mutane sun d'an ragu nan su aunty Shuwa da aunty baraka da mai make-up sukazo, nan akasa Afrah tashiga wanka nan mai make-up tashiga yimata kwalliya tayi kyau sosai cikin material lace fited gown tayi kyau har tagaji. 

  Nan friends suma suka dau nasu wanka duk da basu san za'ayi dinner ba amma da kayansu in case nan suka dau walwali kowa yayi kyau su Mman Heeshmer da sauran k'anne duk anyi kyau nan aunty baraka ta aika mota a dauko maman Amarya Da sauran jama'a

  Nan motan da Amarya zato aunty barakce tarakota har motan sanan ta rufe


 Nashiga cikin motan wani sanyi gami da kamshi ya ratsata juyowa tayi nan sukayi 4 eyed da angon tana yayi kyau cikin shadda fara tass... Kai baxan iya bayani ba sun kyau da yawa kawai

  A cin kin silversand motan tayi parking da da sauran motoci nan AMARYA DA ANGO suka fitoh hannun su cikin na juna nan pa photographs suka shiga kashe masu pictures. 


 Biki yayi baki waje yayi waje wanan event na manya ne coz friends na Abban Abdulnaseer ne suka had'a dinnern Husana da sweetheart dinta sunyi kyau sosai haka Zarah da Mahmoud dinta, Zainab da Muhammad dinta Suleiman da Abdul ma sunsha gayu, kowa yayi kyau familyn Abdulnaseer kuwa gayun su yayi yawa Anty maijidda, aunty aisha moh'd, Anty Baraka da sauran anties na ango duk sun sha kyau har sun gaji. 


 Abdulnaseer yayi rawa kaman babu gobe shida amaryansa lik'i kuwa sun shata  haka akaita gudanar da Dinner cikin farin ciki anci ansha har anba uku lada ga abubuwa masu da su aunty shuwa da aunty baraka suka raba tap da jaka haka dai taro ya tashi lafiya kowa na san  barka, maman Zarah da husna duk sunzo haka sukaita san barka haka musty da yan uwanshi ma, Fatty kamar gunki


 12:00 aka tashi kowa yana tasan barka Mommy ko d'an bakin cikin k'in zuwa tayi. 



Washegari bud'an kai ranan duk akazo ganin gidan amarya both family da abokan arziki sosai kowa ya yaba da tsarin gidan da kuma irin kayan da akayi mata, wa'azi malama Hassana tayi mai ratsa jiki sai kusan magrib aka gama k'are akayi addu'an Basu zaman lafiya hijabai aka raba sanan mutane suka kama gabansu, sai da a ka k'ara gyarama Amarya gidanta sanan kowa yawuce gida ya rage daka Afrah sai friends nata.

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_



_page 66-67_




*D*uk abinda yakamata ayi anyi nan friends aka a basu abinda za'abasu, kud'i masu yawa suka samu kana AMARYA da ANGO sukaita godia, haka duk suka tafi kowa na farinciki. 


   Washegari duk y'an biki sukaita shirin tafiya sisters na Mommy kuwa tin 6:30 na safe suka bar gidan sabida ba k'aramin rashin Mutunci Mommy tayi masu ba ita da Farty su aunty Azeezah sunyi alkawarin bata k'ara ganinsu a gidanta, haka dai suka rabu a baran baran. 


   Y'an katsina ma duk sun wuce a haka y'an uwan Mami ma da mamin kanta d'an babu abin da zata tsaya yii kuma, haka dai kowa ya tafi cikin farin ciki ga bun arziki



 Gida duk yan biki sun wuce Inna da aunty zulaiha ne suka rage sai Fatty itama gobe zata wuce su Inna ko sai nan da 1week

  

 Wunin wanan ran a bedroom Fatty da Mommy suka kule suna maganganun su


"Wai maganan meye Daddyn ku kemaki dazo?" Mommy tace tana kallan Faty 


"Hmmmm wai bana shigowa gaidashi"


"Toh ta inda ya bullo kuma kenan"


"Nima abinda nace kenan, kawai dai nace yayi hakuri"


"Ai koma mekikayi shine yaja"


"Wallahi kuwa"


Haka sukai ta hiran Daddy suna kushe duk wani abu da yakeyi d'an Mommy tariga ta chusama Fatty wanan dabi'ar,  kaka bisani kuma suka koma shirin bikin AFRAH suna tsine ma duk wani wanda yayi rawar gani abin dakuma kushe duk wani abu da a kayii


"Ni wallahi Mommy dama  a sake ta naga k'arshin rawan kai"


"Hmmm wallahi da anga ruwan bala'i dan bazatamin zawarci a gida ba"


Daria Fatty ta sosai kana tace "kai Mommy wai zawarci" 


"Ehh mana haa kawai, ai nima lokacin zanma Inna rashin mutunci kaman yanda rayi min" 


"Me tamaki Mommy? 

 Faty yace tana zare ido"


Nan Mommy ta jayyane mata komai,  nan suka shiga  xaginsu gami da tsine masu haka dai sukai ta hiransu. 


  Washe gari bayan sallan la'asar Musty yazo daukan Fatty,  har wajen Inna yaje ya gaidata kana yadawo parlor ya zauna,  mommy ce ta shigo parlorn cikin Fara'a gaisheta yayi mommy ta amsa cikin sakin fuska sanan tace " dama Mustapha akwai maganan da nakeso muyi da kai"


"Oky Mommy inajii, Allah sa kafiya"


"Ahhh lfyalau" mommy tayi magana tana smiling 


"Toh inajinki Mommy "


"Dama inasan jin dalilinka na hana Fatima zuwa school ne"


Kallan Fatty yayi da shigowanta kenan parlorn, gaban ta ne ya fad'i wani tsoron Mommy ya shigeta


"Babu komai Mommy coz nan da 1 month zamuwu ce Turkey, inmuje chan sai ta cigaba"


Washe baki Mommy tayi sosai cikin farin cikin tace"Fatty da *Gajen hakuri*(Afrah bhai)  kike shine duk kinbi kin damu kanki" tayi maganan tana kallan Fatty,  smiling dinda bai kai ciki ba Fatty tayi 


"Toh kutashi kuwuce kar kuyi dare"


"Daddy bayanan ne? "


"Ehh ya d'an fita ne"


"Okay inyadawo a gaidashi sosai,  sai munzo maku sallama"


"Toh insha Allah zaijii, Allah tsare hanya yakuka kai ku lfya"


"Ameen ameen mommy"


  Har bakin Mota ta rakosu ita dai Fatty gaba d'aya jikinta yayi sanyi faduwa gabanta kawai yakeyi, haka dai suka wuce mommy sai d'aga masu hannu takeyi har suka bar cikin gidan ita kuma Mommy ta koma ciki. 


  A hanya kuwa tinda Musty ya kalla Fatty bai kuma kallanta bah driving kawai yakeyi gashi sai uban gudu yake shararawa Fatty duk a tsorace take, haka har suka iso abuja


    yayi horn mai gadi ya wangale mai gate yashige, inda aka tanada d'an adana motoci anan yayi parking, batare da da ya kalleta baya fita yabarta cikin moton Fatty dai gabanta sai faduwa yakeyi hata tafitoh a motan jikita sanyi qlau



   Sallah duk suka farayi kana Musty yace" yayi maki kyau, kinje kinkai k'arana wajen Mommy ko? yayi maki kyau school kuma wallahi inhar kina gidanan baki sake zuwanshii har abada wallahi, kuma ko wa zakije kifadamawa a familyna kiyi aikin banza d'an babu abinda zasuyi"yana gama fad'an haka yatashi yawuce bedroom dinshi


Xubewa Fatty tayi awajen tashiga rere kuka tanacewa"mommy meyasa xakimin haka, meyasa, why why" haka taita kuka


" kibar kukanan kije kumin girki"


Nan Fatty ta tashi tayi cikin, bawani abu mai wahala tayi amma sai bayan sallan magrab tagama, kadan Musty yaci sai da yayi sallah isha'i sanan yashi ga wanka bayan ya fito shiryawa yayi cikin gayun na masifa Fatty na ganin haka tasan hau zai shiga club kenan sai kusan 9pm yabar gidan bayan ya kule Farty ta baya sanan ya amshe  phone d'inta ranan tasha kuka. 




, haka dai Fatty tai ta rayuwa gadai kud'i amma babu kwanciyan hankali ga Musty da saurin hannu in abunshi ya motso gashi baya tsoran kowa a familyn shi ta lura ma su lallabashi sukeyi bata zuwa ko ina sanan baya bari taje ko ina, sai inyana jin mutunci shine zai kaita gidan Anty lailah

Shima batawani dadewa gaba d'aya bata jin dadin xamanta da Musty sam gashi da san girkin masifa bai da aiki sai cin abinci. 




   AFRAH da ABDULNASEER kuwa sunci amarcinsu cikin farin ciki da kuma kwanciyan Hankali, sosai ABDULNSEER ke kuda da ita da duk wani abu da takeso haka itama tana k'okari sosai irin soyayyan da suke zubawa a gidan nasu abin sha'awa ne da birgewa gashi duk y'an uwanshi na santa da k'unarta shiyasa itama take kyautata masu sosao, tin sanda sukayi wata d'aya da aure suka shirya sukaje katsina d'an gaida Mami da sauran y'an uwa

  Sosai kuwa duk sukai murna da ganinsu, sosai Abdulnaseer yayi masu alheri daka gagin Mami har na Daddy kwanansu 2 suka dawo tare da tsaraba iri iri. 


   Gida kuwa kotaje Mommy a dakile take amsa mata gaisuwa ita dai AFRAH mamakin kawai takeyi kawai ita dai tasan bata mata komai ba, haka zatawuce wajen Inna d'an har yanzo Inna bata koma katsina ba. Sai dai su sha hiransu da Afifah da y'an aikin gidan Mommy ko babu ruwan ta da ita. 


   Haka lokaci yaita tafiya abubuwa sukai ta faruwa ciki hadda rasa Fatty a waya ko da yaushe k'ashe Musty da hanshi yakira mommy yace ta dena k'ira  ranan Mommy tayi masifa da bala'i kiran Mommyn Musty tayi amma sai mommyn nashi ta koyi bayanshii kaca kaca sukayi da Mommy shidai Daddy ya zuba mata ido (dama Fatty bakin maganshi takeyi ba)  ikon Allah kawai yake kallo, haka abu buwa sukai ta faruwa Mommy ko da yaushe cikin zafi zuciyar tayake, Inna ma ba shiga harkanta takeyi ba yaka inta gaisheta ta amsa duk abinda takeso batada damuwa coz ga y'an aikin gidanan gakuma anty zulaiha. 



🌸🌸🌸🌸

Har yanzo kayan su Daddy babu wani labari tun bayasa abin a rai har ya vara damushi d'an yanzo banki sun fara bukatar kudadansu da yaci, toh kayan sune Hope dinsa amma suru vabu wani labari

     Yauma zauna yake shin kadai parlon shi yayi nisa sosai cikin tunani har daida Suleiman ya dafa shii kana yace" Daddy tunani irin haka babu kyau"


"Nasani Sulaiman amma kuma dole ne, sabida bashin bakinan kulun da su nake kwana da shi nake tashi Suleiman wallahi Inna *Danasanin*, cin wanan bashii"


"Kar kadamu Daddy insha Allahu kayanku zasu fitoh kuma da yaddan Allah zaka biya banshi"


"Allah sa haka, kana ko samun Hafiz ta waya? "


"A'a nima maganan da nazo muyi kenan"


"Allah Dai ya shiryeshi yasa kuma yanayin karatun"


"Ameen ameen"


   AFRAH tanan cikin kwanciyan Hankali ita da mijinta ga sch tana juwa haka kuma har yanzo bata dena yin cake da sauran abubuwa ba ka d'an Abdulnaseer bai hanata yana da burin tallafamata nema sosai k'an sana'ar nata. 


    



 'Yan banki sun fara sa Daddy a gaba d'an lokacin da yayi masu alkawarin biya yakusa yacika, sosai hankalin Daddy ya tashi nan da nan yakira Sulaiman ya saida mai mishi babu abinda Daddy ke tsoro kaman tijaran y'an bakinnki,  babu dad'ewa Suleiman ya iso d'an anan kaduna yake service dinshi

    Kwantar ma Daddy hankali, yayi kana suka fara neman mafita nan daddy ya yanke shawaran sai da gidanshi da ke Kabala sai shaguna guda biyu, sosai Suleiman ya kalleshi kana yace" Daddy kadai sai bazai  su wuce 20million ko"


"Nasani Sulaiman"


"Toh nasan ai wanan kudaden zasu isa ko? 


"Hmmm Sulaiman kenan bakaji nace ina danasanan cin bashin  danayi bane? "


"Naji Daddy"


"Toh wallahi inhar zan had'a duk wani abinda na manlaka banda gidanan toh ba xasu biya bashinan ba,  d'an bashi ne masu yawan gske kuma sanan kanka ne ni ban kasan ce mai siyan k'addara ba,  dama basa hannu cikin business na Ghana ba da abin zai zo da sauki d'an kud'in da na zuba yafi 70 million"


Ido Sulaiman yazaro sanan tace "Daddy waya baka shawaran yin wanan Business din? "

   


"Babu kowa Suleiman, inaga k'addarata kenan kuma a shirye na ke na amsa koma wani iri ne"


Sosai Sulaiman yaji tausayin mahaifinsa ya kamashi yaji dama ace yana da kud'i ya sharema Daddynsu hawaye


Nanan Daddy yayi waya da wani yaron su Hamisu ya sanar da shi kan sai da gidan da kuma shagunan, bayan kwana Hamisu yagama komai yakawo kud'i Ihsani Daddy yayi mai Hamisu nata godia


  A ranan ya turama bakin 15milion din nan dai suka k'ara mai 2 moths,  addu'a Dady da Sulaiman sukai tayi kan Allah temakesu k'ansu yazo kafin lokacin. 


  Alhaji Yunsuf Ma Hankalinshi sosai ya tashi d'an nashi bashin yafi na Daddy yawa nan dai shi ya bada milin25 ya rage 2 months shima suka k'ara mashi nan duk suka dukufa da rokon Allah babu dare babu rana. 



Afra sosai tayi fice wajen yin snacks madu dad'i da kuma kyau, irin ficen snacks dinta yayi ne yasa Ummie da aunty baraka bama Abdulnaseer yawara kan ya bud'emata join na saida snacks ai kuwa cikin lokaci d'an ya gama komai tare da ya aikin wajen sancewar akwai kudi,  sosai Affrah tayi murna hadda yima Abdulnaseer kuka d'an yafara cika buri da takeda shi cikin ranta ranan wuni tayi tana k'iran yan uwa da abokan arziki tana sanar dasu ciki Hadda Fatty (d'an sometimes akan sameta a waya)  Mami, Uncle Junaid, Daddy, Inna da sauran yan uwa na kusa musaman suka kira Abdulnaseer sukai mai godia gami da samai albarka Mommy kam yi tayi kaman batajii ba


   Haka aka fara gudanar da aiki a Bakery na Afrah cikin kwanciyan hankali da natsuwa, in AFRAH ta tashi a school ta kan lek'a  sai yamma ta dawo, bata samun matsa da ma aikatan sam coz duk sun iya aiki kaman ita sometimes kuma takanyi da kanta, cikin lokaci kad'an wajen yayi suna sosai. 


  


Ansa Ranan Bikin Zarah da Mahmoud d'an yau nema aka kawo lefanta, masha Allah kaya sunyi kyau sosai anata san barka, su Afrah ne Gaba suke komai, koda mutane yan kallon lefe suka tafi, Su Husnah duk sunwuce sai ita kasala takeji sosai gawani irin gajiya kaman ta kwana ta wuni tana aiki tanan 


kwance a bedroom na Zarah, Zarah ce tashigo dakin da cup hannunta zamatayi bakin bed kana tace" ta nass wai kodai yau nan zaki kwane"


"Ke walhy bazan iya driving ba, sweetheart xan kira ya zo ya daukeni"


"Motarki kuma fa? "


"Pakamin ita kawai a compound "


Nan dai ta kira ango na ta fadamain yaxo ya dauketa bazata iya driving ba, hankali tashe Abdulnaseer yazo duk ya damu, koda suka koma gida tattalinta yaitayi kaman kwai, amma duk da haka da zazzabi ta kwana, da sassafe ya sata tashiya ya kaita hospital, babu irin rokon shi dabatayi kan ya barta ta warke amma sam yace shi bayyada ba, ba d'an taso bah haka ta shirya suka wuce hospital din...

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_



_page  68-69_




*S*una isa hospital din, office din doctor Jamilah direct sukayi bayan sun gaisa da doctor ne Abdulnasir da kanshi ya fidi abinda ke damun Afrahn, aune aune da gyaje gyaje a kayi mata bayan d'an wani lokaci result ya fitoh kallan shi doctor Jamilah tayi sosai kana tace" congratulations"


Kallanta yayi irin naneman k'aran bayanin nan


Kai ta dagamai kana tace" matar ka na dauke da ciki na 6weeks"


Hamdala yafarayi kana yabama AfrahTight hug  sosai nan yashiga sa mata albarka gami da kara godema Allah da kyautan Da yabasun gaba daya ya manta da doctor Jamilah gyaran murya tayi yasa yatuna da inda yake nan da basu shawarwari kana suka wuce. 


  Gidan su direct yayi da ita bai bari ko gaisuwa sunyi da Ummie ba ya jayyano mata komai, nan Ummie tashi ga hamdala gami da godema Allah ita dai Afrah kunya duk ya cika ta Abdulnasir kam babu ruwanshi sai kiran yakeyi yana sanar ma jama'a haka Ummie ma ita abin nasu kamar a film. 


   Sosai Afrah kesamun kula  tin daka kan y'an uwan Abdulnaser ummie da Anty Baraka kuwa ba'a magana haka Inna da Mami ma sosai sukayi murna  sunkuma yi Addu'an Allah yaraba lfya. 

   Musanman Inna kesawa tindaka katsina kawoma Afrah abubuwa iri iri na kwadayi wanan abu na bakanta ran Mommy addu'a tafata yi Allah sa cikin ya bare taga k'arshin rawan kai d'an har Daddy murna yakeyi d'an yanzo Mommy bakin cikinta a fili yake babu wani boye boye kaman da komai free takeyi shii yanzo bawani ginman Daddy take gani bah coz baya sake mata kud'i kaman da, Sulaima kuwa kulun cikin yima Mommy Addu'an Allah ya shiryeta yakeyi babu dare babu rana. 


  Zaune take a parlor sai masifa takeyi tana zage-zage Suleiman ne yashigo da sallaman shi amma Mommy ko amsawa bata yii ba, kallaanta yayi sosai kafin yace" Mommy lafiya?  meya b'ata maki rai haka?"


" wai hanni Hajia Zaituna sata ma wulakanci kan dubu 100 shine takirani wai tanasan kudin nan da 3days, nama Daddy dinku magana amma har yanzo kudi sunki fitowa"


"Abubuwa ne suka ma Daddy yawa amma ai da ya biya kema kin sani Mommy"


"Naji masoyin Uba, inda kafi akwaiki kenan wajen kare Ubanka da su Afrah"


"Allah huci zuciyarki, zan baki 40k ki bata sai ki rage"


"Toh wai saura wata nawa ne kagama wanan bautar k'an?  Shi Daddy ku ba company ba da yanada shi duk da kana chan kana aikin ka "


Smiling Suleiman yayi kana ce" nan da lokaci kadan zan gama, aiki kuma insha bazai yi wahala ba"



"Toh yaushe zaka kawo min kud'in dan so nake na tura mata yau, bari ma nayi trying number Fatima ma nace ta turomin yanzo Daddynku yazama abinda ya zama"


"Anjima insha Allah" nan yafita yabar mommy na kokarin kiran Faty


  Cikin sa'a kuwa tasameta ringing 3 ta dauka bayan sun gaisa ne Mommy tace wai tayimata transfer din 100k daka b'agaran Fatty wani bacin rai taji tsaki tayi kadan kana tace" wai mommy sau nawa zan cemaki bana fita hum? Ko ta wayan zan maki transfer din ne? "


" d'an ubanki ni kike fadama magana?"


"Toh mekikeso nace maki baga AFRAH ba ki kirata kice tayi maki transfer mana ni kibar ni naji da abunda ke da muna please"


"Lallai ma baki da hankali nice zan kira Afrah nace ta turomin kud'i?  Allah kiyaye wallahi gara na mutu babu har yanzo bata da abinda zata bani ai d'an bata kai bah kuma bata isah ba"


"Toh naji Mommy d'an Allah kin barni toh danni banda abinda zanyi maki" tana gama fadin haka ta gashe wayan tana kuka sosai sai yanzo da ta aure Musty ke koya mata hankali tafara nadamar abun da tayi da,  kallon bedroom dinta tayi sosai komai najin dadi da more rayuwa a kwai shi a cikin d'akin ga kud'i ga komai amma babu kwanciyan hankali ko kadan ko da yaushe cikin tashin hankali take ga zaman kadaici sau biyu Musty na zubarmata da ciki wai bai shirya haihuwa ba kuka sosai Fatty tasha duk wannan masifar da take ciki AFRAH tayi ma fatan shiga irin wanan halin sai gashii ita ga dai kudin amma babu school babu farin ciki babu kwanciya hankali wanda ta RAINA tana ganin ita ba kobai bace kuma ita ba kowa bace ita duk tasamu cigaba dakuma farin cikin rayuwa, fuskarta na goge kana tajawo phone d'inta tashiga dialing number AFRAH har yagama ringing batayi picking ba chan sai ga call din AFRAH yashigo cikin farin ciki Fatty tayi picking gami da cewa" Sis ya k'arfin jiki? "


Dariya Afrah tayi daka chan bangaran sanan tace" lafiya lau, alhamdulillahi"


"Masha Allah haka mukeso, ya Baban baby?"Fatty tace tana daria


"Lfyanshi lau, ai munan shigowa abuja next week  insha Allah"


"Allah kawoku lfya gskia nayi murna sosai"


"Ameen amern sis ina yayana yake ne? "


Sai da fatty ta kalle side dinda bedroom din Musty yake kana tace "yanan lfyalau"


"Ah gaidamin shi acemai munan zuwa"


"Toh zayji" jira suka d'anyi sanan sukayi sallama


Kallan phone din Fatty tayi sai kawai taji hawaye na zubomata amma kuma taji dadin wayan da sukayi da AFRAHN, nan dai takira yaya Suleiman, yaya Abdull, Daddy da Inna albarkan da Daddy da inna keta samata ne yaita sata farin ciki sai smiling takeyi

  Musty ne yafito  daka bedroom dunsa sanye yake da 3quarter da T-shirt,  zama yayi a 1 sitter  kana yace" Baby kin gama abincin kuwa? "


"Ehh nagama"Fatty tace a natse


"Good kedawa kiketa waya? "


"Su Daddy ne da su Yaya Suleiman na kira"


"Ohhh sunan lfya ko? "



"Ehh lafiya lau,  AFRAH tace zasuzo next week"


Shuru Musty yayi na minti 3 chan yace" ohhh wanan cousin naki mai kirki da akayi bikin ta bayan namu ko? "


Baki Faty ta washe gami da cewa" yes ita"


"That's  nice Allah kawota lafiya"


Mamaki Fatty tayi ganin Musty yayi saurin yadda Da zuwan Afrah, wanan ranan dai Musty da sauki bai birkice mata ba kuma bai fita ko ina bah. 





Mommy yanxo babu wahala anyi fad'a da ita duk friends dinta basayi da ita yanxo sabida rashin san gaskianta y'an uwanta ma duk sunfita harkansu sabida kawai sun fada mata gskia, Suleiman dake kokari sosai a kanta amma Mommy bata gani sai rainuwa abu k'adan tace ta k'osa Hafiz ya dawo(hafiz din da ko a phone ba'a samunshii) 



    Kula sosai Afrah ke samu ta wurare da dama kowa santa da tattalinta yakeyi abin dai gunin sha'awa. 


  Bakery dinta kuwa Allah ya samai albarka sosai take samun alkhari gashi yayi fice sosai ita har mamaki takeyi,  kudad'en da take samu kuwa sai dai ta temaki wanda bayida shi koda bata sanshi ba ita dai bata komai da shii d'an Abdulnaseer ya tsare mata komai, in taje katsina gaida su Mami haka takeyi ma mami da yan uwanta alkhari Abdulnasir ma yayi masu duk da basu nemi komai sun rasa ba, haka ta side babanta sai dai in bata ji abu ba, inko taji ko ta bank ne sai ta tura Afrah bata da rowa sam abunta bai rufe mata ido ba ko kadan abunda na jama'ane ko da bata sanka ba bakuma tasan da inda kafitoh bah shiyasa kowa kesama ta albarka. 


 Sunje Abuja tarba mai kyau suka samu da ka wajen Fatty da Musty, sosai Afrah taga changi wajen Fatty d'an hira suka sha sosai daka Abdulnadir, musty Afrah dakuma Fatty sai dare suka tafi side din bak'i da yasha gyara, kwanan su biyu suka bar abuja suka dawo kaduna, wani ikon Allah tin da su Afrah sukazo Musty  bai yi wani halin banxan shi ba Fatty taji dad'in juwan su Affrah sosai dan sosai ta ragemata damuwa da take ciki, musty kaman yana jira suna wucewa takoma gidan jiya. 



   Suna  dawowa  aka fara gudanar da sha'anin bikin Zarah da Mahmoud bikin yayi kyau sosai Amarya da angonta sunsha kyau har sun gajii haka su Afrah da husna da sauran k'awaye duk suka sha shagali,  Inna, anti Zulaiha  sunje Daddy da su yaya Suleiman ma sunje daurin aure haka aka gama shagalin biki kowa na san barka

    Ankai Zarah doctor's quarters gidanta yayi kyau sosai masha Afrah tasha girga girga hadda Abdulnasir din kanshii. 

   Yanzo bikin Husna ne a gaba kafin sufara exam's ne.




   Yau Sunday ranan Afrah a gidan su take yini zaune take a d'akin Inna tana cin d'an wake wanda Afifah tayi mata Daddy da yaya Suleiman da yaya Abdul ne suka shigo d'akin k'ara gaisu su Afrah tayi sanan ta ciga da cin d'an wakenta Afifah na manta zance, hira sukerayi cikin farin ciki phone Suleiman ne dake hannun Afifah ya shiga ringing "laa wallahi Anty Basma ce" cewar Afifah tana daria


"Kee bani wayana" yaya Suleiman yace


"Wacece kuma Basmah"/Inna ta tanbaya


"Walhy girlfriend din yaya ce ai muna waya da ita"


"Bani wayanan ni zan dauka"inna tace


Suleiman da ke tsaye duk Afifah tabashi kunya sbida Daddy shi baiyi picking call din ba kuma shii bai ba Inna tayi picking ba " Allah sanya tabbatar da alkhari je kayi wayan ka" Daddy yace 

Sosa k'eya Suleiman yayi kana yafice daka d'akin


"Kai kuma dungum yaushe zaka kawo matar taka? "Inna tace tana kallan Abdull


"Kai Inna D'an Allah ki barni"


"Auuu babu farin jini kenan? "


Daria sosai Afifah ta bushe da shii hadda rike ciki Abdul na kokarin yin magana Phone din Daddy ya hau ringing shuru duk sukayi kana Daddy yayi picking call din

     Basan mai akacema Daddy bah nadai ji yana cewa"Alhamdulillahi, Alhamdulillahi Allah iso da su lafiya"


  Bayan ya gama wayan Kallan dukkan su yayi cikin fara'a da kuma farin ciki kana tace" kayan mudai da zasu zo ta jirgin ruwa ne suke hanya insha Allah " Nan suka dau kabbara gami da yima Allah godia haka Suleiman ya shigo ya samesu ko da aka fadamai hamdala yayi gami da yima Allah godia duk wanan abu da akeyi Mommy bata sani ba dan bata shiga cikin su Inna wai mak'iyanta ne, haka suka wuni farin ciki sai bayan sallan magrib Abdulnaseer yazo daukanta amma basu bar gidan bah sai da sukayi Dinner. 




    *Bayan Sati d'aya*


Zaune suke dukkan su a babban Parlor Daddy, Mommy, Inna, Anty Zulaiha, yaya Suleiman sai Afifah d, wani series film na Philippines suke kallo Inna duk ta isha Afifah wai ta fassara mata, phone din Daddy ne ya shiga ringing ganin mai k'iran nashi yasa shi washe baki sallama yayi daka chan b'an garan aka amsa a wahalce 


"Lafiya? " Daddy ya tanbata


Daka chan ban garan akace"alhaji jirgin kayanku ne keta nitsewa munyi duk iya k'okarin mu amma abin yaci tura"


"Inalillahi'wainnah'ilaihinraji'un" shine kalman da Daddy keta nanatawa


  Tashi duk sukayi suna kallon sa

"Lafiya?  Meyafaru?" Mommy' tace


"Shu'aibu meyafaru?  kasanar damu" cewar Inna da duk ta rud'e


Sulaiman da Afifah kam kasa cewa komai sukayi haka anty zulaiha


" nii Shu'aibu ina zan kai bashin banki?  Kayan mu ta jirgin Ruwa ya tsine bashin Banki ya zan yi dashiii?  Ins tsoran tirajan banki, kayanmu sun nit..."bai k'arasa ba ya fad'i k'asa.... 





_wallahi ban da bakin da xan godemaku masoyana  nagode sosai Allah saka da alkhari ina maku fatan alkhari a duk inda kuke a fadin duniya kuma ina k'aunarku har cikin raina_

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_






*PAGE*7⃣0⃣





*S*ulaiman ne yayi kan shi cikin sauri, baiyi wata wata ba ya dauke shii sai mota, mommy, Inna da anti Zulaiha duk sun rude Afifah kam sosai take kuka 

    Suleiman ba tsaya jiran suba ya jaa motan cikin sauri gaskee, gudu ya ringa shararawa kaman zai tashi sama, minti minti yana juyawa ya kalle Daddy, cikin ikon Allah suka iso hospital, nan da nan ayi kan Daddy  nan Reception Suleiman ya zauna tausayin Daddysa sosai ya kaama shii hawaye ne ya fara zubowa daka idanuwan shii gogewa yayi cikin sauri nan ya shiga karanto addu'a daban daban. 



    A gida kuwa su Mommy na ganin haka Suma duk suka shiga cikin mota bala ya jasu sai hospital din, a reception suka ga Suleiman nan suka shiga tan bayan shii amma Suleiman kasa basu amsa yayi sai chan yace " ba'a fitoh da shii ba tukunan" Inna Addu'a kawai takeyi haka Afifah da Anty Zulaiha mommy kuwa kuka takeyi tana cewa" Yaya zamuyi da banki ni Bilki? Ga kaya sun nitse " abubuwan da taita fada kenan 

   Wani irin tsawa Suleiman yayi " haba Mommy muna ta rayuwa kina ta wani kaya da banki, ki barmu muji da abinda ya damemu please" idanshi jajur yakeyin maganan 

  Shuru kuwa Mommy tayi bata kuma cewa komai ba,aunty Zulaiha ne ta koma gida d'an danko wasu kayayyakin da za'a bukata Bala ne ya kaita. 


 ganan shurun tayi yawa ne yasa Afifah ta shi ta matsa chan gefe

  Number Afrah tashiga dialing da Phone din Inna dake hannunta,

   Afrah da ke kwance jikin Abdulnasir taji wayan ta na ringing " mik'omin sweetheart" tace ma Abdulnasir

   Washe baki Afrah tayi kana tayi picking gami da cewa" tsohuwa mai ran karfe"


  Daka chan b'angaran Afifah tace" ba ita bace" cikin muryan kuka


Tashi zaune Afrah tayi kana tace" Baby wht happen?  Meyasa ki kuka kuma"


"Daddy baida lafiya muna hospital dinda muke xuwa"


"Meyafaru?  Daka waya sai kuka" Abdulnaseer ya tanbaye taa


"Daddy ne ba lfya, yana hospital " Afrah tayi maganan cikin kuka sosai


  "Kibar kuka insha Allah Daddy zai samu lafiya, insha Allah bari na sa kaya muje" 

  Farar jallabiya Abdulnaser ya sanya Afrah ma gown tasa ta dauki hijab dinta sukayi hospital d'in.



    Duk sunan zaunen tsaye kusa da d"akin da Daddy ke ciki doctor Khalid ne ya fito nan duk suka shiga tanbayan jikin Daddy " kar kuda mu muje office please" bayan shi duk suka, kallansu dukkan su doctor Khalid yayi kana yace" bawani abu bane kawai tsorata yayi, amma insha Yana tashi daka bacci zai dawo normal yanan a room 21"


"Oky mungode sosai doctor" Sulaiman da Abdulnaseer suka ce Inna kuwa Albarka taita sama doctor Khalid. 


   Kwance yake yana baccin sa peaceful, matsawa kusa Afrah tayi tashiga tofamai addu'a


" please ki barshi kar ki tashe shii" cewar Mommy da ke matsowa


"Mommy kema please kitashi" Suleiman tace

  Inna dai kallon Mommy kawai takeyi, tsawa kuwa tayi chan naji tana cewa" ai sai ki daure kizo sarkin Miji ya hana fita, Daddy kune babu lafya" tana gama fad'an haka ta katse wayan tana naganganu kasa kasa


   Fatty kam kuka tasha gami da salati


"Wai Lafiya da ka waya sai kiwani fara kuka"Musty yace


"D'an Allah d'an girman Allah da darajan manzon Allah SAW kabarni naje kaduna gobe wallah Daddynmu ba lafya" ta k'arasa maganan cikin kuka


Tausayi taba Musty sosai  dawowa kusa da ita yayi kana ya jata zuwa jikinsa sosai " sorry kinjii, insha Allah Daddy zai samu lafiya"


Janye jikinta tayi daka nashi, kkallanshi tayi sanan tace" toh zaka barni naje? "


"Shhhhhhhh kibar kukan haka, zamuje insha" 


"Nagode" 


"Amma nace kibar kuka ko? "


Haka yaita lallashinta hattabar kukan.




    A hospital kam sunan zaune har wajen 10pm Inna ne ta kalle Abdulnaser kana tace" maxa kuwuce gida gobe da safe in Allah ya kaimu sai kudawo"


"Ah'a Inna inan har Daddy ya tashi" Afrah tace 


"A'ah Affrah kinsan dai yanzo bake kadai bane ko?  Sabida haka kije gida insha lafiya zai tashii"


"Zan bita Inna"Afifah tace


"Toh kuje, sai Allah ya kaimu"

  Sai da Afrah ta matsa ta k'ayima Daddy Addu'a kana sukayi masu sai da safe suka wuce. 



    Suna wucewa kuwa Daddy ya farka da salati a bakin shii, Suleiman ne ya taima kamai ya tashi zaune ya jingina da pillow, Sannu duk sukai tamai yana amsawa a hankali, 🍵 tea Mommy ta had'a mashi ya amsa yana sha a hankali shigowa doctor yayi yace babu wani problem 


Nan Suleiman yakira Bala driver yazo ya mai da Mommy da su Inna gida shikuma zai kwana da Daddy. 





 


Washe gari da sassafe Afrah da Abdulnaseer suka iso hospital din da brkfst mai rai da lafiya gai da Daddy sukayi ya amsa cikin sakin fuska basu d'ade ba suka wuce kasan cewar Afrah nada test a school, Afifah kuwa bata samu taje ba, sun wuce babu dadewa su mommy suka iso, sunan zaune Doctor Khalid ya shigo nan ya k'ara duba jikin Daddy yace komai yayi normal.nan Daddy ya bukata sallama aikuwa doctor Khalid ya mashi tarkato komansu sukayi suka dawo gida, shigowansu babu dad'ewa Fatty da Musty suka iso, side Daddy sukayi Direct daka shii sai yaya Suleiman a d'akin cikin Ladabi Musty ya gaida Daddy gami da mashi ya jiki Daddy ya amsa cikin sakin Fusaka, cikin sakin fuska ma suka gaisa da yaya Suleiman shima itama Fatty cikin ladabi ta gaidasu nan tama Daddy ya jiki, sai Musty ya gaida Mommy da Inna kana yacema Fatty zaije gidan su nanan malali da yamma xaidawo.



   Sai 2:30 Afrah suka fitoh lecture direct gidasu tayi nan ta tadda Fatty tazo murna sosai sukayi na ganin junarsu nan suka bod'e shafin hira mommy na d'aki bakin ciki duk ya isheta da da yamma Affrah da Fatty tare suka shiga cikn suka shirya abincin Dare suna saune a parlor ana gab da magrib Mommy ce ta aiko Atika tazo ta kira Fatty, Atika na bari parlor Fatty tayi bedroom din mommy 


"Mommy gani" Farty tace tana daria


"Mahaukaciya cikin mak'iyanki zaki shiga ki zauna kina washe baki kina zance ko? "


"Haa kajimin mommy nifa shiyasa bana kin haushe in Musty ya hanani zuwa wlhy ko dan ke, ke kin cika masifa da k'anan maganganu walhy muna zaman lafitanmu zaki fiddo da wani salo kuma ni gskia ban san haka" Fatty ta k'arasa magan tana turo baki gaba


"Ahh lallai kema din kinbi sahun Afrah ko? Ni kike kallo ki kefada min magana haka ko? "


"A'a ni kar kimin wani muryan tausayi ke dama Haka kikeyi abu hakan gskia ba sai kiwani fara fuskan tausayi"


"Yayi kyau"


"Tohh ni nawuce parlor" 


Mommy jii tayi kaman tayi hauka sabida bakin ciki da takaici zuciyarta wani zafi takeyi d'an takaici da bakin ciki wani haushin mutan gidanne duk ya kamata haka dai ta wuni cikin kunci wanan ranan. 


    Kwanan su Fatty 3 suka koma Abuja shipping sosai Muty yayi yakawo gidansu Fatty taji dad'in karan da Musty yayi mata rakuma ji dadin zuwanta d'an sosai Affrah tabata shawara takumayi alkawarin tayata da addu'a. 




     Yau kwanan Daddy 5 kenan da faruwan wanan lamari koda yaushe Daddy cikin tunanin inda kudi zasu fitoh yakee, yanzo ma zaune yake a parlor yana nunani, Suleiman ne yashigo sai da ya gaida Daddy sanan yache" Daddy Please ka rage damuwanan haka, Allah na sane damu"


Ajiyan zuciya Daddy ya sauke kana yace" hakane, kasan dai yau saura 3weeks lokacin da banki ya dinbanrmin ya cika ko? "


"Ehh nasani Daddy"


"Yanzo abinda nakeso da kai akwashe duk motocin gidanan banda naka a saidasu sanan ina da  milin 6 da alhaji Sunisi biyani bashi na duk sai a hada da shii"


"Daddy aka saida Motocin gidan duka am sure zasu isa abiya abinki bashin su ai"


"Hmmm Sulaiman Kenan ai inkaga kud'inan sunkai toh sai dai asaida gidanan"


Eyes Suleiman ya zaro kana yace" Gidanan kuma?  Mai zai hana musai da motacin mubasu kudin Mocin kawai milin 6/kuma sai ka far wani business din? 


"A'a na fara wani?  Bayan bani da tanbacin zan samu kud'in biyan ko bazan samu ba, kuma kai kanka kasan milin 6 bazaimin business ba"


"Toh yanzo ya xa'ayi Daddy? "


Ciki dakiya daddy yace" final decision shine zan sai da gidanan"


"Daddy g.. i.. d.. a faa kace" Suleiman yayi maganan bakinsa na rawa


" Ehh Suleiman gidanan zan siyar, nasan zaiyi 70 million ko ma fii, tinda Baaban gida ne sosai kuma a G R A kaga na siyar cikon kikon 30 milion kawai zanyi, shikuma in aka saida motacin nasan milin 30 zasu fitoh 6milion dinan da ke gida kuwa sai musamu wani gidan da shii ko hayane a marafa, yanxo kaje gidan Hamisu ka fadama shi komai nasan shi zaiyi komai" yana gama fadan haka ya jingina da kujera isanshi rufe


"Daddy amm.. " bai karasa ba Daddy ya katse shi" Na riga na dad'e na amsan k'adda mai kyau da mara kyau, haka Allah yaso kuma haka Allah ya tsara kuma Alhmdulillahi nagode mashi sosai dan nafi mutane dubu a duniya so kai ma ina soka *YADDA DA K'ADDARA MAI KYAU DA MARA KTAU* da ai bamu kai haka ba, Allah ya buda mana sai yanzo muce zamuyi mai butulci?  Ai ko dad'in jin babu so baso kace komai sai Addu'an Allah sa hakan ne alkhari"


"Shiken Daddy Allah sa hakanne Alkhari yakuma zaba mana abinda yafi zama alkhari"


"Yauwa tashi kaje Allah ma albarka"


"Ameen Daddy"


"Yauwa inkaje ka gaidashii"


"Toh zaijii" nan Suleiman yabar parlorn Daddy ya bishi da ido yana tausayamai a hankali yace" kai kuma Hafiz in kaga kud'i basa shigowa zaka dawo da k'afarka".

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_



7⃣1⃣_7⃣2⃣




*S*ulaiman na fita direct gidan Malam Hamisu yayi, bayan sun gaisa ne Suleiman ya fad'a mai duk abinda Daddynsu yace sosai Malan Hamisu ya tausaya ma Daddy har yakejin dama ace yana da kud'i da bazai taba bari ya sai da gidan shii ba d'an Daddy mutum ne ya temake shi ta wajeje da dama toh Amma babu yanda ya iya sai dai ya tayashi da addu'a. 




    A gida kuwa Suleiman nafita Daddy yayi siden mommy, zaune ya sameta tana danna waya ganin shi yasa ta aje phone ne a jefenta sanan tace" lafiya dai alhaji? "


"Lafiya lau, Alhandulillahi"


"Toh naganka wani iri ne ai"


"Hakane, game da bashin banki dasuke bina ne"


"Ehhh" mommy tace tana gyara zama


"Toh shine na yanke shawaran sayar da gidan hadda motoci ma"


Zubur Mommy ta mik'e tana bin Daddy da wani irin kallo," bangane zaka siyar da gidan baa Shu'aibu"


"Yanda kika fada toh hakanne gskiyan magana, gidan zan siyar d'an na biya su kud'in suu"


"Amma ai bai kamata ka saida gidanan bah motoci kawai kasiyar a ya isa kabiya su kud'insuu"



"Lallaima Bilki watoh kin manta ma adadin yawan kud'in kenan ko?  Da har kike cewa kud'in motoci ya isa na biya kud'in"



Cikin muryan kuka mommy tace "yanzo yakake so muyi kenan d'an gidan da muke tak'ama dashii xaka saida, wai zakasamu cikin masifa da bala'i"


"Bashi dai Allah ne yabani ikon cinshii kuma sanan hadda goyan bayankii, daki ke zancan masifa kuwa ai da na mutu lokacin zakuga masifu, jarabu, har da jafa'i ma d'an yan banki basu da sauki, tinda Allah yasa daka suma ban k'arasa ba dole na sauke wanan bashin da ke kaina ko d'an gudun tashin hankalin da yarana zasu shiga in bana raye"



"Ehhhh amma gashi xaka jefa yaran naka cikin talauci da wahala bahh"


"Ki fad'a duk abinda zaki fada gida dai nawa ne bana kowa ba, ni ne natara kud'ina na gina shii batare da temakon kowa ba, so duk mai san jin dad'i sai ya dage yanema, nayi masu mai wahalan tunda na basu good foundation"



"Wallahi ka cucemu, ka cucemu" mommy tace tana kuka sosai



"Sai ki fara shiiri d'an yau za'afara nema mana sabon gida kuma ba abin mamaki bane kiga masu siyan gida sunzo dubawa anjima gobe ko anjima ma so sai kikasance cikin shii, inkuma baki iya zama duk d'aya nee kuma bance asanar ma Fatima ko Mamana bah" yana gama fadar haka ya wuce  kamar bayi da matsala, mommy kam da kyar ta iya jan k'afafuwanta zuwa bedroom sabida nauyin da sukayi mataa, zubewa tayi a kan bed tana kuka bin hakk'i da gskia kuka takeyi sosai chan tace" ni Bilki na shiga uku sai  danagama juyama mutane baya duk abubuwa suka fara faruwa danii? Ko d'an wulakancin da nakeyi ne?  Dama su Azeezah sunyimin baki wai zan ganii koshine na fara gani yanzoo?  Na shiga uwa ga kud'in y'an meeting da naci 350k ina zan samosuu?  Wanan nake sa ran samu daka wajenshi yayi k'asa ga Sulaiman bai fara aiki baa ga Fatty ita kuma bata fita bare tamin transfer, Hafiz basan halin da yake ciki bama" wani kuka Mommy ta sake da ta tuno da tijaran y'an Meeting oga hajia Adama babu mutunci ba sani ba sabo ai duk sai taji sai da gida ma bai dameta ba yanzo inda zata samu kud'in hajia Adama kawai takeyi, dayan wayan ta tajawo dake kan bedside drawer tashiga dialing number Hafiz amma switch off, mommy ji tayi kaman ta kurma ihu.








       Ko da Daddy ke sanar na Inna hukuncin da yanke na siyar da gida, kwantar mai da hankali tayi sosai gami da Addu'an Allah sa haka ne yafi zama alkhari ya kuma bashi ikon ansan k'addaran da hannu biyu, yabashi ikon ciye jarabawan Da Allah ya d'auro mai a k'arshi ta samai albarka sosai gami da k'ara tausasan zuciyan shii. 


    Daddy yaji dad'i sosai yakuma jii sanyi cikin zuciyan shii, d'an sosai damuwar shii yarage a xuciyan shii yak'ara daukan ma kanshii alkawarin kyautata ma mahaifiyarshi har k'arshin rayuwan shii *Uwa mai dad'i, Allah ka k'ara karemana iyayenmu,ka tsare mana su, yaa Allah ka saka masu da mafificin Alkhari Allah kabamu ikon yimasu biyyah da kyauta tamasu har k'arshin rayuwanmu, yakuma sa Aljanna ce makoma AMEEN*



Inna taso komawa katsina amma sam Daddy yak'i yadda dole ta zauna ba d'an taso bah. 


   



  Cikin sata d'aya Hamisu ya nema masu wani gida haya a Marafa 4bedrooms ne da babban parlor sai B. Q yakuma kawo masu siyan gidan, anyi ciniki angama komai yanzo nan da kwana 4 ko biyar zasu bar gidan.75 million aka siya gidan, sai motoci uku da aka siyar 100 million chiff na banki suka fitoh, babu bata lokaci aka kaima banki kudinsu suna ta godia.washe gari kuma sukayi parking a sabon gidansu da ke marafa Mommy sai kwashe baki takeyi Inna ta lura da ita, Inna na mamakin halin Mommy na rainuwa da girman kai uwa uba bakin ciki da hassada,


  Mai daidacin Parlor ne,   sai  bedroom,  cikin bedroom din da toilet a ciki sai k'ofa,na Daddy kenan inkafitoh da ka nan wani parlorn babba babu Laifi sai d'an corridor sanan bedrooms guda uku kowanne da toilet a ciki sai kitchen da chan k'arshin parlor banyan kawuce wani corridor shima, mommy ce ta dauka wanda yayi nesa k'adan da guda biyun sai Inna da Aunty Xulaiha suka dauki daya sai dayan Afifah da Salamatu(sauran yan aikin kuwa duk an sallamesu) tsaf Aunty xulaiha da mutanan Inna Su maman Ishaq da mom Fauxy suka shirya gida aikuwa sosai yayi kyau B. Q kuwa bedrooms ne guda uku sai toilet a waje sai kicin na tsakar gida, gida dai yayi kyau masha Allah amma Mommy sai kushewa takeyi wai gida a matse suna jinta duk sukayi banza da ita. Sai maman Ishaq suka taya anti zulaiha girkin dare kana sukayi masu sallama sukawuce Inna nata godia gami da samasu albarka. 


Duk wanan abu da aketayi Afrah batada labari kuma duk tana waya da y'an gidan amma basu fada mata ba Afifah ma duk surutunta bata fadamata ba. 




  Afrah ce cikin gown na atanpa tayi kyau sosai, skin  d'inta kawai zaka kalla kasan tana cikin kwanciyan hankali kuma tana samun kula bana wasa ba, fitowa tayi daka *Freey delicious*  bkry dinta kenan hannunta reke da kwalin cake, sai da ta aje cake din gaban mota sanan ta dawo ta zauna a mazaunin driver, phone dinta ta dauka number yaaSulaiman tashiga dialing ringing 2 ya dauka


"Yadai sis" Suleiman yace daka chan mangaran


"Lafiyalau, gani a hanya zankawo ma cake d'in yau zancika alkawari"


"Am grateful, amma kinsan mun chanza gida"


Eyes Afrah ta zaro sanan tace" chanxa gida?  When?  Baby bata fadamin bah"


"Aikuwa an chanza" nan ya kwanta mata, sallama sukayi kana ta aje phone din taja motan tana mamakin canza gida babu ko sanarwa haka dai harta isa uguwan Inna ta kira aikuwa Afifah tayi picking " toh waje na ganki" Afrah nagama Fadan haka takashe wayan, daka nesa kadan ta hanga Afifah k'ara sawatayina bakin gate din gidan tayi parking ta fitoh hugging dinta Afifah tayi tana cewa"i Miss u so much sweet sis"


"Dallah sakeni shine ko kifadamin kow"


"Am so sorry sweet sis, wlhy Daddy ne yachai kar nafada" tayi maganan kaman zatayi kuka


"Najii zagaya ki daukan ma yaa Suleiman cake dinsa"


"Nawa fa anty Afrah? "Afifah tace nana zagayawa gaban motan


"Next time, kee sai zakiyi birthday ma"


"Kai aunty Affrah saura fa 5 months"


"Nasani ai kaman yau ne" Tayi maganan daidai da suke shigowa parlor 


D'akin Inna Afifah ta jata


"Lalelale da Amaryan Abdulnasir" Inna tace tana washe baki


"Ni barni kun chanza gida ko musa ni"Afrah tace


"Ohhh na zakima lalata ja'ira sai kije kisamu ubanki shiyace kar a fada maku ai"


"Au Allah sarki Daddynmu"


"Auu daa nii za'ayima diban albarka kenan ni da aka raina koo? "


"Hmmmm ni bari naje na gaida Mommy "Afrah tace tana mik'ewa tsaye


"Mommy batanan faa"Afifah dake lasan icing tace


"Inna wai meyasa aka tashi a chan gidan ne? " Afrah tace tana kallan Inna


"Kee jeki kai wanan abun cikin" Inna tace ma Afifah, nan ko ta dauki cake din ta fita, tana fita Inna ta sanar da Afrah komai sosai Afrah ta sausaya ma Dad dinsu hadda kukan ta 


"Ke dallah bakisan kaddara bane? "


"Nasani Inna"


"Toh hakuri zakiyi kuma Daddyn naku addu'a haka Allah yayi ai godia zamuyi ma Allah inda yanzo kuma ya mutu fa ai tashin hankalin da zamushiga sai yafi wanan ke kanki kinsani gana rasuwa gakuma tijaran yan banki"


"Hakane Innah"


"Yauwa ko kefa? Addu'a shine kawai abinyi"



"Insha Allah zamu k'ara kan wanda mukeyi, bari naje kawai tunda Daddyn ma yayi tafiya"


"Tun yanzo? "


"Ehh Inna bari nake kawai"


"MAdallah ki gaida angon naki"


"Toh zaijii" nan Afrah ta tashi tawuce, hanyan kicin suka hadu da Afifah tace mata gobe insha Allah zata dawo. 




Afrah na shiga Mota ATM tayi, kud'i masu yawan gske tacira sanan tawuce wani super market, shopping sosai Afrah tayi tundaka kan kayan abinci da kayan da duk tasan Daddy na siya da wanda Mommy keso da Afifah duk sai da tasiya haka aka cika mota dadi  tarinkaji yau zatasa Daddy farin ciki. 


  Sai 5:30 ta dawo gidan nasu, har cikin gida tayi parking nan ta kwala ma salamatu da Afifah kira suka fara firfitoh da kayan, Afifah nata murna hadda rawa haka Inna ma, sai da wani mai gidan makwabtan su yatayasu shiga da kayan dan bazasu iya bah, ana gama sauke kayayyakin Affrah taja mota tayi gidanta, Inna dai sai albarka take samata. 




Ana kan shiga da kayayyakin ne Mommy ta shigo gidan, bin kayan takeyi da Ido shopping ne taga ba na wasa ba, tanbayan kanta tayi"ina Suleiman yasamu kud'i haka? " 


    Afifah ce ta katse mata tunani da cewa"mommy ki ga shopping dinda aunty Affrah tayi?"


"Afrah kuma"Mommy tace tana kallon kayan da kyau


"Ehh mommy bai dad'e da tawuce bama"


Shuru Mommy tayi bata ce komai bah, mamaki irin shopping din takeyi, wai Afrah, Ina tasamu kud'i haka?  Ta tanbaye kanta, ohoo _biebie dee tace_haka har ta isa bedroom dintaa, xama tayi bakin bed babu ehhh babu a'a chan ta dauko phone dinta a cikin jaka, number Hafiz tayi dialing buh still switch off tsaki tayi sanan tashiga dialing Number Fatty har yagama ringing batayi picking ba wani wawan tsaki Mommy takuma ja gami da wugar da phone din, chan taji yana ringing kaman baza ta dauka ba chan kuma ta tashi ta dauka phone din ganin Fatty ne yasa tayi picking da sauri


Gaishe ta Fatty tayi Mommy ta amsa cikin sanyi Murya


"Mommy ta muryan ki haka? "


Nan Mommy ta kwashe komai ta sanar da Ita hadda shopping dinda Afrah tayi yanzo,  sauke nunfashi Fatty tayi kana tace"Allah sa hakane mafi  alkhari, Afrah ai dama bata rowa"


"Hmmmmmm Fatima, Ni yanzo problem Dina kud'in hajia Adama ne kawai duk da nasan akwai bashin Mutane a raina amma nata duk yafi damuna"  



"Yanzo yakike so ayii Mommy? "


"Kud'i nakeso Fatima"


"Mommy gskia tawaje na babu d'an yanzo ya nena bani kud'i na wajena kuma baifi 30k"


"Toh ki turomin 30k din"


"Toh Mommy sai ki jira sai randa Allah yasa na fita"


"Bangane ba sai ki fitah"


"Ehh mana, mommy toh ki tanbaya Afrah mana Am sure zata baki ko nawa kike so inhar tana da shii" kat Mommy ta kashe wayan zuciyan na zafi, ina ta ina zata fara tan bayan Afrah kudi? Zama ta ina makuwa? Tagumi Mommy tasa tama rasa abinyi.

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_



_page 75-56_




_this page is for sweetheart A'ISHA A MOH'D(K'arshin wahala) thank you so much for the love and support may Allah guide, bless n protect you always n forever Ana mugun tare_🤝🏻💯💖❤😁


 _gaisuwa mai yawan gske masoyana,  thank you all Allah barmu tare har gidan Dadi Aljannah AMEEN_👏🏻👏🏻👏🏻



Ya labarin Hafiz? 


   Hafiz dai a koda Daddy ya chanza mai school a turkey ba natsuwa yayi bah, baya zuwa sai yaga dama kasancewa karatun k'asar akwai wahala sosai shiyasa shidai gashinan bayyi gaba bah bayyi baya yanan inda yake dakashii har wasu friends dinshi

    Tare da taimakin wasu friends dinsa y'an Nigeria  suka cigaba da danfaran mutane ta online, dama wayanda ba y'an online ba, kud'i suke samu ba nawa sa ba, shiyasa duk wani kaya na celebrity Hafiz na sakawa phone kowa Saide ba'ayi lunchin  dinshi ba da anyi zaysiya, dama kanshii kawai ya sani baydamu da kowa bah shiyasa ma y'an gida duk basu sani bah, bashi da complaining da requesting kudad'e duk uban kudin da yake samu baya is an shii, 

    Kulin cikin dan faran mutane suke, kodawani lokaci suna kan computer kawai d'an danfara da cuta(Allah karemu) ga shaye shaye sunayi duk da dai Hafiz ba sosai yakeyi ba amma yana tabawa, suna cikin wanan hakin d'aya daka cikin abokinsu Aliiii ya samu masu wani amshakin mai kud'i a online wanda dan faranshi yazamemasu masifa da bala'i dakuma danasanii babba, d'an ko wanan Alhaji baiyi da wasaba sai da yasa amai bincike sosai kansu babu zato babu tsanmani hukuman chan sukayi  ram dasuu, kuma mutumin da suka danfara yace shi bayaso a cisu tare ko iyayensuu su fanshesu kawai yanasu ne a yankemasu hukunci a kullesu had sukoyi hankali, sosai suka shiga tashin hankali, nan duk aka amshe duk wani abu dasuka mallaka kana akayi da su prison sai bayan 4 months za'a fiddo suu.... 






     Yau Wednesday Gidan Shuru Sulaiman har yanzo baydawo ba, Afifah  tana gidanan Afrah daka chan ake kaita school,Salamatu nata aikace aikacenta Inna da aunty Zulaiha  suna parlor suna kallan Sunna TV, Mommy ce tayi sallama duk suka amsa mata gaishesu tayi Inna ta amsa tana yin kai sama d'an talura kwana biyu wasu chaji take gani tare da ita dayake mommy bata gabanta shiyasa ko bi takanta Inna bata yii ba, AntyZulaiha ma mamakin chanxawa mommy yakeyi d'an Dai Mommy bata zama cikin suu, chan Inna tace" maza jeki cikin d'aki ki daukomin maganin ciwan k'afanan" Inna tacema Anty Zulaiha 


"Ahh Inna inada ko wani magani daka Niger aka amsomin shii, na ciwan k'afa ne bari na dauko maki" Mommy tace ta kokarin tashi


"Oo oo,  barshi kawai nafi gane kan nawa, ke maza daukomin" Inna tace tana bai da hankalinta kan tafsir in marigayi shirk JA'afar  Adam kaman batman Allah yayi ruwan Mommy ba har Aunty Zulaiha tadawo tashiga shafema Inna Kafa da maganan, tafsir ne yakeyi kan irin Iyayen da kerike yaran da banasu ba, sai surika nuna bambanci da sanka da isgilin ai yaran da banasu ba ba isah yazama komai ba sai Wanda su suka haifa har yake bada misali da wani bawan Allah yanda marikiyanshii da yaranta suka rainashii da kyar yayi karatu a wahale yake, yaranta ne kawai kejin dadi suke kuma karatu a makaranta mai kyau a karshe yace ynzo haka shii Wanda suka raina din Yakuma tashi a wahale shine ya dau nauyinsu gabaki d'aya dan yaran nata dasuka samu gatan a sankarce suka tashi babu karatun kirki dasukayi shii wanda akeganan ba komai bane shine ya tallafi yaruwarsu gaba dd'aya sukuma datake ganan sune aishe basu bane, ai Inna wani kabbara tayi"Allah Akbar Allah mai girma watou *D'AN HAKKIN DA KARAI NA*shine zai tsolema ido, wayace masu anayi da Allah?  Wanan ai yima Allah katsalandan ne kuma kaso naka duniya ta k'ishi kaki naka kuma Duniya ta soshii inji malan bahaushe"Inna ta karasa maganan taba d'an murmushii


"Wanan Haka yake Inna Allah sa dai mudacee yabamu ikon zama da kowa tsakani da Allah kuma mubi yaran kowa da fatan alkhari bada mugun nufi bah"



"Ameen Ameen Zulai, Ameen kema Allah kawo miji na gari"


Shuru Aunty Zulaiha tayi amma ta amsa a xuciya



Ameen Mommy tace a hankali, jitake kaman d'an Inna akayi tafsir Din dan duk wanan mugun hali ta ne, ga habaicin da Inna taitayi tasan da ita yakeyi, gashinan tunba aje ko ina Ba tafara ganin abinta, Allah kadai yasan irin burin da taci kan y'aran ta sai gashi dayake Allah Allah gashi yana nuna mata komai dalla Dallah, Sulaiman ma tasan mugun hali ta ne yajamai haryanxo bai samu aiki ba, Hafiz babu labarinsa rayuwan aure mai dad'i 💯Fatty bata sameshii ba, wanda takema mugun Fata itace tasamu kwanciyan💯k'aruwan Arxiki💯 da cigaba komai da komai tasamu samu, Abdull ma k'iri k'iri ta hana afita dashi karatu gashi har zaikama d'annata datama gata batasan babin dayake ciki ba, wasu hawaye ne masu zafi suka zubo mata d'an gskia sosai wa'azin yabi jinin jikinta wanda ta manta one last rabonta da jin tafsir sai yau, goge hawayen tayi da sauri gami da mik'ewa


"Innah bari na d'an shiga ciki" Mommy tace


"Madallah "Inna tace batare da ta Kalle ta ba.




    Mommy na shiga bedroom dinta zubewa tayi kan bed ta rinka Rusa kuka jitake kaman dan ita akai tafsir din nadama ne fal zuciyanta amma girman kai irin nata yahanata neman gafara, sai datayi mai isarta tashiga toilet ta wanko face dinta bayan tafitoh daka toilet kwanciyan tayi  tana sauka ajiyan zuciya aikuwa babu dadewa bacci yayi gaba da ita, ta dad'e tana bacci sai 2 dai dai ta tashii, toilet dashiga ta dauro alwala tafito, sallaya ta shinfida ta tada sallah, ta dade sosai tana addu'a cikin sujjada kan Allah sa su Afrah suyafe mata kuma Allah bayyanar da Hafiz kafin ta idar tana zaune tana lazimi phone dinta yashiga ringing tashi tayi ta dauko ganin mai kiran yasa taji wani faduwar gaba daurewa tayi ta sallama cikin sanyin murya daka d'an bangaran aka amsa kana tace " Hajiya najiki shuru ne kinsan cikin satinan mukayi da ke, kuma banji wani bayani ba"Hajia Adama tace


"Wallahi ina sane Hajia akwai wasu kudin da nake jira ne, dan Allah kikaramin lokaci"


"Hehehehehe lallai Hajia Bilki innaga kin manta k'aidar mu kenan ko? Dakike cewa na k'ara lokaci, bayan tun last month yakamata ki bata amma sabida kece yasa nadaga k'afa sai ynzo kichai nakuma dagawa impossible kenan, dokarmu nan kaman yanda kika sani inka kasa biya kotuce zatashiga tsakani ko hukuma kinsan dai nii meting dina babu fitina cikinsa yanda kikaci kudi dolene kiyi kashin saa, ki saurari xuwani Nida su Hannatuu gobe ko jibi, inkuma kudin sunqi samuwa sai mu matsa gaba watou kotu" Tana gaman bayanan ta kashe phone din, mommy ji tayi kaman ta kurma ihu dan tashin hankali, kallan bedroom din tashiga yii gami da bude drawers din dakin koxata samu wani k'addaran amma duk babu duk tagama saidasu daxatabi ya bashii bata taba tunanin rayuwa zay chanza masu bah sai gashii duk wani fariya da tak'ama datakeyi yazama na banxa da hoofii da iska tan bayan kanta tashiga yii wai ya aiketa daukan rayuwan k'ara ta kasa ajiye kanta inda Allah ya ajetaa?  Ta wukakanta d'anginta da yan uwanta na jini dan kawai basuda kudi ta manta Asalinta da kuma tushinta ta manta wacece ita da har tai ta wulakanta mutane tana isgilancii, yanzo wajen wa zata neman kudi? Wama zaibata cikin yan uwa?  Bayan duk tagama yimasu tijara, gashii mijinnata datake tinkawo dashii baida Sulaiman kuma tashan ba Aiki yakeba bare yasamu 350k itakuma baza ta iya tanbayan Afrah ko mijinta ba dawani idoma zatakallesu?  Ta inama zata fara?  Wanan ranan mommy tayi shii cikin tashin hankali ko da Daddy ya dawo ya ganta wani iri tanbatan yayi amma tace babu komai tasan kota fadamai ba kudin zata samu ba wajenshii, kilama saidai yayi mata fad'a ita kuma mafita kawai take nema yanzo. 






     Kwana biyunan duk Mommy tayi shi cikin matsanancin Tashin hankali, duk wanda ya ganta sai yaga alama amma ko ka tanbaya zatace babu komai, ko Sulaiman yakira ma inya tanbayeta zatacemai babu komai d'an tasan baida su, Fatty takuma tasan damuwan Mommy amma batada kudin kuma takasa fadama Afrah ma dan itama kunyan takejii

     Yau Saturday Afrah daka Afifah sunzo gidan tinda sukaje suka gaida Mommy dake bedroom suka dawo parlor sunata hira, Afitah sai juba takeyi Afrah kam tana zaune a k'asa ga fruit a gabanta sanan da su ice cream da sauran kayan kwadayi tasa a gaba tana shas ta basu kabari, sallamn wasu mata uku ne suka katsemasu hira, d'agowa dukkansu sukayi gami da amsa sallaman,gaishe su duk sukayi kana suka tanbaya tanbaya ko Mommy nan " ehh tanan, baby jeki kaisu wajen Mommy  "Afrah tace tana dan smiling 


"Toh aunty" Afifah ta shi sukabi bayanta


Ashe tun shigowansu gidan Mommy taji amma fargaba da tsoro ya hanata fitowa, tanan zaune bakin bed suka shiga" Mommy ka bak'i" Afifah tace tana juyawa


"Jekikawo masu wani abu" Mommy tace a daburce


"A'a Baby basai kinkawo mana komao ba" wata tace wanda nake tunanin itace Hajiya Adama, aiko ko second 1 Afifah bata k'ara ba tayi gaba abinta.




   Xama sukayi a 2sitter dinsa ke bedroom din suna kallan Mommy Hajiya Hannatu tace" toh madam ashe haka Allah ya  maidaku? *Karayan Arziki* zakice kunsamu ba wai kitsa mana nuk'unuku ba" ta karasa maganan tana kallan bedroom din da kyau 


"A'a Hajiya kuyi abinda ya kawoku kawai basai kuncima iyalina mutunci ba"Mommy tace


"Hajiya Maryam tace". Please kuyi abinda yakawo mu"tayi maganan tana yatsina fuska


"Toh Bilki kawo kud'ada den mutane" hajiya Adama tace ta mik'o hannu


Shuru Mommy tayi coz batada bakin bayani, ai suna ganin haka sukasan babu kudi  kwanan Masifa da bala'i gami da tijara suka shiga saukewa




 A parlor kam tun suna jin magana da fada kadan kadan har sukaji abin yayi yawa Daddy ne yafito daka d'akin shii dan yaji hayaniyar tayi yawa, ganinsu duk yayi suna k'okarin  karasawa bedroom din Afrah da Afifah ne gaba su Inna na baya shima Daddy bayansu yabi

  Dai dai lokacin da suke isa bakin k'ofan ne Hajia Adama kecewa" wlhy kan kudinan sai munshiga kotu, zakiga tijara kuma kudi dole ki biya shii makaryaciya"


Kaman daka sama dukaji Afrah nacewa"ba ku isah kutijara kowa bah Wallahi, ko nawa ne kud'in naku za'abiya ku..."

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


_wannan sune safikan mu da zakuna ziyarta dan neman nvl d'in mu. Fatan mu Allah ya baku ikon zuwa Ameen_



_page 73-34_



_am so sorry sweethearts, kunjini shuru 2days,  by God willing zakuna jina always ynzo, thank you so much for d love, care n support I love you all with all my heart_ 💞 ❤❣💋💖






*H* aka Mommy tai ta tunani ynda zata samu kudin amma ta rasa, hakura wai tayi ta barma Allah. 



     Koda Daddy yadawo yaga uban shopping da Afrah tayi sosai yaji dadi gami da saka mata albarka, yayi farin ciki sosai wanda har yakasa boyewa, bedroom din mommy yayi bayan yadawo daka masjid, samunta yayi ta idar da Sallah tana nike hijab, zama yayi a 1 sitter kallanshii mommy tayi kana tace "lafiya dai" tayi magana tana zama bakin fado


"Lfyalau, Alhamdulillahi"


"Toh hakan mukeso"


"Naje wajen alhaji muntari ne kan maganan d'an business dinne kinsan zama haka bazai yuwu ba"


"Hakane "


"Naga shopping Mamana tayi naji dad'i sosai Allah ya masu albarka dukkansu"


"Aikuwa tayi shopping fa basu chan, wai kai ma baka samun Hafiz a waya KO kuwa ni kadai ce bansamun sa? "


"Hmmm nima bansamu, Suleiman baya samu ranan ma Abdull yakirani yakemin complain baya samu shima"


"Toh Allah sa dai lfiya d'an kasan fararan fatanan sai addu'a"


"Hmmm Hafiz kenan,lfyanshii lau, inyaji bayajin alert nan da 2 months ko 3 zaidawo da k'afarshii"


"Haba alhaji ai baikama ta kace haka bah"


"Tohh ya ya kamata nace? " daddy yace yana zuba mata idanu


"Kamata yayi ko kai ko Suleiman wani yayi bincike a kan lamari ba wai a zuba idanu ba"


"Tohh ai Kama zaki iya binciken inni banyi ba, ke sam ba'ayin maganan arziki dakee sai kin nemo wani matsalan" ya karasa magaban tana barin Dakin, takumi Mommy ta zuba d'an damuwa yafara  mata yawa, Daddy kam Dakin Inna ya shiga yanan zaune Sulaiman  ya shigo, nan sukaci abinci sanan Daddy yayi masu sai dasafe yawuce dakinshii, Sulaiman, Afifah da Anty Xulaiha ko suka shiga hira. 








     Ko dawasa Afrah bata bada ma Abdulnaseer komai bah, kawai dai tace sun tashi a wanachan gidan amma bata warwaremai maganan bah. 

     Ta sauki alkharin taimaka ma Daddy  da duk k'arfin taa takuma k'ara girmamashi d'an shine yabata good foundation har nazama haka,shiyasa takesan kyautata mashi har illa masha Allahu.





     Rayuwa nata tafiya, sosai AFRAH ke kesamun kula wajen dangin mijunta da nata d'angin ga so da kaunar da mijinta ke nuna mata,jitakeyi tafi kowace mace dace da miji na gari mai Santa kuma mai kaunartaa, shiyasa itama take iyaka kokari a kanshi ganin ta kyautatamai ta kuma so shii ta kaunaceshii kamar yanda shima yake kaunarta, mazan su abin sha'awa ne da birgewa komai nasu cikin tsata da gskia sukeyin shii, shiyasa suke  kuli cikin farin ciki da

 kwanciyan Hankali. 









     Fatty ma Alhmdulillahi Musty babu laifi ya gyaru d'an halinshii cikin kashi Dari 50 sun ragu, baya shaye2 da yawan dare dawasu sauran mugayen halinsa sai dai rashin hakuri da shegen bakin kishii ga zafin zuciya ga birkicewa amma Fatty a haka tayi murna sosai takuma k'ara godema Allah, zakuma taciga ba da addu'a har Allah ya shirya mata shii gaba d'aya

   Sometimes Farty bata jin haushin Musty in yana mata wasu abubuwan gani yakeyi alhakin AFRAHne mugun fatan da taketa yimata ne Allah yasa ya kare kantaa, kuma bata taba regretting auran shii ba coz auranshi ne ya chanza rayuwanta, auran shi ne yasa tasan darajan d'an Adam, auran shine yasa yadena bin mutane da mugun nufi dakuma yimasu mugun fata, auran shine yasa tsaya waje d'aya yadena hange hange dakuma kai kanta inda Allah bai kaita bah, sosai life d'inta ya gyaru ta kuma chanza har ga Allah tana bin kowa da fatan alkhari, shiyasa bazata taba gajiya da

 yimai addu'a bah har Allah ya shiryeshi( Allah sarki Fatima)










   Brkry na AFRAH sai godian Allah sosai akesamun alkharii a cikinsa, d'an brkry din yayi fice kowa Afreey delious d'an sosai suka iya snacks bana wasa ba. 


   Shiyasa bata wasa takema iyayenta alkhari da kyautata masu koda yaushii kuma tada burin bud'e restaurant. 








Yaa Abdul yafara  final exams shima sosai yake temaka Daddy d'an yaron Akwai neman na jai tin kan ya kai haka yake u'ar business shi da friends dinsa. 






   Afrah ma sun fara exams na shiga 300lvl cikinta yayi girma babu laifii kuma cikin yayi mata kyau

   Yaya Sulaiman kuma yaje Abuja yin wani interview a wani company na baban abokinshi, sai da yabama Daddy da Mommy kud'i kafin ya wuce amma mommy tarasa inda kudin sukayi sabida uban bashi dake kanta

   Mommy sosai ta damu d'an Hajia Adama tafara mata waya kan kudin da taci bashi 30k din da Fatty ta bata ma wani bashin tabiya kuma ta kasa tan bayan Afrah d'an kunya takeji sosai, bama tasan ta inda zata fara ba, gashii Hafiz har yanzo shuru duk banyan nemanshii sunbi amma babu labari sheyasa suka duk'ufa da addu'a ba dare babu rana.












Zaune take a parlor tasa tagumi tunanin inda zata samu kud'i kawai yakeyi, gashii kaman yimata baki duk wani kayan gold dinta ta saida kuma batasan inda kudin sukayi bah komai bai albarka awajenta, nanan zaune Afrah ta shigo parlon da sallama Mommy ta amsa cikin sanyi murya, zama Afrah tayi a hankalina sanan ta shiga gaida mommy, mommy ta amsa cikin sakin fuska amma muryanta sanyi k'alau


"Wai Afrah zakije gida ki hutata bah kulin kina hanyan ko? Last week ma naji har katsina kukaje"


Smiling Afrah tayi sanan tace"mommy wai meki damunki?  naji muryanki wani iri"


"Ohh ina maki magana kina tan bayanane ko? "


"Ya hakuri Mommy ai bani ke driving ba yanzo ma driver yakawoni katsina kuma tare da Abulnaser mukaje"


"Duk da haka kirika hutawa"


"Toh Mommy, meke damunki mommy? "



"BabU komai Afrah kawai yanayin rayuwa ne"


"Toh bari bashiga wajen Inna"


Toh Mommy tace gami da binta da idanu sai taji dama Afrah y'arta ce d'an gskia she's very loving and caring, kulan da take bata ko Farty bata mata kamanshii duk da itama tana k'okari yanzo











_please kuyi hakuri da wanna,  nayi typing yarinyata tayi deleting , kuma har read more 6_😰😰😰 _insha Allah zakujini gove_

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*





_page 77-78_









*K*aman daka sama sukaji muryan AFRAH nacewa" baku isah kutijara kowa bah wallah, ko nawane kudin naku za'abiya kuu yanzo ba sai  anjima bah"Afrah tace tana kallansuu


  Wani kallan banza Hajia Adama tayi kana tachai" ai ban ganki da kudin ba da kikazo kina shirgarma uwarki makaryaciya"


Wani irin tsawa AFRAH tayima hajia Adaman wanda basu tabasanin Afrah ta iya ba tace" kar kikuskura kik'ara zagin uwata inkuma kinqi jii wallahi wallahi wallahi zakiyi nadama walhy so bani account number yanzo nayi maki transfer" 

    Su Daddy da Inna na gane kan rikicin kowa ya kama gabanshii yana jimami halin Mommy


   Hajia Hannatuce ta karanto ma AFRAH account number din, kallansuu Afrah tayi kana tace nawane kud'in? "


"350k nee,  taci takuma kass... " 


Ban tan baya wani bayani ba kuma kudi kawai nace" tayi maganan tana watsamasu harara, babu b'ata lokaci tayi masu transfer din kid'in su gami da madu warning mai kyau, binsu da ido Afrah tayi har suka fice. 




    Mommy kam tinda taji muryan AFRAH nacewa zata biya kud'i wani zafafan hawaye ne suke gangaro mata, wani danasanii ne da NADAMA duk suka k'ara shigarta

Kuka tashiga yii nil hak'i da gskia kuka takeyi sosai gami dacewa" Allah na tuba Allah na tuba Allah ka yafenii" tana f'ada ne cikin muryan kuka sosai, Tanan zaune tana Aikin kuka Daddy ya shiga bedroom din, kallanta tayi sosai kana yace"dama kibar kukanan d'an bayda anfani yau kin yadda da maganata ko?  Ba'ayima Allah shisshigi sam, san kai, banbanci duk basuda anfani "


"Wlhy nayi nadama nakumayi danasani, wallhy Naduba Kaima ksyafeni, kayafeni d'an girman Allah kuma" 


"Bubu komai Bilki dama addu'an da mukaitayi kenan AFRAH da ABDULL kuwa karkidamu d'an basuda rik'o sam kinan a matsayin uwarsu har yanzu baki chanza ba" haka daddy yaita lallashin Mommy gami da k'arayima nasiha mai ratsa jiki kana yabar bedroom innata.



     Afrah kam su hajia Adama nawucewa babu dadewa ita da Afifah suka wuce sunje yima Mommy sallama suka tarar tana sallah sai suka wuce. 




   Mommy bata Fitoh bah sai 5:21 a parlor taga Inna tana kallan tafsir, zama tayi a hankali kana tace" Inna d'an Allah atayani yima Afrah godia d'an ta fitar dani kunya ba k'arami ba" tayi maganan cikin sanyin murya


 Inna dama abinda takejira kenan, ranan da taita add'an Allah sa tana raye zaifaru, Allah kuwa ya amsa mata tinda gashii tagani, volume din TV tarage gami da gyaran Murya sanan tace" ai Bilki  ni dana ranan da naita jira kenan gashi kuma Allah ya nunamin, inga ikon Allah KO? Kingani ko? Kin zagesu, kin hantaresu, kin masu mugun fata, kin masu bakin ciki da hassada kinyi masu, kinyi masu, kinyi masu Bilki sai gashii a cikin su dinne suka taimakeki yau, d'an dai inbatan Allah da kuma AFRAH wlhy muna kallo zasuyi gaba dake dan bamuda kudin ke kanki kinsani" Inna ta k'arasa maganan tana share y'an kwalla


Cikin muryan kuka Mommy tace" nasani Inna wallahi nayi nadama, nayi nadaman da Nakasa h'ada idanu da Afrah, Inna  kina da ikon yimin komai a wajenan d'an a irin mugun halina na chanchanta kowani hukunci, amma bazan taba gajiya da cewa kuyafe min ba, kuyafemin d'an Allah da daranan manzon Allah" tak'arasa maganan cikin kuka


Jikin Inna ne yayi sanyi sosai, nasiha tariga yima mommy sosai mai ratsa jiki Mommy na ta hawaye" kar kisamu Bilki Indai su Abdul ne baduda matsala sam ninasan basu rikeki a zuciya bah, da sun rikeki Afrah baxa ta taba iya biya bashi baa, kar kidamu Allah yafemana gaba d'aya"


"Nagode Inna Allah k'ara girma da tsawan rai mai anfani"


"Ameen Allah k'ara shiryaku da yaran ku gaba daya Allah kuma ya bayyanar mana da Hafiz"


"Ameen ya Allah " Mommy tace a hankali, ranan sai Mommy haka take wani iri _kai Mommy anyi nadama_🤣🤣💯 

   Da dare takira Afrah a waya ta rinka samata albarka gami da godia amma Aftah tace babu godia tsakaninsu dan ita uwa ce a wajensu, ai mommy albarka taitasamata gami damasu addu'a gaba d'ayansu" wani hawaye ne ke xubima Mommy mamKin kyauwun halin Aftarh takeyi nakika tayi gadon arziki d'an halinsu daya da mahaifiyyarta Rabi'atu, tuno da irin rashin mutuncin da tama Rabi'atun tayi wani hawayenne yakuma gangarowa, alkawari ta daukanma kanta zata bi kowa ta nemi gafararsa. 




       







       Sai ran Mommy Sulaiman ya dawo gida, a company biyu yayi interview kuma yana sa ran samu aiki very soon da yaddan Allah. 


     Mommy da kanta take fadama Sulaiman irin taimakon da Afrah tayi mata dakuma hakin arziki da Afrah keda shii


"Alhmdulillahi "abinda Sulaiman yafRa cewa kenan kana ya daura dacewa" da in ina yaba kyawawan halin Afrah kina jin haushi na, gashinan kingani da idanuwanki, kuma nasha fad'amaki cewa ba d'an da kahaifa kawai zai taimakeka ba d'a a titima sai ya temakeka D'AN ka baima ba duk da ba'a fatan hakan, amma nuna sankai da bambamta yara  tsakanin naka sam bai da anfani sai Allah yanunama iyakanka, tinda shi ke shirya komai kuma ya ke tsara komai yanda yaso in har kana cewa yaron da banaka ba bai isah yazama komai ba kaman kanama Allah kankanba ne, Allah bai san haka sam"


"Hakane Sulaiman hakika da ina cikin dubu wanda Nakasa gane chaiwa D'A NAKOWA NE,  nayi sankai nayi bambamci nabisu da mugun nufi da nuna su ba komai bah, ashe nice ba komai ba Sulaiman yarana ba komai ba, kana ganin Hafiz babu labarin sa, Faty zaman auran sai ah hankali kai da Afifah ne kawai baku dauki muguwar d'abi'a na bah, kai ma gashi har ynzo Aikin baisamu bah, Afifah kam bana tantama kanta d'an ita rainon Afrah ce"



"A'a Mommy kar kichai haka, rashin samun aiki daka Allah ne badan komai ba, Fatty kuma insha komai zayyi normal Hafiz shima Da yaddan Allah zay bayyana". 



"Allah yasa, Allah yayi maka Albarka Allah yayi maku albarka ku duka"



"Ameen ameen Mommy Allah sa mudace"


"Ameen Sulaiman ameen yaaa Allah "








        Abdul da Afrah sun k'are Exams Dinsu lafiya Alhmdulillahi,  yadawo gida suna jiran fitowan result kafin sukuma fara Service, lafiyalau suke xaune a gidan sosai mommy ke kula da shii gani take kaman Hafiz shima sosai yake dawauniya da gidan coz yana D'an Business dinshi, Sulaiman kuwa haryanxo ba'a kirashi bah. 





  Sanda Abdulnasir yaji irin Abubuwan da Afrah keyi batare da tafada mai sosai ranshi ya baci" nii ban isah ki gayamin problem din ki ba ko?  Sabida ni ba family inki bane ko? "


"Nooo sweetheart, wallahi ba haka bane, kawai bansan daura ma dawaini yane, amma kayi hakuri mijina"tayi maganan tana hugging dinshi sosai


Shima Hugging dinta yayi kamar zai maidata ciki kana yace" baby kintaba ganin inta yaron kirki ya Gaji da parents dinshii? "


"Nooo sweetheart, am so sorry please"


"Shikenan it's okay, buh kar kikuskura kisake"


"I promise you love love"


" yauwa babyna I love you"


"I love you more sunshine "Afrah tace tana k'ara shigewa jikinshii. 



   Washegari baatare da sanan Afrah bah Abdulnaseer yayi sopping na tashin hankali da ban mamakii yakai gidan su Afrah,Inna,  Daddy da Mommy sai Albarka sukesamai gami da masu Addu'a sanan kuma yama Afrah transfer din 350k dinta. 









_please kuyi hakuri da wanan kaina ke CIO_

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*





*page*7⃣9⃣




     *A*abinda Abdulnaser yayi sosai Afrah taji dad'i, ita kanta tasan tayi dace da miji na gari mai halin kirki kuma mai Santa da k'aunarta. 





     Number Mami Mommy ta amsa wajen Inna d'an tanason tafara kiranta kafin taje katsina nan. 


   Mami na zaune a parlornta banyan su Arfah da Fahad sun wuce islamiya, phone din tane yashiga ringing, bakuwan number tagani sai da yakusa katsewa sanan tayi picking amma batare datace komai baa, daka chan b'angaran kam Mami na Picking Mommy tayi sallama, Mami taso gane voice din, amma garin irin halin wanda take nunani yasa ta kawarda Mommyn ce


"Rabi'atu kina lafiya?  Ya gida da yarana dukka?"mommy tace a hankali


"Lafiya lau Alhmdulillahi"


"Masha Allah, Allah kara tsaremana su yakuma shirya mana su baki d'aya"


"Ameen ameen yaaa Allah" Mami tace sai tayi shuru


"Nasan kingane mai magana Rabi'atu sai dai kikasa yadda ko ni dince, nice kuwa Bilki mahaifiyar Sulaiman"


"Alhmdulillahi "abinda Mami tace kenan


"Hmm komai naki natse yake kanar y'arki AFRAH, hakika AFRAH tayi sa'an uwa tagari kamar yanda kema kikayi sa'an y'a tagari wanda kowa zaiyi alfahari da samun irinta"


Shuru Mami tayi batace komai bah illa mamaki datakeyii 


"Dole Kiyi mamaki Rabi'atu d'an ni kaina nasan nadade ina binki da sharri am... "


Mommy bata k'arasa bah Mami ta tsayar da ita"Wallhy Mommy bakimin komai ba, d'anni banda ba rike ki a raina bah"


"Allahu Akbar Nasani, nasan haka zakice Rabi'atu amma d'an Allah ki yafemin dan Allah duk abinda nayi maki"


"Wallahi nii tuni nayafe maki Allah ma yasani"


D'an hawayene suka zoboma Mommy sharesu tayi kana tace" wallahi nayi nadana Rabi'atu nakumayi dana sani Wanda har nakejin kunya, mungun nufin da nataita bin wasu dashi da nuna su ba komai bane Ashe nice bakomai bah ga Hafiz tun tafiya karatu babu labarinsa"


"A'a Mmn Sulaiman karkice haka wanan K'addarace daka Allah Amma Bawai d'an wani dalili ba, kar ma ki dangantashi da wanan, Hafiz kuma insha Allahu zaybaiyana ba da dadewa ba insha Allah, AFRAH tafadamin nasa a tayamu da Addu'a"


"Allah sarki, nagode, nagode sosai Allah bar zuminci"


"Ameen, Amma ai babu godia tsakaninmu dan D'AA NAKOWA NE barema Hafiz ai yaro nane"



Nayi shuru amma d'an Allah kitayani yima AFRAH godia d'an tamin abun daako... "


Tsayar da ita Mami tayi dacewa" ai AFRAH Y'AR ki ce babu godia tsakaninku sai dai albarka, kuma ni basai nasan tsakanin kubah, maganarku da ban namu ma da ban"


"Toh nayi shuru yau nak'ara godema Allah, Da Allah yasa nagane gaskia gskia ne nakuma watsar da karya"


"D'an ALLAH kibar maganganunan sun wuce, Allah tsaremu yakuma shirya mana zuriyya baki d'aya"


"Amen amen yaa Rabbi, insha Allahu munan shigowa katsinan"


"Toh Allah kawoku lafiya, muna jiranku"


"Bada dadewa zaku ganmu a gaidamin yarana"


"Duk zasuji Agaidamin Alhaji da mutan gidan dukka"


"Zasuji da yaddan Allah" nan kowa ya katse kiran yanamin wayan nashi da murmushi, Mami sosai taji dad'i d'an batasan fitinah tun bayanzo ba taso su shirya amma mommy ta k'i, yau da hakan ta faru sosai taji dad'i har ranta. 


   Mommy ma dad'in taji sosai d,an sai taji kaman an ragemata nauyinda ke kantaa, yanzo y'an zariya ne problem inta d'an ko takirasu babu masu picking, Daddy ta fad'amawa yakumace cikin weekend d'an nan duk zasu je gaba d'ayansu.





   


   Mommy dama duk tasanar ma Fatty duk wani abun alkhari da AFRAH tayi mata, natsuwa ne yak'ara shigarta sosai tayi da nasanin duk abinda tayi daa yanzo fatan alkhari kawai takebin kowa shii, every Monday n Thursday tana azumi sosai takema mijinta addu'a, iyayeta, yan uwanta dakuma ita kanta, alhamdulillahi ALLAH kam ya amsa d'an yanzo lafiya suke zaune da Musty sai dai fa har yanzo bayasan yawan fita da kuma bin k'awaye kuma yanada saurin fushi shiyasa takebin kayan ta a hankali, dan bayasan muso ko Yana magana kaima kayi yanada san girma sosai itadai Fatty haka takebinshi d'an Ance zama lfya yafi zama d'an sarki, Musty ya natsu yafara aiki a company din Uncle dinsa a nan abuja family shi nasan Fatty sosai d'an suna ganin sanadin auranta yasa yaronsu ya gyaru, kuma Farty na girmanasu sosai shiyasa Suma suke Santa. 



   Zaune suke a parlor bayan sun kammala dinner dinsu, kwashe kayan Faty tayi gami da k'ara gyara wajen d'an yanzo Fatty tasaba da aiki, bayan ta gama dawowa Parlorn tayi ta zauna gami da daukan remote tana playing film din da take kallo wani series film ne na Philippines on till the end of my life, musty kam aikinshi yakeyi a laptop 💻 tanan zaune tana kallo sai kwallah takeyi sabida sausayi film din gareshi sosai tin musty bai dauki abin serious ba  chan ya ganta sai share hawaye takeyi wasu hawayen na gangarowa, Tashi yayi daka inda yake zaune yakoma 2 sitter d'in da take, jawata yayi zuwa jikinshii kana a hankali yace" wat wrong with ma bby?" Yayi maganan yana kallanta


"Nothing sweetheart"


"Den what's make you cry hum? 


"I said nothing kawai film dinan tausayi wallah"


"Mtsww yayi tsaki film kikema kuka? Lallai u ar not serious" Tashi yayi ya kashe TV in yadawo ya zauna, "Oga ki Tashi muje muyi bacci, coz gobe zamu kd"


Tsashi zaune tayi da sauri sanan tace" kd?  Sweetheart gobe Friday fa office fah? "


"Nasa ai,  if you ar not going good n fine, banasan magana"yana gama cewa haka yayi banyan bedroom dinshii, cikin sauri Farty ta tashi tayi bedroom dinta, wanka tayi shap shap tasa night gown dita gami da fesa turaroka masu kanshi tayi bedroom dinsa d'an tasan yayi fushi sai tayi lallashi sosai.. Lol🤣




    


  Washe gari 12 a kaduna tayima su Fatty,gidansu Musty na naduna suka fara zuwa sai 3 suka iso gidansu, har ciki Musty ya shiga ya gaida Inna, Daddy da mommy kana yace zaydawo da dare, hutun minti k'adan Faty tayi tashiga kiran AFRAH 


"Ai da kibarta gobe gidan zata wuni" cewar Mommy 


"A'a nidai mommy I Miss ha, kuma Kinga na manta bantanbaye Musty ya ajeni gidanta ba"


"Daa hakan kikayi ai da yafii, yanzo ki kirashii ki tan bayeshii ko yayanku sai ya ajeki"


"Mommy wallahi Musty bazai yadda bah, maybe ma ina cewa haka yaji haushi yace gobe na shirya muwuce"


"Toh ALLAH kyauta, amma dakin barta ta huta gskia"


"Ameen Mommy ai sirikin naki sai a slow, nidai bari nakira ai Abdulnaser baida problem" nanan tashiga k'iran AFRAH, Afrah dake zaune a parlor tana san ice cream tace "baby mikomin phone dina"


"Laaa anty Faty ce" Afifah tace tana kokarin picking call din


"Hello aunty yayane"Afifah tace tana daria 


"Kee dalla bata waya" Fatty tace


"A'a ai batanan hira zamuyi, sun fita strolling da Yaa Abdulnaser"


"Waye ya tafi strolling din? "AFRAH tace tana Dariya


A Hans Free Afifah tasa phone din 


"Kibarni da shegiyar" Fatty tace tana Daria


Dariya AFRAH dakuma yii"Autan ce shegiya?  Wallahi babu ruwana" 


"Hmmm ni barni da wata auta chan, sis ina kd fa yanzo haka ina gida ma, ban tanbaye Musty ba har ya wuce ai danazo kuma sai dare zaidawo"


"Don't worry gamunan zuwa" AFRAH na gama fadan haka tashe kiran, number sweetheart dinta tashiga dialing ringing 2 ya dauka" ma princess hw u? "



"Good sweetheartttt"


"Aa ban yadda bah baby daka jin yanda kikace sweetheart dinan u need something"


"Toh ni I wan to see u" tayi maganan a shagobe


"Oky okay on ma way babe"


"Je ki shirya baby" tace da Afifah, baifi 20mins ba ya iso gidan tana ganinshi tayi sauri ta tashi tayi hugging dinsa game da dacewa"I miss you sweetheart"


Kallanta yayi sosai kana yace" really? "


"Yes sweetheart"tayi maganan tana jan hannunsa zuwa bedroom dinsa " love love " Afrah ta kirashi cikin voice inta mai dadi


"Yes baby"


"Please zakayi dropping dinmu a gida Fatty ce tazo" tayi maganan kaman xatayi kuka


"Noooo,  ai nace baza kije ko ina bah dis week, kuma ai yau Friday"


"Please sweetheart please wallahi I miss ha I wan to see ha, please" tayi maganan tana rik'e hannunshii


"Ni fa Bawai banso kije bane kawai inaso ki huta ne, ita basai tazo ba"


"Ai ni a huce nake, kuma bata fadama Musty zatazo nan bane shiyasa faa" ta karasa maganan tana kallanshii gami da turo baki" kuma har wani magani ma Inna tachai nazo na amsa yau, kawai van fada ma bane"


"Hoooo baby shirya na kaiku"


"Yeeeeeee, toh daukomin gown cikin kayana DA ke d'akin nan ina zuwa" tayi kasara maganan tana yin banyan toilet 


Bayan ta Fitoh Abdulnaser ne yatemaka mata tasa shirya tsaf a parlor suka tadda Afifah na jiransu, nan suka Fitoh Abdulnaseer ya kulle Gidan sanan suka nufi mota. 


   Suna isa Afrah bata jira Abdulnaser yabude mata mota bah kamar yanda yasama tayi gaba cikin sauri shima cikin saurin yakashe motan yabi bayanta sai daria Afifa kemasu d'an ko a gida haka sukeyi taita daria ita kam. 


"Siss gani nazo"Afrah tace da KARAI


Aguje Fatty ta tashi xatayi kan Afrah "ke ke baki da hankali ko, baki ganin ba ita kadai bace wai" mommy tace tana rike AFRAH 


"Ke kuma kita abu kamar wata Afifah" tace tana kallan Afrah 


"Wallahi Mommy haka takeyi ko a gida tanbaye Afifah kiji"Abdulnaser dake k'arasowa yace


"Toh Allah shiryeki"


Nan fatty ta ja hannuntaa suka shige ciki, nan Abdulnaser shiga gaida Mommy, cikin sakin fuska ta amsa tana tan bayanshi Ummie, yace duk lfya suke, "masha Allah ai munyi waya jia"


"Ja'iri watou ko bakuda kawaici ko, sirikar zamani da d'an zamani" Inna tace tana kallan Abdulnaser 


"Ina yini Inna" 


"Ban amsawa mara kunya, ai duk ina jinku, ita kuma sirikar taka duk daya kuke"


Daria kawai mommy da anty Zulaiha keyi Abdulnaser kam smiling kawai nakeyi


  Sai bayan Sallan isha Musty yadawo, anan babban parlor suka zauna suna ta hira bayan sun gama dinner, hira sukeyi gaba dayansu, Inna, Aunty Zulaiha, Fatty, Afrah, Afifah, Sulaiman, Abdul sai Musty DA Abdulnaser sunata hira gwanin sha'awa, kafin Daddy ya tashi Yake sanar dasu zuwansu zaria gobe insha Allah. 


   Sai 10 na dare sukayimasu sallama kowa yayi gidansa, Faty da Musty ma sukawoce, Afifah kuma gida zata kwana sabida Afrah ta shiryo da wuri.

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*



_page 80-83_




    *T*in 8 na safe su Abdulnaser suka fitoh gida, sai da suka fara biyawa ta gidansu suka gaida Abba da Ummie kana suka nufi gidansu AFRAH, su Afrah sun iso babu jimawa Fatty da Musty suka iso, su daddy, mommy da Sauran ma duk sun shirya sun gama komai, kulle gidan kawai sukayi gami da addu'a kowa ya shiga mota "Inna wani mota zaki shiga hum ?"  Afifah tayi  tanbayan a hankali tana kallan Innah


"Haa ina ruwan kii, Nida keda jikoki gasu anan"


"Left to you dama I gav something to give you ne, amma tinda baki shiga namu dats yur on cup of tea" Afifah nagama fadar haka tawuce fuuu ta nufi motan Yaa Abdulnaser 


"Yar arziki ba tsiya ke kika sani, yarinya sai shegen manyance sai kace wata uwar mata,ji wanan aiki?  Sai lan kwasa hannaye da harshe takeyi wai dat noo tiiii, ina nasan abinda kikecewa tinda banyi boko ba"


"Ahh Inna lafiya?  Naga baki shiga motan bane"


"Kai nii budemin na shiga d'an ba mutunci ne daku ba sai ka bode ma matar ka yanzo ta shige ni Inanan tsaye, nasan ku sarai"


Smiling Musty yayi sanan yace"ahh haba dai Inna ai kema u ar special" yayi maganan yana bud'e mata motan


"Kai nii banni dawani yare chan dama ynxo wanchan mai maganan kaman uwar mata tagama turanceni kaima kazo kanayimin"


"Allah barmana ke kakus" Fatty dake gaban mota tace


"Ni dan Allah ku rabu dani, kunanan kuna zance gasu chan su sun dau hanya"


"Muma yanzo zamu dau tamu hanyan"Musty yace yana daria kadan


"Toh Allah saukemu lfya"


"Amren ameen"




       

     Kowa yasan tafiya zuwa kaduna 2 zaria ba wani tafiya bace cikin yaddan Allah, dan wasu ko 1hr basayi hanyan zaria, Suma dai haura 1hr din sukayi kadan sabida basa gudu sam a hankali sukai ta tafiya har suka iso


    A wani k'ofar gida sukayi parking dake JUSHII anan zaria,sun fitoh kenan, wani k'anin mahaifin Mommy na kokarin fitowa daka cikin gida, cikin fara'a da girmamawa Daddy da sauran mazan da ke bayanshi suka sufeshii suna gaidaidashii, gaba da yansu suka shiga cikin gidan, amma inda su Mommy suka shiga daban inda su Daddy ma sukayi da ban, dan DA alama gidan family house ne mai dauke da sa-sa da ban da ban. 

    An basu tarba mai kyau  masha Allah, sai fa da kyar marik'irar Mommy ta sauko daka fushin datayi d'an har kuka sai da tayii, su AFRAH ne sukai ta bata hakuri da Inna kafin ta hakura ta sauka, taita samasu albarka. 


  Inna Safiya itace ta raini  su mommy bayan rasuwan mahaifiyarsu, kanwan mamansu ce uwa daya uba daya,bayan rasuwan mahaifiyar Mommy ne akabashi kanuwarta safiya Kuma 'yaya maxa suke DA ita da mijin nata malan Sulaiman watou mahaifin su mommy kenan, Inna safiya tsakani da Allah ta rainesu batare da nuna sankai ko banbanci ba, har ta aurar da Mommy dan itace babba, da farko mommy na kokari a kansu amma daka baya ta bari tinda taga ba itace ta haifetaba, tadena masu komai takuma dena zuwa ma baki daya, sai Daddy in daddy   yaje shii yake komai tare da  masu alkhari mai yawan gske, tinda su Nana suka bama Inna Safiya labarin rashin mutuncin da Mommy yayi masu Inna Safiya  tace surabu da ita ai duniyace, sukuma ta kara yimasu fada gami da nasiha mai shiga jinin jiki. 


 *Duk wani wanda ake rik'eshii inhar da zuciya d'aya aka xauna da shii, babu banbanci ko sankai, tsangoma, aka daurashii a hanya mai kyau aka kawar da shii a hanya mara kyau, aka tsayamai tsayin daka kan karatunshii da dai duk wani alkhari toh yasani inhar ya juya masu baya ko yaqi yayi masu biyayyah wai dan vasune suka haifeshi ba toh inhar sukai fushii sai ya tab'ashii ko tsinemai sukayi sai ya tab'ashii, d'an haka gyara ko sharri akayima Kai kayi alkhari dan kafiso ko wajen Allah, Allah yasa mu dace ameen*


     


    An sasanta komai su Nana da sauran k'anan Mommy duk sunzo anata raha, sai bayan la'asar suka dauki hanya  kafin su wuce Abdulnaser ya sauke masu shatara na arziki  da suka zubo a both batare da sanin kowa bah, Afrah ma 20k ta daura akai haka Musty 50k a ajiye masu, daddy, ya Suleiman da ya Abdul duk sunyi masu alkhari sai godia dai sa albarka kawai sukeyii. 









    Mommy taji dadi sosai abinda Abdulnaser da AFRAH sukayi, yarda tak'arayi dan Afrah Yar baiwa ce, batada san Kai da banbanci Yan zaria da ba yan uwanta amma ta kyauta masu ita da mijinta, godema Allah tak'ayi da ya fargar da ita yafiddo ta daka bik'in duhuu, Nitsuwa yakara shiganta sosai, haka dai suka dawo lafiya cikin farin ciki. Mommy taji kaman ansaukemata babban dutse a Kai sai washe baki take tana jin Dadi. 






    Gidan AFRAH sukayi dan chan Fatty zata kwana, shi Kuma Musty ya wuce gidansu, ranan su Afrah ba suyi bacci ba sabida labari dasuketayi, ga zaman Abdulnaser da Afrah  sosai ya birgeta komai tare sukeyi kaman friends , ga Abdulnaser ko gaban waye kula da AFRAH takeyi itama tin tana kunya yanzo har tasaba dan su Ummie babu ruwan su Suma 'yan gayune wayyeyu Kuma. 




    Da safe bayan sun kammala komai gidan su Abdulnaser sukawuce dan gaida Ummie, nan suka had'u da Humairah anta labari sai 2 deriver din Ummie ya kaisu gidannasu. 


   Zaune suke a d'akin Inna Afrah na cin zogale sai Inna, Anty Zulaiha da Faty Afifah Kuma tawuce islamiya 

"Sis wai ina friends dinki Xarah da Husnah ne" Farty tace tana sama Afrah hannu cikin bowl din xogalen


Smiling Afrah tayi sanan tace "duk sunan lafiya, Husnah ma bikinta Saura 22 days, Dan ma an d'aga ne da next week ne"


"Allah sarki, ai naso nazo bikin Zarah wallahi amma kinsan halin Musty yahanani fir, amma wanan insha Allah zanzo"


"Allah ya yadda, nii sai na mai magana ma da kaina"


"Wallahi Kiyi nasan zai yadda naga kuna 'dasawa ai"


"ALLAH dai ya kaimu lfya, bari na kirasu"


"Ameen"Afrah tace tana dialing Number Zarah, tana picking AFRAH tafara yimata iskanci wai ko tanada ciki ne, Kira a waya ma wahala yake bata, daria Zarah takeyi dan hira sukayi sanan Fartyta ansa itama suka gaisa, k'arshi takira Husnah ma suka sha labari

  " kuu kun isheni kubarmin d'aki" innah da ke fitowa a toilet tace


"Muje Ina kenan? Fatty tace tana kallan Inna


"Chan maku, watou kun had'e kuna ta zance babu mai  bi ta kaina bah"


Dariya duk sukayi sanan  Afrah tace" da girman kujerarki ba haka bane fa"


"Ni tafi chan, ai zakixo ki same nine har mazauni na, Fatima ai banan takeba"


"Haba tawaan"AFRAH tace tana rungumo Inna


"Kee Sakeni karki ma Shu'ibu a sarar Uwa, ni kuficemin a daki"


Dariya kawai sukayi suka fice daka d'akin parlor suka sauna suna hiransu hadda anty Zulaiha 


        Ya Suleiman da Abdul ne suka shigo parlorn chan Sai mommy da Daddy ma sun shigo, suna zaune suna hira sai ga Inna nacewa"watou Family, ahhh lallai ba'aso naji shiyasa ni ba kirani bah kow" ta k'arasa maganan tana kallan su Afrah 

 Daddy na k'okarin magana ne phone nashi yashiga ringing shuru yayi yana kokarin picking din call din sai Fatiyy tace" ba a d'akin ki ake meting din bah kika koramu" Inna na shirin Yin magana sukaji Daddy nacewa" HAFIZZZZ!!! " duk kan su mik'ewa sukayi suma suna cewa HAFIZZZZ!  A rud'e, 

    Daka chan b'an garan Hafiz kam hawaye ni ke zuba daka idanunhii

"Kayi magana Inajinka" Daddy yace


"Dan Allah Dan girman Allah da Darajan mazon Allah SAW Daddy kazo ka fiddo ni, wallahi na tuba kayafeni Daddy sharrin shedan ne" ya karasa maganan cikin kuka


" najii yanzo ka fadamin abinda ya faro da Kai, ina ka shiga Hafiz?  Ka tadamana hankali" ganin yanda kowa dake parlorn yanasan jin muryan Hafiz yasa Daddy yasa phone din a has free, duk suna jin bayanin Hafiz, komai ya gayamasu bai boye komai baa, shuru Daddy yayi bai iya cewa komai bah dan wani zafi zuciyanshii yakeyii tsabar bakin ciki, mommy kam Kuka takeyi sosai, tasa itace ta b'ata Hafiz har yazama haka, ta san itace bah kowa ba, tinda take duk abinda Hafiz keyi bata taba tsawar mai KO hanashii abu bah kuma tasan ba mai kyau yakeyi ba, ita a ganinta gatane Ashe wuk'a ta dauka ta chakama kanta bata sani ba, antura shii yayi karatu chan dan yafi Abdul sai ga Abdul har yagama shii bai tsira da komai bah sai zaman person da asaran kudi yasa akayii. 

    Sulaiman ne yayi k'arfin Halin ansan phone din, gyran murya yayi sanan yace" kanaji kow hafiz? "

"Ehh inajinka yaya Sulaiman" Hafiz yace cikin muryansa da ke rawa


"Yauwa, don't worry kaji, insha za'anema kud'in jirgin dakuma kud'in da za'abasu insha, xakadawo gida soon insha kaji"

" insha ALLAH danadawo," Abdul, Afrah da Fatty suma sukace


"Okay OK , I miss you so much All, nasan duk su Daddy sunyi fishii dani amma please kutayani roqansu please " yayi maganan cikin muryan kula


"Okay insha Allah, dont worry brush"


"We Miss more, vry much"


 Katse kiran HAFIZ yayi sabida kukanda kezuwa mai


 kowa na parlorn shuru kawai yayi mommy sai hawaye takeyii, "yanzo Hafiz yayakeso nayi sabida ALLAH?  Daddy yayi maganan cikin damuwa

"Kayi hakuri daddy"Abdul yace

"Nabashii duk wani farin ciki, nabashii duk wani gata daidai karfina, na daurashi hanya mai kyau, amma duk Hafiz bai gani ba,yaya yakeso nayi mai ne? Amma... "


AFRAH ta tare nunfashin Daddy da sauri tana cewa" please Daddy, Dan Allah karkama yaya Hafiz baki, insha Allah za'asan abinyii, please daddy kace kayafemai" takarasa maganan hawaye na gangarowa daka idanunta, Sulaiman, Abdul da Fati ma hakuri suke ta bashii

"Shikenan Allah yayi maku albarka"Ameen duk sunaamsa, Inna kamar an kafata dan tsavaraken mamaki

"Amma tsakani da Allah abinda Hafiz yamin ya kyauta? "


"Bai kyauta ba sam, sukaji mommy nacewa, sai ta daura da cewa, Amma ku kanku kunsani sai dai kuki fada, kowa yasan ban daura yarana kan hali mai kyau ba, na fifitasu, na banbanta su, na nunah su na dabanne su fi kowa, nayi sankai nayi zalumci, nayi baki ciki, nayi mugun hali da Duk wani abu da kuka sani, ni yadace kafarayi ma hukunci kafin Hafiz alhaji ni yadace kafara yima baki kafin kayima Hafiz"Mommy ta k'arasa maganan cikin mryar kuka

Rungomota Afrah  tayi cikin sauri gami da cewa" please mommy kibar kuka, please kibar kukanan"


"Nabari AFRAH amma dan ALLAH keda Abdul ku yafeni"


"Nidai bakimin komai bah, tini nayafe maki walhy"


Abdul ma matsowa kusa da Mommy yayi sosai kana yace " wallahi mommy ban taba rikeki a zuciyataba, kulin cikin yimaku addu'a nake DA fatan alkhari, nima baki min komai ba walhy"Dady, Inna da Anty Zulaiha, Sulaiman  drama kawai suke kallo, Sulaiman wani dadi yakeji har cikin ranshii mommy ta shiryu abinda ya dade yana fata, sai yaga su Abdul DA AFRAH sun kara birgeshi, sabida dadi har dan hawaye sai dayayi, haka Anty Zulaiha da innah sosai su AFRAH suka birketa albarka kawai take SA masu Daddy kam wani side na zuciyarshii ne yabar zafi 

    

Itama Fatty dukar da kai kasa tayi tashiga neman gafararsu" please Sis stop it, Bakiyi komai ba" Abdul  da AFRAH sukace


"Nidai kuyafemin"


"Shikenan please komai yawuce please "


"Allah maku albarka duka"Mommy tace tana smiling


Innah ma Albarkan tasa masu haka Daddy ma aunty Zulaiha nacikin Addu'a Afifah tadawo daka islamiya zama tayi itama aka karasa da ita. 






    Sai bayan sallan isha kowancensu mijinta yazo daukanta Fatty kuma gobe zasukoma Abuja. 


  


   

    Kwance take a jikinshii yana wasa da gashin kanta, nan AFRAH ke fadamai kiran Hafiz yayi da Duk labarin da yabasu, Addu'a sosai Abdulnaser yayi gami da cewa karta damu zasuyi magana da Sulaiman da ABDULL


 "Kai amma nagode, thank you so much for everything's sweetheart, u ar so so sweet, Kai am speechless, than... " bata ida fadan thanks inbah yakaima bakinta wani wawan kiss,kissing inta yayi sosai sai da yagaji dan kanshii ya saketa yana kallan cikin eyes inta sanan yace"I love you princess"

"I love you more  ma prince"

"D u nkw smthn? "

" bana san jin komai jst slp, bbyna yahuta" ya karasa maganan yana shafa cikinta

"Iyye wani yaro zaizama father"

"Yh call me watevr, i'll soon bi a Father insha Allah"

"Kuma ai.."

"Kuma ai me? Ya katseta

"Toh kabari nafada mana"

"Noo jst slp"

O'o ni am hungry"

Zaro ido Abdulnaser yayi sanan yace" wat d want?"

" cornflakes"

"Oky wait fr me am coming "yayi maganan yana sauka saman bed din kan kace mai har yafice daka bedroom din dan hadomata cornflakes in. 




  Fatty ma tafada ma  Musty shima yace zayyi wani abu a Kai, k'arfe 11 suka iso gidan nasu bayan sungaisa da Mutan gidan daki mommy tawuce Faty tabi bayanta

Gyara zama Mommy tayi kana tace" toh Fatty naji kina complaining kan mijinki, toh wallahi ki rekeshi da kyau, duk wani mugun abu dayakeyi addu'a kawai shine abinyi, kita hakuri, dan nima shii Daddynku da family sa sukaitayi danii, kinga inda baiyi hakuri da halina bah da kila bakin hali da mugun halina sunfi haka, sabida haka hakuri  da juria shizaki kinayi, kuma kidage sosai da addu'a abinda baki ganeba wanda ni bazaki iya fadamin bah toh ga Yar uwarki nan AFRAH sai  ki sarmata dan zata baki shawara maikyau Afrah nada basira, natsuwa da kuma hankali, kinji ko? "


"Ehh mommy naji, insha Allah zanyi ynda kikace, insha Allah" yauwa Allah maku albarka"


"Ameen ameen mommy"


Musty sunyi magana da Sulaiman yace indai sunkoma ko transfer ne saiyyi, sanan ya roka Sulaiman daka yasarda su Daddy( Ashe dai su Musty anada mutunci.. Lol) 

   Gidan Afrah suka wuce dan yimasu sallama, nan Musty kesanar da AFRAH zasudawo nan ba da dadewa ba. 

Sai da sukayi sallan azahar, sanan wani Hussain a gidansu Musty na nan kaduna yakaisu train station,  dan train zasubi. 




 


  




   Cikin kwana 3 su Abdulnaser suka gama shiya komai suka gama, kud'in jirgin mutum biyu Musty yabada, watou na Hafiz da yaya Sulaiman, Abdulnaser  kam shine wanda zai biya kud'in da prison ke buk'ata, kafin su wuce yasar da Abba da Ummie komai goyan baya suka bashii gami da yimashi add'an fatan alkhari a k'arshe sukai ta samai albarka 


   Sun isa Lafiya, taxi suka tare ya kaisu har masaukin suu, bayan sunyi sallah, wanka, sunci abin gami da dan hutawa, Numbern da Hafiz ke kiransu da shii suka kira nasani security, security ya hadasuu da Hafiz nan suke sanar dashi isowansu, Hafiz yaji dadi sosai nan dai suka sanar dashii gobe insha Allahu zasu iso. Hafiz yaji Dadi sosai  addu'a kawai yaketamasu


   Washe Gari da sassafe suka isa wajen, sunyi duk abinda yakama ta, mamaki yakama hafiz mijin Afrah ne wai yakemai mutunci haka, kasu Afrah na Kira sosai suna gaisawa haka Faty da Musty DA su Daddy, cikin kwana 2 sun gama duk wani abu da'ake bukatan Hafiz yayi,  sai da suka k'ara 3days dan Abdulnaser yayi shopping sosai a k'asar sanan suka dauko hanya. 





    Ranan Afrah gayyato Husnah,  salamatu tayi da Afifah suka shirya lafiyyan abinci mai rai da lfya da drinks iri iri. 

   Gidan su Abdulnaser suka fara tsaya suka bah Ummie nata kana sukawuce nasu gidan, yaya Abdul ne zai dauko d'an ta kano suka sauka

K'arfe 4 na yamma suna garin kaduna lafiyalau suka ISO 

  Tin kafin mota yagama tsayawa Hafiz yafitoh, wajen Mommy yayi direct yayi hugging dinta gami dacwa " mommy please ina Daddy " ya k'arasa maganan yana kallan Inna da su AFRAH, Afifah DA ke tsaye a wajen, mommy bata iya cewa komai bah, ganin haka yasa Hafiz yasaketa yanufi wajen Innah, "kayi shuru Hafizu kaji Daddy din naku yanan lafiyalau " Inna tace tana shafa kanshii, smiling kawai yaketa masu, hama hannunsa Abdul yayi suka shiga cikin parlon, shi Hafiz sam bai lura da gidan bah, burinshi kawai yayi ido hud'u da Daddyn su. 

  A zaune kuwa ya ganshi, a nan parlorn, karasowa Hafiz yayi cikin sauri ya kama kafar Daddy yana cewa"kamin rai Daddy natuba wallahi, dan Allah ka yafemin walhy duk abinda kace dani yanzo shi zanyi dan Allah Daddy kayafemin" Hafiz ya karasa maganan yana kuka yana rike Daddy gam, duk wanda ke parlorn sai da Hafiz yabashi tausayi Inna kam hadda hawaye, Sulaiman, Abdul da AFRAH kam Daddy ne ta rufesu

"Shu'ibu kayafema yaronan yatuba" Inna tace cikin muryan ta daka rawa


Shafa sumar kanshi Daddy ya shiga yii, yana cewa" Wallahi nayafema Hafiz, na yafemai duniya da lahira, kawai inaso naga wani abu ne, nakuma gani, tashi kazauna Allah maka Albarka" 

Ameen ameen yaaa " Hafiz yace tana hugging din Daddy, shina Daddyn run gumeshi yayi yaba bubbuga bayansa

 Bayan yasaki Daddy wajen mommy yaje itama ya rungumeta, haka Abdul Afifah sai pictures take sauka tana wani jin Dadi. 


  Bayan anci ansha nasiha Sosai Daddy ya karayima su haka Inna ma, gami da samasu albarka, Daddy nagamawa su Afrah daka Abdulnaser suka wuce gida cikin farin ciki. 


  


  Sai da Hafiz yadawo yayyacinsa yake tanbayan gidansu  nadaa nan Sulaiman da ABDULL sukabashi labarin abinda ya faru sosai ya ji tausayin Daddy yakuma yii alkawarin barin duk wani hali dayakeyi. 







Kwanan Hafiz biyu da Dawowa har yayi dan kiba daka ramar da ya d'anyi dan abinci yakeci sosai, a ranar ne Fatty sukazo, sunan zaune a parlor suna dan Hira Yaya Sulaiman ya shigo sai da ya gaida duk yan parlorn sanan yashiga sanar dasu duk company dayayi Interview sun daukeshi aiki,kabbara duk sukayi gami da yima ALLAH godia.






_wanan page din NAKOWA ne kyauta ga mai karanta book din nan, kusa biebie dee na sanku har cikin ranta wallahi_


    _Maryam da Haneefa naji sakonku, kawai kuta hakuri nidince sai a slow wlhy_🤣🤣😅🤸🏻‍♀

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*






*page 84*





*C*ikin kwanakin nan kowa yana cikin farin ciki dakuma walwal da jindadi, 1 week Musty yabar Faty tayi a kaduna sai shine yakoma abujan, tin Thursday suka wuce katsina, ziyara sosai sukayi gidan 'yan uwa da abokanan arziki Mommy nata neman yafiyar jama'a kasan cewar mutanan katsina masu mutunci da karammci ne yasa suka yafe mata kaman komai bay faru ba, ko da sukaje gidan Mami mommy sosai ta roketa kafara, amma dayake masu suba Rabi'atu na musanmanne daban suke yasa Mami tace subar zancen komai ya wuce, haka wanan zuwa katsina yayi dadi sosai akayi zuminci, ranan Sunday daka nan katsina Sulaiman yayi abuja dan Monday da yardan Allah zai shiga office( toh Sulaiman Allah afara a sa"a)  su Mommy kam sai Wednesday suka dawo kaduna tare da tsaraba iri iri, tare da Fahad DA Arfah suka zo d'an anyi hutu Afifah ba sauki ansamu abokan surutu. 




 Innah ma taso ta zauna nan katsina amma sam jikojinta suka k'i dole suka dawo tare. 





  Sai yamma suka iso kaduna duk a gajiye suke fatty kam fever ne mai zafin gske ya rufeta, bata samu komawa gidanta ba, Afrah DA su Afifah ne Abdulnaser yazo yawuce dasu bayan yagaida su Daddy, kwana Fatty tayi da wanan fevern sai da safe cikin yaddan Allah taji sauki, suyi waya Musty nan yake sanar da ita ta zauna kawai zai shiga kaduna ran Friday Dadi Fatty taji sosai. 



Yau Su Afifah tin safe suka wuce gida ita kadai ne bayan tagama duk abinda xatayi a gida brkry dinta ta leka Alhamdulillahi komai dai dai yake tafiya, tana dawowa sallan laasar, tayi kana tashiga duba wani book har 5:00 na yamma, tana ganin 5:30yayi kuma ba'adawo dasu Afifah bah tasan yau bazasu kwana wajen taba, shiyasa komai bata daura ba, Tana zaune taji shigowan motan Abdulnaser gidan tashi tayi a hankali dan tarboshi, jakan laptop din taso amsa sai yakibata sai wasu I. V da yamikamata tareke" sweetheart waye zayyi aure ne I. V masu kyau wallah

" ajesu kawai sai nadawo masjid nabaki labari,

 naga tinda kikaga invitation card duk kin rud'e" yayi maganan suna shigowa bedroom dishi,ajiye cards din tayi kan bedside drawer, tafice daka bedroom din, cikin tanufa,  ruwa mai sanyi a Dan tray AFRAH ta dauko tare da cup ta dawo d'akin, cikin sauri Abdulnaseer ya amsa tray din yana yimata smiling yana cewa" nifa banaso kina wahala"



"A'a kawai cewa zakayi kana min bakin cikin ladan da zansamu"



"Ahh haba wane ni, ai ko zaman nan dakikayi a gida yau ladace"


"Aa nidai bani nazubama ruwan"



Bottle din ruwan Abdulnaser ya d'aga yana sha batare da yazuba a cup dinba, AFRAH na ganin haka tayi toilet dan hadamai ruwan wanka, " ai sai kaje kayi wanka"


" toh hajjaju"


"Karka kuma kirana hajjaju, sai kace wata uwar mata"


Dariya yayi sanan yace" uwar yayana ba" 

 

 Smiling kawai Afrah tayi, kafin ya fitoh har ta fiddo mai da kayan da zaisa ta fesa turare, ya shiyar tsaf  zai tafi masjid Afrah na k'ara tsamsa bedroom tace" sweetheart nifa banyi girki ba yau"


"No wahala in mun idar da isha'i zan samu mana wani abu, Abincin Ina ma kikeso? "


"Na big treat, yafi kusa"


"Tohh, sai nadawo"


"Adawo lfya Allah tsare"ya mansa da ameen yana bari bedroom din, tana gamawa alwala tayi itama ta shinfida preying mat, ta zauna har a ka Kira magrb, bata bar sallayan ba sai datayi isha gami da azkar na sallah, nike hijab da abin sallan tayi tashiga wanka, tana fitowa tasa duguwar rigar bacci har kasa Sure kawai tashafa dan tinda tasamu ciki bata san kanshi sosai, parlor ta dawo ta zauna tana jin karatun Al'Qur'ani mai girma sai 8:45 Abdulnaser yadawo, bayan sunci sunsha sunyi dam Abdulnaser ya kalleta sanan yace" baby ina cards dinnan? "


"Yan bedside drawer na bedroom dinka"


Da kanshi ya dauko ya dawo yaxauna" kinga na bikin Hashem ne da Nussy"


"Ah masha Allah abin ya matso" Afrah tace tana bude card din, ikon Allah tsakaninsu da Husna  1 week ne, lallai munada sha'ani"


"Ke baki gajiya da yawo ne wai?  Shekaran jiya kuka dawo daka katsina fah, haba baby"


"Wai kana nufin bazan je bikin Husnah ba? "


"Zakije ko sau daya ne kawai dan mutincinta, gashi zakukoma sch ma, ni wallahi basan fitanan yanzo" shuru kawai Afrah tayi dan tasan bada wani problem da mijinta

"

" gobe  ne zamuje hospital ko? "


"Ehh insha Allahu"


"Allah kaimu, 


"Ameen"


  Afrah cikinta yashiga 7 moths, anyi mata awo ita da baby sunan lfyalau.


  

  

Ran Friday da yamma Musty ya shigo kaduna yazo Fatiyy ba lafiya bayan ya gaisa da mutan gida, Hospital direct yayi da ita, suna isa akayima Fatty duk abinda yadace, angano tana da shigan ciki na 2moths, wanan karan Musty yayi murna sosai Fatty ko hamdala tayi ma Allah daya shirya mata mijinta, da suka dawo gida haka Musty ya Kira mommyshii da aunty Lailah da sauran Family yafada masu sai murna sukeyi da addu'an Allah raba lfya.


Fatty takira Afrah tagaya mata, sosai tayi murna yakuma yimasu addu'a baki dayansu na Allah ya rabasu Lafiya. 


  Haka Musty DA y'an uwansa nan kaduna suketa kula da Fatty, ko da zai koma abuja wanan karan ma Fatty bata bishii ba, gidanta nan kaduna take, AFRAH da kanta ta gayama Musty bikin Husna da zasuje ya yadda Fatty taje amma sai da ya damka amanarta wajen Abdulnaser.

   Da Musty zai wuce gidansu ya aje Faty dan gidan nata yayi Shuru babu kowa sai dare deriver zaiso ya dauketa


 Suna zaune a parlor suna hira Kaman daka sama sukaga AFRAH d Abdulnaser sun shigo da sallama, bayan gaishe gaishe hira akai tayi, Abdul, Hafiz, Abdulnaser Faty DA AFRAH cikin farin ciki da kwanciyan hankali sai  5pm su Afrah suka wuce shima Inna da mommy ne sukai musu tsiyan wai su kulin yawa suna hanya. 






      An fara bikin Husnah, komai cikin kwanciyan hankali akeyin shii, biki yayi kyau sosai anci ankuma sha, ango DA Amarya Husnah anyi kyau kamar babu gobe, anyi pictures sosai, event 1 kawai Su AFRAH sukaje  KAMU shima da kyar sai yinin Biki watou ran daurin aure, shima duk Ba wani zama sukayi ba, Zarah ita batama zobah sai sisters dinta dan ciki ne da ita mai bata wahala sosai, Ita Husnah ma taso AFRAH ta huta dan tasan inda Afrah qalau take ita da Zarah su na daban ne, a hakama tagode sosai da abinda suka bata familynsu da mazajensu, haka akayi biki aka gama duk babu  AFRAH sai Afifah dan hadda friends din ta tayi inviting, Mommy Inna Afifah su suka sha biki  dan har Gidan amarya da dinner duk sunje, Daddy,  Hafiz da Abdulma sunje daurin aure yaya Sulaiman ne kawai baije  ba Dan ran Friday bai shigo kaduna da wuri ba, Haka Mamin Xarah da sisters dinta duk dasu akayi komai. 


   Uguwan dusa aka Kai Husnah, gidanta mai kyau haka kayan da a ka zuba mata ma, addu'a kowa yaytayi na neman zama lfya da samun xuriya nagari *toh Husnah Allah bada zaman lfya Amern*






    Yau Sunday Sulaiman ne zaune shi da Daddy suna dan hira vaYan sun gaisa, kallan Sulaiman Daddy yayi sanan yace"Sulaiman ya zancen yarinyar da kake nema ne? "


Dan sosa Kai Sulaiman yayi san yace" Daddy bamu sasanta da ita ba gskia, last 2 weeks ma tayi aure"


"Tohh ALLAH kawo ta gari"


"Amern Daddy"Sulaiman yace a hankali 


"Naga kasamu aiki ne, kuma mai tsoka shiyasa na tanbaye ka ko kuna tare sai aje ayi magana manya sushiga ciki"


"Haka ne very soon zan samu wata insha"


"Toh Allah temaka" Daddy yace yana daukan wayanshii yana duba abu chan yace " kaga dubamin message dinan nidai ban gane kanshi ba" Amsan wayan Sulaiman yayi yana duba text din, Daddy ya cigaba da cewa tin last 3weeks ago suke turowa ni bangane ba"


Zama Sulaiman ya gyara sanan yace" Daddy wanan ai sunan association   din da kasa Business dasu ne a Ghana "


"Ehh nagani ai bansan inda suka dosa bane ai"


"Ina zuwa " Sulaiman ya fita da sauri 


Laptop dinsa ya dauko daka dakinshi yadawo ya zauna nan ya shiga link na association din sosai yayi bincike har ya gano bakin zaran, Ashe problems sosai aka samu   sai last month suka daidai ta komai, duk wanda yasa business dasu sun sai damai kayanshi shine suke turo text kayi bincike zakaga zabi inkana san cigaba da business dasu profit kawai zasu turoma ta bank tndaa kan kasa hannu a business din akwai duk wani information a kanka inkuma kadena Business dasu zasu turona uwar kud'in ka da kuma profits(riba)  da ka samu a yin Bussine dasu na farko, ai Sulaiman bai jira tan bayan ra'ayin Daddy ba yatura Daddy ya bar business da suu, kancewar phone din Daddy na hannun Sulaiman baifi minti 8 ba alert yashigo wayan, uwar kudi da profit din Daddy na kayan da suka saida masu daka chan, sujjada Sulaiman yayi yana cewa Allahu Akbar ganin haka yasa Daddy shima yayi sujjada tare da cewa "Alhmdulillahi" batare da yasan dalilin da yasa Sulaiman yayi sujjadan bah, dagowa  Sulaiman yayi yana wani irin Smiling sanan yace" Daddy kaga ikon Allah SA mu'ujizan sa, Daddy kaga anfanin ansan Kaddara mai kyau ko mara kyau da hannu biyu, Allahu Akbar, ALLAH mai girma da daukaka mai juya al'amura a Duk sanda yaso kuma yaga dama"


"Wanan Haka yake Sulaiman hak'ika duk wani wanda ya kauce hanyan Allah yana cin masifa da bala'i"


"Sosai Daddy kaga dai kudinka da kasa...... " Sulaiman yayima Daddy bayanin komai 


"Kagani har kudadenka sun fitoh hadda riban kayan da suka siyarma" wani kabbaran Daddy yasa gami da hamdala


"Allah gagara musali, Allah mai girma da Rahma, Allah nagode ma, Alhamdulillahi, Alhmdulillahi Alhmdulillahi"kalman da Daddy yaita nanatawa kenan, Alwala suka dauro sukayi raka'a biyu bakara yima Allah godia, nan suka dan kara shawara kana Sulaiman yabar wajen Daddy cikin farin ciki. 



     

  Sai da suka dawo kada masjid suna zaune dukkansu a babban parlorn suna cikin abinci, bayan sun kanmala ne Daddy yayi masu bayanin komai, Suma kabbara kawai sukai tayi gami da yima Allah godia, Nasiha sosai Daddy yayi masu a k'arshe yayi masu Addu'a gami da samasu Albarka, Inna ma Nasihar tayi yakuma kara  da sa Albarka wanan rana kowa cikin farin ciki yake mara musaltuwa. 



   Nan danan Afifah ta dau waya takira AFRAH da fatty ta sanar da su duk bayanin da Daddy yayi, sanan ta Kira yaya Musty da yaa Abdulnaser ma ta sanar masu, suma a side dinsu murna sukayi sosai dayima Allah godia, kan kace mai har sunzo yima Daddy murna, Daddy sai samasu albarka yakeyi, ranan Sulaiman yakoma Abuja, Musty da Fatty ma haka d'an Mommy shii duk tadamu wai yadawo da ita, haka aka rabu cikin farin ciki. 




Suna barin gidansu AFRAH, gidansu Abdulnaser sukayi, Ummie ce ita da sister Anty murja sai Anty Baraka suna hira" kingani banace maku ba yanzo sai ku iya ganinsu" ummie tace tana murmushii, 


"Ai ka kawota da kanka ka hutashemu" cewar Anty Murja


Ita AFRAH smiling taayi tana gaidasu, cikin sakin fuska suka amsa gami da tan bayanta karfin jiki ta masa da alhmdulillahi 


"Ni ban gane ba, nakawota da kaina kamar ya? " Abdulnaser yace yana kallan Anty Baraka 


"Dama ko bakuzo ba Xamuzo mutafi da ita, Inace wata na 7 take zata shiga na 8 kow? " anty Baraka baraka tace


"Toh wai akaita Ina? "


"Gidanan zata zauna, yanzo kagane kow" Ummie tace tana kallan shii


"Ehhh nagane" yace a hankali 


"Da kyau sai ka koma ka hado mata duk kayyaki da shopping dinda kayi"


"Toh amma gobe zatagoma school fa"


"Toh sai akace kuma anan ma bazataje ba ko?  Kai mai yasa nakada kawaici ne wai? " aunty Murja tace


"Barshi karyayi kawaicin, nan dai zata zauna har tayi 40days mayb ma tafi" ummie tace 


"Ahhh Ashe nima nan din zandawo kenan"Abdulnaser yace yana ficewa daka Parlorn 


Dariya kawai sukayi, AFRAH kam wajen Huraira ta shige, dan sai gobe zasuko school amma ita sai Wednesday ma zata koma. 


Babu yanda ya iya haka ya kwaso duk a binda Afrah zata bukata yakawo gidan, shima kuma ya dauko nashii dan shima zaman zayyi, 

   Abbah kam shi zamansu ma Dadi yamai kulin yana ganinsu, Abdulnaser ke kaita sch Driver ya daukota bayan la'asar kuma ita da Huraira suje strolling, haka suke fita kulin har takoma   sch itama sai kuma weekend intazo


da su Inna sukaji Afrah na gidan sirikarta sosai sukayi murna, duk sati suke zuwa dubata, inzataje awo hospital kuwa hadda Ummie akezuwa, sosai Ummie ke kula da ita kamar mai haka Abba, anty Baraka, da sauran yan Uwa, Aunty Rabiela ma kulin cikin video call suke, Abdulnaser kam babu kunya shima ko gaban waye, AFRAH najin dadin gidan sosai, Hafiz kam kulin sai yazo dan wani irin mugun shiri sukeyi wanda ko da yaya Sulaiman da ABDULL basuyi irinsa ba, dan Hafiz ya natsu sosai yanzo haka restaurant da AFRAH xata bude komai hannunsa yake. 


   



Cikin wata daya komai ya chanza cigaba bud'e da daukaka duk Daddy yasameshi dan sana'arsa nada yakoma na shinkafa kuma wanan karan sosai Allah yasa mai hannu, ganin Hafiz suna dan business da Abdul yasa Daddy kara masu jali sosai sukayi murna gami da addu'a. 



 Yawan zuwa gidan Da Humaira  keyi amso sak'o intadawo weekend ko zuwa hira wajen Inna yasa yaya Sulaiman ya ganta yakuma yaba dan Humairah akwai natsuwa da tarbiyya sanan ga iya gayu da wayewa. 


    


  Su Daddy suntare a sabon gidansu dake nan marafan da sati daya AFRAH ta haihu baby boy, bawani wahala tasha ba, murnar da sukayi Allah ne kawai ya san iyakansa dan fada ma bata lokaci ne, kafin kace mai yan katsina sun iso amma  wajen Mommy suka sauka sai dai suxo barka, haka family Mima, ga yan adamawa dangin Ummie da Abba, ga yan uwa da abokan arziki, Daddy yazo yaga yaro yakuma samai albarka, Inna kuwa ba'a cewa komai ba'abar yan *Biebie Dee Novel group da Da Biebah place da kuma D'an HAKKIN da ka RAINA fan group* a baya ba kaf dinsu sai da sukazo barka zuga guda kamar... 🤣😂🏃🏻‍♀ I love you all ❣💯


   Fatty ma cikin ta ya girma dan wata 5 cikin na6 tayi kyau sosai abinta, Xarah kam ta haihu baby girl Fanan babynta mai kyau 


  Abbah da kanshi yasama jariri Suna Ahmad, ranan suna kam Mommy da Mami taronsu  da ban,sukayi kudi yayi kuka dan komai an tsarashi irin namasu hali, haka gidanan Ummie ma da yanwanta, Naira yayi kuka anci ansha ankuma sha pictures,  maijego tayi kyau sosai tasa kaya, haka dai taro yatashi lafiya kowa nasan barka tare da abubuwan da aka raba masu k'ayatarwa, haka AFRAH da Ahmad sunsamu kaya sosai wanda ni bazan iya fada ba. *kawai Allah raya Ahmad*👏🏻🤸🏻‍♀



Anyi suna da kwana 5 Abdul yawuce Camp, yabar Bussine wajen Hafiz, kaya aketuro masu daka Dubai da China na maza da mata sanan materials na maza da shadda. 






  Afrah tanasamun kula fiye da tunanin mai karatu dan Ummie sosai take kula da Afrah, haka Aunty baraka, aunty murja Mommy kam ba'acewa komai, kafin suyi 40days AFRAH da babyta sunyi mugun kyau ga Ahmad da kyau komai na Abdulnaser hadda dimples hasken fatane kawai na AFRAH, koda sukayi 40days satin farko Adamawa sukaje gaba daya su hadda Ummie da Abbah jirgi suka bi, sati na biyu katsina sukaje shima a jirgin a sati na ukune sukaje zaria  hadda Mommy da  Fatty datazo amma ranan suka dawo, a ranan nekuma da   dare akamayar da AFRAh gidanta...

[12/18, 09:04] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA  KA RAI NA...* 



 _REAL  PURE MOMENT  OF LIFE WRITES'S(We don't just  entertain  and educate,we also touch ♥ of the readers_)


  _story/written by_

     ~Biebie Dee~🌸



 _Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_


 



 *#[email protected]*

# *IG PML WRITERS*

# *https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*

# *http://maryamsbello.blogspot.com*


*wanan LAST page din nakune Pure moment, Allah karemin ku, Ameen*


*SADNAF*

*AXLAND ( SWEETHEART)*

*MSB*

*UMMIE GARKUWA*

     gaisuwa mai yawa da fatan alkhari.... 



*PAGE 85*


 

""""""Wannan dare Abdulnaser da Afrah ansha soyayyah ba kada'n ba, sai addu'an ALLAH barsu tare kawai, kwana ta biyu da dawowa Ummie ta kawo mata Mai aikinta da kuma rainon Ahmad Sa'adatu, Lafiya lau suke zaune dan daka sa'adatu har AFRAH baduda problem duk da sa'adatu bawata babba bace amma batada sa magana sam gashi tana kula da Ahmad sosai. 



Afrah ta haihu da 2 months aka sa bikin Yaa Sulaiman da Humairah 2 weeks  kawai,  babu sauki wajen Afrah, yayar amarya kanuwar ango, haka Abdulnaser ma babu zama haka Hafiz da ABDULL, Daddy dan lalle zayyi aure, mommy da Inna ma ba sauki🤣


Su Mommy suyi lefe nagani nafad'a anzuba kaya kaman me, komai mai kyau da tsada ne a cikin kayan, haka aka Kai kaya kowa nata san barka da sa albarka




   Biki nata matsowa yan uwa na nesa irin su Anty Rabiela, Anty Shuwa da anty Umma tun biki nasaura 1weeks suka iso Nigeria, yeeeeeeeee fada bata lokaci, Yan katsina, zaria da yan abuja duk sunzo Kai Sulaiman yayi goshii bikinsa yayi jama'a bana wasa ba, haka Faty da Family mijinta duk sunzo, Abdul, Hafiz duk an yi gayyata babu zama babban waaa na aure, Inna kam ai walima na musanman ta shirya, wanda su Mom fauxy, mom musa, mum ishaq ne a gaba gaba, Mami ma tap gayya tayi banda yan katsina hadda jama'arta nan kaduna dan Sulaiman na hannun dabanta ne, ran kamu Amarya tayi kyau haka ango kamar kasacesu hmmmmm Afrah kam tayi wani mugun kyau ita da Ahmad ga girma da yaron yayi kowa daukanshii yaketayi dan yaron chubby ya had'u walhy *wayyo biebie niji Kaman nasace Ahmad na gudu*🤣


  Ran Friday aka daura aure, wanda duban jama'a suka halarta, yinin biki ma yayi kyau so Afrah, Zarah da Husnah ansha kyau an haska,  Fatty kam sai fama da gown takeyi dan ciknta ya girma, chan gidan ango amarya ta wanku tasha kyau, haka ummie da jama'arta haka aunty Baraka mai masaukin baki tasha kwalliya kawai gskia biki tayi kyau babu karya. 



  Kafin a Kai amarya gidanta, gidan surikanta aka fara kaita, nasiha sosai mommy da Daddy sukayi ma amarya haka akayi da ita gidan ta dake bayan  government house, Ana kaita shiryawa akayi akawuce Dinner shima dai ansha kyau ankashe naira, washe gari bud'ar Kai kuma akayi walima ranan kowa yatse.. *Allah bada zaman lfya*

  Amarya   xaria zata fara zama sabida school, weekend wai xatayi a kaduna. 

 



    






Fatty ma ta Haihu baby girl, time din Ahmad yayi girma sosai kusan 5 months, har Abuja aje kasa suna wanda ya had'u sosai anma baby sunan Mommy Musty Rakayyah za'ana kiranta da ifrahhhh


🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

Haka rayuwa taita tafiya cikin dan watani kowa na cikin farin ciki da kuma walwala, Bud'i da haske da D'aukaka Daddy ya samesa, haka Sulaiman, Abdul sai Hafiz da Bussine ya amshe shi sosai, Abdulnaser da Afrah Musty da Fafy kowa na cikin kwanciyar hankali shida iyalinsah. 


    Husnah ta haihu itama bby boy Muhammad suna cemai Hanmmad. 


  

Mommy da kanta taba Abdul Afifah dukda yanzo ta shiga jss3,da hannu biyu Abdul ya amsa Afifah, Daddy da Inna sunyi murna sosai da wanan had'i haka Sulaiman, Hafz, Faty da Afrah, kundai san Afifah da watanta tar so bawani problem aka samu da ita ba shima Abdul din dake ba galfrd gareshi ba duk babu wani matsala da'aka samu da tashiga ss1 za'ayi auran, Hafiz kam yarinyan uncle Isma'l kanuwar Zaynab yakeso a chan katsina Rabi'atu amma Ummie akecemata.


  Yanzo Mommy babu ruwanta Lafiya lau take zaune da kowa daka yan katsina har yan zarian, da bar shiga k'awaye yan karya yan uwanta sisters dinta da yaranta sune friends dinta. 



Anty Zulaiha tayi aure wani abokin Daddy ta aura itace ta biyu, gidanta nan a shooting range. 













*SEVEN  YEARS LETTER*


AFRAH ce zaune a wani parlor da yaji kayan more rayuwa iri iri, sanye take da super  wax dinkin fited gown, tayi kyau har ta Gaji, Afrah tayi Kib'a kadan ba sosai ba, da kunga ta,  Kunga  yar gayu kumaa mai kudi d'an yanzo restaurants 2 gareta ga brkry 2 shima sanan *Afreey house of cakes & ice cream* da ba a dade dayin launching din bud'e wajen bah,  ga laboratory da take da shii na kanta (kuu Afrah tayi kud'i wallahi) 

  wani littafi take dubuwa, yaraney su uku na hango biyu mata wanda da ganinsu twins  ne bazasifi 4yers ba sai na mijin a bayansu wanda baiwuce 6yers ba yana binsu, a guje twins din suka haye kujeranda Afrah ke zaune Kai suna cewa"Mami kinga Ya Ahmad ko?  Tsayuwana na gyara da kyau ina kallan yaran dan dazo banga face dinsu ba.. Lol koman su daya da Afrah komai irin na maminsu sakin baki nayi ina kallan yaran dan sun birgeni sosai 


"Mami kinga fa uztaz hadi ne yazo wai bazasuje ba, Anty Sa'a ta masu magana wai o'o" ya karasa maganan yana kanne idanu


Kallansuu Afrah tayi sanan tace "Oyaa Najma, Najwa tashi ku wuce ko a fasa zuwajen su Inna har wajen Ummie da Abbama bazakuba, tinda bakusan karatu"


Cikin sauri suka tashi duka wuce Afrah tabisu da Ido tana murmushii, ta ci gaba da duba takardan, tana Zaune Abdulnaseer yashigo parlon, xama yayi kuasa da ita gami da jan hancinta, aje takardan tayi nata kallanshii cikin so da k'auna" ina angels dina suke? " shima naganshi cikin 3 quarter da white T-shirt yayi kina na jindadi da kwanciyan hankali, gawani fresh dayayi, Dama Abuka da handsome ga kuma mud'i  


"Suna chan suna karatu ustaz yazo"


"Ohh hakane"


"Suna gama sai muwuce kow" tayi magan tana daga mai gira


"Ina xamu?"


"Gida mana yau ai karshen wata, tin jia mommyn Ifrah(Faty)  tace sun shigo kaduna "


"Hakane fa meeting kow?"


"A'a yawo"AFRAH tace tana mik'ewa tsaye


"Zan kamaki yarinya"


"Toh gani kamar a kama Amma babu dama" tace ta rugawa a guje, tashi yayi yabi bayan ta yana daria


Bayan su Ahmad da twins sun gama karatun k'ara shirya masu akayi cikin wasu designer gown na Najma Pink color  na Najwa pitch color sai wani while hula na gayu sai low fas kowa kalan gown dinshi hadda wani side bag na gayu naga an masu crossing sai kamshi sukeyi 💋😍 twins sun bani sha'awa wallahi, Ahmad kam shida Daddysu shadda suka fara tas dikin 3 quarter suyi kyau, Afrah kam cikin lace na ganta mai uban tsada back da touch din red.. Hmmm sunyi kyau over, mota suga shiga sai gidansu Daddy. 


  ABDUL kam Afifah na ss1 aka daura masu aure, time din she was 15yrs, da farko NNPC yake aikin, Afifah na ss2 tayi waec, result na fitowa, shida ita sukawuce Istanbul chan Afifah tayi degree, inda shikuma yake aiki dawani company kuma yana sch din shima, 4 Afifah tagama sch dinta shima 2years kawai yayi ya kanmala, bayan Afifah tagama karatunta ne suka dawo Nigeria, suna dawowa ABDUL yafara aiki a wani babban company nayi motoci, Afifah kuma tazama  lawyer sai da suka dawo Nigeria Afifah ta Haifa seeyama mai kama da Abdul sak. 


Sulaiman ma yayi kudi sosai, Humairah kam tana aiki a ministry of Education. 

 Hafiz yazama babba dan kasuwa k'asa kasa yake fita siyo kaya matar shii Ummie kuma Norse ce Babba a nursing home da kenan kaduna





 

Malali sukayi direct, Gwanga road suka shiga daka frkon layin gidan yake, wani katafaren gida ne upstairs, horn yayi gate man ya budemai ya shiga, a k'arshe yayi parking dan duk an rigasu  zuwa" lallai yau muyi latti"  Afrah tace


Muryan yaran sukaji suna cewa " Mami pleasemu sauka"


"Babu mai fita sai nagama parking" tare suka fitoh yaran sukai ciki a guje suna kiran sunan yan uwansu. 


  Babban parlor ne mai girman gaske, Daddy, Musty, Hafiz da Abdul na hango cikin Parlorn, karasa wajen Afrah  da yara suyi dan gaidasu,  gaidasu  sukayi suka amsa cikin fara'a, Abdulnaser kam sai da ya fara zuwa wajen da Inna  mommy, Farty, Afifah  da sauran yaran suke sanan yayi wajen su Daddy. 


  Hira akai tayi sai da akayi sallan azahar sanan suka zauna a makeken dining table dn cin abinci,  kowa cikin shigar alfarma, Sulaiman da Humairah yaransu biyu Abdullahi(Khalifa)  da Maryam, sai hafiz ya zama dan kasuwa sosai shida  matar shi ummie suma yara biyu garesu salis( hanif)  da Aliyu,  Adul da Afifah kam 1 seeyama, sai Fatty da Musty yaransu uku Ifrah, khadija( Afrah) masake dn Afrah sai Khalid, haka sukeyi duk karshen wata su hadu da karfafa zuminci, bayan sun gama  nasiha Daddy yayi kamar yanda yasa ba sanan suka cire mutanan da zasu Kai hajji wanan year din, bayan sun gama aka rufe taro da addu'a, kowa ya dau iyalinsa,  Sulaiman  da nashi iyalinsa gidan Ummie sukayi haka Abdulnaser sa nashi iyalin, Adul da hafiz kam nan gida suka barsu tinda su yan gida ne. 






Haka rayuwa yaci gaba da tafiya bad'i daukaka da kwanciyan hankali kowa yasameshii, duk bayan wata biyu suke zuwa katsina tare da shatara na arziki Arfah sister Afrah ma 2 months ya rage ayi  aurenta a Sadiya zasu zauna da mijinta sai Fahad ya kusa kammala Masters dinsa yana U.S, Mommy da mami sosai suke zuminci a tsakaninsu, Yanzo Mommy babu ruwan ta yada duk yaro na kowa ne,  gidanta fal da yan mata datake rik'ewa na yan uwa kowa kirki takemai kuma lfya take zaune da kowa cikinsu. 


        

     Bayan bikin Arfah ne gaba daya su suka wuce Umara, hadda su Mama, uncle Junaid, uncle,  Kannan Daddy, anty Zulaiha wanan karan hadda Xainab da mijinta Muhammad da yaronsu Masjid, gasu Nana Azeezah,Inna Safeya da dai yan uwa da yawa, 2weeks sukayi duk suka dawo Nigeria amma banda Afrah day Abdulnaser Su zasuje New York, suka jona Ummie da yara sukuma suka harba gaba. 


   


Abdul na san Afifah kuma yana kula da ita haka itama  kasancewar goyan Afrah yasa baya samun problem sam daka wajenta, Daddy, mommy Inna da sauran yan uwa kowa nasan barka da rayuwar auransu. 


Fatty ma Alhmdulillahi sai godian Allah bata problem, haka Hafiz ma Alhmdulillahi 


Afrah kam ita ta dabance kulin mijinta kara santa da k'aunar ta yake, haka dangin mijinta, itama kyauta masu take sosai ba kadan ba gami da girmamasu, Afrah kam tayi kudi takuma yi suna sosai Abdul ma haka Mami kulin cikin Alfari take dasu haka Daddy da Mommy ma. Komai dai masha Allah. 








Alhmdulillahi

      Alhmdulillahi 

               Alhmdulillahi 

                       Alhmdulillahi 

                        




_anan nakawo k'arshen book dina  watou D'AN HAKKIN DA KA RAINA... Allah sadamu da Alkhari sa Amen, Laifin da nayi cikinsa  Allah kayafeni, kuma readers kuyaceni, ALLAH sa mudace AMEEN_







*gaisuwa mai yawa da dukkan Writers na online Allah kara baseerah, fasaha, da hazaka, ya karemu daka dukkan sharri na fili Dana boye AMEEN*



    *MASOYANA banda bakin gode maku sai dai Addu'a wallahi, nagode nagode sosai Allah bar zuminci yakuma karemin ku kulin da koda yaushe nagode sosai*



*GROUPS kuna da yawa gskia, duk na gaisheku kawai*




*Bazan taba mantakuba*


Ummu-Adulnasee 

Aunty Maijiddah musa 

Aunty Rabiela (Maman arfat) 

Mommana Rabi'atu SK maashi

A'ISHA  A Moh'd (aunty) 

 AntyBillyn Abdul 

Ummie auta

Aunty Baraka 

Mom amir

Mman Heeshmer 

Aseeya Bakori 

  Wallahi kuna da yawa  sosai much love for  u all





*Biebie Dee*🌸🌹

07039732859


adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *