Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, June 12, 2021

NA-CUCE-TA COMPLETE HAUSA NOVEL

adsense here

 

COMPILED BY ESHATT SMILER HOM OF HAUSA NOVLS DOCUMNTS

馃挌馃挏鉂ゐ煐ゐ煉欚煉�

NA CUCE TA

馃挌馃挋馃挏馃枻馃挍鉂�





 庐zuwairat( ummu Maryam)



1鈨�

 _Alhamdulillah, Allah praise be to almighty Allah_ 

 _Am back again_

Cikin wani gidan Wanda ke ginin kasa mai dauke da daguna biyu wata yarinya ce wacce bazata wuce shekara shabiyu zuwa sha uku ba ke daka sai tim Tim Kawai kakeji saboda yanda take dakan garin furan dake cikin trumi, daga dayan gefen  Kuma wata matace ke hura wuta sai kafawa murhun bakin take tana hura wutan, duk idanuwanta sun chanza kala saboda yanda hayake ke shiga idonta, wata yar yarinya na gani ta taho da gudu da wata faifai

"Ammi ki hura da wannan...." Yarinyan ta fada mata, matar dake durkushe gaban murhun dagowa tayi ta sakarwa yarinyan murmushi tare dacewa

"Yauwa...nagode binto..." Matar ta fada tana amsan faifan daga hannun yarinyan.

Da ganin Matan da yanayin gidan kasan gidan kasan masu karfin haline sosai don komai NA gidan is low to the last core, yarinya dake dakan goge zufan goshinta tayi ta kalli matar da aka kira da ammi tace

"Gaskiya ammi gobe mu kai injin...NA gaji da daka Wallahi hannuna duk ya kumbura.. Nidai NA gaji..." Tafada tana turo baki tare da kallon tafin hannunta ya kumbura saboda yawan daka

 Ammi kallon ta tayi Sannan ta maida dubanta ga muhur 

"In banda abinki dije AI kin San da wannan dakan muke samun abinda zaa bawa awakan nan ...in an kai inji ba su bamu dusa..." Ammi ra fada tana hura wutan, dija Kara turo baki tayi

"Wai ammi dole ne mu bar wayan nan awakan?... A saida su mana Kawai..." Tafada in I don't care manner, ammi kallon ta tayi ta tabe baki

"Ai babu abinda kika Sani..maza ki kara kar su saude su bar ki yau ma..." Ammi ta fada mata bayan ta gama hura wutan. Dija kara turo baki tayi

"Nidai NA gaji....binto..." Ta kwalawa kanwarta kira, 

"Naam...." Yarinya ta amsa mata

"Zo ki tayani...." Tafada tana barin tabaryar cikin turmin, ammi kallon ta tayi 

"Wai ke wace irin banzar yarinya ce?...yanzu binto zaki barwa dakan furan?.... Dalla ki maida hankali kar lokaci ya kure...sakara Kawai.." Ammi ta fada tana debo taliyan kadi daga kan igiya tana zubawa cikin kwarya dake hannun ta. 

Dija tana turo baki ta dake furan ammi tayi molding dinshi ta zuba mata cikin roban da take zuwa talla da ita Sannan tayi mata gammo, 

"In kin saida ki sayo magi da hamsin... Fulawa quarter..sai ki sayo sabulu guda daya Dan hamsin da biyar..." Ammi ta fada mata tana Dora mata gammon bisa kanta, dija dai Bata ce kala ba don in da zaa kashe ta ya fiye mata wannan tallan da take amma Kuma Bata Iya kin zuwa saboda ta nan suke samun mostly abinda suke amfani dashi da yau da kullum, furan ammi ta dauki ra aza mata bisa gammon har lokacin Bata bar kumbure2 ba

"Wai ke meke damunki?..." Ammi ta tambayeta, kara turo baki tayi

"Ni wallahi ammi banason talla... In munje garejin daura duk yawancin mazan yan iska ne...." Baki ammi ta bude tana kallon ta, dija ta cigaba dacewa

"Sai suce sai sun taba mutum Sannan su sayi furan sa...." Idanuwa ammi ta zaro tana mamakin abinda yarta take fada mata, kallon yarinyan tayi ta kalli kirjinta dake dauke da boobs yan kanana da basu gama developing ba, 

"Wallahi ammi jiya wani cemin yayi in zauna kan kafanshi ya sayi dukkan furan..." Ta fada tana fashewa da kuka, da Sauri ammi ta sauke furan daga kanta tana cewa

"Wai da gaske kike?..." 

"Wallahi ammi... Da ...gaske...nake....kullum haka suke mana...wasu sun girmi kawu nanu amma duk yan iska me...ni wallahi ammi banason talla..." Ta karasa maganar ta cikin matsanacin kuka, ahankali ammi ta zauna kan Dan kujeran dake gaban ta tayi tagumi Kawai sai ta fara hawaye, 

"Ya Allah.. Gamu gareka...ga yar marainiyarka gareka...ya rabbi kar ka bari a cutar da yar marainiyarka...." Tafada cikin kuka, kallon dija dake hawaye tayi Sannan tace

"Dija...inda nasan yanda zanyi da ko kadan bazakiyi tallaba...amma ke kanki kinsan halin da muke ciki... Kin koshi da taliyan da kika CI?..." Ammi ta tambayeta, cikin kuka ta gyada mata kai alaman AA,

"To kin gani...dukda tallan da kike ba koshi muke ba...kiyi hakuri ...wata rana sai labari..." Ammi ta fada cikin kuka, dija Dan turo baki ta kara tana cewa

"To ammi ki yiwa inna ladio magana mana ko zata samo min gidan aiki a birni kaman yanda Ladidi takeyi...." Idanuwa ammi ta zaro,

"Allah ya sauwake...ban yarda kije aikatau....ke Kawai Allah ya rufa mana asiri..Kuma kar ki yarda wani ya taba koda akaifanki ne balle jikin ki...kina jina?..." Ahankali ta gyada mata kai ta Kara cewa.

"Nidai ammi..nafison..." Sallama wasu age mate dinta yasa tayi shuru Bata karasa maganar da tayi niyyan fada ba, yan fura2 ne kusan su takwas suka shigo Dan karamin gidan

"Kam yau anci saa kin shirya baki tsaya bata mana lokaci ba..." Inji daya daga cikin yanmatan, hararanta dija tayi 

"To uwar iyayi..." Inji dija, ammi Dora mata furan tayi tana cewa

"Kar ki manta abinda NA fada maki..kinji?.." 

"To ammi..." Tafada Sannan suka fita daga gidan, daman da akwai wani mai motan dake daukan su daga kauyansu zuwan cikin garin daura dake jihar katsina. Ammi daki ta shiga, nima binta dakin nayi, ina ganin yanayin rayuwarsu nace alhamdulillah Allah dai yasa babu wayanda ke zaune a irin wannan gidan a zahirin rayuwa don their life is low beyond words, tagumi ammi tayi tana tunanin yaushe wahalan su zai kare don kullum gani take kaman is getting worse, gashi yaranta hudu Kuma dija ce babban cikin su, 

"Hmmm..ya rabbi ka tausaya mana..." Tafada tana Dan mikewa kan tabarman dake kasan dakin da ko cement babu.




A chan wani bangare NA Kano kam wani gida ne cike ana ta bude akwatuna da alaman lefe aka kawo, duk wacce ka gani kasan yan Hutu ne don every body around is glowing kaman  babu wahala cikin duniya. 

"Amma wannan kayan sun hadu da yawa..kayan kaman na mata biyu?.." Inji wata mata, Dariya Matan wurin suka saki Sannan daya daga cikin su tace

"Ai yanda mutum yake hakan komai nace yake...baku ganin yanda diyar tawa take kaman ita tayi kanta?..." Inji wata mata, guda daya daga cikin su ta saki don murna,



A daya daga cikin dakunan gidan kam wata beautiful lady ce zaune kanta babu headtie sai yanmata biyu zaune kusa daita sai hira suke, da alaman lefen ta aka kawo,

"Kinsan wallahi sai kin bani wannan swiss lace din...tunda an kawo maki uban kaya..." Inji daya daga cikin yanmatan dakin, wacce akayiwa magana Dariya ta saki Wanda yasa hakorin Makkah dake bakinta ya bayyana,

"Dan wannan babu case..." Shuru tayi ta kalli wayanta daya fara ringing, murmushi ta saki tana dauka wayan, yanmatan kallon juna sukayi suna cewa

"Halan angon ne?..." 

"Yes...babyna ne..." Tafada tana picking wayan, 

"Baby..." Ta fada cikin sexy voice, daga Chan bangaren aka saki murmushi, wani saurayi ne zaune a office, yana Dan buga pen dake hannun shi ahankali kan desk dake gabanshi, yana jin muryan Mufida ya ajiye pen din tare da yin mika Sannan yace

"My angel ya kike?..."

"Lafiya lau...ya kake ya rayuwa?.." 

"Alhamdulillah... An kawo kaya ko?.." Ya tambayeta in a low voice

"Yes baby....is so beautiful..." Tafada cikin whisper, Dariya yayi yana biting lip dinshi ahankali Sannan yace

"Not as beautiful as you...ai in ma shigo Kano sai NA kara kai personal shopping.. Kayanda babu idanuwan da zai gani sai ni kadai..." Murmushi mufida tayi tana sauraron yazid cikin so da kauna, 

"Is that necessary?.." Ta tambayeshi ahankali,

"Yes mana...ai wannan da kika gani choice din Hajiya karama ne...ni zanyi nawa bayan sun gama nasu..." Yarinyan da bazata wuce shekara 22 ba ta saki murmushi Sannan tace

"Baby yaushe zaka dawo?..." Ta tambaya ahankali, 

"In biki sauran sati biyu..." 

"Haba mai baby...ina missing dinka...ko baka missing dina?...." Ta tambayeshi cikin sanyin murya, Dariya yayi ahankali Sannan yace

"Ina missing dinki mana...in nazo kusa dake inajin kaman in cinyeki shiyasa ban San in zo sai nan da sati biyu..." Kukan karya ta farayi tana cewa

"Yanzu nan da abuja shine bazaka zoba?... Don Allah kazo wannan weekend din...pls..." 

"No...sai in the next two weeks... By then wedding din sauran sati biyu.. Kinji babyna..." Ya karasa maganar cikin whisper, 

"Hmm shikenan...kana ina?.." 

"Office..." 

"Kaci abinci?..." 

No..ko zaki zo ki bani?.." Shuru tayi Bata amsa mashi ba, hiran sukayi for almost an hour Sannan sukayi sallama, mufida wulla kanta kan gado tayi saboda murna, shi kuna ya kashe wayan ya Dora kafa daya kan daya tare da relaxing, karewa gayen kallo nayi sai naga kaman yafi mufidan kyau don ya hadu sosai, he's every ladies dream guy, bai ankaraba yaji an ture mashi kafa daga kan desk dinshi bude idanuwa yayi ya saki murmushi 

"Wai ka baka sallama ne?...kullum always boosting into people's office..." Inji yazid dake gyara zamanshi, Dariya gayen da ya shigo yayi Sannan yace

"Ka koya min sallama

 Mana...ustazz..." Gayen ya fada yana zama kan kujeran dake gabanshi, murmushi Kawai yazid yayi yana cewa

"Ai kasan ban yi karya ba..." 

"Muje muci abinci..." Gayen ya fada mashi, agogon dake kwance hannun shi ya kalla yaga har 3pm,

"Muje..." Yazid ya fada yana mikewa, laptop dinshi ya maida cikin bag tare da wasu files, kara kallon gayen nayi nace hmm am definitely dropping dead don yazid is killing me, tsayawa nayi INA kallon yanda yake abu very slow, komai nashi a nutse babu alaman Sauri ko.hanzari tare dashi, yafi minti goma yana parking abubuwa shi Kuma dayan gayen yana zaune yana kallon shi, sai da ya gama Sannan yace

"Mu tafi..." Yafada yana rataya bag din a shoulder dinshi, gayen kallon shi yayi

"Are sure ka gama don NA san halin ka da delay kaman mace..." Yazid tabe baki yayi yabi ta gefen shi ahankali ya wuce, yanda yake tafiya sai ka rantse bashi da bone ko daya a jikinshi don tafiya shi so sluggish. Gayen mikewa yayi yana cewa 

"Allah ya huci ran ango..."ya fada ya tarda yazid dake tafiya a hankali, banza yayi dashi 

" wai sauran kwana nawa bikinka?.." Gayen ya tambayeshi,

"Four weeks exactly..." 

"Wow...zan je Kano..I can't wait.. Allah ya hadani da mata yar Kano..." Inji gayen

"Ameen sultan..." Sultan kallon shi yayi yace

"Amma nasan kana da younger sisters.. Ka hadani da daya daga cikin su mana..." Sultan ya fada mashi, 

"Ni ba hadani akayi da my mufi ba...kaima ka nemo naka..." Ya amsa mashi atakaice yana danna lifter, kofan ya bude suka shiga ya jingina da jikin lifter yana cewa

"Am so tired.. NA gagara in fara Hutu wallahi..." 

"Ai kai kullum a gajiye kake..lazy guy..." Sultan ya fada mashi.

"Ai am not a racer balle in ce anason inyi gudu,...I believe in easy way ..." 

"Yeah...you believe in easy tunda you are lazy...kasan muje gym wannan weekend din kaga yanda guys ke motsa jiki...." Dariya yazid yayi Wanda ta bayyana well set of teeth dinshi mai dauke da madaidaishin wushirya daga tsakiya 

"Hmm mufida you are one lucky gal....," NA fadawa kaina, 

"Workout kaman wani Dan danbe?... Kai am OK the way I am...Kawai I love my self...I don't need to workout.." Ya fada suna fita daga cikin lifter, hallway suka nufa suna gaisawa da wasu Colleagues nasu na CBN abuja har suka isa parking lot Kowanne su ya dauki elegant car dinshi mai tsadan gaske sukabi bayan juna zuwa wata expensive restaurant inda suka saba cin abinci.

[3:11PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 鉂ゐ煉涴煉氿煐ゐ煉滒煉�

NA CUCE TA

馃挋馃挌馃挏馃枻鉂ゐ煉�




庐zuwairat( ummu Maryam)








2鈨�





Suna cin abinci yanmatan wajen NA Dan flirting dasu daman sun saba da behavior dinsu, yazid kam ko daga kai baiyi balle ya kallesu shiya sa suke ce mashi oga ustaz, kullum in suka zo wajen bai daga kai balle ya kalli mutum daya cikin tsalatsalan yanmatan dake sayar da abinci shi kam sultan sunayi yanayi har wani lokacin ya batawa yazid rai, 

"Hot Bomboy...." Wata yarinya dake sanye da mini skirt ja da white shirt da aka rubuta eleganza gabanshi ta fada tana tsaye kusa da sultan amma yazid dake zuba salad kan abincin shi Kawai take kallo. Cikin dariya sultan yace

"Yes sweet baby...how far..." Yafada yana cin abincin shi don in da sabo ya saba shi ko kadan bashi da kyaliya while shi yazid ko kallo basu isheshi ba,

"Oga ustqz...how is work today..." Budurwan ta tambayi yazid, banza yayi daita yacigaba da cin abincin shi,

"I will come to CBN quarter this weekend... Can I visit?..." Yarinyan ta tambayi sultan, sultan kallon hot legs dinta dake salki yayi zuwa boobs dinta dake cike dam da kirjinta Sannan yace

"No thank you...I don't want to do anything stupid..." Yafada yana maida kanshi wurin abincin shi, yarinyan dafa shoulder shi tayi Wanda yasa yazid Sauri daga kanshi ya kalleta tare da watsa mata wani irin irritating look Sannan yace

"Do you want to loose us as your customer?..." Ya tambayeta babu alaman wasa cikin muryan shi, da Sauri yarinyan ta dauke hannun ta tana kallon inda madam mai wurin ke zaune don kar taji don tasan hakan NA Iya zama matsala, sultan kam sai dariya yake yana cin abinci, 

"No sir..." Yarinyan ta amsa mashi,

"Then stop all this...we're not here for gals...we are here to eat...so if you don't want to loose us then stop it..." Yafada yana bugun table din da karfi Wanda hakan ya jawo hankalin wasu costumers garesu, yana kaiwa nan ya mike, da Sauri madame ta yo wurin shi amma bai tsaya ba ya nufi kofan fita, da Sauri babban matar ta tardoshi tana cewa

"Sorry... What's the problem?..." Ta tambayeshi ahankali, afusace ya juyo yana cewa

"Tell your gals to stop disturbing us...we only come here for food... Nothing else..." Yafada Sannan ya fita, kai Kawai sultan ya girgiza ya tashi tabi bayanshi, ita Kuma madame ta balbale yarinyan tana cewa

"Daga yau kar ki kara zuwa wajen wannan Hausa boys ...kinji ko?.." Ta fada mata cikin yarensu na Igbo.



Yazid kam motanshi ya shiga shima sultan yashiga nashi ya bi bayanshi yana cewa

"Ko rabi abinci NA banci ba...mtwsss...".


Gaban wani medium restaurant yazid yayi parking shima sultan parking yayi, fitowa yazid yayi ya kalli sultan daya nufoshi, 

" why did you follow me?.. Ai kai kana jin dadin abinda suke maka...you shouldn't have followed me..." Yafada fuskan shi daure, tsoki sultan yaja,

"Wallahi kana da matsala... Kaga we are all Muslim amma kai you are always taking things to high... Gaskiya wannan abun da kake bai dace ba..." Sultan ya fada mashi ranshi bace, kallon up and down yazid yayi mashi

"Wato kam abinda nake bai dace ba...kana barin yarinyar da ba matarka ba tana taba ka....well is your life..." Yafada yana nufan hanyan restaurant din bayanshi sultan yabi da harara,

"Kai dai Kawai you are sadist... In ba haka ba don yarinya ta tabani sai ya zama iskanci nayi daita?..."

"Ai daga yanzu ban Kara zuwa wannan restaurant din..kai dake jin dadin abinda suke maka sai ka cigaba da zuwa wurin..." Ya fada nashi ataikace, dariya sultan dake biyedashi kaman bindi yana cewa

"Am really laughing in Swahili...kai dai Kawai kace 8k per plate of food is too expensive for you shiyasa kakeson chanza wuri..." Wani irin bazwaran dariya yazid yayi yana cewa

"Kaima kasan ba haka bane don ko ban aiki a CBN common 8k a plate na abinci bazai gagareni ba....amma don't worry Allah ya kawoka Kano lafiya zakasan ba da CBN nake takama ba...." Dariya sultan yayi Yana   cewa

"Oho dai...kai zaka biya kudin duk abinda naci..." Inji sultan

"Wannan ba case bane..." Yazid ya fada adaidai lokacin da aka bude mashi kofan restaurant din suka shiga tare.


Wannan shine kaidan yazid, baya dauka lack of moral character, ko gidan su ansan da hakan, din duk yanda kannanshi ke jin dadin rayuwa da yazo gida komai nasu yake tsayawa don dole su dawo gidan by 8pm ko su kwana waje, alhaji wato babanshi yana sonshi saboda wannan halin nashi, haka Hajiya babba wato mahaifiyarshi hakama Hajiya karama kishiyar mamansu, amma yaran gidan especially shahid da Sharif basuson zuwan shi don yana slowing rayuwan su kaman yanda suke cewa, amma yan Matan gidan irin su Zainab da yusra tare da Maryam NA sonshi kaman lollipop, likewise yan yaran gidan marzuq, mimata, ihsan da Ameera suma basu wasa da shi they love him so much don gani suke duk sun fi sonshi fiye da kowa,. Yazid ne babba a gidansu, sai da akayi shekara takwas da haihuwanshi Hajiya Bata kara haihuwa ba sai alh ya kara aure wanda month din da alh ya kara aure Hajiya babba ta samu cikin shahid itama amarya ta samu cikin Sharif wanda hakan yasan ake kiransu da twins from different mothers, saboda kamaninsu daya da alh, Kuma komai masu iri da har tsawon Sannan behavior dinshi NA rashin ji is the same, don ko da wasa Hajiya babba Bata isa ta siyawa shahid abu bata siyawa Sharif ba,

 Bayan shahid Hajiya Bata kara samun haihuwa ba saida Hajiya karama ta haifi yusra da Maryam Sannan Hajiya babba ta samu cikin Zainab, atakaice dai yaran Hajiya babba 4 yazid, shahid, Zainab sai auta marzuq ita Kuma Hajiya karama nada  6, Sharif, yusra, Maryam, mimata ihsan sai auta Ameera. Zaman su is very lovable saboda ko kadan alh bai basu room din kishi ko wani abu makamancin wannan ba, he make all of them feel special don duk lokacin da yake tare da daya yana mantar da ita wata kishiya, zai nuna maki babu kaman ki so kowacce gani take yafison ta alhalin ba haka bane yana sonsu daidai amma fa bai wasa da Hajiya babba saboda karamcinta. 


Yau suna zaune falo Hajiya babba tare da Hajiya karama kowacce taci ado cikin expensive swiss lace little brats of the house NA wasa cikin tsakiyan falo kaman yanda su Sharif ke kiran  marzuq ihsan da Ameera kenan, 

Hajiya babba kam tamkar carbon copy NA yazid don komai nasu iri daya har red lips dinta. Wata matace dauke da yar paper da pen hannun ta da alaman list take, Hajiya babba kallon Hajiya karama tayi

"Ni iyakan abinda nakeson ayi kenan... Ki fada naki..." Tayi directing maganan ta to Hajiya karama,  

"Ni dai ayi dinner.. Ko Kuma party till dawn..." Tafada tana girgiza kirjinta, da ganinta irin civilised women din nan ce, itama ta hadu ba kadan ba, dariya Hajiya babba tayi

"Kinsan Dan naki..Yana iya cewa bai attending..." Inji Hajiya babba,

"Kam har ya isa?.. AI bai isa ba...first wedding da zaayi a family din isa bala should be the talk of the nation..." Hajiya karama ta fada, kallon Matan dake zaune tsakiyan su tayi Sannan tace

"Hajiya wedding planner...kiyi adding party till dawn...." Shuru tayi ta kalli kofan da aka bude, shahid ne ya shigo ya zauna gefen Hajiya karama don mostly sunfi yi daita saboda Bata fiya hanasu duk rashin jin da zasuyi ba, baki ta bude zatayi magana shima Sharif ya shigo ya zauna dayan side din Hajiya karama, Hajiya babba kallon su tayi ta saki murmushi tare da girgiza kai, Hajiya karama tacigaba dacewa

"As I was saying before my angels interrupt me...kiyi planning big till dawn party..." Wannan irin shewa Sharif da shahid sukayi tare da manna mata kiss a both cheek dinta 

"That's why I love you little mom..." Inji shahid don haka suke kiranta da little mom, dariya tayi tana lumshe idanuwa don jindadi, 

"Wallahi haka ya kamata ayi Kawai..." Inji Sharif, Hajiya babba dariya tayi tana cewa

"Ai kunsan da Kyar Zai yarda...kun San halin yayan naku..." Daure fuska sukayi shahid yace

"Big mom..Kawai ki fada mashi yayi zaman shi Chan abuja in yaso in an gama bikin sai ni da Sharif mu saka matar a mota mu kai mashi..." Yafada babu wasa, 

"Ai hakan Kawai zaayi...zuwan shi ma bai da amfani..." Inji Sharif, 

"Kunci gidanku... First son dina kuke cewa hakan?... Zanci ubanku wallahi kunsan halina sarai..." Hajiya karama ta daka masu tsawa, shuru sukayi din sun San tana Iya birkice masu yanzu, Hajiya babba dai kallon su Kawai take with adoration, tana tunanin lokacin da akace zaayi mata kishiya komai nata tsayawa yayi saboda bakin ciki amma yanzu kam kullum cikin hamdala take da Allah ya hadata Dana gari, 

"Kuma ki hada mana get together NA mothers Kawai..." Inji Hajiya karama, matar da aka kira da Hajiya wedding planner sai rubuce2 kawai take, duk abinda aka fada sai ta rubuta, sai da aka gama fada mata komai da zaa bukata sannan tace 

"To zanyi listing komai Sannan in aiko maku da bill..." Inji Matan

"Wannan babu case..." Inji Hajiya karama dake magana tamkar danta zaayiwa biki, matar mikewa tayi Hajiya babba da Hajiya karama suka bi bayanta, har bakin motan Matan suka rakatq Sannan suka komo cikin part din Hajiya babba don most of the time nan suke zama suci susha, har yan yaran ma basu zama a dakin wasansu sunfi son su kwaso kayan wasansu su dawo part dinta Kuma bata hanasu tunda da akwai masu aiki da zasu gyara waje ko sun Bata.

 Falo suka dawo suka zauna suna listing wayanda zasu gayyata din kar lokacin ya kara matsowa su rikice, Hajiya babba NA fadan sunayen mutanen itakuma Hajiya karama NA rubutawa cikin iPad dake hannun. 




Sai daf da sallan ishai su dija suka dawo daga tallan daman kusan kullum haka suke dawowa saboda sai bayan sallan asar suke tafiya, agajiye ta shigo gidan ba ko sallama ta shiga dakin ta tarda ammi zaune su binto suna bacci kan tabarma, ajiye ruban tallan tayi da karfi ta zauna kasa gaban ammi

"Sannu da dawowa..."

 Ammi ta fada mata tana cire gammo daga kanta,

"Yauwa..." Ta fada tana kallon su binto dake bacci,

"Har sunyi bacci?.." Ta fada har lokacin Bata bar kallon su ba, 

"Yan rigima sunyi bacci...ya kasuwa?..." 

"Lafiya lau..." Ta amsa mata tana kwanciya kasan inda take,

"Madalla..." 

"Ga kayan da kikace in sayo nan cikin roban,...." Ta fada tana nuna Roban data ajiye

"Yauwa yar albarka..." Ammi ta fada tana jawo roban gabanta tana kallon abubuwan da dija ta sayo, dija gyara kwanciya ta tayi yanda zata Iya dauko kudin dake daure a haban zaninta, daga kwance ta fara kunce daurin ta dauko kudin 

"Ga sauran...dari biyar ne da ashirin.. NA sayi awara ta talatin cikin kudin..." Ta fada tana mikawa ammi kudin

"To dijata...nagode kinji...dafatan babu Wanda yayi maki zancen banza yau?..." Daga kwance ta girgizawa ammi kai

"Yau ban shiga garejin ba...cikin garin dauran na shiga kuma na saida duka...."

"To alhamdulillah...." Ammi ta fada tana jin dadi, ammi mikewa tayi ta dauki roban ta ajiye shi gefe 

"Ammi gobe Dan Allah a kai gero injin... Wallahi marata ke ciwo...." Tafada tana Dan dafa maranta, ammi ajiye roban tayi ta dawo ta zauna 

"To sai a kai injin din..amma ki kokarta muyi surfe mu wanke don mu bawa awaki su sha..." Dija turo baki tayi tana cewa

"Ammi ni marata ke ciwo...irin ciwon da yayi min wancan lokacin yake yi min..." 

"To kilan bakon watanne zai zo..." Sai lokacin dija ta tuna da watan da ya gabata ta fara ganin jini Wanda ammi ta shaida mata cewa alaman girma ne. 

"Wai ammi duk wata sai nayi wannan abun?..ni wallahi banason shi...." Tafada hannun ta biyu kan maranta, 

"Ai lalura ne Kuma Allah ne ya dorawa mata Kuma ba din bayason mu ba...wasu ma sai sun nema amma basuyi...don haka ki bar cewa bakison shi...." 

"To ammi..." 

"Tunda bai kaiga zuwa ba kije kiyi sallan ishai...." Dija ta fi minti biyar kwance Sannan ta mike ta fita ta dauki buga ta shiga kewayen su da aka zagaye da buhu. Few minutes later ta Fito tana cewa

"Ammi yazo..." Tafada da karfi, ammi murmushi Kawai tayi Bata amsa mata ba.

[3:12PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挏馃挍鉂ゐ煐ゐ煉欚煉�

NA CUCE TA

鉂ゐ煉滒煉涴煐ゐ煉氿煉�



庐zuwairat(ummu Maryam)





3鈨�





Da Sauri ta dawo cikin dakin tana cewa

"Ammi NA ganshi..." Tafada cikin jindadi

"Naji...wai in tambayeki...murnan me kike?...." Ammi ta tambayeta tana kallon ta, 

"Babu komai..." Ta fada ahankali, 

"Hmmm NA gane Kawai don bakison yin sallah ne...to kiji tsoron Allah... Maza ki tashi ki tafi makaranta....nasan an zauna tunda anyi sallan ishai...." Ammi ta fada mata, nan ta kara Bata rai tana cewa

"Ammi NA gaji..." Bata idaba ammi tayi mata dakuwa

"Kinci mai garinku...maza ki tashi ki tafi..." Ammi ta umarceta, bata fuska tayi kaman zatayi kuka ta fara cewa.

"Ammi gasu binto basu je ba?...ni ki bari sai gobe.. " ta fada kaman zatayi kuka, baki ammi ta bude tana kallon ikon Allah, tana mamakin yanda komai sai dija ta hada kanta da kanwarta, komai Bata yarda itace babba sai tace su binto kasa da kasa

"Wai ke in tambayeki... Ke da binto waye babba?..." Ammi ta tambayeta tana kallon yanda idanuwanta suka chanza kaman zatayi kuka

"Ni..." Ta amsa mata ahankali,

"To meyasa komai sai kin hada kanki da binto?... Baki San kome kika shi su ma Zasuyi ba?... Ke ce babba son haka ki dinga daukan girma..." Ammi ta fada mata cikin lallashin, 

"To ammi..." Ta fada rana turo baki don ko kadan Bata gamsu da maganar ammi ba, kullum komai ita, shiyasa kullum tana aduan Allah yasa a dauketa, har wani lokacin adua take tana cewa

"Allah kasa a saceni a kaini katon gida ko shara da wanke2 in dingayi..." Take fada duk lokacin da take tallan fura ba kaman in ta zama frustrated.

"Maza tashi kar a fara ba dake ba..." Ammi ta fada mata, 

"To..ammi amma ki bani ashirin din in kashe in naje chan..."

"Ban baki ashirin... Amma ga goma..." Ammi ta fada mata tana bata naira goma daga cikin kudin data kawo, amsan kudin tayi Ta bude wata old Ghana must go ta dauko wata old and faded pant tare da kyalle ta cire pant dake jikinta ta saka Wanda ta dauko tare da tura kyallen data dauko, ta gyara daurin dankwalinta tana fita daga gidan babu hijab, tana tafiya tana kallon yara dake wasa cikin hasken wata har ta kai kusa da wani mai nama, karasawa tayi kusa da inda mutum yake

"Danmusa inayini..." Ta gaida shi tana kallon naman dake maiko a gabanshi

"Khadija ya kike?..." Inji saurayin Wanda bazai wuce shekara 18 to 20 ba

"Lafiya lau..." Ta amsa mashi ko blinking batayi saboda yanda take kallon naman, murmushi yayi

"Har kun dawo kenan?..." 

"Eh..." Ta amsa mashi atakaice, har lokacin tana kallon naman tana aduan Allah yasa ya yanmata kaman yanda ya saba, 

"Makaranta zaki je?.." Ya tambayeta

"Eh...", dariya saurayin yayi yana kallon yanda take lashe baki, yanka uku ya debo ya zuba cikin takarda ya mika mata, kaman zakin daya shekara bai ci abinci ba ta miko hannu zata amsa sai saurayin ya maida hannun shi yana kallon ta Sannan yace

" yaushe zaki bani amsa ta?..." Ya tambayeta ahankali,  Dan turo baki tayi tana cewa

"Gobe..." Dariya saurayin yayi

Hmm dija sarkin wayau..kullum sai kice min gobe...to yaushe goben zai iso?..." Da Sauri tace

"Allah gobe zan baka amsa..." 

"Allah ya kaimu goben... Amma in baki bani amsa ba bazan kara baki nama ba...kin amince?.." Da Sauri ta gyada mashi kai tana cewa

"NA amince..." Sai lokacin ya mika mata naman, tana amsa ta bar wajen da Sauri tana bude takarda naman, tana tafiya tana yaga kadan2 wai don kar ya kare. Haka tana zaune makaranta tana cin namanta ahankali daman she's use to it.Har aka tashi karfe goma dija bata gama cinye naman ba saboda yanda take yagan daman ahankali. Ana tashi ta tafi gida tana hamma, daman Tasan kafin ta iso duk sunyi bacci don haka tana shiga gidan taja kaurensu da baida sakata taje ta kwanta tana tunanin yanda gobe zai kasance mata.



Yazid bai shiga apartment dinshi ba sai bayan sallan ishai daman mostly sai bayan sallan ishai yake shiga gida don quarters din is very lonely Kuma shi bayason hayaniya most especially Kuma ba yanayin halinsu daya da sauran guys din ba don mostly su da yan mata suke wining time dinsu shikuma da calling iyayenshi ko Kuma karatun alquran sai kuma kiran mufida Wanda wani lokacin da wayan yake kwantawa a kunnenshi saboda ita.


Yana shiga apartment dinshi Wanda ta hadu daga company don komai is made abroad, ko zama baiyi falo ba ya shiga daya daga cikin four bedrooms din ya cire kayan jikinshi yayi folding dinsu tamkar mace ya ajiye su cikin closet ya shiga wanka ta fito bai wani shafa mai ba ya saka jallabiya Sannan ya dauki wayanshi yayi dailing number Hajiya babba

 Alokacin duk suna babban falon alhaji suna fira yara suna wasa sai sai yanmatan na chatting da wayansu ga  katon naman akuya roasted suna ci ana hira, Hajiya dauka wayan tayi yan yara suka taho wurin ta da gudu don sun san shine cos mostly lokacin yake kiran su, sallama Hajiya babba tayi ya amsa yana cewa

"My mommy good evening..."

"Evening sweetie... Ya aiki?..."

"Alhamdulillah... Ya gida da yara?..." Ya tambayeta a nutse, da Sauri yaran sukace

"Yaya ga mu...." Suka fada a chorus, Dariya yayi, Hajiya babba ta ajiye masu wayan bayan ta sashi hands free, nan suka fara labari ko wa NA bashi labarin abubuwa kala saida suka gama Sannan Hajiya babba ta dauki wayan suka fara hira tana cewa

"Son ga junior mom tana hada maka party till dawn..." Dariya yayi yace 

"Small mom...nasan kina jina...banason party till dawn..." Ya fada yana Dariya,

 Itama dariya tayi Sannan tace

"Kayi kadan..." Tafada cikin high voice, yanda zai jita da kyau, dariya ya karayi yana cewa

"Nidai ko kun hada ban zuwa...sai dai kuyi abunku Ku kadai..." Yafada cikin raha yana jiran amsan small mom don yasan ta da tirjewa kan abu, 

"Ai kayi kadan yaro...party kam an hada an gama..." Ta fada again da karfi, alhaji kam ko kallon su baiyi sai cin naman yake yana korawa da juice while suma yan yaran suna ci suna wasa. 

"Wai yaushe zaka dawo?..." Hajiya babba ta tambayeshi,

"Sai nan da sati biyu..." Ya amsa mata

"Kai yaro maza ka dawo...nan da sati biyu is too far..." Inji Hajiya karama,

"Sai lokacin hutuna zai fara..." 

"Nidai ka dawo nan da sati daya..." Hajiya karama ta umarceshi,

"To momcy..." Ya amsa mata in a funny way.

"Ina twins?..." Ya tambaya, don haka yake kiran Sharif da shahid,

"Basu dawo ba..." Hajiya babba ta amsa mashi

"Aikensu akayi ko yawon ne Mara amfani?..." Ya sake tambaya, dariya Hajiya karama tayi tana cewa

"Suna waje suna shan iska...." 

"Ai ba zafi ke da akwai cikin gidan ba...bari in kira su..." Ya fada Sannan sukayi sallama, kashe wayan yayi Sannan yayi dailing number shahid, alokacin Sharif na tukin mota shi Kuma shahid na zaune, yana chatting, yana ganin kiran yazid ya kalli Sharif yace

"Guy ga vigilanty NA kira..." Yafada yana dariya, shima Sharif dariya yayi

"Kar kayi picking.. Kilan ya kira gida an fada mashi muna waje.." Kin picking sukayi har wayan ya gama ringing, yazid dai girgiza kanshi yayi yana murmushi

"Sheggu..." Ya fada yana dailing number mufida. Sai da suka kusa hour biyu suna waya Sannan sukayi sallama ya kwanta yana imagining nan da sati four yana da aure.


The following day ya shirya as usual ya tafi office daman a chan ake kawo mashi breakfast.


Dija kam sai data gama surfe geron ta wanke ta shanya Sannan ta shiga wanka, acikin karamin toilet din Wanda babu cement ta tsaya tana kallon tsaraicin ta, daman tunda alamun girma suka fara fito jikinta ta maida kanta tamkar madubi ba kaman in ta shiga kewaye, yau ma haka ta tsaya tan kallon white skin dinta dake fari tas compared to her face don jikinta ya fi fuskan ta haske nesa ba kusa ba, kallon yan boobs dinta tayi ta kurawa dark nipple dinta ido tana mamakin yanda akayi Bata lura da sanda suka fara fitowa ba don ita kaman farat daya ta fara ganin su,Dan juya baya tayi tana kokarin kallon ass dinta amma Bata gani kaman yanda ta bukata, tafi minti talatin tana kallon kanta don ko kadan Bata gajiya da kallon kanta

"Wai ubanme kike in kika shiga kewaye?..." Ammi ta fada da karfi, da Sauri tace

"Ammi kashi nake..." 

"Ke kullum sai in kin shiga wanka kike kashi?... Dalla maza ki fito kafin in sameki..." Ammi ta daka mata tsawa

"To.." Ta amsa mata Sannan ta fara wanka. Ko.minti biyar batayi ba ta fito da daurin kirji ta shiga daki ta shafa Vaseline ta saka wata faded but neat atamfa Sannan ta fito lokacin ammi NA jifan Dan wake cikin tukunya

"Ke dauki yaji ki daka.." Ammi ta fada mata, turo baki ta karayi don one thing about khadija ko kadan batason aiki ko sai goma zaa aiketa sai ta nuna bacin ranta dukda zatayi amma ba don ta soba

 Haka ta daka yaji tana turo baki har ta gama, bayan kaman minti arbain aka sauke danwake sukaci Sannan ta tafi injin din. Da wuri  ammi ta gama mulmula mata furan  amma still sai bayan sallan asar suka tafi tallan. 



Hajiya karama ce zaune kusa da Hajiya babba a falon Hajiya babba tana cewa

"Gaskiya yaya nidai NA gaji da halin wannan yarinyan... Kokadan Bata daukan darasi...ka barnatar da kaya..gaskiya wata yar aiki zan sake..." Inji Hajiya karama, Hajiya babba shuru tayi for a while kaman mai tunani Sannan tace

"To me zai hana a karo maki wata batare da ki kori  ita zulan ba?.." Hajiya babba ta fada mata, da Sauri Hajiya karama ta girgiza kai

"Gaskiya ni ko kadan banason zama da wannan yarinyan yanzu..Kawai wata zansa antyn katsina ta samo min..." Dariya Hajiya babba tayi tana cewa

"Har katsina Neman yar aiki?..."

"Yo yaya ya zanyi ?.. Ai gara katsina tunda yawancin yan Matan birnin nan sun fiya wayewa...amma in aka samu cikin kauyen kayayau basu daukan abu for granted,..." Inji Hajiya karama

"To shikenan amma Dan Allah karki sallami zulai...kinsan babu kyau hana mutum hanyan samun abinci.. Kawai a nemo maki wata ki hada su biyu..." Inji Hajiya babba, 

"To shikenan...amma yarinyan nan taci arzikinki wallahi.. Don da nayi niyyan da an kawo min sabuwa zan sallami shegiya ta je Chan gidansu ta bar na tar masu da abinci kaman yanda take nan..." Yanda tayi maganar yasa Hajiya babba dariya 

"Wallahi kin Iya bada dariya..." Inji Hajiya babba, itama Hajiya karama dariya tayi

"Ai yarinyan ce da ban dariya...sai ta kusa karar da dettol daya wajen wankin toilet...jiya daga nace ta hadawa  Ameera tayi tayi fulling jug da tea ta mika mata..." Hajiya dariya ta karayi,

"Funny Wallahi.. Sakarcinta is written all over her..." Inji Hajiya babba, 

"Aikam am feed up with her wallahi... Amma bari insa a samo min wata kilan tayi learning daga gareta don NA lura su ma yaran suna son sakarcinta especially Ameera..." 

"Yo daman yara haka suke...sunfi son naughty people..." Inji Hajiya babba, Hajiya karama Bata kara cewa komai ba ta dauki wayanta tana cewa

"Bari in kira yayan katsina muji ko zan samu mai aikin...." Ta fada tana dailing number elder sis dinta dake aure a katsina

馃挌馃挋馃挏馃枻鉂ゐ煉�

NA CUCE TA

鉂ゐ煉欚煉涴煐ゐ煉滒煉�




庐zuwairat(ummu Maryam)





4鈨�






 _Three days later_




Dija ce dauke da roban furan ta tana yawo tana shiga manyan gidaje don ita gani take yan kananan gidan basu da kudin siyan fura

"Duk daya muke daku..." Take fada duk sanda taga yar karamar gida. Tana cikin tafiya ta shiga cikin wani beautiful house, daga tsakar gidan ta hangi wata mata zaune kan carpet tana waya, daman ta taba shiga gidan Kuma an saye dukan furanta, hakan yasa ta tsaya Bata tafiba ta tsaya tana sauraron abinda matar ke cewa

"Eh wallahi Hajiya ce tace kanwata na son yar aiki Kuma duk Wanda NA samu sai suce Kano yayi masu nisa..." Ta fada ahankali tana sauraron abinda ake  fada mata, bayan few seconds ta kara da cewa

"Ni ma ko kadan banason ace wasu su kai mata yar aikin ba muba saboda cewa tayi yayarta matar isa bala ce..kinga da akwai samu...." Ta fada Sannan shuru ya kara biyo baya tana sauraron abinda ake fada mata, 

"To shikenan.. Dan Allah ki bincika.. Nima zan cigaba da nema amma fa ance wacce zata Iya aikin komai..." Matar ta fada, dija kam duk tana jin abinda  matar ke cewa, shuru tayi tana tunanin inama a dauketa, bayan kaman minti biyu matar ta kashe wayan ta Sannan ta daga kanta ta kalli dija, da Sauri dija tace

"Kuna sayen fura?..." Ta fada ahankali, matar murmushi tayi Sannan tace 

"Ki kawo in gani..." Ta fada mata fuskan Hajiyan dauke da murmushi da ganinta kasan irin yan duniyan nan ce don da gani tana shan taba, ahankali dija ta karasa ta sauke furan gaban Matan ta yaye ledan furan don matar ta samu daman ganin furan da kyau, 

"Kece kika kawo min fura kwana kin baya?..." $ matar ta tambayeta, da Sauri dija ta gyada mata kai tare dacewa

"Eh nice..." Ta fada har lokacin Bata daina tunanin abinda taji matar NA cewa ba,

"To ki bani NA dari biyu in saka a fridge...don naji dadin furan kwanakin baya..." Da Sauri dija ta dauko Leda daga gefen roban ta ta fara zuba furan cikin natsuwa kaman ba ita ba, sai da ta gama ta ta dauko biyu ta kalli matar tana cewa.

"Ga gyara..." Ta fadawa matar, murmushi matar tayi Sannan tace

"Nagode..." Ta fada tana daukan purse dinta, budewa tayi ta dauko dariya biyu ta Bata, dija ta amsa tare dacewa

"Nagode..." Rufe furan tayi da ledan Sannan ta mike tana son yiwa matar magana amma ta kasa, daukan furan tayi har ta kai bakin gate ta juyo ta kalli Matan dake latse2 wayanta, tsayawa tayi bakin gate din Wanda yasa matar kallon ta, 

"Lafiya dai ko?..." Matar ta tambayeta, da Sauri tace

"Eh...daman...." Sai tayi shuru, matar tsaya kallon ta tayi don sauraron abinda zatace, jin tayi shuru Kuma Bata tafi ba yasa ta cewa

"Daman me?..." Inji matar cikin natsuwa, dija kasa cewa komai tayi Kawai tayi tsaya kikam dauke da robanta akanta, 

"Dawo inji..." Matar ta fada mata, ahankali dija ta dawo , gefen ta matar ta nuna mata

"Sit..." Matar ta fada mata, dukda dija batajin turanci ta gane abinda  matar ta fada mata, ahankali ta sauke roban kanta ta zauna gefen Matan. 

"Ki fada min...me kike son fada min..." Matar ta tambayeta, dija dai shuru tayi tana wasa da yatsunta,

"Ke nake sauraro..." Matar ta sake fada mata, ahankali ta fara cewa

"Daman....naji...kina...cewa....kinason... Mai..aiki...shine..." Sai tayi shuru saboda yanda gabanta ke faduwa, Matar ta gane inda ta dosa dukda muryanta NA cracking

 "Ina jinki..."  inji matar, 

"Nace..in..babu...damuwa....zan....yi..."  ta kai.karshen maganar da kyar, murmushi matar tayi tana cewa

"Da kaman bazaki ida maganar ba...kina Iya aikin ne?..." Da Sauri dija ta gyada mata kai tana cewa

"Eh.." Yanda tayi maganan yasa matar dariya tana cewa

"In iyayenki basu yarda ba fa?..." Da Sauri tace

"Babanmu ya rasu..nasan ammi zata yarda...in kin je ..kin fada mata ..." Ta fada muryanta na cracking, matar kura mata ido tayi tana kallon beautiful and innocent face dinta Kuma tana tunanin wane irin dalili ne zaisa yarinya ta so zuwa gidan aiki Kuma da kanta ba wai forcing dinta akayi ba, amma tana kallon how faded her hijab and wear looks sai ta gane she will definitely needs some income Kuma Tasan ta cancanci irin gidan da ake magana.

"In Bata amince ba fa?.." ta sake tambayan ta, muryan NA rawa tace

"Nasan zata yarda..." Ta Bata assurance dukda tana ganin da kyar hakan zai yiwu don Tasan stand din ammi kan barin ta tafi wani wuri aiki amma gaskiya ta gaji da wannan wahalan tallan Kuma tayi deciding zatayi  anything necessary don ammi ta amince NA wannan zancen

"Wane wuri kike?..." Ta tambayeta, nan dija ta fada mata sunan kauyensu, baki matar ta bude

"Yanzu daga Chan kuke zuwa nan cikin garin?.." Kai dija ta gyada mata

"Lallai kam..amma ina ganin da nisa Kuma aikin ba a garin katsina zaayi ta..Kano ake bukatan mai aiki..."  Da Sauri dija ta katseta dacewa

"Ai ba komai... Tunda baa kasa zanje ba..." Dariya matar tayi 

"To..yanzu tunda an fadamin ana bukatan mai aikin da wuri bari in kaiki garin naku sai muyi magana da amminki..." Wani irin dadi dija taji amma sai cewa tayi

"Ai ban gama saida furan ba..." Dariya matar tayi tana cewa

"Ki kirge min sauran..." da Sauri dija tayi counting sauran cikin Leda ta mika mata

"NA nawane?..." Matar ta tambayeta

" sauran na dari uku da sabain..." Dari biyar matar ta dauko ta Bata, 

"Ki jirani nan..." Inji matar Sannan ta shiga cikin falonta, Bata yi wasting time ba ta fito da gyale tare da car keys dinta, sai adua take Allah yasa a amince don Tasan ba karamin samu bane in kayi hulda da family isa bala, dija sai mar mar da idanuwa Kawai take,  mota matar ta fidda daga parking lot dija ta shiga ciki duka kama hanyan garinsu. 


Karfe biyar da minti ashirin suka iso kofar gidansu dija, da Sauri dija ta fita ta shiga gida matar ta fito tana kallon kauyen tana mamakin

 Ya akayi suke rayuwa a irin wannan wuri don tamkar bayan duniya suke saboda karanta kauyen, dukda ba cikin gari take ba amma Sam batasan daura yayi extending zuwa haka ba. Dija na shiga gidan ta fara kwala ammi kira

"Ammi!!...ammi!!!..." Ta dinga fada tun.zaure, ammi dake kada miyan kuka  ta mike da Sauri saboda yanda gabanta ya fadi don kiran dija har cikin zuciyanta saboda yanda take kwala mata kira on top of her voice, da Sauri ta ta taro dija dake shigowa, kallon ta tsaya yi hannun ta dafe da kirjinta, 

"Dija lafiya?..." Ta tambayeta cikin tashin hankali, dija kallon ta tayi da gwala2 idanuwanta tana murmushi

"Ke lafiya?..." Ammi ta sake tambayeta tana kallon ta from head to toe, 

"Lafiya lau..wata Hajiya ce ta zo wurin ki..." Ta amsa mata tana ajiye roban furan ta, kallon mamaki ammi tayi mata, 

"Wacce Hajiya?..." Ta tambayeta, 

"Gata nan..." Dija ta fada tana nuna matar data shigo cikin gidan da sallama, da Sauri ammi ta amsa tana kallon ta, 

"Barka da zuwa...shigo mana..." Ammi ta fada jikinta NA rawa don batasan abinda dija tayi ba da aka biyota, da Sauri ammi ta shiga cikin dakin matar ta bi bayanta tare da daga labulensu da ya kasu kusa kashi takwas saboda yanda ya yage, ta kasan wusiya matar ta dinga kallon dakin tana mamakin how living creature can sleep in such an awful place, ammi kakkabe tabarma dake kasa tayi jikinta sai rawa yake Kuma zuciyanta tamkar ya fito ta bakinta saboda fargaba. Dija kam gefe daya ta tsaya tana aduan Allah yasa a samu nasara, Da Sauri ammi ta debo ruwa cikin randa ta mika wa matar tana cewa

"Maraba..maraba..." Cikin faraa matar ta amshi ruwan amma tasan ko da wasa bazatyi gigin kai kofin bakinta ba, rike cup din tayi tana kallon dija dake ragube jikin bango tana kallon su, murmushi ta sakar mata itama dija tayi karfin halin maida mata martani, ammi durkusawa tayi kasa kneels dinta biyu kasa sai tafin hannun ta biyu suma kasa 

"Ina yininmu..." Ammi ta gaidata, cikin faraa matar ta amsa da 

"Lafiya lau..ya gida ya yara?...."

"Lafiya kalau suke...." Ammi ta fada Sannan tayi shuru tana sauraron abinda ke tafe da matar, ahankali matar ta ajiye cup din Sannan ta fara cewa

"Sunana Hajiya Aisha...ina zaune a cikin garin daura...ina Sana'a kala2 cikin su har da kai yara gidan gidan manyan mutane don suyi masu aiki don gyara rayuwan yaran..." Ta Dan yi shuru ita Kuma ammi dai tana nan durkushe tana sauraron ta, Hajiya Aisha ta cigaba dacewa

"To da akwai wata kanwar aminiyata dake son mai aiki karama daidai kaman yarki dija...shine ta shaidamin..." Da Sauri dija ta dan buga kafa kasa wai ita mai wayau don kar ta fadi ita tace tana son aikin, Kuma Hajiya ta gane sai tayi shuru ta chanza maganan zuwa

" shine naga yarki nace bari in biyo in tambaya ko zaki amince in kaita..." Ammi da kanta ke kasa sai ta fara girgiza kai alaman AA, dija dake tsaye tana kallon su nan take taji kwaiwanta yayi sanyi don Kawai so take ta je.

"Gaskiya Hajiya kiyi hakuri... Yarana marayune...nice uwarsu nice ubansu tunda yawancin yan uwan ubansu basu damu da suna raye ko suna mace ba...nasan muna cikin hali amma gaskiya nafison in wayi gari in gan dukkan yarana kusa dani...ko kadan banason abinda zai taba masu mutuncinsu saboda nasan yanda ake wulakanta marasa karfi cikin birni..." ta fada ahankali cikin natsuwa da sanyin murya Kuma har lokacin bata mike daga inda take ba, ahankali matar ta daga kai ta kalli dija da idanuwanta suka ciko da kwallan bakin ciki, murmushi Hajiya ta saki Sannan tace

"Babu komai...amma yar uwa inason in shaida maki cewa babu inda mutuncin ya mace ke saurin zubewa kaman talla saboda yanda duniya ta lalace... Da akwai maza azzalumai Wanda suke gurin lalata rayuwan yaran mata mussanman wayanda ke yawo kan titi...." Ahankali ammi tace

"Allah NA tsarewa ai...ni kaina don babu yanda zanyi ne amma ko kadan yata Bata talla" Ta fada cikin sanyin murya, ahankali Hajiya Aisha tace

"ga dama nan...NA daya yarki Bata zuwa koina tana cikin gida..Kawai ta kula da bangaren uwar dakinta Kuma ba ita kadai bace...Sannan duk wata zaa aiko da albashinta Wanda INA tabbatar maki yafi talla saboda ita Bata wahala ba ke baki wahala ba....Kuma wannan gidan da nake fada maki suna kuka da masu aikinsu tamkar yaran da suka Haifa don har boko da islamiyya suke saka su sai na karshe ina tabbatar maki dacewa zaa kare maki mutunci yarki...don haka ina baki shawaran da zan bawa kaina...ki gwada ki gani in hakan baiyi maki ba kina iya bukatan a maido maki ita...." Hajiya Aisha ta karasa maganar ta tana kallon dija dake hawaye, ammi dai shuru tayi har saida Hajiya ta kai aya Sannan tace

"Ni gaskiya nafison in tashi in ga yarana kusa dani...Sam hankali na bazai kwanta ba duk lokacin Dana tuna yata tana wani wajen Kuma basan irin halin da take ciki ba..." Ta fada kanta kasa, da Sauri dija ta fita daga dakin tayi waje ta fara kuka sosai kaman an doketa

"To shikenan... Allah ya shige mana gaba..amma zan dawo gobe koda kin chanza shawara.. Ba don komai yasa na fadi hakan ba sai don dija ta shiga raina...haka nan naji ina sonta tamkar nawa..." Itadai ammi shuru tayi Bata kara cewa komai ba, Ahankali Hajiya ta mike tare da dauka handbag dinta, itama ammi mikewa tayi tana cewa

"Don Allah ki tsaya kici turo..." Dariya Hajiya Aisha tayi

"Aa ..nagode kwarai..." Itama ammi Dariya tayi tana cewa 

"Ai Baku Iya cin irin abincin mu dake lami..."

"Sam ba haka bane...Kawai na koshi ne..." Ta fada tana fitowa waje ammi na biye daita har waje, ta wutsiyar ido ta kalli kukan dake tafasa tsanwa shar babu alaman kayan miya ciki. Kallon yaran ukun dake zaune tayi ta bude bag dinta ta Ciro Dari biyar ta mikawa babban cikin su wato binto, durkusawa tayi ta amsa tana cewa

"Mun gode..." 

"Haba Hajiya...har da wata hidima...mun gode kwarai Allah ya saka da alkhairi..." Tafada tana raka ta zaure, 

"Babu komai... NA gode nima...sai goben..." Hajiya tafada tana fita waje, sai ihun dija ke tashi duk ammi najinta amma tayi banza daita dukda Tasan halin yarta da kwallafa amma saidai ta mutu. Hajiya kallon dija data Dora hannu bisa kai tayi tana Dariya

"Haba dija...ki bar wannan kukan mana...in Bata amince ba to Allah bai kaddara zaki ba..kiyi shuru kinji..." Ta fada tana kallon yanda take Bata baki tana kuka kaman anyi mata mutuwa, kara volume din kukanta tayi dataga Hajiya ta shiga cikin motanta. Da gudu ta shiga cikin gida ta kwanta kasa tana cewa

"Wallahi... Ban kara zuwa talla..."

[3:12PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 鉂ゐ煉滒煉涴煐ゐ煉氿煉�

NA CUCE TA

馃挏馃挍馃挌馃枻馃挋鉂�




庐zuwairat( ummu Maryam)




5鈨�






Tafada cikin matsanacin kuka tare da kwantawa kasa tana rolling kaman wacce akayi wa albishir da mutuwa, babu Wanda ya tanka mata su binto tsayawa sukayi kanta suna kallon yanda take birgima kasa, ko kallon ta ammi batayi ba har tagama zuba wa su binto miya kan tuwon dake cikin kwano Sannan ta shiga ciki, har lokacin dija NA kwance kasa yaran neighbors sai lekota suke don ba karamin ihu take ba tana cewa 

"Ban kara zuwa talla...ban kara zuwa talla...saidai yunwa ta kashe mu gidan nan...." Ta fada cikin kuka, ammi na shiga cikin dakin ta nufi inda take ajiyan bulala ta yo waje, dija dake kwance na ganin ammi da bulala ta tashi tayi waje da gudu tana kuka, 

"Shegiya da kin tsaya yar banza...." Ammi ta fada tana maida bulalan. Har bayan sallan magrib dija Bata dawo gida ba tana nan labe gefe daya tana kuka gashi har lokacin Bata bar fargaban abinda ammi zatayi mata ba.


Ammi na ganin Bata dawo ba tasa binto ta nemota, sanin inda take zama in tana kuka yasa binto bata sha wahalan gano ta ba, 

"Kizo inji ammi..." Ta fada mata, hararanta dija tayi da red eyes dinta  tana cewa

"Ki wuce ki bani wuri..." 

"Ammi tace kizo ..." Binto.ta sake fada mata, aikam sai ta rarumi takalminta binto NA ganin hakan ta bar wajen da gudu taje ta fadawa ammi yanda sukayi daita,

"Ta shigo Dan kanta..." Ammi ta fada tana shiga cikin daki, har bayan sallan ishai dija da zaune inda take tana kukan bakin ciki, gani take gwara Kawai ta amince tana son dan Musa suyi aure kamar yanda yake yawan fada mata dukda batasan burouban da akeyi cikin aure ba amma ko kadan batason ta kara talla, tana nan zaune Bata ankaraba taji an damketa da Sauri ta daga kai taga ammi, baki ta bude zatayi kuka ammi ta dora yatsanta daya kan bakinta tana cewa

"Wallahi kika sake naji bakinki sai NA lahira ya fiki jin dadi...maza tashi ki shige min gaba..." Amma ta fada tana rike daita don tasan dija da kafan gudu kaman taci kare, da Sauri dija ta mike ra shiga gaban ammi suka taho gida sai shessheka Kawai take saboda yanda tayi kuka, daki ra shiga ta rabe jikin bango tana sauraron abinda ammi zatayi mata, ammi ce ta shigo rike da kwanon tuwo ta ajiye gaban dija

"Maza ki zauna ki cinye kafin ki ci ubanki...." Ammi ta umarceta, babu musu ra zauna ko hannu Bata wanke ba ta fara cin tuwon, ko kai Bata dagaba har saida ra cinye tas saboda sanin halin ammi, tana kamawa ta daga kai ta kalli ammi dake kallon ta, ahankali ammi ta fara cewa

"Yanzu dija kin fi son gidan wasu kan gidan mu?... Kinfi son zama da wasu kan zama damu?..." Ta tambayeta cikin natsuwa, dija shuru tayi batace kala ba, ammi ta cigaba dacewa

"Yanzu kinfison inda zakije a maidaki kaman baiwa?...baki da gatan komai sai yanda akayi dake?... Dija njasan bani da ko sisi amma ban barin wani ko wata ta wulankanta Mani Ku....yanzu tambaya daya nakeson yi maki...kin fison zama dxa wasu kanmu?...." Da Sauri dija ta girgiza mata kai,

"To wane dalili ne yasa kike kuka don NA hanaki zuwa aikatau?..." Ammi ta sake tambayan ta, tana shessheka ta fara cewa

"Ammi....Kawai inason mu dinga samu kaman yanda su hase ke samu..." 

"Kinsan halin da take ciki?..." Bata idaba dija ta katseta dacewa

"Ammi babu halin da take ciki..kalli yanda ta koma ranar da ta dawo...Kuma tace min har boko take zuwa...nidai ammi ki bari in je...in babu dadi zan dawo..." Tafada da gaske, ammi.zama tayi tana kallon ta cike da mamakin yanda take magana babu alaman tsoro, kara fashewa tayi da kuka tana cewa

"Dan Allah ammi ki bari inje...in da akwai matsala zan dawo...Kuma ni wallahi inason boko..." Ta fada cikin kuka,

 Ammi tsaya kallon ta kawai tayi saida tayi kukan mai isanta Sannan ammi tace

"Amma kinsan cewa ba ni kadai ke da iko da Ku ba ko?.... Dukda yan uwan ubanku basu damu da Ku ba nasan da zaran wani abu ya faru zasu samu bakin magana..." Da Sauri dija tace

"Ai duk suna birni...kawu nanu Kawai ne nan...ammi muje mu fada mashi...." Ta fada har jikinta NA rawa, 

"Badai yanzu kike nufi bako?..." Ammi ta tambayeta, sadda kanta kasa tayi Sannan tace

"yanzu.." Tafada tana murmushi,

"Jaira... Babu inda zamu yanzu ..saidai gobe..in bai yarda ba sai ki hakura..." Inji ammi, 

"Nasan zai yarda...ai ba damuwa yayi da rayuwata ba...." Tafada cikin jindadi,  hararanta ammi tayi Sannan tace

"Je kiyi salla...nasan rabonki da salla tun NA zuhr..." Bata idaba dija tace

"Ai har yanzu ban gama ba..."

"Amma kaman kinyi salla da zuhr

" aa NA duba naga har lokacin bai tsaya ba balle inyi wanka..."$ ta amsa mata kaman ba ita bace ke kwance kasa tana kuka kaman wata yar karama yarinya. 

"Je ki kara dubawa..." ammi ta fada mata, da Sauri ta mike ta fita.



Yazid NA zaune kan gado babu kaya jikinshi kafafunshi cikin blanket waya ne hannun shi yana magana kaman mai jin bacci idanuwanshi lumshe, 

"Baby I can't wait..." Ya fada cikin whisper, daga Chan bangaren mufi dake kwance sanye da kayan bacci ta danyi Dariya tare dacewa

"Can't wait for what?.." Ta tambayeshi, shima murmushi yayi yana kallon erection dinshi yace

"Nothing.. Kawai am eager to be with you.... Gani nake kaman 24 days din nan tamkar 24 months or year..." Idanuwa itama mufi ta lumshe saboda maganar shi ke yawo straight into her system, mika tayi Sannan tace

"Nikam kaman gobe nake ganin 24 days..." Yazid Dan kwantawa yayi yana cewa

"Don baki damu dani kaman yanda NA damu da ke ba...amma ni I feel rike in tariyo time din..." 

"Don't worry... Kaman gobe ne..." Ta fada mashi cikin sanyin murya, 

"Hmmm alright... I have been patient for a while.. So 24 days won't matter..." Ya fada ahankali, 

"That's my love... Shiyasa nake kara sonka....$" Dariya yayi

"Da gaske?  Tell me why..." Yafada cikin whisper, 

"Cos you are gentle..." Dariyan kasan makoshi yayi

"Hmmm baby am not that gentle... I don't want to disappoint you... On our first night..." Ya fada kasa2 yanda ki NA kusa dashi bazaiji abinda yake cewa, kuka karya mufi ta farayi tana cewa

"Ka bar fadan hakan...kana tadamin hankali..." Dariya yayi

"Name...Kawai am telling you kar ki daukine gentle don I might be bad ass..."

"I know you are not..." 

"To shikenan...I will try to be gentle as I look..." Yayi assuring dinta, hira suka cigaba dayi for sometime Sannan sukayi sallama, Ahankali ya ajiye wayan, ana kallon joystick dinshi, tunani yake wai haka maza ke ji in suna magana da mata ko matsala gareshi din mostly in har zasuyi waya yana jin muryanta cikin kunnenshi sai ya samu erection, shidai gurinshi yayi aure ko ya huta da wannan matsalan.

Ahankali ya mike ya shiga bathroom ya sakar wa kanshi ruwa Sannan ya dawo ya shiga blanket ya rufe kanshi from head to toe.



The following day tun da wuri dija ta addabi ammi suka kama hanyan gidan kanin marigayin babanta wato kawo nanu

 Sallama sukayi ita da ammi suka shiga ba tare da an wani amsa masu ba don ana ganin kaman roko ya kawo su kaman yanda suke zuwa wasu lokuttan in abubuwa suka kakare masu, mutumin dake zaune yana wanke bakinshi da asuwaki ya kallesu

"lafiya tun dugudugu?..." Mutumin ya tambayesu, dija data nufi wurin shi tace

"lafiya lau...INA kwana..." Ta gaidashi tana durkusawa,

"Lafiya..." Ya amsa mata atakaice, ita ammi dakunan Matan gidan ta shiga tana gaidasu suna amsa mata atakaice wata ma Bata amsa ba Sannan ta nufi inda dija ke tsaye gefen kawunta, itama durkusawa tayi ta gaida nanu dake yi mata kallon wulakanci Kuma ba komai ya haddasa hakan ba illa yaso ya aureta bayan mutuwan babansu dija amma taki sai ya tsaneta 

"Lafiya...wai me akayi ne?.." Ya tambayeta yana goge hakoranshi, ahankali ammi ta fara fadamashi abinda ke tafe dasu, sai da ta kai karshe Sannan ya kalli dija dake tsaye tana sauraron su

"Ke haka ne?..." Ya tambayeta

"Eh kawu..." Ta amsa mashi cikin sanyin murya

"To shikenan.. Allah ya bada saa..." Ya fadawa dija don ko kadan bayason magana da ammi,

"Yauwa kawu Ameen...mun gode.,.." Ta fada cikin murna sosai Wanda ko kadan Bata Iya boyewa,

"Ammi mu tafi..." Ta fada tana barin wurin da Sauri, itama ammi ta bi bayanta tana tafiya ahankali kawu nanu ya bi bayanta da kallo yana cewa

"Ga mace har mace amma ta bar dukiyanta suna wulakanta babu mai kula dasu...yanzu da ina nan ina morewa amma ta yi min bakin ciki..." Ya fada tare da Jan tsoki, ammi fita tayi Bata kar bin ta kan Matan gidan ba don su har yanzu kishi sukeji suna ganin kaman tana iya amincewa mijin su ya aureta don ta fisu komai da komai,

 Dija NA tsaye waje tana jiran fitowan ammi tana fitowa dija tayi saurin cewa.

"Ammi ki bani kudin abun hawa in tafi daura in fada mata kun amince..." Hararanta ammi tayi ta wuceta Bata tanka mata ba, har suka kai.gida dija Bata bar fada mata ta Bata kudi ta tafi daura ba, saida ammi taga zata sha mata kai Sannan ta fada mata Hajiya Aisha zata dawo anjuma, sai lokacin dija ta sake ta fita ta fara gayawa kawayenta zata birni, da sun tambayeta katsina zata? Sai tace

"Kambu ni na wuce katsina.. Kano zani..." Duk saida tabi kusan dukkan gidajen kauyen su ta fada masu zata birni

 Ammi kam tunanin yanda dija Bata damu dasu ba Kawai take don ko kadan ta nuna bazatyi missing dinsu ba, sai kuma ta tuna da yarinta ke damunta. Dija wanke faded clothes dinta tayi ta shanya su ko abinci bataci ba, ammi kallonta tayi 

"Ke baki ma tunanin halin da zamu shiga in kin tafi...kinsan bamu da komai gidan nan..Kuma da tallan nan muke ci, gashi zaki tafi..." Dija Dan Bata rai tayi Sannan tace

"ammi ki bawa binto ta saida mana..." Hararanta ammi tayi

"Amma baki da hankali... Wannan yarinyan zan bawa tallan fura?..." 

"Yo ammi ni ai ban kai ta ba NA fara tallan awara..to ki yi mata awara ta dinga kaiwa tasha...." Ta fada in  I don't care manner, ji take kaman ta kira Hajiyan ta zo ta dauketa. 

Sai bayan sallan asar Hajiya Aisha tazo, alokacin kam dija har ta fidda ranta zatazo ita Kuma ammi tana ta aduan Allah yasa kar tazo sai gata da sallama ta shiga cikin gidan da gudu dija ta rungume ta tana cewa

"Sun yarda..sun yarda..." Ta dinga fada tana rike da Matan, itama Hajiyan riketa tayi tana cewa

"Da gaske?..." Kai akwai dija ke ta daga mata cikin jindadi, Hajiya kam tamkar Tasan halin da suke ciki, kallon ammi dake zaune tana murmushi tana aduan Allah yasa aso yarta tamkar yanda Hajiya Aisha ke son dija. 

"Kisa yara su biyoni..." Ta fada mata tana fita, da Sauri su dija da sauran yan gidan suka bi bayanta, bayan motanta ta bude sai ga shinkafa da mai da magi sai su taliya katon da macaroni. Ihu su dija suka fara Sannan suka fara shigowa da kayan da Sauri ammi ta mike tsaye tana kallon su. Nan ta zube kasa tana godewa Hajiya Aisha.

Bayan sun zauna ammi take shaida mata sun yarda ta tafi da dija

"don Allah kisa a kula daita...Dan Allah kisa su dauketa tamkar su suka haifeta..." Inji ammi dake hawaye, kafadarta Hajiya ta dafa Sannan tace

" ki kwantar da hankalin ki...yaran da na kai gidan aikatau sunfi su ashirin Kuma baa taba samu matsala ba...kullum iyayensu cikin gode min suke saboda yanda rayuwan yaransu ya chanza...don haka ki kwantar da hankalin ki..." Kai ammi ta gyada mata. Sannan suka tashi tafiya dija ta dauko old Ghana most go dinta, Dariya Hajiya tayi tana cewa

"Ki bude wannan bag din in gani..." Dan dija ta baje kayanta, banda Dariya babu abinda Hajiya takeyi, 

"Kawai ki bar wayan nan..in munje daura sai in Dan samo maki.kaya kafin in kaiki..." Tsalle Kawai tayi ta fita ta tsaya jikin motan tana kallon yan kauyen su da suka taru jikin motan suna kallon ta, Hajiya fitowa tayi ta bude motan dija ta shiga Sannan suka tafi.

[3:14PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 鉂ゐ煉氿煉滒煐ゐ煉欚煉�

NA CUCE TA

馃挏馃挋馃挍馃枻馃挌鉂�





庐zuwairat(ummu Maryam






6鈨�






Dija ko kallon mutanen batayiba balle ta daga masu hannu kaman yanda suke daga mata hannu, ammi dake kuka Kawai take kallo tana tausaya mata amma in ta tuna yanzu basu da matsalan abinci sai ta samu nutsuwa, har suka iso cikin garin daura Bata ce uffan ba, Hajiya kallon ta tayi taga yanda tayi sanyi farat daya ta saki murmushi tare dacewa

"Lafiya dai ko?..." Ta tambayeta cikin muryan dake kwantar da hankalin mai sauraro, dija daga idanuwa tayi ta kalleta

"Babu komai..." Ta fada muryan ta NA rawa, tunanin yanda komai zai kasance Kawai take, tunda take Bata taba kwana wani wajen ba sai in sun je kauyen ammi.dake bauchi shima tare suke zuwa Kuma su dawo tare, Kawai sai taji Kuma batason tafiyan. Ana kiran magrib suka shiga gidan Hajiya tayi parking motanta suka fito daidai lokacin da wasu yanmata biyu suka fito daga falonta, daya babba ce sai daya kaman dija, dukkan su sanye da kaya ta alfarma, dija kallon su tayi ta fara tunanin ya akayi ita bata tura yaranta aikatau ba sai ta tuna Ashe su masu kudi ne Kuma ita talakace, gaidasu tayi suka shiga cikin falon. Jikinta sai rawa yake don she feels so out of place, yanmatan sai kallon ta kawai suke, Hajiya zama tayi ta dauki wayanta ta kira number yayan Hajiya karama ta shaida mata ta samu yar aikin da suke bukata Kuma ta fada mata zata shigo mata daita gobe.

"To shikenan.. Allah ya kaimu.." Inji yayar Hajiya karama. Sallama sukayi Sannan Hajiya Aisha ta kalli yarta dake zaune kusa daita tana kallon dija 

"BaBy zaki aramin kayanki biyu...zuba uku..." Yarinya Bata rai tayi

"Mom me zakiyi da kayana Kuma?..." 

"Zan Bata ne....I promise zan saya maki replacement..." Sai alokacin yarinya ta saki fuskarta, kallon dija data sadda kai kasa tayi Sannan ta kwalawa nata mai aikin kira, nan wata babban budurwa ta fito, dija kallon ta tayi 

"Tabdin...wallahi bai kaiwa kaman wannan, ina yar aiki..." Ta fada cikin ranta, y

Mai aikin durkusawa tayi ta gaida Hajiya ta amsa Sannan Hajiya tace

"Ki kaita dakinki..ki Bata abinci taci ta koshi Sannan Dan Allah ki duba kanta in yana bukanta gyara ki wanke mata kisata ta wanke bakinta ta wanke koina NA jikinta zan kawo kaya yanzu....." Hajiya ta fadawa mai aikinta, 

"To ..." Kawai yarinya tace Sannan tayiwa dija alaman tazo, da Sauri ta mike ta nufi wajen yarinyan sukayi dakinta, dija bude bakinta tayi tana kallon dakin mai aikin, 

"Kam Allah kasa nima a bani kaman quartan wannan dakin Dana haye..." Ta fada cikin ranta. 

"Ki zauna..." Yarinyan ta fada mata tare da nuna mata katifan dake kasa, da Sauri dija ta zauna ita Kuma ta fita daga dakin, few minutes later ta dawo da jelof din taliya dayasha kayan miya, 

"Wow dadi...Allah yasa inda zaa kaini su dinga cin irin wannan..." Ta saki fada cikin ranta tana aman abun daga hannun ta, nan dija ta apkawa abincin ta cinye tas ta tside kwano Sannan ta ajiye, yarinyan dauke kwanon tayi ta kai kitchen Sannan ta dawo,

"Bude kanki in gani..." Yarinyan ta fadawa dija, da Sauri dija ta bude kanta, kitson kanta yafi wata daya dayi Sannan kanta dilindilin, 

"Kambu..da akwai aiki..." Inji mai aikin Hajiya Aisha,

Da Sauri ta fita daga dakin ta fadawa Hajiya Aisha status din kan dija, 

"Kina da sauran relaxer?..." Hajiya ta tambayeta, 

"Eh ..." 

"To ki shafa mata kan..don gaskiya bazan kaita a haka ba tunda manyan mutane ne..." Ta fada,  nan mai aikin ta koma  ta bawa dija tsinke ta shigar daita bathroom dinta 

"Ki tsaya nan ki kwance kanki..in kin gama kiyi min magana..." Ta fada mata Sannan ta fita ta barta nan tsaye, dija kam tsaya kallon bathroom din tayi tana gani ya ninka dakin su kyau sau goma, dukda babu wasu kayan wanka cikin bathroom din amma tiles din wurin Kawai ya isheta kallo,  da Sauri ta kwance kanta dake gari bisa jikinta daman Zane ne guda six amma ki tsaganta baka ganin saboda tsufa. Lekawa tayi ta kalli mai aikin

"NA gama..." Ta fada mata, budurwa mikewa tayi ta dauki sauran relaxer ta shiga bathroom din, nan ta umarceta data durkusa Sannan ta fara shafa mata, tana shafa wa tana mamakin irin gashin dija, don Bata San dunkule yake ba saida ta fara shafa man, tafi minti talatin tana shafa mata, 

"Lallai.. Kina da tsawon gashi..." Ta fada, dija dake neman kuka saboda zafin relaxer tace

"Yanke min ammi take saboda tsawo..." Ta amsa mata muryan ta na rawa, few minutes da gamawa dija ta fara yarfe hannuwanta tana cewa

"Ki cireshi haka nan...wallahi zafi nake ji..." Yanda tayi maganan yasa ta Dariya, nan ta wanke mata kai tas taga yanda kanta ke silky saboda baki da tsawo,.

"Hmm daman mu yan kauye munfi yan birni komai.. Amma wahala bai sa a gane hakan..." Yar aikin Hajiya Aisha ta fada cikin ranta, saida ta gama ta hada mata ruwan wanka mai dumi, dija kam jinta take kaman princess, 

"Ni ake hadawa ruwan wanka mai dumi..." gari su kam duk sanyi sai dai kayi wank da ruwan sanyi din baka samun ruwan.

"Ki wanke jkinki sau biyar kafin ki fito...kinji?..." Da Sauri dija ta gyada mata kai. Tana fita dija ta cire wet clothes dinta ta fara dirje jikinta kaman mai dilka da sabulu mai kamshi don ita dadin sabulun Kawai take ji, sai adua take Allah yasa da akwai irin wannan hutun inda zaa kaita. Wanke jikinta tayi sosai har in ta saka ruwa jikinta bai zama saboda yanda ta wanke kanta. tsayawa tayi tana kallon kanta kaman yanda ta saba, tafi hour tsaye har saida taji an Dan buga kofan bathroom din Sannan tayi saurin cewa 

" na gama....kayanane suka jike..." Ta fada da karfi,

"Ki daura wannan tawul ki fito..." Ta fada mata, dija tsaya kalle2 tayi tana mamakin meye tawul, jin shuru yasa mai aikin cewa

"Wannan farun kyallen zaki daura...." Sai lokacin dija ta gane ta dauko towel ta daura amma sai ta kasa fitowa saboda yanda bai da tsawo, 

"Na daura...." Ta fada, kanta kasa sai gasjinta baje kan shoulder ta, budewa mai aikin tayi ta shigo ta zuba mata makilin a brush ta bata ta nuna mata yanda zatayi dashi.

Atakaice nan take dija ta fito kal kaman ba itaba, Hajiya ta shigo mata da wata doguwar Riga yarta ta Bata, ita kanta hajiya sai da ta tsaya tana kallon gashin dija don ba karamin mamaki tayi ba.

 Kallon mai aikinta tayi Sannan tace

"Dan Allah ki Bata shawaran da kike bawa sauran in an kawosu kafin In akaisu gidan aikin su..." Inji Hajiya Aisha,

"to..." Ta amsa mata, fita Hajiya tayi dija ta zumbula rigan da aka bata, nan mai aikin Hajiya Aisha ta fara cewa

"Kina jina?..." da Sauri dija ta gyada mata kai, 

"NA farko inda zaa kaiki ba gidan Ku bane...gidan aikinki ne...ki tabbatar kina girmama koda akuyan gidan..." Da Sauri dija ta kalleta, itama kallon ta tayi

"Eh din...dole ki girmama su...babu ruwan ki da abinda baa saki ba...duk abinda akace kiyi kiyi...in ance ki bari ki Bari...banda kwadayi...banda zuwa inda baa ce kije ba...banda shisshigi...banda yayata sirrin uwar dakinki ko na wata...babu ruwanki...banda sata..." Again dija kara kallon ta tayi

"Yo kina mamaki ne?.... To da akwai wata yarinya da Hajiya ta kai saida aka maidota wai tana dauk2....don haka ko kudin su zai dinga yawo kasa babu ruwanki don wani lokacin gwadaki suke...kar kiga babu mai kallonki kiyi abinda baace kiyiba...kiji tsoron Allah a duk inda kike...Kuma kar zaman birni yayi maki dadi ki mance inda kika fito...kinji ko?..." Da Sauri dija ta daga mata kai,

"Sannan babu mai son yar aiki kazama...kiyi wankan ki kafin ki fara aikin gida....don haka ki tabbatar kina mikewa da wuri...ki kula da kanki...Kuma in kina da wata matsala ki fadawa uwar dakinki... Mussanman irin matsalan mu na mata...da fatan kinji abinda nake fada maki...." Da Sauri dija ta kara daga mata kai

"Ke ki bar daga kai.kaman wata kadangaruwa...ki dinga amsawa..."

"To ..." Dija ta fada, wasu advice ta Kara Bata sosai kan yanda zata zauna da su batare data samu wata matsala ba, dija taji dadi sosai don sai gata tana cewa

"Nagode..." Labari suka cigaba dayi har bacci ya dauki yar aikin Hajiya Aisha ita kam dija yanda ta ga rana haka ta ga dare. Tun da asuba mai aikin Aisha ta tashi tayi wanka itama dija tayi wanka ta maida kayan ta bi bayanta suka fara aiki tana nuna mata abubuwan daya kamata mutum yayi, 

"Ai Kwara wannan da dakan fura..." Ta fada cikin ranta,. Kafin bakwai da rabi sun gama komai har mai aikin Aisha ta kusa ida breakfast. Sai karfe takwas Hajiya ta fito ta sha tea da bread su Kuma yaranta sukaci abincin, mai aikinta ta debo abinci ta kai dakinta sukaci da dija Sannan Hajiya Aisha ta kirata ta fito, wata karamar jaka ta bata 

"Gashi da akwai kaya kala uku cikin shi...ki kula dasu kafin su kara maki wasu..." Da Sauri dija ta amsa Sannan suka kama hanyan katsina. Gidan yayar Hajiya karama suka isa, nan ma dija baki ta bude don kyau da girman gidan, matar dake kaman daya da Hajiya karama ta kallesu fuskan ta dauke da murmushi tana cewa

"Wannan yarinyan tana da kyau.. Ina kika sameta?..." Ta tambayi Hajiya Aisha, Dariya Hajiya Aisha tayi ta labarta mata yanda akayi ta samu dija,

"To alhamdulillah... Yanzu bari in baki address dinsu dukda gidansu ba boyayye bane a garin Kano..." Nan ta rubuta mata address, ta mika mata, Sannan tace

"Bari in dauko maki NA mai..." ta fada tana hayewa upstairs, dija dai kanta kasa gabanta ne Kawai ke faduwa saboda tsoro, few minutes later ta sauko da bandir din Dari biyu ta Bata,

"Wannan ai yayi yawa..." Inji Aisha, Dariya tayi

"Inafa...ai kinyi kokari...ki gaida manasu dukda muna da biki nan gidan..." 

"Kanwar taki ce zata aurar?.." Kai ta girgiza mata

"Dan abokiyar zamanta ne zaiyi aure ...." Ta fada mata

"To Allah yasa ayi a saa... Bari mu tafi tunda muna da tafiya gaban mu..." Ta fada tana jefa kudin cikin bag dinta tare da mikewa. Nan sukayi sallama Sannan suka kama hanyan Kano

[3:14PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挋馃挌馃挍馃枻鉂ゐ煉�

NA CUCE TA

馃挋馃挌馃挍馃枻馃挏鉂�





庐zuwairat(ummu Maryam)






7鈨�





Ko uffan dija batace ba har suka iso garin Kano,Hajiya kallon ta tayi ta fara Bata new advice har suka iso kofar wata katuwar gate, gaban dija kara faduwa yayi ta Dan leko da kanta tana kallon gate din da Hajiya ke horn a bakinta, wani ne ya leko ya kalli motan yaga mace ce da wata yarinya ya koma ciki Sannan ya bude gate din don ba kowa ake bari ya shiga gidan ba saboda tsaro, ahankali Hajiya shiga gidan itama tana mamakin girman gidan, 

"Hmm gaba da gabanta..." Ta fada cikin ranta, ahankali tayi parking motanta a available space dake wurin ta fito tana kalle2, fadin girma da haduwan gidan is a waste of time amma ko motocin gidan Kawai are enough, Manyan gidaje six ke da akwai wurin, hakan yasa Hajiya Aisha ta rasa inda zata shiga, dija kam boyewa tayi bayan Hajiya tana kallon gidan, mai gadi me ya nufota da murmushi fuskan shi, gaidata yayi ta amsa sannan Hajiya tace

"Dan Allah bangaren Matan gidan zakanuna min..." 

"Wacce daga cikin su?.." Mutumin ya tambayeta

"Karama matar..." Ta amsa mashi, nuna mata gidan dake middle yayi yace

"Nan ne..." Ya fada mata Sannan ya kokma duty post dinshi su Hajiya suka nufi inda aka nuna mata, ita kanta Hajiya Tasan tunda take kai yara gidan aiki Bata taba zuwa gidan da yayi Rabin wannan ba wajen girma da kyau, dija kam tafiya take amma tamkar an rike mata kafa, ahankali ta dinga takawa tana kare kanta da Hajiya Aisha dake gabanta, bakin kofan ta Hajiya ta tsaya ta danna wata bell, few minutes later wata budurwa ta bude ta gaidasu, amsawa Hajiya tayi Sannan tace

"Hajiya tana ciki?..."

"Eh...Ku shigo..." Yarinyan ta fada masu tana komawa gefe, cikin falon suka shiga sanyin ac ya bugi dija nan take taji kaman tana fever, tafiya ta dingayi a hankali don kar tiles ya kwaceta, Hajiya zama tayi dija ta zauna kasa kanta kasa heartbeat dinta NA kara highing by the minutes, Hajiya kam baki ta bude tana kallon ikon Allah tana mamakin yanda aka tara abun duniya waje daya, budurwan data bude kofan ce ta kawo drink da wasu elegant cups biyu ta ajiye Sannan tace

"Bari in kirawo ta...." Ta fada tana barin wurin, Hajiya kallon dija tayi 

"Dija kinyi saa... Ban taba kai yarinya irin wannan gidan ba...sai kiyi ladabi ki bi doka ki ci arziki...." Ta fada mata kasa2 tana tsoron kar CCTV ya dauki maganar ta don tasan baa rasa sawa cikin irin wannan gidan. Bayan minti kaman biyar Yarinyan ta dawo tace

"Gatanan zuwa..." Ta fada masu Sannan ta bar falon. Sunfi minti goma shabiyar zaune Sannan Hajiya karama ta fito da faraa fuskan ta, gaisawa sukayi Sannan Hajiya karama tace

"Kece Hajiya Aisha?.." Ta tambaya

"Eh nice...Kuma wannan itace Yarinyan da kikace a samo maki...." Ta fada tana nuna dija dake lankwashe kasa, sai lokacin dija ta gaidata muryanta na rawa

 Hajiya karama kura mata ido tayi tana kallon ta Kuma tana mamakin kyauwunta, 

"Lafiya lau..Wallahi I thought she's your daughter... Ah ina kika samo wannan beauty..." Tafada cikin raha kaman sun Dade da sanin juna da Hajiya Aisha, Dariya kawai tayi , Hajiya karama kallon yanda dija ke nonnokewa Kawai tayi ta saki Dariya

"Ya sunanki?..." Ta tambayi dija

"Kha...fi...ja..." Ta fada kanta kasa don ko sau daya Bata daga kai ba, 

"Ah...ah...ah....sunan hajiyar mu gareki Ashe...kice NA samu sabuwar uwa...." Tafada cikin Dariya, itama Hajiya Aisha Dariya tayi hankalin ta kwance da Hajiya karama Bata nuna batason dija ba,  

"Asabe!... " ta kwala kira, sai ga yarinya data bude masu kofa ta dawo ta durkusa gaban Hajiya karama, 

"Ga sabuwar mai taimaka maki an kawo...ki.tafi da ita dakinki..." Ta umarceta, Dariya jin dadi budurwa da bazata wuce shekara sha takwas ba tayi tana nuna jin dadinta karara da samun mai rage mata aiki, 

"Taso..." Ta fadawa dija, ahankali dija ta mike jikinta na rawa, sai lokacin ta daga kai ta kalli Hajiya Aisha Kawai sai ta fara hawaye, don Kawai sai taji gidansu take so, 

"Ah...ki bar kuka...nan ma gidanku ne kinji?.." Hajiya karama ta fadawa  dija, da Sauri dija ta hadiye kukan ta fara takawa ahankali tana bin bayan asabe, Hajiya karama kallon ta kawai take don kallon yar gidan manya kawai take mata don ko kadan Bata kama da yar talakawa, saida suka bar falon Hajiya karama ta kalli Hajiya Aisha

"Amma wannan yarinyan zata Iya aiki kuwa?... Naga she's a little bit dull..." Dariya Hajiya Aisha tayi Sannan tace

"Sosai kam Hajiya...Kawai yanzu kunya take ji..amma ina tabbatar maki.babu abinda bazata iyaba..." 

"To shikenan.. Nawa ake biyan yaran da kike kaiwa gidan aiki?..." Hajiya karama ta tambaya, murmushi Hajiya Aisha tayi tace

"Ai duk yanda kika bada daidai ne..." 

"To shikenan...masu aikin mu dubu talatin ake basu duk wata ga baki dayansu don haka zaa din biyanta...." Wani irin dadi Hajiya Aisha taji don tunda take kai yara gidan aiki babu inda ake biyan dubu ashirin balle talatin

"To shikenan... Hakan yayi sosai...." Inji Hajiya Aisha,

"To sai ki bada account number in bada a bawa manager kar a manta da albashinta..." Da Sauri Hajiya Aisha ta dauko Biro da  paper ta rubuta ta mikawa Hajiya karama Sannan tace

"Ina yaran ne?.." Ta tambayeta

"Suna chan bangaren babban mominsu....bari in sa a hada maki wani abu naci...." Inji Hajiya karama,

"Na gode kwarai... Tafiya zanyi don inason in shiga kasuwa kafin in koma katsina...." 

"Haba da wuri haka?... Haba ki bari sau gobe mana..." Injin Hajiya karama,

" sai in NA sake dawowa in Allah ya yarda..." Ta fada tana mikewa,

"Ina zuwa..." Hajiya karama ta fada mata Sannan ta bar falon bayan yan mintuna goma tadawo da wata katuwar Leda dauke da manyan atampa guda uku sai perfumes, sai kudi cikin envelope 

"Gashi a rabAwa yan gida..." Hajiya karama ta fada tana mika mata ledan

 "Har da wata hidima?... Gaskiya NA gode...Allah ya aka da alkhairi... Allah ya kara girma...nagode kwarai..." Ta fada cikin jindadi, 

"Babu komai... Bari muje in kaiki gurin uwargidata Ku gaisa kafin ki wuce..." Hajiya karama ta fada tana shige mata gaba, bayanta Hajiya Aisha tabi har falon da yaran gidan ke wasa ita Kuma Hajiya babba zaune kan kujerana alfarma tana kallo zee aflam, da sallama suka shiga Hajiya karama ta shaidamata an kawo mai aikin. NaN suna gaisa Sannan Hajiya Aisha ta tafi bayan itama Hajiya babba ta Bata atampa da turare. 



Dija baki ta bude tana tafiya ahankali tana waige2 har asabe ta bude dakinta suka shiga, dija tsayawa tayi tana kallon ikon rabbi don dakinta katuwa ne Sannan ga katon gadon da ko amaryan garinsu Bata isa ta mallakesu ba, 

"Ki zauna mana..." Asabe ta fada mata amma dija bataji ba saboda yanda take kallon ceiling din dakin, kallon katon madubin dake jikin bango tayi ta tsaya tana kallon kanta, sai yanzu ta gan kanta sosai yanda take so, kallon kayan shafan dake kan mirror tayi ta dauke kanta ta kalli wata katuwar bag dake dakin

"Ki zauna mana.." Asabe ta fada tana Dariya,sai lokacin dija ra dawo hayyacinta ta kalli asabe dake dariya, sauke kanta kasa tayi tana murmushi,

"Ya sunanki?..." Ta tambayeta sounding friendly.

"Di...ja...." Ta amsa mata, 

"Ni sunana asabe...sannunki da zuwa yaruwa...daga wane gari kike?..." Ta tambayeta, 

"Baude...." Dariya asabe tayi 

"Inane Baude?...." Dija dai shuru tayi don batasan abinda zata fada mata ba

"Ni yar dala ce...shekaranki nawa?..." Asabe ta sake tambayanta, shuru dija tayi kaman mai tunani Sannan tace

"Sha uku ko hudu..." Idanauwa asabe ta zaro 

"Shine kike da tsawo haka?...wallahi nayi tunanin shekarunmu daya...Ashe ke yarinya ce...bari in dauko maki abinci...." Ta fada Sannan ta mike, fita tayi daga dakin dija ta kara mikewa ta nufi wajen split air conditioner, sai kallon abun take hannun ta ta kai wajen taji wani irin sanyi NA ratsa hannun ta, da Sauri ta dauke hannun ta takoma ta zauna har lokacin bata bar kalle2 ba. Rice and stew cike da kifi asabe ta shigo dashi ta ajiyewa dija sai ta bude Dan karamin fridge dake dakin ta dauko ruwa ta ajiye mata

"Bisimillah...." Asabe ta fada mata, da Sauri dija ta sauko kasa ta zauna ta fara cin abincin tana kara godewa Allah, daman dija Bata wasa da cikinta sai gata ta cinye abincin tas Sannan ta sha ruwa, asabe sai kallon ta tana murmushi don haka nan taji tana son dija. Sai da dija ta gama cin abincin Sannan asabe ta fara fada mata ayyukan da zasu dinga yi, itadai dija sauraron ta kawai take tana lumshe idanuwa saboda sanyin dake ratsata daman batayi bacci ba jiya

 "Ko zakiyi bacci ne?.." asabe ta tambayeta da Sauri ta girgiza mata kai, Dariya asabe tayi 

"In zakiyi bacci ki kwanta kafin..." Bata idaba wayanta ya fara ringing da Sauri tayi picking, shuru tayi tana sauraron abinda Hajiya karama ke fada mata

"To..." Ta amsa Sannan ta ajiye wayan ta kalli dija,

"Hajiya ta ce in kawoki bangaren Hajiya babba,..." Ta fada mata, da Sauri dija ta mike itama asabe ta mike suka fito zuwa part din Hajiya babba, sallama sukayi suka shiga kan dija kasa hannun ta rike da junansu duk yan yaran dake wasa Tare da yanmatan dake kallo kura mata ido sukayi. Durkusawa tayi ta gaidasu har da yanmatan, kallon juna sukayi suka tuntsure da Dariya suna kallonta with adorations, itama Hajiya Dariya take, rarrafawa tayi wajensu Hajiya ta kara gaidasu suka amsa suna Dariya

"Amma wannan yarinyan da abun Dariya take..." Inji Hajiya babba dake dariya, har lokacin dija na nan durkushe kasa itama asabe Dariya take, marzuq da Ameera ne suka ce

"Small mom wannan mai aikice?..." Ihsan ce ta buge masu baki, sukayi shuru don yana daga cikin tarbiyan yaran gidan basu raina maaikatansu, 

"Ku koma..." Hajiya karama ta fada masu, sai lokacin dija ta mike suka koma part din Hajiya karama marzuq da Ameera NA biye dasu suna kallon dija kaman madubi don duk a masu aikin gidansu babu mai kyauwun ta, kitchen suka shiga tare dija ta bude baki, su Ameera NA biye dasu har cikin kitchen sai cewa tayi

"Tea zan sha...." Inji Ameera,Dariya asabe tayi tana cewa

"Sarauniyar shan tea..." Ta fadawa Ameera dake yar shekara 8 amma tana abu kaman yar shekara uku saboda sangarta, cup asabe ta dauko zata hada mata tea sai cewa tayi

"Bake zaki hadamin ba...ki bari ita ta hada min..." Ta fada tana nuna dija, 

"To kinji da ke take..." Asabe ta fadawa dija, Dan matsawa dija tayi kusa da asabe Sannan tace

"Meye hakan?..." Ta fada cikin whisper, cup asabe ta mika mata, ta kaita ta zuba ruwa Sannan ta bude mata katon tin NA milk da Ovaltine, ta dauki spoon ta mikawa dija Sannan ta umarceta data hadasu cikin cup, yaran sai kallon su suke suna Dariya tana gamawa ta mikawa Ameera ta amsa Sannan suka bar kitchen din.



Hajiya Aisha NA fita ta duba envelope din da Hajiya karama ta Bata taga  mint na Dari biyar, dadi taji tana cewa

"This is what am taking about..." Tafada cikin jindadi. Kasuwa ta shiga tayi sayayya tare da siyan wasu atampa yan 3k guda uku don ta kaiwa ammi

[3:15PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挏鉂ゐ煉氿煐ゐ煉涴煉�

NA CUCE TA

馃挍馃挋馃挌馃枻馃挏鉂�





庐zuwairat( ummu Maryam)






8鈨�






 Daga kitchen dinning area asabe ta kai ta Sannan dakin daukan baki sai dakin su Ameera don dakinta Kawai take gyarawa sauran yaran suke gyara wurin su da Kansu, 

"Ba wani aiki ke da akwai da yawa ba...Kawai dai baa sin gani kazanta ko kadan ..." Asabe ta fada mata suna komawa dakinsu, dija dai sauraron ta kawai take don gurin ta dare yayi ta kwanta,

"Kiyi wanka mana kafin lokacin sallan magrib.. Bamu da girki yau don haka babu aikin da zamuyi saidai in Hajiya ta bukaci muyi mata wani abu..." Inji asabe, 

"Ina zanyi wankan?..." Dija ra tambayi asabe cikin sanyin murya. Mikewa asabe tayi  ta bude kofan dake cikin dakin tace

"Taso ki  shiga...." Ta fada mata, ahankali dija ta mike ta shiga bathroom din tana kallon ikon Allah don babu abinda ta Iya amfani dashi a wurin tsaya kallon bathroom din, asabe jawo kofan ta farayi dija tayi Sauri rikewa 

"Ban...Iya...ba..." Tafada muryan ta na rawa. Dariya asabe tayi Sannan ta shiga cikin bathroom din ta fara nuna mata amfanin shower da heater tare da bathtub, dija kura mata ido tayi Bata ko kaftawa har asabe ta gama Sannan tace

"Yanzu ki nuna min abubuwa dana koya maki..." Fada mata, nan itama dija  ta fada exactly abubuwan da ta fada mata, mamaki ne ya kama asabe cos she explained everything perfectly. Nan asabe ta fita ta barta tayi wankan sai lumshe idanuwa take saboda yanda take jin dadin kamshin sabulun wankan. Atakaice cikin kwana uku dija ta gane kan bangaren Hajiya karama, har da sunayen yan gidan gaba daya kaman yanda asabe ta fada mata Kuma ba karamin dadi take ji gidan ba don within that three days ta chanza cos ko fita batayi Kuma gashi da sun gama aiki kwanciya suke suyi bacci, yanzu kam dija ta bar tsayawa bathroom ta kalli kanta sai dai a gaban mirror dake dakin su amma sai in asabe Bata dakin sai ta tsaya ta kunshe towel dinta ta kalli jikinta da kanta tana kashewa kanta ido tana Dariya , yauma tana tsaye gaban katon mirror tana kallon kanta asabe ta shigo da plate din abinci, da Sauri dija ta gyara towel din tana kallon asabe, itama asabe kallon mamaki tayi mata, 

"Me kikeyi haka?..." Asabe ta tambayeta cikin surprise, da Sauri dija tace

"Babu komai..." 

"Kaman ya babu komai..." 

"Aa... Kawai wanka NA fito....shine nake shafa mai...."  Tafada ahankali, asabe dai Bata kara cewa komai ba ra ajiye abincin suka fara ci,.




Yazed ne kwance yana bacci, alarm ne ya tadashi ya mike da Sauri tare da godiya ga Allah ya shiga bathroom yayi wanka Sannan ya fito daure da alwallah. Kaya ya saka yayi salla nan cikin dakin Sannan ya cire jallabiya dake jikinshi ya shirya cikin suit ya fashe kanshi da perfumes ya fito looking handsome than ever, kallon agogon hannun shi yayi yaga 6:15am 

"I still have some time..." Yafadawa kanshi tare da fiddo wayanshi daga cikin aljihunshi, number Hajiya yayi dailing suka fara hira 

"Son ka dawo haka nan mana...wai nan da abuja kake wannan abun kaman Wanda ke abroad?..." Dariya yayi

"Ai mom wahalan tuki nakeji...Kuma sauran sati daya hutuna..." 

"To shikenan... An turo maka pic din gidan ?..." 

"Yes mommy... It's beautiful... Amma nan abuja zaa kawota....".

 Yafada yana naughty laugh

"Kaci gidanku...nan Kano zaa ajiyeta..." Turo baki yayi kaman yana gaban ta Sannan yace

"Mom NA....aikin fa?..."

"Ka dinga zuwa every weekend..." Idanuwa ya zaro, yayi shuru Kawai baice komai ba don kar Hajiya tace yana mata rashin kunya, haka suka gama hiran ya fita daga quarters din zuwa office.



Yau Hajiya Aisha ta koma gidansu dija din kai mata kayan data sayo mata, da sallama ta shiga cikin gidan, da Sauri ammi dake zaune ta rafka ban tagumi ta mike

"Ah..ah..Sannu da zuwa..." Inji ammi Tafada cikin murmushin karfin hali, 

"Yauwa..." Sannan suka fara gaisawa,  ledan Hajiya ta mikawa ammi

"Gashi inji uwar dakinki dija...." Ahankali ammi ta bude ledan Bata wani yi murna kan kayan ba,

"Ya dija take... Ina Iya zuwa ganinta?.." Ammi ta fada har jikinta NA rawa, murmushi Hajiya Aisha tayi

"Ki kwantar da hankalin ki..diyarki tana gidan Hutu...Kuma albashinta dubu ashirin..." Da Sauri ammi ta kalleta, 

"Wane irin aikine zatayi da zaa Bata dubu ashirin cikin kwana talatin?.." Ammi ta fada cike da mamaki.

"Ai NA fada maki yarki tana gidan manyan mutane... Yanzu karshen watan nan zan sayo maki waya sai ki dinga waya da yarki..." Inji Hajiya Aisha, dadi ammi taji har cikin ranta.


 _A week later_



Yau yazid zai dawo sai shirya kayan dadi ake kala2 kaman sarki zaizo gidan mussanman Hajiya karama duk wata in yazid zai zo gida weekend haka zata dinga hidima ko kadan Bata gajiya don tana ji dashi tamkar ita ta haifeshi shima bai wasa daita. 


Dija NA tsaye gefen asabe dake yankawa mai dafa abinci cabbage cos ba su ke dafa abinci ba, 

"Wai me akeyi naga anata dafa abinci kala2?.." Dija ta tambayi asabe cikin kunnenta, 

"Babban Dan gidan ne zaizo..." Ta amsa mata, kai Kawai dija ta karkata, haka suka yi aiki har suka gaba aka cika dinning da abinci dija kam sai mamakin yawan kayan take don gani take ko mutane goma abincin yayi masu yawa

"Kilan ci gareshi..." Ta fada cikin ranta. Sai wajen 12 suka gama komai suka koma dakinsu. Kwanciya tayi tana tunanin ammi da kannenta don she missing them beyond words, da tana tunanin it won't matter amma she's so wrong she miss them so much, at times in suna cin abinci da asabe sai tace

"Inama su ammi suna nan..." Take fada cikin ranta. 


Around two yazid ya shigo gidan cikin wata beautiful and expensive car, da gudu yaran gidan sukaje bakin gate, shima da Sauri ya  fito ko parking baiyiba ya dauki Ameera hannun daya ya dauki marzuq da hannun daya, nishi ya farayi

"Wai ...me kukeci....duk kunyi adding weight..." Tafada yana nishi kaman Wanda ya dauki buhun cement. Sauke su yayi   suna Dariya, hannun shi cikin nasu suka shiga part din Hajiya babba

 Da gudu mimata da Zainab dake zaune falo suka nufoshi, bude masu hannuwanshi yayi yana murmushi, rungume su yayi

"Nayi missing dinku...." Ta fada masu

"Yaya bakayi missing dinmu ba...jiya dakayi waya da big mommy baka nememu ba..." Inji Zainab dake turo baki, Dariya yayi Wanda ya kara bayyana handsomeness dinshi 

"To in ni ban nemeku ba Ku bazaku kirani ba?..."

"Ai bamu dakudi..." Inji mimata, kai ya girgiza yana cewa.

"Baku da kudi amma kullum kuna online..." Yafada tare da kama hanyan mini falon dake wurin, nan ya hangi Hajiya babba da Hajiya karama zaune fuskan su dauke da murmushi,  da Sauri ya karasa wurin su ya durkusa Sannan ya gaida su, 

"Ji yanda ka wani koma...duk ka rame saboda rashin abincin kwarai..." Inji Hajiya karama, Dariya Kawai yayi Hajiya babba kam murmushi Kawai take tana kallon danta cikin so da kauna

"Ai gani yanzu sai ki bani mai dadi inci in yi adding weight kafin in koma...." Hararanshi Hajiya karama tayi tana cewa

"Kana zuwa kana maganar komawa...." Tafada kaman tana fushi, zama yayi kan hannun kujeran da take ya rungumota, 

"Da wasa nake mommy...." Yafada yana manna mata kiss a cheek dinta, mikewa Hajiya karama tayi ta kama mashi hannu,

"Muje kaci abinci..." Tafada tana janshi, Dariya yayi yabi bayanta don in da sabo ya saba, 

"Yaya ina sarabanmu?..." Marzuq ya tambayeshi,

"Ban sayo komai ba..Ku bari da yamma sai in kaiku eleganza,..." Tsalle yaran suka fara, suka fita Hajiya karama NA rike dashi kaman wani karamin yaro, gate aka bude motan shahid ya shigo, tun daga nesa ya hangi yazid da Hajiya karama, Dan karamin tsoki yaja yana cewa

"The fun killer is back..." Yafadawa kanshi yana parking motanshi, Fitowa yayi ya nufosu sanye da three quarters dake low waist a kugunshi, yazid tsayawa yayi yana kallon shi

"Yaya sannu da zuwa..." Ya fada mashi kanshi kasa, yazid bai amsa ba ya tsaya kallon dressing dinshi, 

"Ki daga ina kake?..." 

"Daga factory...". Kallon up and down yayi mashi

" ina Sharif?...." Ya sake tambayan shi, hannun shi Hajiya karama ta kara rikewa

"Ka rabu dashi ..muje kaci abinci.. Don't waste your precious time on those silly boys...." Ta fada mashi, kai kawai ya girgiza ya bi ta, shi Kuma shahid ya tabe baki ya nufi part dinshi da Sharif yana tafiya irin NA niggas wandonshi sai Neman kwalewa yake. Saida suka isa dinning Sannan ta saki hannun shi, zama yayi yana kallon jerin abincin

"Small mom ya zanyi da wannan abincin?..." 

"Kaidai kaci Iya cinka ka bar sauran..." Ta fada tana dauko mashi ruwa daga cikin fridge dake wurin, ajiye mashi tayi Sannan ta bar wurin ta koma bangaren Hajiya babba.


Yazid zama yayi yana kallon abincin sai yaji ya koshi don ya rasa abinda zaici Kuma ko kadan baison bata mata rai, Ahankali ya bude warmer daya yacikaro da white rice ya diba kadan Sannan ya bude next warmer ya zuba thick stew dake ciki ya fara ci bayana ya debi dambun nama ya zuba akai, saida yaci ya koshi ya sha ruwa yayi relaxing nan yana waya da mufida. Kawai kaman daga sama sai yaga dija ta bude kofa ta fito asabe NA biye daita, Dan tsaya kallon ta yayi har saida muryan mufida ya dawo dashi hayyacinshi, itama daga idanuwanta tayi ta kalleshi tayi Sauri durkusawa

"Ina kwana?..." Ta fada da Sauri, sai kuma tace

 "Aa.. Ina yini..." Ta fada muryanta NA rawa, Dariya asabe tayi yazid kam zaro idanuwa tayi yana kallon ta har lokacin waya NA kunnenshi, hade rai yayi ya daga mata hannu, da Sauri ta mike ta koma ciki, itama asabe gaidashi tayi itama ya daga mata hannu ya cigaba da wayanshi

 Saida ya gama ya zauna nan yana tunanin wacece wacce ta fito daga dakin masu aiki, zama yayi nan ko zata Kara fitowa. Dija kam da Sauri ta zauna kan gado kanta kasa,

"Wai ya akayi kika rude?...ko baki taba ganin mutum mai kyauwunshi ba?..." Asabe ta tambayeta, dija dai kasa magana tayi saboda abinda ya makale mata a wuya, 

"Ko kin taba ganin shi?.." Ta sake tambayanta,  da Sauri ta girgiza mata kai, 

"Kinyi shuru..." 

"Ba..bu...komai..." Ta amsa mata tana Dan kwantawa, 

"Bazaki sha ruwan ba?... Tunda NA manta ba sa ruwa a fridge ba..."  asabe ta fada mata don diban ruwa suje amma ganin yazid yasa ta dawo don wani irin faduwan gaba taji data ganshi Sannan ko daidaida minti daya Bata fatan kara haduwa dashi don yayi mata kwarjini da yawa

"Anjuma zansha...." Tafada tana kara lafewa kan gadon, 

"Kije ki debo mana...ko so kike in debo maki?..." Da Sauri dija ta girgiza mata kai

"To ki tashi ki debo ruwan..."  tafada tana bude fridge ta dauko roban da take zuba ruwa ciki ta ajiye ta mika mata, ahankali dija ta amsa ta mike tana tafiya ahankali ta nufi kofan ta bude gabanta na faduwa, tana budewa ya kara daga manyan idanunshi suka kara hada ido, da Sauri dija ta kara komawa ciki ta maida kofan ta rufe.

[3:16PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挋馃挏馃挌馃枻馃挍鉂�

NA CUCE TA

馃挋馃挏馃挌馃枻馃挍鉂�





庐zuwairat( ummu Maryam)




9鈨�




Da Sauri asabe ta mike 

"Lafiya?..." Ta tambayi dija da ta komo ciki kaman ta ga ghost, 

"Ya...na... Nan....nidai tsoron shi nakeji...." Kallon mamaki tayi mata,

"Tsoro Kuma?... In kina haka kina Iya rasa aikinki...ya zaki dinga haka kaman kinga gawa?...shine fa babban gidan nan...in Hajiya taji tana iya koranki don Bata hadashi da kowa ba...yanzu kije ki debo ruwa kaman babu abinda ya faru kar ya fadawa Hajiya...." Asabe ta fada mata cikin fada, da Sauri tace

"To...." Tafada tana kara komawa bakin kofan, yazid kam zama yayi yana kallon ikon rabbi, 

"What such of insanity is this?.." Ta tambayi kanshi, mamakin yanda take gwalo dukkan manyan idanuwanta in sun hada ido Kawai yake,

"Did she know me from somewhere?..." Ya sake tambayan kanshi, jin an kara bude kofan yasa ya kara maida hankalin shi ga kofan, dija ce ta fito wannan Karin Bata daga kai ba, Allah ya taimaketa da akwai distance tsakanin inda yake zaune da inda take, tunawa tayi da ya yana Iya fadawa Hajiya abinda tayi kaman yanda asabe ta fada mata, ahankali ta fara takawa kanta kasa, yazid kam kara balancing yayi yana kallon each and every step dinta yana mamakin yanda take tafiya kaman an somata cikin ruwa, kafanta sai rawa yake, Kawai sai ya tsinci kanshi da kallon waist dinta, dukda tana sanye da doguwar Riga yana ganin hip bone dinta, da Sauri ya kauda kanshi gefe har lokacin bai bar tunanin ina small mom ta samo wannan unique gal ba, dija NA jinta cikin kitchen ta saki ajiyan zuciya tare da dafa saitin heart dinta dake beating a very high rate, saida tayi rike sink din da zata debo ruwa for like ten minutes Sannan ta dawo normal, da Sauri yazid ya mike daya tuna baiyi sallan zuhr ba, barin falon yayi amma to his surprise he found himself turning back to look at the kitchen kafin ya bar falon. Direct ya wuce part dinshi NA gidan Wanda shi kadai ne gurin. Alwallah ya dauro ya fitoyayi salla ya zauna nan kan praying mat. Ko tunanin me yake oho. Yafi minti talatin zaune Sannan ya chanza kayan jikinshi zuwa English wear ya fita. Part din Hajiya babba ya tafi ya samesu nan ya shaida masu zaije factory wajen Abba sukayi mashi adawo lafiya , at that moment Kawai sai yaso ya tambayi Hajiya karama inda ya samo yarinya amma sai ya tuna da halin ta da saurin zargi da Kuma tambaya. Haka ya fita ya shiga motanshi ya nufi daya daga cikin factory din babanshi.

 Dija na Gama deban ruwan ta fito ahankali tana aduan Allah yasa ya bar gurin Kuma luckily Bata tardashi ba, da Sauri  ta shiga dakinsu ta maida kofa ta rufe, asabe kallon  yanda tayi tsuru2 Kawai take, ajiye ruwan tayi cikin fridge Sannan ta koma ta zauna har ta tagumi,

"Wai meke damunki?.." Asabe ta tambayeta cikin kulawa, girgiza kai Kawai tayi alaman nothing,

"Ya zaayi ki ce babu komai alhalin cikin minti daya kika chanza...ki fadamin.. Kinga tamkar yaya nake a wajenki..." Tafada mata ahankali, 

"Ni banason... wannan mutumin..." Ta fada cikin sanyin murya, maganar ta Dariya ya bawa asabe,

"Me yayi maki.daga ganinshi zakice bakison shi?..." Da Sauri dija tace

"Babu komai... Nidai...banason shi..." Tafada muryan ta na rawa, rike kunne asabe tayi

"Kinsan wallahi kar ki bari aji wannan maganan daga bakinki...haka nan zakice bakison shi... " dija dai shuru tayi tana tunanin how she feels about him the first instant, Kuma ita kanta Bata iya defining feeling dinta amma she's just calling it hate, 

"Amma wayan nan biyun sunfi shi kirki..." Dariya Asabe tayi tana cewa

"Lallai bakisan kan abun ba...kina nufin shahid da Sharif sunfi shi kirki?... Kambu...to wallahi karkiyi fatan lambanki ya fito wajensu don har wanki mota sai su sakaki...Kuma suyi zaune suna kallon ka suna dariya....shi kam babu ruwan shi da kowa..mussanman mu maaikatansu..." Baki dija ta bude dataji ance wanki mota

"Kuma gabansu Hajiya suke kasaku wanki mota?..." Kai.asabe ta girgiza mata

"Aa.. In sun ga su Hajiya sun fita sai suce ni da  haya... Muyi masu car wash....kaman yanda suke fada..." 

"To meye maanan ka...was..." Dija ta tambayeta, 

"Oho masu..." Dan Bata rai dija tayi Sannan tace

"Kilan yan iska ne..." Tafada Ahankali, da Sauri asabe ta kalleta, 

"Ki bar furtan irin wannan maganar..babu kyau.." Kai dija ta gyada mata, 

"Ki je kisha ruwan..ki kwantar da hankalin ki bashi da matsala Kawai kin tsorata ne da kyawunshi...kar ki kara nuna alaman tsoro in kin ganshi ..kinji ko?..." Ahankali ta kara gyada mata kai don tamkar babbar yaya ta maida asabe yanda Bata yiwa kawo gardama to itama batayi mata gardama.


Yazid na barin factory ya nufi gidan su mufida, daman Tasan da zuwan shi don haka ba karamin haduwa tayi ba don tasha shadda skirt da riga ta gyara kanta sai ta daura dankwali yanda gaban goshinta zai bayyana, har cikin gidansu yayi parking ya fito yayi sallama bakin falinsu, cikin wata irin sexy voice da ya kusa sa shi shivering ta amsa mashi, ahankali ya shigo falon, ita kadaice hakimce kan kujera kaman wata princess, yana ganinta Kawai AI yaji kaman he's should strip her naked an go down with her, dukda yana practicing ustaz yasan over manliness na damunshi cos he easy turns on, wani irin kasaitaccen murmushi suka sakarwa juna,

"Sannu da zuwa baby...nayi missing dinka..." Ta fada mashi in a very low voice kaman tana  flirting dashi, 

"I miss you too..." Yafada yana zama Dan nesa daita, da Sauri ta mike ta shiga kitchen, sai bin bayanta Kawai yake da kallo yana imagining all this will be his in the next two weeks, mufida irin Matan ne masu kissa don ko bakasonta maganar bakinta Kawai is enough to draw your attention, Sannan she have the perfect body size, medium sized hips same with her boobs ga Iya tafiyan kasaita, tana daga cikin reasons din da yazid bai fiyason zuwa Kano ba cos she always turn him in and yanda ta Iya magana da komai she might not be hard to get most especially yasan no woman can resist him amma alhamdulillah he's not into women, yana cikin tunani ta dawo ta ajiye drink gabanshi

 Tana Dana durkushe gabanshi ta daga pure white eyeball dinta ta kalleshi,

"Should I pour the drink?..." Ta tambayeshi cikin whisper, murmushi ya kara sakar mata

"Na hutar dake..." Ya fada mata, ahankali ta mike ta koma ta zauna kan kujera tana tafiya mai dauke hankalin mai kallo, mufida is a gal raised by only female parent after the demise of her multimillionaire father Kuma her mom nada all kinds of friends irin yan duniya nan so the most important thing she learnt was that kana Iya manipulating namiji with kissa and what are view, so hakan yasan she an expert when it comes to handling man's feeling Kuma tana succeeding don her cool and colourful attitude yana daga cikin reasons din dayayi tighting yazid to her

"Ina momcy take..." Ya tambayeta yana bude drink 

"Tana upstairs..." Tafada tana Dora kafa daya kan daya,

Tare da zama kan ass dinta daya, tana karkada kafa Ahankali, kara kallonta yayi ta sakar mashi murmushi tana cewa

"Baby yau naga mai kama dai..." Tafada in a low voice, Dariya yayi

"A ina?..." 

"A cikin peace TV...." 

"Hala majed Mahmoud?..." Yafada yana zuba drink cikin cup, da Sauri tace

"Eh Wallahi.. Baby resemblance dinku is remarkable.. Kaman yan biyu...." Dariya ya karayi yana lumshe idanuwa

"Haka small mom take cewa duk sanda taga program dinshi...ni Kuma ko kadan bana ganin kamanninmu..." Mufida kallon Dan juice da yayi siyaya cikin cup yayi tace

"Yanzu baby Iya Wanda zaka sha kenan?..."

"Yes baby Kawai don kar kayi fushi dani amma small mom ta cika min ciki.. " Bata rai tayi

"Ba dai kana nufin bazakaci abinci a nan ba..."  Dariya yayi

"Am sorry.. Gobe nan zanyi dinner..." Bai idaba ta rufe face dinta da left hand dinta ta fara kukan kissa, 

"Baby are you crying?.." Ya tambayeta surprisingly,

"Yo sai kace...baka cin ..abinci NA...." Ta fada ciki kuka, 

"Ok zan CI...stop crying..." Ya fada mata yana mamakin yanda ta Iya kuka Mara dalili don ko waya suke ba wuya ta fara kuka

"I can't wait inga kina mai dalili..." Yafada cikin ranshi, dauke hannun ta tayi daga face dinta yaga babu hawaye ko daya

"Ko kaifa...." Tafada tana mikewa, Dariya yayi shima ya mike

"Baby babu hawaye fa face dinki...Ashe haka kike yi min ko?... To yau NA ganoki..." Yafada yana biye daita har dinning table,

"Ai don kana nan ne banyi hawaye ba don banason in tada maka hankali..." Tafada tana jawo mashi kujera daya cikin kujerun dinning, zama yayi yana kallon glowing face dinta, abinci ta bude tayi serving dinshi itama tayi serving kanta

"Daman kai nake jira muci abincin..." Tafada mashi. Haka sukaci sukasha sai gyasa yazid yake saboda yanda yayi fulling cikin shi da abinci, sai da yayi sallan magrib a masjid din unguwan su Sannan.

"Sun gano gidan ko?..." Ya tambayeta, 

"Eh..sun gano..." 

"Yayi maki? Ko da akwai wani abinda kikeso a kara...." 

"Ai ni banje ba..amma sunce its perfect..." Tsaya kallon ta yayi for a while Sannan yace

"Yaushe zan kaiki shopping?...." Dan turo baki tayi

"Ni ka bari tukunna... Kasan mami bazata bari in fita dakai yanzu..." Gira daya ya daga yana murmushi

" sai mu bari in mun je abuja mu tsaya...so ni zan tafi..sai gobe ..." Idanuwa tq zaro

"Kana nufin bazamuyi wayaba?.."

"Zamuyi mana..I mean zan dawo gobe....pls ki gaidamin momcy..." 

" zataji...." Suna hira ta raka shi bakin motanshi ya shiga tayi blowing kiss

 Shima yayi the same Sannan ya bar gidan. Ana kiran sallan ishai ya shiga estate dinsu, da alwallah magrib yayi Sannan ya shiga part din dad inda ya tarda almost dukkan yan gidan a falon dad amma banda Sharif da shahid, gaban mom dinshi ya zauna ta dauko cup dake kusa daita ta mika mashi amsa yayi ya bude yaga pure white kunun gyada ya saki murmushi tare dacewa

"Thanks...." Nan aka baje dina sai jira yake ko zaiga wannan yarinyan daya gani dazun amma bai ganta ba sai mai aikin mom dinshi. Sai wajen 8:30 su Sharif suka dawo gida yana tsaye bakin gate kaman shine maigadi, saida ya balbalesu Sannan yare da warning Sannan ya barsu suka shiga. 

The following day yana kwance kan doguwar kujera sanye da blue shadda dayasha aikin hannu sai hira suke da Hajiya karama inda yake shaida mata baison zuwa party datasa akayi planning ita Kuma tana he must attend, hira suke amma he wants to see that gal again, Kuma gashi bai iya tambayan small mom. Yana nan zaune har zuhr amma bai ganta ba sai asabe data fito daga dakin sau daya. 


Daman tunda dija tazo gidan da sun gama aikinsu to tana dakinsu hardly ta fito sai kuma yanzu abun ya karu data ga yazid ko kadan batason ta Kara fita.


Three days later yazid bai kara ganin dija ba Kawai sai yayi tunanin kilan ta bar gidan amma still one part of his heart really wants to see her. 


Yau suna zaune falon Hajiya babba su duka banda Maryam da yusra dake university suna daukan lecture sai Shari da shahid dake factory, yazid NA zaune gefen Hajiya karama yana latsa wayanshi,

"Gaskiya ANTY banason kayanda aka kawowa yaran nan...why not muje kasuwa muyi selecting wasu?.." Inji Hajiya karama, da Sauri su Ameera suka fara cewa suna zuwa, 

"Me zai hana a kawo masu wasu?... Ni ban fiya son shiga kasuwa ba...kinsani..." Inji Hajiya babba,

"Nidai da mun shiga kasuwa wajen Dubai market nasan zamu samu wasu latest design NA kayan yara..." Tana fadin haka mimata tace

"Eh wallahi.. Big mom mshiga kasuwa yau ..ni bani da matching shoes..." Bata idaba Zainab ta katseta dacewa

"Nima bani da bag..pls big mom mu shiga kasuwa...." Suka fara magiya 

"Amma saidai mu ajiye su marzuq gida tunda yazid yana nan..."  inji Hajiya, Bata idaba marzuq da Ameera suka fara kuka

"Muma muna zuwa..."  Suka fada in chorus, 

"Shikenan kin jamana..." Hajiya babba ta fada tana mikewa, itama Hajiya karama mikewa tayi Ameera ta bi bayanta. Part dinta ta shiga ta umarci asabe ta shirya Ameera, ta Kuma fada mata ta shirya su shiga kasuwa don ta tayata rike Ameera, da Sauri asabe ta gama shirya Ameera itama ta koma dakinsu ta fara shiryawa, dija kallon ta tayi

"Ina zaki?..." Ta tambayeta, 

"Kasuwa zan raka su Hajiya..." Bata rai dija tayi

"Yanzu ni kadai zan zauna kafin ki dawo?..." Ta fada kaman zatayi kuka, Dariya asabe tayi tana Sauri tasa kayanta don kar Hajiya ta kirata, fita tayi dija ta biyo bayanta suna fitowa  Hajiya da Ameera NA fitowa

"Dija ki kula da gida..dukkan mu kasuwa zamu..." Hajiya ta fada mata,

"To..Ku dawo..lafiya...." Ta fada kanta kasa,

"Allah yasa..." Hajiya ta amsa suka fita. Dija NA ganin sun fita ta zauna nan falota kurawa TV dake aikin kallo.

 Suna fitowa Hajiya babba ma ta fito dasu marzuq, yazid ne ya fito daga bayan mom dinshi yace

"Ko in kaiku?..."

"Just relax..." Inji Hajiya karama, rakasu yayi har suka shiga wata katuwar motan da suke fita da ita in general outing ne driver ya jasu suka tafi. Yazid komawa yayi part din mom dinshi yayi relaxing yana danna wayan hannun shi. Few minutes later kiran sultan ya shigo yayi picking suka fara hira.


Dija kam kurawa TV ido tayi tana kallon tashen Bollywood, kura Katrina kaif ido, tana kallon yanda take da jkinta tana rawa, itadai abun ya burgeta ba kadan ba duk Wanda zai ganta sai yayi Dariya saboda yanda ta gwalo idanuwa abunka da mai manyan idanuwa tamkar zasu fado, 

"Hmmm kallo da dadi wallahi..." Ta fadawa kanta, don tunda tazo gidan Bata taba kallo ba, kullum suna daki in sun gama aiki, so yau she decided to use the house to her advantage. Kara relaxing tayi tana kallon film din Bata ko blinking. 

After like 30 minutes ta nan zaune tana kallo, yanda ake wanka cikin bathtub ne ta tsaya kallo. Komai burgeta Kawai yake. Da Sauri ta mike ta shiga dakinsu, direct ta shiga ta cika bathtub da ruwa, kayan jikinta ta cire ta shiga ciki, relax tayi ciki tana shafa leg dinta kan juna kaman yanda taga anayi.


Yazid na nan zaune har bacci ya fara daukan shi, ahankali ya mike ya fita har yayi hanyan part dinshi ya tuna da ita, ahankali ya juya ya koma part din Hajiya karama, falo ya shiga yaga babu kowa. Dija na gajiya da ruwa tafito daure da Dan karamin towel jikinta gashin ta jike da ruwa, tsayawa tayi gaban mirror tana jujjuya gashin kanta kaman yanda taga anayi cikin film, 

"Nima inada doguwar gashin..." Tafada tana kar basa gashinta kan shoulder dinta, yazid na ganin babu kowa falo yayi hanyan dakin dayaga ta fito kwanakin baya, ahankali ya bude kofan, yarinyan ya gani tsare da towel Wanda bai kai cinyanta ba, gashin kanta ya kalla, da Sauri ya maida kanshi baya, kara lekowa yayi da kanshi adaidai lokacin da dija ta yaye towel dake jikinta tana kallon jikinta ta as usual, da Sauri yazid ya koma baya ya jingina jin bangon idanuwanshi so wide open in a surprise way, tunda yake bai taba ganin tsaraicin mace ba ko a social media bai kallon bad things, Kawai sai taji yana samun erection, da Sauri ya dafe joystick dinshi ya fara komawa falo , dija kam batasan yanayi ba don a iya saninta she alone in the whole house don Hajiya ta fada mata ta kula da gidan, that means babu kowa gidan anata tunanin. Yarda towel din tayi ta juyawa mirror baya tana kallon small bombom dinta, Dariya ta kama yiwa kanta don sai yau ta ga bayanta mostly gabanta Kawai take gani. 

Yazid tafiya yake duk ilahirin jikinshi sai rawa yake hannun shi biyu dafe da joystick dinshi din tunda yake samun urge na yau ya banbanta da sauran. Har ya sa hannu kan kofan zai bude ya tsaya

"Just one sin won't take me to hell...Allah knows am obedient... This is beyond me...I can't handle this...." Yafadawa kanshi Kawai sai ya juya ya  kama hanyan dakin

[3:17PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挏馃挋鉂ゐ煐ゐ煉氿煉�

NA CUCE TA

馃挍馃挋鉂ゐ煐ゐ煉滒煉�





庐zuwairat( ummu Maryam)




1鈨�0鈨�





Da Sauri ya kai bakin kofan amma sai ya tsaya

"Don't....do this..."  wata zuciya ta fada mashi, kara rike joystick dinshi yayi yana cije lip dinshi,

"Oh Allah.. I can't... Am being human...." Ahankali ya sa hannun shi ya rike mabudin kofan, ahankali ya Kara budewa,this time yawunshi ne ya kafe cos she's totally nude, sai kara baza gashinta Kawai take wai ita dole baindiya, yazid kam tsaya kallon pure white skin dinta yayi from her dark hair to her tiny toes, jikinshi sai rawa yake, kaman babu kashi cikin jikinshi ya fara takawa zuwa inda take kallon kanta cikin mirror, Kawai sai ta ga kaman mutum bayanta, da Sauri ta juyo, nan taga yazid da idanuwanshi suka koma kaman garwashi, dukkan idanuwanta ta zaro tayi Sauri zata dauki towel dinta amma before ta kai har yazid ya kai gareta ya rike skin dinta dake sanyi saboda wasan ruwan datayi, idanuwa ta kara zarowa, wai ita dija ce yau tsaye gaban namiji babu komai jikinta, ita da ko hannun ta babu namijin da ya taba tabawa, yazid kallon cikin idanuwanta Kawai yake, kokarin kwacewa Kawai take, amma ya riketa sai kallon black nipple dake kan fair boobs Kawai yake, yasan basu gama girma ba amma its OK for him, baki dija ta bude zata kwala ihu ya Dora yatsanshi kan bakin shi, da Sauri ta rufe bakin. Har lokacin yana rike da naked waist dinta to himself, dija ji tayi wani abu na tokare mata ciki,

"Am....sor....ry..." Yafada cikin wani irin murya da baisan yana daita ba, kara matsa ta yayi ga jikinshi dija ta kara gwalowa, ko kadan batasan abinda ke zuciyanshi ba amma tasan is not something good, sakinta yayi ta fara baya2 duk step data dauka sai shima ya dauka ya kara zuwa kusa daita, kallon gabanshi tayi tana imagining abinda nan wuri dukda Tasan maza NA da abun fitsari but she haven't see anything like this, har lokacin one side of yazid heart bai bar fada mashi kar yayi wannan mistake ba amma he's make up his mind to make just one mistake, after all no body will know about it, dija NA ja da baya hannun ta daya kan kirjinta dayan Kuma kan gabanta, tana Jan bayan yazid na kara matsawa kusa daita, ya lura she's so young, he is so woken by her,tana kara matsawa baya har ta kai bakin gado, da Sauri ta hau ya bita, hannuwanta ta fara yarfawa, tana Jan baya har ta kaiga bango, idanuwanta duk waje amma babu alaman hawaye ko daya idonta don gani take sai in abu is not serious kake ganin hawaye. Farat daya ya jawota jikinshi 

"Wayyo..." Ta fada da karfi, kwantar daita yayi yana kara kurawa jikinta ido Kuma har lokacin good side of him bai bar warning dinshi against abinda yaje niyyan aikatawaba amma the more ee looks at her the more he wants to dive into her,idanuwa ta kara zarowa jikinta ya fara rawa kaman mazari,

 Idanuwanta ya kurawa ido yana kallon how scared she looks amma still bai da niyyan tsayawa, bayanta ya dinga shafawa Ahankali sai ture mashi hannu take amma bai bar shafa soft skin dinta, 

"Wayyo., ka....ba....ri...." Tafada tana ture hannun shi, bayan wuyanta ya rike yana shafa long silk hair dinta dake kyalli as a result of relaxer da Hajiya Aisha tasa aka shafa mata, wani kallonj big gal yake mata saboda yanayin jikinta, she looks so matured to him, bakinshi ya kawo saitin nata tayi Sauri kauda kanta gefe kara juyo da kanta ta kara kauda kanta gefe, jikinta na kara rawa by each second, bai nuna wani hanzari ba cos yasan yan gidansu basu da Sauri when it comes to shopping Sannan yasan distance dake tsakanin estate dinsu da kasuwa, baki yasa ya fara kissing wuyanta tureshi ta farayi bakinta NA rawa saboda yanda bakinshi ke sending electric shock into her whole body, musurniya Kawai take duk sanda bakinshi ya taba naked skin dinta, 

"Am...sor...ry...ba...halina....bane...." Yafada mata cikin kunnenta cikin wata irin murya, har lokacin dija bqtq San abinda yake niyyan aikatawa gareta ba ta daisan iskanci ne don ko taba hannun Mace is labeled iskanci balle wannan, tasan zaman ta gidan ya kare don kilan rayuwan yan gidan ne haka Kuma bazata so wani ya kara ganinta haka don gani take duk sun gan asabe ahaka amma ita ko kwana bazata kara cikin gidan ba balle wani ya kara yimata irin wannan abun. Bata ji kanta cikin tashin hankali ba sai da taji finger dinshi na kokarin shiga in between her, sai nan ta fara bugun shi tana cewa

"Ka..kyaleni....banaso... Ni..ba...yar...." Bata idaba ya rufe bakinta da nashi. Idanuwa ta zaro don dazun da take kallo film taga na miji ya sawa mace baki Kuma taga hakan a matsayin kazantan da bazata taba yi ba har ta mutu amma gashi itama wai ana samata baki

 Broad shoulders dinshi ta fara turewa da two hands dinta amma ko gizau, duk abinda  ake mata babu hawaye ko digo daya a eyes dinta Kawai shock ma ya isheta, barin shoulder dinshi tayi ta koma ta rike hannun shi dake in and out a gabanta amma still bai daina ba, bakinta take son zarewa amma ya kama bakin gam kaman lolly pop har zafi suke mata saboda yanda yake sucking dinsu, jin ya cire hannun shi yasa ta fara kokarin tureshi Kawai sai taji kaman snake na wurin cinyanta Kuma it's going upward, still tayi tana sauraron ko meye Kawai sai taji same thing na Neman shiga gabanta, wani irin jizo ta zabga mashi ga baki yayi Sauri bude closed eyes dinshi tare da zare bakinshi, amma still he's still looking for way, 

"Wayyo... Wani...abu... Wayyo gabana..."  ta fada cikin tashin hankali adaidai lokacin da yayi forcing kanshi ya shiga kadan, da Sauri ta fara girgiza kanta bakinta na rawa likewise duk ilahirin jikinta, kallon shi tayi tana cewa

"Wayyo nashiga uku...wani abu kasana...ka daina...mutuwa zanyi...." Tafada wannan Karin kaman zatayi kuka, shikam gani yake in duk duniya zasu taru a kanshi he can't stop now, her warmth was something he wants to last for ever, bai tabajin abinda yake ji at that moment ba Kuma gani yake ba zai kara jin anything like this ba, idanuwanshi lumshe, dija dai batasan abinda yake sa mata ba amma Tasan ba abun arziki bane cos it hurts like hell, gani still cikin ya kara shiga ta kara sakin ihun wahala Wanda yasa ya rufe mata bakinta da hannu daya ya rike waist dinta da hannu daya ya kara thrust this time making sure there is nothing left of him, dija kuka ta farayi idanuwanta duka waje, tsayawa yayi Kawai sai yace

"Am a monster...am a monster...am a molester...I am a disgrace to my family...." Yafada muryan shi na cracking kaman zaiyi kuka, hawaye ne suka dinga gangarowa daga idanuwa dija, jin ruwa a hannun shi dake kan bakinta yasa ya cire hannun shi ahankali, bakinta sai rawa yake zatayi magana amma ta kasa, kara thrusting yayi ta rike shi gam tana girgiza kanta at the same time tana hawaye, 

"Dan Allah.... Ka..bari...." 

"Kiyi..hakuri...." Da Sauri ta gyada mashi kai alaman OK don ko.dodo bata tsoro kaman yanda take tsoron shi, thrusting ya dingayi dija ta fara kira ammi tana kuka tana rokonshi ya bari amma he turned deaf ears har saida ya gama yayi extracting kanshi daga cikinta ya kwanta kanta yana hawaye, shi kanshi baisan he can be this dangerous ba sai yau, 

"I have know the true colour of myself... " Yafada cikin kunnen dija dake sauke ajiyan zuciya don yana cirewa ta lumshe idanuwa wasu new tears na rolling, ita ba kukan lalata mata rayuwa dayayi take ba don batasan taka maiman abinda yayi mata ba Kawai kukan azaban da takeji take, har lokacin yana kwance kanta yanajin yanda heart dinta ke harbawa kaman zai fito, daga kanshi dake kan shoulder ta yayi ya tallabo face dinta cikin palm dinshi ya tsaya kallon ta for almost a minute yana kallon yanda take goge duk hawayen dake fitowa, hannun ta ta sa zata kara goge wasu dake fito ya rike mata hannu tare da girgiza mata kai, ajiye hannun tayi ya Dora goshinshi kan nata yana hawaye tana hawaye, pointed nose dinsu kan juna, bude idanuwanta tayi taga yanda yake hawaye har nashi sunfi nata zubowa

"Ko kukan me wannan mugun yakeyi?..." Ta tambayi kanta cikin ranshi, sunfi minti goma a haka yana hawaye, ko tsoron wani ya riskesu bai ji, Ahankali ya saki face dinta ya mike ya maida wandonshi dake wajen knees dinshi, da Sauri dija ta saka hannu gabanta taji wani ruwa dago hannun ta tayi taga wani farin abu hade da jini sai ta kara fashewa da kuka yana tsaye yana kallon ta, shi baima San abinda zai fada ba ya shiga bathroom din ya cika bathtub da ruwa ya dawo har lokacin tana zaune kan gado tana hawaye, kneeling yayi gaban gadon tayi saurin ja da baya,

"Ki yafemin... Bansan dalilin dayasa irin wannan kaddara ya faru tsakanina dake ba...amma I will marry you... I don't have to know who you are or where you came from but I will marry you.... Ki yafemin...." Ya karasa maganar cikin kuka, da Sauri dija ta gyada kai alaman ta yafe mashi amma sai kuka

"Dan Allah kar ki fadawa kowa abinda ya faru..." Da Sauri ta kara girgiza mashi kai Kuma duk abinda takeyi cikin tsoro take yinshi, 

"Pls this should be our secret... Nobody should know the reason I want to marry you..." Yafada thinking tana jin abinda take fada,

 Ita Kawai sai daga mashi kai take, 

"Pls ki bar hawaye..." Da Sauri ta goge face dinta kaman bata taba kuka ba,

"Shekaranki nawa?..." 

"Sha...uku..." Tafada bakinta NA rawa, kara dafa kanshi yayi yana kuka yana cewa

"Am 18 years older than you..." Yafada cikin kuka, 

"Dan Allah kiyi hakuri... Its not my way of life..Allah kadai yasan dalilin faruwan hakan amma NA CUCE ki...you are to young for what I just put you through... You are not even matured...I don't know what came over me...am sorry..." Yafada cikin matsanacin kuka, itadai tunda yace ta bar hawaye bata karaba sai kallon shi Kawai take Kawai so take ya fita ta San inda dare yayi mata don ko second daya batason karawa cikin gidan, sai yanzu ta gane gidanku duk yanda yake yafi maka gidan mutane don ta tabbatar da a gidansu take da babu Wanda ya isa yayi mata irin wannan abun. Ahankali ya mike bata ankaraba taji ya dauketa nan ta saki sabon kuka don she was thinking he's coming for more, bathroom ya shiga daita ya direta cikin bathtub ta saki ihu Kuma sai tayi saurin rufe bakinta da hannun ta saboda tsoron shi, tsaya kallon ta yayi ya jingina da bango yana kallon yanda ta rumtse idanuwa tana yarfa hannuwanta. Fita yayi ya duba gadon yaga babu inda ya bace Sannan ya dawo

"Kiyi wanka...." Ya fada mata ya fita don a tunanin shi bata balaga ba balle yace tayi wankan tsarki. Fita yayi ya nufi part dinshi, maigadi dake zaune ya gane da akwai abinda ke damunshi don daga nesa face dinshi yayi red.


Yana fita dija tayi saurin fita daga ruwan ta fito, da Sauri ta saka doguwar rigan datazo gidan dashi ta dauko pant dinta ta saka dukda zafin da takeji, da Sauri ta  yafa Vail din kayan, ta fito falo tana cewa

"Gwara a kashe ni cikin gari da in kara zama gidan nan

[3:17PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挏馃挌馃挋馃枻馃挍鉂�

NA CUCE TA

馃挍馃挋馃挋馃枻鉂ゐ煉�




庐zuwairat(ummu Maryam)




1鈨�1鈨�



Tafada tana kalle2 kar ashe yana nan falon, ganin ba kowa yasa ta Dan saki ajiyan zuciya tare da shesshekan kuka data sha, Ahankali ta bude kofa ta fito compound din gidan, yanda take tafiya says it all don duk kokarin da take wajen daidaita tafiyanta sai ansan something is wrong. Bakin gate tazo mai gadi NA zaune ya kura mata ido yana imagining abinda ke faruwa, yanzu yaga yazid ya fito daga bangaren da red face, sai kuma ga yar yarinya ta fito tana tafiya ba daidai ba,  kura mata ido yayi yana tunanin 

"Allah yasa ba abinda nake tunani bane...kai haba alhaji yazid bazai yi irin wannan shaidancin ba..." YaYi assuring kanshi dukda deep inside yasan something fishy is happening, bakin gate ta karaso ta bude karamin kofan ta fita, daman basu da ikon hana fita sai dai shiga ne ba a yarda dashi anyhow ba.  



Yazid NA shiga part dinshi ya hada kai da bango ya dinga kuka yana dukan bangon kaman shi yasa shi aikata abinda yayi, ganin lokacin zuhr ya gabato yasa yayi niyyan wanka sai ya tuna ya kamata ya bata maganin tasha kafin ya dawo ya, pain reliever ya dauko daga cikin first aid box dake bedroom dinshi ya fito yana Sauri ya shiga part din Hajiya karama, still mai gadi NA zaune yana kallon shi, straight dakin daya barta ya shiga direct to the bathroom saiya ga wayam, fitowa yayi ya tsaya kalle2 dakindai ba lungu da sako ke da akwai ba so yasan something is wrong, falo ya fito yana son kwala mata kira amma baisan sunanta ba balle ya kirata amma babu alaman ta koina, da Sauri ya fita ya nufi maigadi dake kallonshi, da Sauri mai gadin ya mike, 

"Wata ta fita yanzu?.." Shine tambayan dayayi mashi with rage, 

"Eh..." Maigadi bai idaba ba ya saki Maganin kasa yana cewa

"What have I gotten myself into?..." Yafada tare da fita daga gate din da Sauri, shima maigadi da Sauri ya biyo bayanshi, afusace yazid ya juyo

"Go and mind the gate...." Ya daka mashi tsawa, dukda bai gane abinda yake nufi ba yasan he's not welcome komawa ciki yayi, yazid tsayawa yayi bakin gate din ya kalli haggunshi yaga babu kowa, juyawa yayi ya kalli right dinshi ya hangeta daga dan nesa tana tafiya a hankali, da gudu yabi bayanta Allah ya taimakeshi babu kowa wurin, saida yazo daf daita Sannan yayi slowing down, daman dija NA fita daga gidan ta kama kuka tana kiran ammi tana cewa

"Wallahi ammi ban kara yi maki gardama...danasani ban zo ba...." Take ta maimaitawa tana kuka, tana jin kaman kafan mutum bayanta tayi Sauri juyawa ta gan the dodo behind her 

Idanuwa ta zaro zata kwalla ihu ya Dora mata yatsa kan bakinta, da Sauri taja numfashi

"Ina zaki?.." Ya tambayeta yana maida numfashi saboda gurin dayayi,

"Gida..." Tafada bakinta na rawa, tsayawa yayi yana kallon yanda hawaye ke bin junansu, 

"Kiyi hakuri.. Kar ki tafi...zan maidaki da kaina....kinji ko?..." Da Sauri ta gyada mashi,

"To ki bar kuka..." Da saurinta kara goge face dinta, 

"mu tafi gida to..." Ya fada mata in a calming tune, kallonshi tayi da idanuwanta da suka danj chanza kala saboda kuka tace

"Kar ...ka...kara...Dan...Allah...." Tafada cikin tsoro, kai ya gyada mata,

"Bazan Kara ba...even if you are my wife...I won't until you are matured..." Yafada mata cikin sanyin murya, dija tsayawa tayi 

"Muje pls..." Yafada mata, da Sauri ta shige mashi gaba tana tafiya tana dingishi, 

"Ki Dan gyara tafiyanki..ko kinason asan abinda ya faru tsakanin mu?.." Ya tambayeta cikin nutsuwa, da Sauri ta girgiza mashi kai ta gyara tafiyanta tana Dan cije labe, ahaka suka iso gida mai gadi ya miko mashi Maganin daya yarda  ya amsa suka shiga part din Hajiya karama, mai gadi rike baki yayi yana cewa

"Wai meyasa yaran zamani basu da tabbas?... Yanzu yanda wannan yaron ke kama da mutumin arziki Kawai don yaga babu kowa gidan sai ya yage masu ya?...kai Allah wadaran..." Yafadawa kanshi ya kara dacewa

"Allah ya taimaka sauran masu gadin basu nan...da sun samu abun magana...nikam baa jin mutuwan sarki a baki na...".

Suna shiga ciki ya riketa mata hannu har bakin gadonsu Sannan ya fita, kitchen ya shiga ya hada mata tea mai kauri ya kawo mata,  ta amsa kanta kasa 

" ki.shaye in baki magani..." Da Sauri ta kafa kai ta shanye kasancewan ba mai zafi bane. Magani.ya balla mata ta amsa ta dauko ruwa ta shanye

"To ki kwanta...kar ki sake ki Kara kokarin fita kinji?..." Da Sauri ta gyada kai

"Good..." Yafada ya ja mata blanket Sannan ya fita, part dinshi ya koma ya yayi tagumi yana mamakin shi da yanmata ke kawowa hari yaki shine yau yayi wa yar yarinya fyade, har yanzu adua yake Allah yasa he's dreaming cos he couldn't believe what he did, he's such a decent and gentle amma wai yayi zani barely ten days to his wedding, mikewa yayi ya shiga bathroom ya tsaya gaban mirror yana kallon face dinshi da lips dinshi NA kasa da yayi ja saboda cizonta, har yanzu bai tambayi sunanta, kanshi ya buga da bango yana cewa

"Why...why me....why..." Ya dinga fada yana buga goshinshi da bango ji kake tim, har gaban goshinshi yayi ja amma bai bari ba, sai ihu yake yana Marin kanshi

"Ya Allah take me and give me the punishment I deserve... Ya Allah why me?..." Yafada yana sulalewa kasa, yafi minti talatin a haka Sannan yayi wanka gaban kanshi kumbure, face dinshi yayi ja sosai kaman ba shiba, ga wani azabtaccen ciwon kai dayake, kullum yana alfahari da kanshi da zani ta zama ruwan dare amma bai taba aikatawa ba har ya kai 31 amma sai gashi duk fadan da yakewa su Sharif, shahid and most especially friends dinshi sai nashi yafi nasu worst don he knows basu molesting yara, Ahankali ya fito daure da towel, ya saka jallabiya har zai tafi masjid Kawai sai cewa

"Am not worthy of entering the house of Allah..." Kawai dawowa yayi ya shimfida praying mat yayi salla nan bedroom dinshi ya kwanta nan kasa yana tunanin yanda zsai bullowa wannan alamarin,

 Shi baisan Wanda zai fadawa wannan maganar ba don he's so ashame of himself, kullum cikin yiwa friends da co workers dinshi yake baisan mummunar kaddara awaits him ba

"Its really true kaddara ta Riga fata..." Yafada Ahankali yana juya kwanciya shi, 

"I need an advice... But who can I confide in...." Ya tambayi kanshi hawaye NA gangaro mashi, 

"Who can I tell NA lalatawa yar shekara sha uku rayuwa?... Wa zan fadawa I molest a juvenile?... Inna lillahi waina ilaihi rajuun... Oh Allah why me?..." Ya fada cikin matsanacin kuka, nan take sanyi ya rufeshi Kuma jikinshi zafi rau amma sai rawan sanyi Kawai yake Kuma yaki ya tashi daga kasan inda yake, gani yake yau is the darkest day of his life.

Bayan minti kaman goma da fitanshi bacci yayi gaba da dija, bata minti biyar bata firgita ba saboda irin mafarkin da take Mara dadi da ban tsoro. Before asar fever ya rufe yazid ita Kuma dija data farka bataji komai ba sanadiyan Maganin daya bata tasha. 

Sai wajen karfe 4:15 su Hajiya suka dawo da kaya niki2 kaman Kasuwan duka suka dauko, direct part Hajiya babba aka shiga da dukkan kayan, asabe da mai aikin Hajiya babba suka shiga da kayan cikin falon suka ajiye, juyawa tayi zata tafi Hajiya karama ta kirata tare dacewa

"Ki tafi da wannan ledan, ke ki dauki biyu dija ta dauki hudu..." Hajiya ta fada mata, da Sauri ta durkusa

"Mun gode..." Tafada tana daukan ledan da ta nuna mata, da Sauri ta fita daga falon ta nufi part din Hajiya karama, tana bude kofan bedroom dinsu dija dake zaune bakin gadon tayi saurin mikewa, ganin asabe ne yasa ta fashe da matsanacin kuka, da Sauri asabe ta saki ledan kasa ta karaso wajenta da sauri ta rike hannun dija dake komawa zaune tana cewa

"Lafiya?..." Ta tambayeta tana kallon yanda ta susuce kaman baita data barta dazunba, dija baki ta bude zatayi magana sai ta tuna yace mata kar ta fadawa kowa abinda ya faru tsakanin su sai tayi shuru ta cigaba da kuka sosai, nan take hankalin asabe yayi mugun tashi ta rike hannun ta tana kallon jikinta ko zata gano abinda ke damunta, amma bata gano komai ba sai kukan dija ke kara tashi,

"Inna lillahi... Wai me ke damunki?... Meyasameki?... Dan Allah ki fadamin?..." Ta tambayeta kaman itama zatayi kuka, dija kama hannun ta tayi tana cewa

"Gida...gida nake...so...gida zani..." Tafada cikin kuka, kallon mamaki asabe tayi mata don the last time she checked dija NA son gidan sosai

"Bangane ba..wani.abun akayi maki?... " da Sauri dija ta girgiza mata kai

"Inason ganin ammi... Gida nakeso..Dan Allah... Ki...fada masu..." Tafada cikin kuka mai ratsa zuciyan mai sauraro,

"Dan Allah ki fadamin in wani abun akayi maki...nasan haka nan bazaki ce kin fasa zama nan gidan ba...Dan Allah me akayi maki?.." Asabe ta tambayeta hawaye NA turawa idanuwanta saboda yanda dija ke kuka, ara girgiza mata kai dija tayi

"Babu...abinda... Akayi...Mani...gida...nakeso..." Ta fadi.maganar bakinta NA rawa,asabe kuka ta farayi tana girgiza mata kai

"Dan Allah karkiyi haka...kinga har mun fara sabawa..don Allah kiyi hakuri..." Da Sauri dija ta kara fashewa da wani kukan tana girgiza kai

"Ni gida nakeso..." Tafada da karfi, da Sauri asabe ta mike ta dauko ledan dake kasa ta warware kayan dake ciki kasa, 

"Kalli... Duk Hajiya ta sayo mana..tace ke ki dauki hudu ni in dauki biyu...." Tafada tana warware mata gowns masu kyau kala2 duk yanda dija keson abu mai kyau bubbuga kafanta tayi da kasa   tana cewa

"Ni banaso... Gida nakeso..." Tafada ko kallon kayan batayi ba, afusace asabe ta mike ta goge hawayen face dinta

"Sai kije ki fada mata da kanki..." Ta fada tana barin dakin, da Sauri dija ta biyo bayanta har lokacin bata daina jin zafin gabanta ba, 

"Dan Allah ki tsaya...ki fada mata Dan Allah..." Dija ta fada wa asabe dake shiga falon, juyowa tayi ta kalli dija sai taji ta tausaya mata dukda batasan the real reason behind her sudden attitude ba, 

"zo kiji..." Asabe ta fada mata cikin sanyin murya, Ahankali dija ta fara takowa tsaya kallon tafiyanta asabe tayi tana mamakin why her step changed, 

"Lafiya kike tafiya haka?.." Ta tambayeta sounding very serious,  da Sauri dija ta tsaya  ta girgiza kanta tana hawaye tace

"Babu komai.. Dan Allah ki.fada masu su maidani gida..Dan Allah NA rokeki...gida..nakeso..." Jin an bude kofa yasa suka kalli kofan

[3:18PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挋馃挏馃挌馃枻鉂ゐ煉�

NA CUCE TA

馃挌鉂ゐ煉涴煐ゐ煉滒煉�




庐zuwairat(ummu Maryam)






1鈨�2鈨�




Hajiya karama ce ta shigo dija tayi saurin goge face dinta kanta kasa, mai aikin Hajiya babba ce ta biyo bayanta da kaya cike da wata katuwar Leda, Hajiya kallon dija tayi tana duk ta koma kaman ba itaba, dukda kanta kasa ta gano something is wrong with her, 

"Dija..." Ta kirata, da Sauri dija ta daga kanta tare da durkusawa,  kura mata ido Hajiya tayi  for a moment Sannan tace

"Meke damunki?.." Ta tambayeta, baki ta bude zatayi magana asabe tayi saurin cewa

"Wai kanta ke ciwo...." Ta fadawa hajiya, dija batasan sanda new tears suka fara rolling ba, kara kallonta Hajiya tayi

"Don kanki na ciwo sai ki kama kuka?..." Ta fadawa dija Sannan ta kalli asabe, 

"Ki biyoni in baki magani ki bata..." Ta fadawa asabe Sannan tayi hanyar dakinta asabe da mai aikin Hajiya babba suka bi bayanta. Ahankali dija ta mike ta koma dakinsu ko kallon kayan dake kasa batayi ba ta koma ta zauna bakin gado tana kuka, few minutes later asabe ta shigo rike da magani, da saurinta karaso wajenta, har lokacin bata mamakin how comes take tafiya haka ba, 

"Dan Allah ki.fadamin.. Me ya sameki bayan fitan mu?..." Ta tambayi dija, shuru tayi tana hawaye,

"Dan Allah ki gayamin...wani ya shigo nan?.." Ta tambayeta cos tana suspecting wani abu, kai dija ta girgiza mata, still not believing her ta sake cewa

"Ko su Sharif sun dawo bayan fitan mu...? don ita tasan with them anything is possible, kai dija ta kara girgiza mata

" to me ya sameki..." Ta tambayeta wannan Karin is a soothing tune, 

"Babu komai... Gida zanje...Dan Allah.. Ki fadawa hajiya...ko basu bani...ko sisi ba...zan..tafi...." Tafada cikin kuka, asabe zamatayi bakin gadon tana kallon ta, Tasan something is really wrong, 

"Ki tashi mu shiga kitchen..Hajiya tace mu hada tea musha kafin a gama abinci..." Asabe ta fada mata, da Sauri ta girgiza kai,

"Bansha...gida nakeso..." 

"Waike me akayi maki?... Duk kin birkice min...Allah zan fadawa Hajiya inyaso ta tambayeki da kanta..."  asabe ta fada mata cikin fada,, kafa dija ta fara bubbugawa a kasa kaman yanda ta saba yi a gida tana cewa

"Nidai gida zani..." Tafada cikin kuka sosai, tana tunanin abinda ke faruwa, tana tunanin kilan ko Sharif ki shahid wani daga cikinsu yayi mata wani abu don tana ganin babu abinda basu Iya aikatawa mussanman yanda dija tafi Sauri yan aikin gidan kyau don su ma basu tsira ba don at times in Hajiya sun fita sukan kirata da mai aikin Hajiya babba suce suzo su gyara masu part dinsu daga nan su dinga tattaba su amma da sun nuna masu zasu fadawa Hajiya sai su koresu har da zagi, 

"Hmmm to kilan fyade sukayi mata...." Ta fadawa kanta kasa2, ita dai dija kukanta ma ya isheta 

"Kwantawa sukayi dake?..." Asabe ta tambayeta Ahankali, dija kara fashewa tayi da kuka ta girgiza kai,

"Babu abinda...akayi min...Kawai..gida...zani..." Tafada mata atakaice. 

"Ke kika Sani...in ma wani abun akayi maki baki fada ba ke kika Sani..." Tafada tana mikewa deep inside tana aduan Allah yasa kar ace anyi mata wani abu don she's too young for that,.

 Fita tayi daga dakin ta shiga kitchen ta hado tea cup biyu ta dawo dakin ta  mikawa dija daya amma kememe taki amsa sai kuka take wai ita gida zata.



Yazid kam da kyar yayi sallan asr Sannan ya kwanta Kawai sai ya tsinci kanshi da murmushi Kuma sai ya fashe da kukan guilty yana ji yan gidan suka dawo amma bai Iya tashi saboda yanda duk joint dinshi ke ciwo, duk system dinshi felt empty ko Dan abinda bai tabayi bane oho, wayanshi ne ya fara ringing bai dauki wayanba balle yasan mai kira, shidai Kawai how he will find he's way out of this, tunanin mufida yayi sai yace.

"It won't be the case since am the man..." Ya fadawa kanshi, sai yayi tunanin abinda zai fadawa su Hajiya da alhaji for he's sudden  decision, blanket ya rufe kanshi dashi yana jin yanda fever din ke hawa amma har lokacin bai sha magani ba, goshinshi ya Dan taba yajita very swollen, wayanshi ne ya fara ringing ya ziro hannu ya dauketa ya maida ta cikin blanket tare da kafa ta a kunnenshi, muryan mufida yaji, hiran was very brief don ya fada mata zai kirata later. 

Har magrib su Hajiya basu ganshi ba, hakan yasan Hajiya babba ta kirashi don jin ko fita yayi nan ya shaida mata  yana nan

"To kazo muci abinci..." Ta fada mashi,

"Nakoshi..." Ya fada mata Ahankali, Hajiya dake zaune kusa da Hajiya karama dake zuba abinci a plate dinta tace

"Koshi Kuma?...be kaci zakace ka koshi?..." Ta tambayeshi, 

"Na ci abinci dazun are eleganza..." Yayi mata karya,

"Ok.." Ta amsa mashi Sannan ta kashe wayanta.


Itama dija har lokacin bata bar kuka ba ita Kawai gida tun asabe NA rarrashin ta har ta gaji ta kyaleta don kanta haka lokacin cin abinci kiri2 dija taki cin abincin nan hankali asabe ya kara tashi taga ya zama dole ta fadawa Hajiya kar a samu matsala,

"Kizo kici abinci..in Hajiya ta dawo daga bangaren Hajiya babba zan fada mata..." Kai dija ta mata

"Banci ..." Haka asabe taci kadan ita kadai saboda yanda dija ta tada mata hankali.  

  

Har bayan sallan ishai dija bata bar kuka ba don gani take in bata bar gidan ba gani take zai dawo ya kara aikata the same thing don haka Tasha alwashin bazata  ko ruwan gidan bazata shaba har ta bar gidan. Sau wajen karfe 8pm bacci mai nauyi ya dauketa asabe zama tayi bakin gadon tana kallon yanda take sauke ajiyan zuciya. 


Shima yazid yana Chan kwance har bayan sallan ishai bai fita ba duk a dakin yayi prayers dinshi, duk family sun hallara a falon dad kaman yanda suka saba duk dare amma bandashi nan ma kiranshi Hajiya babba ta karayi ya shaida mata bayajin dadi ne. Hajiya fadawa su dad abinda ya fada tayi

Da Sauri Hajiya karama ta mike itama Hajiya babba ta mike nan take dukkan yan falon suka mike banda dad, part din yazid suka nufa ga baki dayan su kaman zasu yaki, sallama Hajiya karama tayi a falon shi babu amsa da gudu marzuq yashiga bedroom din da yake ya ganshi kwance rufe da blanket

"Ku zo nan gashi kwance..." Ya fadawa su Hajiya, nan suka shigo yazid ya yaye blanket daga kanshi,

"Subhanallahi... Meya sameka?..." Hajiya karama ta tambayeshi tana kallon yanda for head dinshi yayi ja,

"Babu komai.. Kaina ne ke ciwo..." Ya fada Ahankali,hannu mom ta Dora a goshinshi taji zafi sosai, bata ce komai ba ta kalli  mimata 

"Kije ki fadawa dad dinku jikinshi is serious a kirawo doc..." Bata idaba ya katseta dacewa

"No mom..am okay...Kawai ciwon kai ne...nasan zuwa morning zan samu sauki..." Yafada muryan shi NA rawa saboda yana tunanin don basu San abinda ya aikata ba don da sun Sani yasan halin family dinsu. 

"No let them call the doc...." Inji Hajiya karama, 

"Ga wacce take bukatan doc chan on attended..." Yafada cikin ranshi, 

"No..am OK...bana bukatan doc..." Banza mom tayi dashi,

"Baki jina ne?.." Ta dakawa mimata tsawa da Sauri ta fita ta nufi part din dad ta sanar dashi abinda mom tace, nan ya kira doc Sannan shima ya tafi Chan part din, duk sunyi tsaye sai Hajiya karama Kawai ke zaune gefen shi, dad ma na shigowa yagan for head dinshi same question yayi mashi same answer ya bashi

"Don't tell me nothing.. Baka ganin your for head is swollen?... I said what happened?..." Dad ya daka mashi tsawa, Ahankali ya Dora hannun shi kan goshinshi Sannan yace

"I mistakenly hit my head..." Yayi mashi karya,

"Kai ka Sani..." Dad ya fada Sannan ya bar dakin.

 Yazid kam juya kwanciyan shi yayi yana tunanin halin da yasa yar mutane ciki, Kawai he wish he can see her before she goes to bed amma hakan is not possible, Kawai shi ji yake kaman yace  su tafi su barshi da abinda ya dameshi especially Hajiya karama da bata full minti biyar bata dafa goshinshi ba. 

"In kawo maka abinci?..."  Hajiya karama ta tambayeshi, kai Kawai ya girgiza mata yana lumshe swollen eyes dinshi. Sai wajen karfe tara NA dare doc yazo yayi yan dube2 shi ya rubuta mashi magani bai fadi exactly abinda ke damunshi don shima baisan abinda ke damunshi ba. Sai wajen karfe 11 suka bar dakin sai lokacin yaji sakat ya kara fadawa duniyar tunani har lokacin bai bar searching Wanda zai fadawa ba, 

"I have to tell someone... In ba haka ba this will hunt me for the rest of my life..." Yafada Ahankali, Kawai ji yake inama yana iya gano halunda yar mutane ke ciki.


Abangaren asabe kam jiran Hajiya tayi har karfe goma jin shuru bata dawoba yasa ta je ta kwanta gefen dija dake bacci amma tana firgita saboda nightmares . 

The following day dija ta tashi da fever saboda still da kuka ta tashi idanuwanta sun kumbura kaman ba ita ba, lokacin zuwa gaida Hajiya yazo suka tafi da asabe, nan ma Hajiya saida ta tambayeta abinda ke damunta wannan lokacin asabe taso yin magana dija tayi Sauri cewa

"Gida...nakeso..." Tafada tana fashewa da kuka, tsaya kallon ta Hajiya tayi for a moment Sannan tace

"To wani abun akayi maki?..." Da Sauri ta girgiza kai

"To me akayi all of a sudden kikeson zuwa gida?... Ko kina missing family dinki?..." Ta sake tambayan ta, dija bata ji abinda tace ba don haka bata ce komai ba kanta kasa sai hawaye take.

"Da fatan dai ba wani abun ni nayi maki ba da Sani na ba?..."  da Sauri dija ta kara girgiza mata kai,

"To shikenan... Zan kira wacce ta kawoki tazo ta maidaki..." Wani irin dadi taji cikin ranta batasan lokacin data saki murmushi ba, itama Hajiya murmushi tayi

"Ai ba kuka zakiyi ba...in kina wurin mutum kina da bukatan ayi maki wani Abu sai ki fada ..." Tafada tana mikewa,falon ta bari ta fita zuwa ganin yazid. Da Sauri itama dija ta mike ta shiga dakinsu tana murna ita Kuma asabe ji tayi duk babu dadi. A falo ta tarda yazid ya fito sanye da English wears looking so decent, gaidata yayi ta amsa ta tambayi ya jikinshi ya amsa da sauki

"Me zakaci for breakfast?..." Ta tambayeshi, Dan murmushin karfin hali yayi yace

"Ai yanzu part dinki zanzo..Zan fada ma asabe ta hada min tea..." 

"Ok then..."ta fada Sannan ta tafi part din Hajiya babba ta shaida mata abinda dija ta fada, Hajiya babba batayi mamakin hakan ba inda tace

" kinsan ba dukkan yara suka saba da rabuwa da families dinsu ba...so maybe she's missing home.. Kawai ki kira a maidata a samo maki wata..." Ta fada mata,  itadai Hajiya karama bataji dadi ba amma a haka ta kira Hajiya Aisha ta shaida mata abinda ke faruwa inda Hajiya Aisha batayi gardama ba ta fada mata zata taho gobe.


Shi kam yazid part din hajiya karama ya tafi yayi relaxing yana jira yaga dija don yaga how she's feeling amma bai ganta ba har ya kai kusan hour daya zaune, asabe ce tazo wucewa ya kirata 

"Ki hadamin tea..." Ya fada mata yana Neman hanyan da zaibi ya koreta don ya samu ganin dija. Few minutes later ta kawo mai tea, har ta fara tafiya ya kirata

" dauko hijab dinki.." Ya fada mata, babu musu ta shiga ciki ta dauko hijab ta fito bata fadawa dija dake zaune kala ba din haushin ta take ji wai don zata tafi. Hannun yasa cikin aljihunshi yaga babu  komai,

"Ki biyoni..." Ya fada mata yana ajiye tea din, ya mike. Bayanshi tabi har part dinshi ya dauko 5k ya bata,

"Gashi ki sayomin wannan drugs din..." Ya fada yana mika mata prescription slip da kayi bashi, 

"Kiyi Sauri..." Ya shaida mata. Da Sauri ta amsa ta bar gidan inda shi Kuma ya tafi part din, bai tsaya wasting time ba ya shiga bedroom dinsu dija dake zaune ta kurawa waje daya ido bata daga kaiba thinking asabe ce Kawai sai taji kamshin perfume dinshi da Sauri ta daga kai tare da mikewa tana yarfe hannuwa, tsaya kallon yanda idanuwanta suka kumbura yayi, da Sauri ya karaso ya riketa jikinta sai rawa yake

"Ya jikinki?..." 

"LA....fi...ya...." Ta amsa mashi jikinta NA rawa, 

"Dukda NA fada maki karkiyi kuka shine kikayi har idanuwanki suka kumbura ko?... Yanzu fadamin me kike so in baki ki bar kuka?..." Yafada yana lallashinta, kai ta girgiza mashi, handsome smile dinshi yayi  ya juya yadan kalli kofan Sannan yace

"Da gaske nake..ki fadamin abinda zan baki ki bar kuka....ko in saya maki jirgi?..." Ya fada in a funny way, dija hade rai tayi tare da girgiza kanta,

"To in saya maki mota?.." Kai ta kara girgiza mashi,

"To bari in je in dauko maki kudi...in NA kara ganinki kina kuka zan amshe abuna..." Yafada yana barin dakin. Da sauri ya tafi part dinshi ya dauko bundle na 500 guda biyu making 100k ya saka a aljihunshi ya ya dawo sai Sauri yake kar a kama shi,  har lokacin dija tana tsaye a inda ya barta,  hannu yasa cikin aljihunshi ya dauko kudin idanuwa dija ta zaro tare da rufe bakinta da palm dinta, 

"Gashi ki boyesu...NA sayi kukanki.da wannan... Kika kara kuka zan amshe kayana..." Yafada yana mika mata kudin, kin amsa tayi ta tsaya tana kallon shi, da Sauri ya kama hannun ta ya damka mata kudin yana cewa

"In har kika bar nuna damuwa ..in NA kaiki gidanku zan baki wannan da yawa...." Ya shaida mata, tsaye tayi tana kallon kudin da take jinsu kaman mountains. 

"Ki boyesu mana ko kinason wata ta gansu?.." Da Sauri ta girgiza kai,

"To maza boyesu, .." Ya sake fada mata, gabanta na faduwa ta ajiye kudin karkashin bag dinta ya tsaya yana kallon ta,   sai da ya tabbatar tayi hiding dinsu Sannan yace

"Kinci abinci?..." Kai ta daga mashi,

"Kin koshi?..." Kai ta kara daga mashi,

"To sannu kinji...hope babu inda keyi maki ciwo...." Nodding ta karayi 

"To shikenan..." Yafada Sannan ya fita daga dakin, ko kallon tea dake zaune baiyi ba ya wuce part dinshi.  Aranar dija ta samu relief sosai ba don komai ba sai don Hajiya ta shaida mata ta kwantar da hankalin ta gobe zata gida. 

Yazid kam shidai tunani kawai yake yanda zai bullowa alamarin don he has made up he's mind to take her as a second wife amma baisan ta ina zai fara ba gashi yanzu wedding dinshi sauran 8 days

 "Maybe I should wait after the wedding..." Yafadawa kanshi a hankali. The following day Hajiya Aisha tazo gidan around karfe 12 na rana, gefe ta kira dija ta dinga NATA hakuri kan ta zauna gidan amma kememe dija taki, haka Hajiya ta sata gaba bayan Hajiya karama da Hajiya babba sunyi mata abubuwan arziki , don dubu goma Hajiya karama ta bata bayan ga atampa uku da perfumes kaman wata babba sai kayan data sayo mata shekaranjiya dija kam yanzu ta barjin zafin gurin hakan yasa tafiyan ta normal, motan suka shiga bayan Hajiya Aisha ta shaidawa hajiya karama zata samo masu wata yarinya. Suna fita yazid ya shigo gidan daga gidansu mufida don tunda yasamu mistake da dija  bai je ba sai yau don a chan yayi breakfast. Koda yazo part dinshi ya shiga ya dauro alwallah ya tafi masjid, bai dawo ba sai 1:30 Kuma direct falon Hajiya karama ya shiga inda ya tarda asabe zaune ita kadai kaman tana tunani

"Bani ruwa..." Ya fada mata, da Sauri ta dauko mashi ruwa, zama yayi yana Neman yanda zaiyi yaga dija kasancewan duk ranar bai ganta ba Kuma the most surprising thing is that seeing her also makes his day baisan why ba amma kilan because yayi adding dinta to his life. Don wani special connection yake ji duk sanda ya ganta Kuma each moment da yake spending da ita really matters, Kawai he can't wait to have her close to him though tayi kadan amma seeing her alone zai zamo mashi among things that makes him happy.  Kallon asabe dake tafiya kaman kwai ya fashe mata yayi 

"Come and return the cup..." Ya fada mata yana kallon how moody she is, 

"Meke damunki ne?..." da Sauri tace

" babu komai.." Ta amsa mashi tana amsan cup din daga hannun shi.


Zamanshi yasha amma bai ganta ba Kuma ya rasa yanda zaiyi ya tura asabe daga dakin. Dole ya mike ya bar falon ya koma part din mom dinshi inda almost all the family ke zaune ana labari.

"Small mommy ba sai an kawo maki wata ba..Kawai a bar asabe Kawai..." Inji yusra, yazid sauraron hiransu yayi amma bai saka baki ba, 

"Kai sai na samu wata..few days da wannan yarinyan tayi spending naga change...ai tace zata samomin wata..." Tayi responding to abinda yusra tace. Yazid tunani yayi yana cewa

"What are they talking about?..."  

"Daman ni ban iya barin gida for long time... Gaskiya suna kokari.. Tafi sauran yan aikin gidan nan sanin darajan family.. Ba kaman suba da ko maganan gida basuyi .." Inji Maryam, gaban yazid ne ya fara faduwa yana tunanin Allah yasa is not what he's thinking

 "Ni ban ma San sunan ta ba har ta tafi..." Zainab ta fada, sai nan yazid ya gano she's gone, da Sauri ya mike har mom dinshi na tambayan shi ina zashi ya amsa mata da part dinshi, 

"Inna lillahi waina ilaihi rajuun..." Ya dinga maimaitawa yana tafiya yana hawaye, har ya isa part dinshi baisan inda yake takawa ba, Kawai yana jin kafanshi is moving, wulla kanshi yayi kasa ya fara kuka sosai, 

"Yanzu I have ruined her for another man?..." Ya tambayi kanshi, da Sauri yace 

"No!!!... I won't let that happen.... No..never..." Ya fada da Sauri, mikewa yayi ya goge face dinsu ya fita yaje part din Hajiya karama, asabe ya kira ta taho da Sauri,  

"Ya sunan yarinyan nan?..." Ya tambayeta kai tsaye don caring if she understands what is going on, da Sauri asabe tace

"Wace yarinya?.鈥�" don ko kadan bata gano he's talking about dija ba, 

"Yarinya nawa kuke aiki tare?..." Da Sauri tace

"Khadeeja..." 

"Tana ina?..." 

"An maidata gida?..." Kara daure fuska yayi

"Inane gidansu..."

"Nima ban Sani ba...." Ta amsa mashi wondering why all the questions 

"To kinsan garinsu?..." Ya sake tambayan ta,

"Aa.. Amma tace katsina...." Fita Kawai yayi bai kara cewa komai ba, asabe sai mamaki Kawai  take dukda har lokacin batayi suspecting anything happened between them ba don ita tafi zargin su Sharif.



Koma part dinshi yayi ya hada kai da gwaiwa yana tunanin, wayanshi ya dauka yayi dailing number wani childhood friend dinshi.

[3:19PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 鉂ゐ煉涴煉氿煐ゐ煉滒煉�

NA CUCE TA

鉂ゐ煉涴煉氿煐ゐ煉滒煉�




庐zuwairat(ummu Maryam)





1鈨�3鈨�




Yana zaune nan kasa jingine da kujera wayanshi a kunnenshi yana sauraron wakan dake tashi cikin as caller tune sai bayan second biyar akayi da 

"Da ustaz.. Da Malam...da arramma...da ango mai jiran gado...." Yazid hararan wayan saboda irin kirarin da best friend dinshi keyi mashi before da yayi mashi irin wannan kirarin dadi yake ji amma yau ko kadan bayason jin hakan, yazid goge hawayen shi yayi

"Hello..ya akayi ne...." Gayen ya tambayeshi daga Chan bangaren,

"Kana ina?..." Yazid ya tambayeshi Ahankali, nan take gayen ya gane something is wrong,

"Wai what's wrong with you?... You sounds bad..." Inji gayen, dukda yanda yazid ke kokarin boye damuwanshi kasawa yayi Kawai sai ya fashe da kuka, da Sauri gayen ya kashe wayan.

Yazid na nan zaune ya hada kai da gwaiwa gayen yazo bayan kaman minti talatin.

Direct part din yazid handsome guy din ya shiga ya tarda shi zaune yana kuka kaman wani karamin yaro,da Sauri gayen ya rike should dinshi yana zama kan kujeran da yazid ya jingina,

"Lafiya?..." Ya tambayeshi sounding very tensed, yazid shuru yayi yana hawaye at the same time yana tunanin ayya yana Iya fada mashi damuwanshi don yasan shi da shakiyanshi har na rabarwa, 

"Wai what is the problem???..." Ya sake tambayan shi, Ahankali yazid ya goge face dinshi da hannun shi ya daga red eyes dinshi ya kalleshi, 

"Pls...can...I confide in you...." Yazid ya tambayeshi, da Sauri gayen ya daga mashi kai har lokacin yana dafe da shoulder dinshi

"Why not...I always confide in you... Besides what are friend for?..." Inji handsome gayen, yazid kara goge wasu tears dinshi yayi yana kallon gayen da duk hankalin shi ya tashi saboda yanda yazid ke hawaye,

"Pls don't discriminate me...Dan Allah don't judge me on what am about to tell you..." Ya fada cikin kuka, kara shafa shoulder dinshi gayen yayi 

"Kasan wannan Kuma halinka ne...ni you know me well... Pls tell me...." Gayen ya fada mashi in a comforting tune,

"I...I...." Yazid ya fada Kawai sai ya kara fashewa da kuka, cikin tashin hankali gayen yace

"Did you kill any one?..." Da Sauri yazid ya girgiza mashi kai kaman wani karamin yaro, 

"Then what?...I know that is the worst..." Inji gayen, da Sauri yazid yace

"Abinda nayi is worst... Could you believe me...." Ya nuna kanshi yacigaba dacewa

"Me yazid ..wai ni nayi ra...." Sai yayi shuru yana kuka, gayen gira daya ya daga in a surprising way, Ahankali yace

"Did you rape any gal?..."  ya tambayeshi, da Sauri yazid ya daga mashi kai don shi bai Iya furta wannan word din, 

"Subhanallahi... You?...how?.. When?....how comes?.." Gayen ya fada sounding speechless, da Sauri yazid ya fara cewa

" da akwai wata yarinya... I liked her tun first time Dana fara ganinta so...shekaranjiya... Su Hajiya sun fita....I decided to see her..when I went into the room...she was nude...I tried to control myself... Amma na kasa...did you know the worst part?..." Yazid ya fada kaman Wanda aka turke don duk Wanda ya ganshi yaga tashin hankali, Ahankali gayen ya girgiza mashi kai yana kallon yanda veins din gaban goshinshi suka tashi, yazid ya cigaba dacewa

"She begged...cried... Scream... Amma the devil deaf my ears...did you know another thing?.." Ya sake tambayan gayen cikin kuka, cikin sanyin jiki gayen ya jara girgiza mashi kai

"Salem...the gal in question is only 13..." ya karasa maganar cikin matsanacin kuka, shima gayen hawaye ne suka fara taruwa idanuwanshi,

"Inna lillahi waina ilaihi rajuun...." Salem ya fada yana kokarin maida hawayen eyes dinshi, 

"What have I done wrong to act so stupid..." Yazid ya fada, shidai salem dafa shoulder dinshi yayi yana rarrashin shi saboda yanda yake kuka

 "Ba laifinka bane... Haka Allah ya tsara...ko babu komai ni ina shaidanka...I know how guilty conscience is... Amma take it easy.. Ka dauki kaddara..." Salem ya fada mashi ahankali, yazid shuru yayi yacigaba dacewa

"Wane irin kaddara ne wannan... Kullum ina cikin yiwa su Sharif fada Ashe am worst than them... I wish Allah zai dauke raina...I hate my life....." 

"Shush...stop crying... Hope su Hajiya basu gane ba..." Ahankali yazid ya girgiza mashi kai

"She so strong and brave..." Yafada Ahankali, 

"Ni har yanzu I can't believe it.. To ina yarinya take?..." Da Sauri yazid yace

"Nan kizo ke tsaka..she's gone..." 

"Bangane she's gone ba?.." Salem ya tambayeshi,

"Ta tafi gidansu... Kuma I think I love her..I want to marry her..." Ya fada cikin kuka, hararanshi Salem yayi

"Bangane you want to marry her ba?..ko you want to continue the act of molestation?..." Da Sauri yazid ya girgiza kai

"No..ba haka bane...NA CUCE TA..and I have to marry her..." Hararanshi Salem ya karayi

"Kama ajiye wannan zancen gefe daya...remember she's just 13..Kuma if possible ka aureta ba kyaleta zakayi ba.. Kawai ka kyaleta tunda ka kusa auren..." Daure fuska yazid yayi

"Kana nufin in lalata mata rayuwa in kyaleta?...no..impossible..." I will marry her..." Ya fada babu wasa, kallon mamaki Salem yayi  mashi

"I no how you feel.. Kawai you are feeling guilty.. Amma it happens every day... Yara nawa ake ma haka?..Kawai ka ajiye wannan maganan... Just ask for her forgiveness.. Then you can better her life don ka nuna mata how remorse you feel..amma gaskiya ban baka wannan shawaran auren ba don hakan zai tona asirinka..." 

"I don't bloody care!..." Yazid ya fada a tsawace,

"Banji tsoron yiwa Allah laifiba sai mutum?...I have made up my mind..sai NA aureta..remember I told you inasonta..." Shima Salem cewa

Yayi

"What about mufida?.." Yazid katseshi yayi dacewa

"Don ita kadai aka yoni?...if she can't stay she leave..." Kallon mamaki Salem yayi mashi yana imagining yanda yake son mufida yau yake cewa suna Iya rabuwa saboda wata, dariyan gefen baki Salem yayi.

"I know what your problem is.." 

"What?..." Yazid ya tambayeshi kaman ba shike ke hawaye few minutes back ba, shuumin murmushi yayi Sannan yace

"Because she's your first.. Shiyasa you feel attached to her..amma am sure if you taste..." Hannu ya daga mashi cos yasan inda ya dosa, 

"Stop it..." Kallon banza  Salem yayi mashi

"Dalla rufe min baki..you can't even resist 13 years old gal..balle big full babe kaman mufida..." Yazid hawaye ya farayi yana cewa

"Yanzu don NA fada maka secret dina shine har zaka fara zagina dashi..." Yafada kaman wani Dan karamin yaro, Dariya Salem yayi

"Am sorry... Don't worry sai muje gidansu.. Hope kana Da address dinta?.." Kai yazid ya girgiza mashi

"No I don't know... Amma ance yar katsina ce..."

"Wannan ba case bane...tunda muna da relatives a katsina... Daman baka yarda ka rakani katsina gashi yanzu dole kaje...yanzu ka samo address dinta daga wajen small mom sai muje..."

"I don't think small mom tana da address dinta.."

"Why b sister dinta bace?...." Salem ya tambayeshi cike da surprise, 

"No..yar aikin ta ce...." Idanuwa Salem ya zaro amma ya kasa magana saboda kar yazid ya hau shi da fada, 

"Hmm..yanzu ganota is a case..cos bamu Iya tambayan ta ta nemo mamu address dinta..amma I suggest mu bar komai har sai bayan wedding dinka..." Salem ya fada mashi yana aduan Allah yasa ya bar wannan maganan

 Donshi ko kadan bai gani wani abun burgewa a auren yar yarinya da bata San ciwon kanta ba. Ahankali yazid ya koma kan kujera ya zauna yana tunanin dija Kuma yana mamakin yanda akayi ta shiga ranshi farat daya ko dai maganar Salem gaskiya ce don ko mufidan daya Sani kusan shekara daya da rabi bai jinta cikin system dinshi kaman yanda yake jin dija

"Zan shiga wurin big mommy in kwaso gaisuwa..." Salem ya fada yana mikewa, yazid yaji shi amma bai tanka mashi ba.



Dija kam tamkar tayi tsuntsu ta isa gida take ji don gani take Hajiya Aisha bata Sauri dukda uban gudun da take, sai wajen 3:30 suka iso garinsu dija amma haka nan sai taji gabanta na faduwa don gani take kaman ammi zatasan abinda wannan mutumin yayi  mata, shuru tayi tana kallon small village dinsu as Hajiya tana tuki zuwa kofar gidansu. Ita har lokacin bata Iya cewa ga exactly abinda yayi mata amma har yanzu bata bar jin zafin gabanta completely ba amma ba kaman wannan lokacin ba, Kuma abu guda shine wani lokacin ta kan ji kaman ana tsira mata abu a gabanta. Parking motan yasa ta dawo hankalin ta, Hajiya Aisha data lura da dija kaman da akwai abinda ke damunta ta riketa yayin da take niyyan fita daga cikin motan. Da Sauri ta daga kanta ta kalli Hajiya,

"Wai dija naga kaman kina tunanin wani abu, da akwai abinda ke damunki ne?..." Ta tambayeta, da Sauri dija ta girgiza mata kai

"Ba..bu...abinda ke damuna..." Ta amsa mata muryanta na rawa,

"To shikenan..." Hajiya ta fada Sannan ta fita daga cikin motan ita ma fita tayi amma not as fast as she should, Ahankali take tafiya kaman wacce kwai ya fashewa a ciki hannun ta rike da bag dinta dake dauke da duk kayan da aka bata tare da kudin da yazid ya bata. Ita har yanzu bata San abinda zata fadawa ammi kan wannan Kudin ba. Tana biye da bayan Hajiya har cikin gidansu, sai boyewa take bayan Hajiya kaman ba gidansu ba. Sallama Hajiya tayi ammi dake alwallah ta amsa mata tare da cewa

"Ah..ah..yau kece tafe Kuma?...maraba da zuwa..." Tafada ko kadan bata  gan dija dake labe bayan Hajiya ba, amsawa Hajiya tayi, sai lokacin dija ta leko da kanta sukayi ido hudu da ammi, sai lokacin ta taho kanta kasa don tamkar gaban ammi akayi mata wannan abun haka take ji, da Sauri ammi tace

"Wa nake gani kaman dija..." Tafada with surprise, jin an kira dija yasa binto da sauran siblings dinta dake daki suka fito da gudu, 

"Aikam dija ce...tace a maido ta gida..." Inji Hajiya Aisha, baki ammi ta bude saboda mamaki yanda dija ta dinga hauka saboda an hanata zuwa Kuma ko wata batayi ba har ta gaji ta dawo, Kuma ta lura data susuce kaman ba itaba, rungume ta su binto sukayi suna kallon kayan jikinta, "ki shigo ki zauna..." Ammi ta fadawa Hajiya Aisha,

"Ah ah...wucewa zanyi...rabona da gidan tun safe...daman gidan aikin ne suka kirani wai dija tace gida taje so..shine NA daukota na maido maki amanar da kika bani..." Inji Hajiya Aisha, ba karamin dadi ammi taji ba,

"To madalla..nagode kwarai Allah ya saka da alkhairi.. Gaskiya samun mutane irin ki sai an tona...mun gode da irin dawainiyan da kikayi damu..Allah ya biya..." Ammi ta fada tana durkusawa, 

"Babu komai.. Allah ya shige mana gaba..ni zan wuce..." Hajiya Aisha ta fcada Sannan ta kalli dija

"To khadija sai kin  shigo daura ki zo mu gaisa ko?.." Da sauri dija ta gyada mata kai. Fita tayi ammi tabi bayanta sai sanya mata albarka take har Hajiya ta shiga motarta ta tafi Sannan ta dawo cikin gidan, har lokacin dija na tsaye inda ta barta rike da bag dinta sun binto sun zagayeta kaman basu taba ganinta ba Ammi dawowa tayi ta dinga kallon ta daga sama har kasa

"Har kin gaji da bautawa mutane?..." Shine tambayan da ammi tayi mata, da Sauri dija ta gyada mata kai kaman wata sakara, 

"Ya akayi kika dawo?.."ammi ta tambayeta don ta lura da akwai abinda ke damunta don Tasan halin yarta da kiriniya,

" ko.wani laifi kikayi masu?..." Da Sauri dija ta girgiza kanta,. 

"Babu komai.. Kawai..nafison.. Gida..." Ta amsa mata gabanta faduwa, still kallon ta Kawai ammi.ta dingayi Wanda yasa yan cikin dija tsinkewa, 

"Meye nan ciki?.." Ammi ta tambayeta tana nuna bag dake hannun ta, da Sauri dija ta ajiye bag din kasa ta durkusa nan ta bude bag din ta fara fiddo kayan ciki tana cewa

"Kinga kayan da suka bani...da kudi..." Tafada muryanta na rawa dukda ta fara  samun kwanciyan hankali saboda ammi bata yi mata tambayan me akayi mata ba, sai fiddo kayan, ammi baki ta bude saboda new gowns data gani sabbi kal cikin ledan su, mutuwan tsaye tayi da dija ta fiddo kudin da yazid ya bata, da Sauri ta  ja hannun ta zuwa daki

"Ina kika samo wannan kudin?.." Ammi ta tambayeta cikin tashin hankali har lokacin tana kallon 100k dake hannun dija, bakinta NA rawa tafara cewa

"Su...su..ka..bani..." Tafada muryanta na rawa don gani take yanzu asirinta ya tonu, 

"Wane irin aiki kikayi masu da zasu baki irin wannan makudan kudin..dija?..."  ammi ta tambayeta kaman zatayi ihu, 

Da Sauri dija tace

"Sune...suka...bani...dazan taho..." Tafada mata deep inside tana son fadawa ammi.gaskiya alamarin amma gani take zai gane ya biyota nan in ta fada,

"Dija ki fada min gaskiya.. Daukar masu kudi kikayi?..." Ammi ta tambayeta kaman zatayi kuka, da Sauri dija tace

"Ammi Wallahi tallahi ban daukar masu ko sisi ba...su suka bani..masu kudi ne...sosai...." Tafada, tsayawa ammi tayi tana kallon kudin dake hannun ta fari kal kaman babu Wanda ya taba touching dinsu,

"Cewa sukayi...in ..bar talla...wai muyi Sana'a...." Tafada da Sauri,

"Ya akayi suka San kina talla?.." Ammi ta tambayeta, da Sauri tace

"Fada masu nayi...sai sukace..babu kyau..talla...shine suka bani in baki..." Tafada kaman gaske, ahankali ammi ta amshi kudin jikinta sai rawa yake, don tunda take bata taba rike kudi masu yawan wannan ba. Kallon sama tayi

"Ya Allah nagode maka..." Yafada Sannan ta kara mikewa dija kudin

"Ki rike inyi salla sai mu irga..." Da Sauri ita amshi kudin Kuma she felt so relieved da baa gane abinda akayi mata ba. 


Salla ammi tayi itama tayi salla don jin kanta take kaman an bata award saboda she feels so happy don gani take no any harms will ever comes to her again.


Suna idar da salla suka zauna sukayi counting kudin inda duka ga dubu Dari da shabiyar kasancewan Hajiya babba ta bata 5k ita Kuma Hajiya karama ta bata 10k. Ammi dai har lokacin bata bar mamaki ba. 

"Yanzu me zamuyi da wannan kudin?.." Ammi ta tambayeta, 

"Nima ban Sani ba..." Tafada feeling relaxed, 

"Wannan kudin Nada yawa sosai...ko mu dinga saida aja?."" Ammi ta tambayi dija

"To amma bazamuyi talla ba ko?..." Ta tambayeta, Dariya ammi tayi

"Basai kinyi tallaba... Sai mu dinga bazawa nan kofar gida..." Ammi Tafada mata, ba karamin dadi dija taji ba don yanzu babu abinda take bukata kaman security don ita yanzu tsoron maza takeji fiye da tunanin mai karatu.


Cikin dare kam dija da bacci kawai sai taga kaman yazid ya taho sai ta fara kuka tana

"Kayi hakuri...kace...bazaka...karaba...kayi hakuri...." Amma duk rokon da takeyi mashi bai hanashi abinda yayi niyya ba ganin zai kara raping dinta yasa ta kwalawa ammi kira tare da farkawa daga nightmare din da take Itama ammi da Sauri ta mike ta kunna hasken touch taga dija zaune sai zufa take tana kuka, da Sauri ta rarrafa ta koma gaban ammi tana kalle2 cikin dakin don tabbatar babu kowa dakin don tamkar yana wajen take ji. 

"Meke damunki?.." Ammi ta tambayeta tana haskwa face dinta fitila, kara matsawa daf da ammi tayi tace

"Tsoro nakeji..." Tafada tana waige2,

" tsoron me?.." Ammi ta tambayeta tana kallon yanda take sweating, 

"Wani ne..." Tafada har lokacin bata bar waige2 ba Kuma tana kara shigewa jikin ammi,

"Me zaiyi maki?..." 

"Nima ban Sani ba...ammi tsoro nakeji..." Tafada tare da rungume ammi Kawai sai ta fara kuka tana kama ammi gam, 

"AI kece baki adua kafin ki kwanta..." Ammi ta fada tana kokarin kwanciya amma yanda dija ta riketa ya hanata kwanciya, da kyar ta samu tayi loosening grip din dija a jikinta ta kwanta dija ta kara riketa gam.


Shima yazid yana chan cikin dare sai mafarkin dija yake yana bata hakuri yana kuka nadama amma Sam bata bashi fuska ba balle yaga alaman ta yafe mashi, yana nan durkushe yana bata hakuri ta juya baya zata tafi yayi saurin tare gabanta

"Ki yafemin.. Ban karawa.. Dan Allah..." Ya dinga maimaitawa har ya farka daga Bacci, zama yayi kan gado tare da hada kai da gwaiwa don mafarkin looks so real.


Dija kwana tayi manne da ammi which was very surprising to ammi don abinda bai taba faruwa ba kenan. Da safe bayan sallan fajr saida ammi ta tambayi dija mafarkin datayi amma sai taki fadin gaskiya tayi mata karya kan actual dream don't. Bayan kalaci ammi ta shirya sai cikin garin katsina inda ta shiga kasuwar yar kutungu kasancewan suna zuwa time to time tayi sarin kayan haja irin su turaren irin nasu na yan kauye, da atampopin roba da su powder da sauran kayan gayu irin na yan kauye sai su magi, gishiri da sauran kayan miya sai su klin da omo da sabulun wanki, har da kayan dinki da su zip, zare da sauransu atakaice da ammi ta dawo gida bayan sallan asr saida kusan dukkan mutanen kauyen suka fito don kallon kayan da aka kawota dashi cike da katuwar buhu sai wata karama buhu duk cike dam, data shiga gida mutane biyosu sukayi suna kallon kayan Kuma suna mamakin ina ta samu jalli har haka don duk kauyen babu mai shagon dake dauke da kayan mai yawan wannan daman shago biyu duk garin Kuma kayan su biyu basu kai yawan kayan da ammi ta sayo ba.


A wannan daran ma sai da dija ta samu same nightmare Kuma  still ammi ta tambayeta amma same karya tayi mata. Wace gari suka baza kaya waje kan buhu nan kasuwa ta barke dija da siblings dinta ke zaune suna sayarwa amma sai tayi kusan minti talatin tana tunanin abinda yazid yayi mata. Yanzu abun biyu ya zamar mata saboda jiya danmusa mai nama ya sake zuwa inda ya fada mata shi yanason aurenta. .



Abangaren gidansu yazid kam an fara wedding events inda already gidansu yayi tatul da family and friends amma shi kanshi angon kullum karewa yake kaman kudin guzuri saboda yawan tunani Kuma the more days go by the more he keeps falling for her, gani yake if something is not done soon he will loose his mind. Salem kam yayi comforting dinshi har ya gaji amma nothing changes

 Ita kam amarya tasan something is wrong don tun ranar da dija ta bar gidansu yazid, yazid bai kara fita ba balle yaje gidansu mufida Kuma in suna yawa he makes the conversation brief, sai yau da suka hadu a wajen till dawn party da Hajiya karama tada aka hada baki ta bude tana kallon yanda yazid ya koma kaman ba shiba, shima sultan coworker dinshi da suke aiki a CBN tare amma Dan plature wato jos yayi mamakin yanda ya koma don saida ya kirashi gefe yana  tambayan shi what's wrong amma murmushin karfin hali Kawai yayi ya amsa mashi da wedding stress, itadai mufida kallonshi Kawai take amma ta zama short of words, saida suka zauna ta Dan matsa kusa dashi ya kalleta ya sakar mata killer smile dinshi itama murmushin tayi

"Baby what's wrong with you?.." Ta tambayeshi Ahankali, kurawa glowing face dinta ido  yayi 

"Me kika gani?.." Ya tambayeta tare da boye damuwanshi, 

"You look pale..is it me?..." Ta tambayeshi, Ahankali ya daga hannun shi ya kama hannun ta abinda bai taba yiba kenan

"No is not...Kawai abubuwan ne is too much for me...don't worry am OK..." Yayi assuring dinta. Ahaka akayi party ko karfe tara baiyi ba ya sa a maida mufida gida  shi Kuma ya wuce gidan. Su kam sun San something is wrong with him don irin takuran da yake masu in ya dawo gida yanzu baiyi don in zasu kai shabiyun dare basu dawo gida ba bai tanka masu Hajiya babba kam ba damu sosai ba dukda bai fiya cin abinci ba amma Hajiya karama that is in charge na abincin shi tq damu Kuma ta tambayeshi har ta gaji sai ya amsa mata da stress ne. 


Yau Saturday ne zaa daura auren yazid, yana kwance cikin blanket sai rawan sanyi yake dakin cike da big boys duk Wanda ka gani kasan yana ji da kanshi, kusan guys goma ne tsaye inda yazid ke kwance cikin blanket, 

"Let's call a doc.." Daya daga cikin guys din ya fada, Ahankali yazid yace

"No...yanzu...zanyi.. Wanka..." Yafada murya shi na rawa, Salem NA zaune kan kujera yayi tagumi yana kallon yazid shi tunda yake bai taba ganin inda guilty conscience yayi weighing mutum down kaman yanda yayi weighing yazid down ba,  Ahankali yazid ya yaye blanket dinshi daga shi sai boxer ya ajiye pure white legs dinshi  kasa yana tafiya Ahankali ya shiga bathroom, kallon madubi yayi Kawai sai ya fashe da kuka, yana hawaye yana wanka don ji yake kaman heart dinshi zai lalace saboda yanda yake ji. Sai da yayi kuka ya isheshi Sannan ya watsa ruwa ya fito, kayan da aka tanada saboda shi ya dauko ya saka pure white shadda babba riga ya saka looking so breathtakingly handsome. Gayu sai hailing dinshi suke amma ko daga kai baiyi ba balle ya amsa masu. 


Around 12 aka daura auren su Sannan suka sake shiri don zuwa reception. Ba karamin kudi aka kashe wajen ba don manyan mutane sun hallara amma ango kan looks disturbed and it's written all over him, around six suka koma gida inda aka wuce da amarya gidansu. 

Wajen karfe tara akazo kai daukan ango don kaishi dakin amarya.

[3:20PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挍鉂ゐ煉滒煐ゐ煉欚煉�

NA CUCE TA

馃挏鉂ゐ煉氿煐ゐ煉涴煉�



庐zuwairat( ummu Maryam)





1鈨�4鈨�






Yana zaune yayi relaxing idanuwanshi lumshe, Ahankali ya balla button din suit dinshi

"Wai me kake haka?...ana shirin tafiya da kai ka gidanka Kuma kana cire kaya..." Salem ya fada mashi, murmushin karfin hali yazid yayi ya kalli Salem 

"Sai kace dole?... Ku tafi I will find my way..." Yafada idanuwanshi lumshe. 

"Pls guy mutafi lokaci na tafiya Kuma kasan da akwai tafiya..." Salem ya fada yana fita daga dakin wasu guys hudu suka bi bayanshi suka bar yazid zaune nan falon. Cire suit din yayi ya wullar Ya mike ya shiga bedroom ya ida cire kayanshi ya dauko wasu English wears masu kyau ya saka Sannan ya fita sai kamshi yake part din mom dinshi ya shiga ta kalleshi, ahankali ya karaso wajenta ya zauna kusa daita tare da dan fadawa jikinta,

"Yanzu damuwa ya kare..sai ka maida jikinka...don ka rame da yawa..." Mom ta fada mashi tana shafa kanshi, lumshe idanuwa yayi

"I wish..." Ya fada cikin ranshi. Ahankali mom ta dinga bashi advice kan Wanda suka bashi a baya sauraron ta Kawai yake amma he's absent minded, Kawai tunanin yanda one mistake ke Neman ruining perfect life dinshi yayi, daman hakan yake da sauran mutane ko nashi is different, Hajiya karama ce ta shigo  da manyan basket dauke da manyan food warmers, ta ajiye gabanshi

"Ga abincin da zaka tafi dashi...don nasan duk baku ci abinci ba,..." Tafada mashi,daga eyes dinshi yayi ya kalleta tare dacewa

"Thank you..." Itama zama tayi daya gefen shi ta bashi nata advice din Sannan ya fita zuwa  su Sharif suka bishi da  abincin. Wurin Abba ya tafi shima Abba ya saka mashi albarka Sannan suka tafi, yana zaune bayan motan yana aduan Allah yasa kar yayi ruining perfect moment dinsu da suka dade suna planning. Sai almost 11 suka isa gidan, 

"Kawai Ku wuce tunda is late..." Ya fada ma Salem, hararanshi Salem yayi

"Wannan is your problem..." Yazid bai kara cewa komai ba  yafita aka fiddo mashi basket din ya dauka sai zolayan shi suke amma ki uffan. Kofan falo ya bude ya shiga wani irin elegant kamshi yayi welcoming dinshi, ajiyan zuciya ya sauke ya tsaya yana yiwa kanshi fada kan kar ya bari abinda tq shiga tsakanin shi da khadeeja yayi ruining happiness din matarshi, ya fi minti goma tsaye Sannan ya kama hanyan part din da aka kai mufida. Falonta ya shiga still kamshin perfumes na Arabian Kawai yake ji, sai lumshe idanuwa yake har ya isa bakin daya daga cikin doors dake part dinta, Ahankali ya bude ya shiga da sallama, mufida dake zaune kan royal bed mai shegen kyau da tsada ta daga kanta dake cikin net ta amsa sallaman sai yaji voice dinta NA cracking, murmushi yayi ya ajiye basket din kan dinning din mutum biyu dake gefe daya Sannan ya taka Ahankali zuwa bakin gadon, tsayawa yayi yana jin kukanta, 

"You are not the only scared one...I am too..." Yafada cikin ranshi,  zama yayi kan gadon ya matsa kusa daita kamshin turaren ta is  unbearable, hannu yasa ya cire net din fuskanta beautiful wet face dinta  ya bayyana. Kura mata ido yayi yana mamakin how could he have astonishing beauty but still longs for another, murmushi yayi mata

"Kukan me kike...amarya?..." Yafada in a whisper, daga big eyes dinta dayasha thick lashes tayi ta harareshi, ya kara saki murmushi.

"Ko baki Sona yanzu?..." Ya sake tambayan ta, shuru tayi bata amsa mashi ba, 

"To bari in sayi bakin sai kiyi min magana...." Yafada yana saka hannu cikin aljihunshi

: Wrap din 500 guda biyu ya dauko daga cikin aljihunshi ya mika mata, Kawai sai dija ta fado mashi a rai, ya tuna lokacin daya bata kudi irin wannan he remember the look on her face, wani irin kallon tsoro tayiwa kudin kaman taga dodo, Ahankali mufida ta daga kanta ta kalleshi gani tayi ga kudi yana miko mata amma hankalin shi bai wurin, Dan taba hannun shi tayi ya dawo hayyacinshi tare da saki murmushi,.

"Ki amsa mana...na sayi bakinki... Da Kuma kukanki..." Yafada Ahankali, kara hararan shi tayi, ya kama hannun ta ya Dora kudin sama 

"Kizo inyi feeding dinki...." Yafada mata yana mikewa, mufida sai binshi take da ido, kara juyowa yayi yaga bata da niyyan tashi, dawowa yayi  ya dauketa ya direta kan kujeran dinning, abincin ya bude ya zuba a plate dake cikin basket din. Sai da ya cika plate da abinci da chicken salad Sannan ya debo ya kai bakinta, Ahankali ta bude ya zuba mata, kura mata ido yayi yana kallon how beautiful she is amma still his heart is not taken completely by her, inda dija wata babba ce da yace ta hada da asiri. Ahankali ya kara debo abinci zai kai bakinta ta kauda kanta

"Kai kaci mana..." Ta fada cikin sanyin murya, murmushi yayi

"Hmmm naji muryan matata...ni na koshi..." Yafada mata Ahankali, bata rai tayi kaman zatayi kuka, 

"Nima na koshi..." 

"Zaki fara kukanki mai tadamin hankali ko?.. Zakiyi mai dalili..." Ya fada yana kashe mata ido daya, da Sauri ta saki ranta, amsan spoon tayi daga hannun shi ta debo abinci ta kai bakinshi ya bude ta zuba mashi. Yana ci yana kallon idanuwanta, Kawai sai yaga kaman yana kallon dija, ahaka ya ciyar da ita shi 3 spoons Kawai ya ci. Tana zaune ya tattara plate ya kai kitchen ya bar food warmer nan ya shiga bathroom ya dauro alwallah, wurin ta ya dawo ya tsaya bayan kujeran da take zaune ya duka yayi mata kiss a wuya

"Baby je kiyi alwallah..." Yafada yana shafa hancin shi a wuyanta. Da Sauri ta mike har ya saki murmushi saboda yanda jikinta ke rawa, few minutes later ta fito. Tana tafiya Ahankali tabude bag da akayi mata arranging kayan da zata bukata urgently ta dauko long hijab, tsaya kallon ta yayi kaman he's seeing her for the first time.


Bayan sun idar da salla nafila ya juyo ya kalleta tare da rike hannun ta, kurawa fingers dinta datayi fixing yayi 

"Meye wannan?..." Ya tambayeta yana shafa nails dinta, shuru tayi kanta kasa, kurawa nails dinta ido yayi yana kara tabbatar dacewa ba nata bane

"Fixing dinsu kikayi?..." Ya tambayeta, Ahankali ta gyada mashi kai

"Ya zaayi ruwa ya shiga hannun ki in zakiyi ablution?..." Ya tambayeta, at that moment sai yaji kaman yayi shuru don shima yana da dirty character amma sai ya tuna she's now his wife.

"Gobe ki ciresu...." Yafada mata Ahankali yana shafa hannun ta, babu musu ta gyada mashi kai don ita ko kadan ba zatayi mashi gardama ba don she knows she's lucky to him don mata da yawa can do anything just to with such person.

"Bari in hada maki ruwa kiyi wanka..." Yafada cikin sanyin murya yana mikewa, bathroom ya shiga ya hada mata warm water Sannan ya dawo

"baby your water is ready..." Yafada mata yana zama bakin gado. Ahankali ta mike ta dauki small bag din, tsaya kallon ta Kawai yayi ta shiga. Dan relaxing yayi tare da sakin ajiyan zuciya don yasan he's trying very hard da bai bari situation fin da yake ciki yasa ya ruguje mata happiness ba. Yafi hour bata fito ba alhalin ta gama ta saka wasu sexy nighty amma kunya ya hanata fitowa, bakin kofan yaje ya kirata tare da shaida mata zai shiga ciki, Ahankali ya bude kofan ya ganta tsaye sai wasa take da yatsunta, Dariya yayi

"Masha Allah... Wannan haduwa sai NA bada tukuici..now come let's make this night memorable...." Ya fada mata yana daukanta, kan gado ya direta. Nan ya fara exploring each and every part of her body especially boobs dinta, even at that moment dija rana yi mashi yawo cikin kai. Saida yayi aduan saduwa da iyali Sannan ya sadu daita, Sam bai sha wahala wurin shiganta ba saboda ta sha wahala wajen shiganta ba cos ta sha magunguna kala2 which makes her wet and welcoming, ba karamin sumbatu ya sha ba har da kiran sunan khadija amma kasancewan mufida batasan inda hankalin ta yakeba bataji ba. 




Around 1:30am dija dake bacci ta kwalla ihu tana 

"Kayi hakuri...kar ka kara...na..hakuri...nashiga uku..ammi..ki...hanashi...." Take fada da karfi Wanda

 Wanda yasa ammi ta tashi da Sauri tare da kunna touch tana kallon dija dake danna gabanta tana shure2 da kafanta kaman da akwai mutum kanta,

"Wayyo marata....ciwo...ka..daina....zafi...nakeji..." Tafada da karfi Wanda yasa ammi zaro idanuwa tana kallon yanda take yi kaman ana kwanciya daita Kuma bataso, wani irin duka ammi tayi mata dija dake zufa ta firgita tare da mikewa zaune idanuwanta waje tana kalle2, da Sauri ta rarrafa ta rike kafan ammi tana shigewa jikinta, zama ammi tayi tana kallon yanda take yi,

"Dija..meke damunki?..." Ammi ta tambayeta, da Sauri tace

"Mafarki...nayi..." Shuru ammi tayi tana tunanin wannan matsalan ya fara damunta don tunda ta dawo bata tsallake rana batare datayi irin wannan mafarkin ba

"Wai me Wanda kike gani yake maki?.." Ammi ta tambayeta,

"Nima ban Sani ba..." Tafada tana fashewa da kuka, tureta ammi tayi

"Ban gane baki Sani ba..ba ke kike ganin abinda yake maki ba..fadamin abinda yake maki...." Ammi ta fada babu wasa, shuru dija tayi tana kuka, 

"Ko wani abun akayi maki chan birni da kika je?.." Da Sauri dija ta girgiza kai

"To meye sanadiyan wannan mafarkin haka kullum tunda kika dawo sai kin tadani da dare?... Gaskiya gobe muje muga Malam..." Tafada tana komawa wajen kwanciyan ta, da Sauri dija ta je gabanta ta kwanta tare da riketa gam kaman yanda ta saba yi .  


Da asuba yazid ya hadawa mufida ruwan wanka Sannan ya tadata daga bacci, idanuwanta kumbure saboda kukan datayi don ko kadan baiyi slowing down ba

"Rise and shine...baby na... Thank you for yesterday..ki fadi abinda kikeso inyi maki..." Yafada yana shafa hancinshi a wuyanta at the same time yana kissing dinta, hararan kanshi tayi  don wani irin haushin shi takeji don her looks gentle amma mean in bed, Ahankali ta dan ture kanshi ta sauko tare da tahowa da blanket din, da Sauri ya janye ta tsaya naked tana kare kanta da hannun ta, ganinta haka yasa yaje ya rungume ta yana kissing dinta ganin zai kara kwantar daita yasa ta fara kuka amma abanza sai da ya gama ya dinga bata hakuri, ya kaita bathroom tayi wanka tare da zama a ruwan dumi Sannan ta fito tana tafiya Ahankali, shima wankan yayi ya jasu salla Sannan suka koma sai kara shigewa jikinta Kawai yake, 

"Dan Allah.. Kaje part dinka ka kwanta....bacci nakeji..." Tafada kaman zatayi kuka, Dariya yayi

"Yanzu baby ni kike kora?... Me nayi maki kike korata?... Gaskiya nan jikin ki zan kwanta..." Yafada kaman wani karamin yaro, haushi ta karaji ta fara dirza kafa kan gadon tana cewa

"Dan Allah ka tafi...Pls..." Tafada hawaye na taruwa eyeball dinta, 

"Ki kwanta..babu abinda zanyi maki..." Ya shaida mata, sai lokacin ta yarda ta kwanta ya kwanta bayan ta amma sai kara shigewa jikinta yake kuka ta farayi datagan kaman zai maimaita, gani kuka take kaman ranta zai fita yasa ya bar dakin ya koma daya daga cikin rooms din part dinta ya kwanta tare da fadawa duniyar tunani

 "Now my missions begins...." Ya fadawa kanshi, shuru yayi hawaye na taruwa idanuwanshi,

"I wonder how many times she have cried... Ki yafe min

... I know I hurt you.. Pls am sorry..." Ya dinga maimaitawa kaman dija tana gabanshi. Yana nan zaune sanye da jallabiya har karfe 11, har an kawo abinci daga gida ya jera kan dinning amma mufida bata fito ba, dakin ya koma ya ganta kwance sai baccin ta take. Kan gadon ya nufa ya zauna, ko minti daya baiyi da zama ba ta bude ido, murmushi ya sakar mata ta kauda kanta, hannun ta ya rike tare dayi mata kiss a forehead

"Did I wake you?..." Ya fada mata cikin whisper, kai ta girgiza mashi. Hannun ta ya kai bakinshi yayi kissing dinsu tare dacewa

"Baby baki fadi abinda kike bukata inyi maki ba...kin San kin shayar dani dadi...I need to compensate you for that...so tell me what do you want..." Ya tambayeta Ahankali, shuru tayi tana kallon yanda yake caressing hannun ta, harshe yasa yana licking fingers dinta Ahankali yana cewa

"Pls tell me..ban San abinda zan baki ba...so I want you to tell me...don't be shy..." Yafada cikin wata irin murya, ita dai mufida ban da faduwan gaba babu abinda take don gani take he will ask for more, Ahankali tace

"Banason komai.. I just want to be alone with you for the rest of my life..." Tafada Ahankali, daga kai yayi ya kalleta don ya gane inda ta dosa, bakinshi ya kai wuyanta yana kissing dinta Ahankali, 

"Kaman ya alone?..." Ya tambayeta word din na sauka a wuyanta,

"Daga ni sai kai...sai yaranmu...promise me  bazaka hadani da wata ba..." Tafada mashi Ahankali tana lumshe idanuwa saboda yanda yake kissing wuyanta, deep down tana mamakin yanda duk kunyan nan tashi yanzu babu don tunda yake zuwa gidansu bai taba kama mata hannu ba, Dariya yayi yana licking kunnenta yana cewa

"Baby in banda abinki...mata nawa aka hallata mana?..." Ya rada mata cikin kunne, Ahankali tace

"Hu...du...." Tongue dinshi ya cigaba da turawa cikin kunnenta yana cewa

"Ni ba hudu zanyi NA...daya Kawai zan kara bayanke...." Ya fada yana nishi Ahankali, 

"Yanzu..zaka...kara...wani...auren...in future?..." Ta tambayeshi muryanta na rawa,

"Baby ba...in..future ba...very soon...." Yafada mata aikam tureshi tayi ta fara kuka 

"First day na a gidanka kake fadamin zaka kara  aure this days...daman you don't love me?... Daman you were two timing me?..." Ta fada tana kuka, da Sauri ya so rungume ta amma ta kara tureshi tana kuka, 

"Baby ke kika kawo wannan maganan.... Kuma banason karya a zamantakewan mu...I want us to live a truthful life...banason yi maki alkawarin karya...you know I love you...." Yafada yana kokarin kaman hannun ta amma tana dojewa, 

" ba wani kana Sona....duk wahalan danasha hannun ka babu abinda zaka sakamin sai wannan maganan... Ni ban Iya sharing dinka da kowa..." Tafada cikin matsanacin kuka kaman yanzu zaayi mata kishiyan

"Am sorry for hurting you... Now let's close this chapter... Fadamin abinda kikeso..." Ya tambayeta yana hawa kan gadon tare da jawota jikinshi, sai kuka take har da shessheka,  dora kanta kan shoulder dinshi yayi yana shafata Ahankali

"Baby am sorry... Pls let's forget about what I said..." Yafada yana rarrashin ta, cikin kuka tace

"To bazakayi min kishiya ba?...wallahi mutuwa zanyi..." Tafada cikin kuka, Dariya yazid yayi yana cewa

"Don't worry.. When we get to that bridge we will cross..." Yafada yana shafa bayanta, kara fashewa tayi da kuka

"Yanzu bani kadai ce cikin ranka ba?..."  Dariya ya karayi yana cewa

"Hmmm bakison kishiya amma dazun korata kikayi daga dakinki..."

"To na daina..." Ta fada cikin kuka,

"To in baki son kishiya..." Yafada yana daga jallabiya shi ya fiddo joystick dinshi, mufida tayi saurin rumtse idanuwanta,

"Zo ki zauna nan..." Yafada yana nuna mata joystick dinshi. Knowing bazata iyaba, boye face dinta tayi 

"Zo ki zauna in baki son kishiya..." Yafada yana dariya

"Ai na gaji...." Ta fada Ahankali

"To kin gani...baki da karfi...dole in samu mai taimaka maki...." Zatayi magana ya jawota 

"Taso kici abinci..." Yafada bai bata daman magana ba ya dauketa, daga ita sai kayan bacci ya bata abinci shi Kuma yasha kunun gyada.



 Gari na wayewa sukayi kalaci dija taso fita da kayan saidawansu ta jera su waje kaman yanda suka saba amma ammi ta hanata kan sai sunje gidan Malam Baude sun dawo Sannan a fidda kayan, mutane sai zuwa Neman kaya suke amma ammi tasata ta shirya cikin daya daga ciki kayan da aka saya mata masu kyau itama ammi ta shirya suka kama hanyan neighboring village. Sunfi hour suna tafiya Sannan suka isa wata karama thatch house, shiga sukayi  da sallama aka amsa masu, gaban dija sai faduwa yake don gani take zaa gane abinda da yafaru Kuma mutumin da ya yayi mata abun na Iya biyota don ya fada mata kar ta fadawa kowa, zama sukayi gaban Wanda suke gani is the eyes of all Kuma yana ganin abinda ke boye, Malam Baude babba malami ne Wanda ansan shi a many small rural areas Kuma ana respecting dinshi sosai. Gaidashi ammi tayi ya amsa tare dacewa

"Me ya kawoku?.." Ya tambayesu, Ahankali ammi ta fara cewa

"Daman yata ce tunda ta dawo daga birni take mafarke2 duk dare ihu take tana cewa wani na tahowa...shine mugazo ka duba mana...Kuma ka fada mana mafita...." Yafada kanta kasa, 

"Ammi zanyi....fitsari..." Dija ta fada kaman an fixgi maganar daga bakinta, 

"Je kiyi..." Ammi ta fada mata not paying attention to the tension in her voice, dxa Sauri ta mike ta bar dakin. Mutumin kasa ya zuba kasa ya fara bincike kaman yanda ya saba, ya zana ya goge, yayi yafi sau biyar, dija tana tsaye bayan wurin tana jinsu,

"Bakin aljani ne ya shigeta...zaa rubuta mata rubutu ..." Idanuwa dija ta zaro, 

"Ashe babu abinda ya Sani ..." Dija ta fada cikin ranta tana Dariya, komawa ciki tayi ta zauna kanta kasa cikin ranta tana zagin malamin Kuma tana tausayawa wayanda suka yarda da abinda yake masu. Kallon yanda yake rubutu kan allo tayi mashi hararan kasan ido. 

Bayan ya gama ya wanke ya juye a kwarya ya bata, gefen zaninta ta kwance ta fiddo dari biyu ta ajiye kasa ta mike dija tabi bayanta.

Suna zuwa gida ta zuba mata tasha Sannan suka fidda kayan Sana'a su.


Wajen karfe shabiyu tana zaune tayi tagumi kaman wata babba ko tunanin me take oho, wasu age mate dinta uku ne sukazo 

"Ke kin huta da wahalan talla..." Daya daga  Cikin su ta fada, dija dai shuru tayi don abinda ya isheta daban. Zama sukayi kusa daita suka fara labari dija na dan sa bakinta time to time, kaman ta tuna sai tace

"Wai Dan Musa yace zai aureni..." Ta fada masu, idanuwa suka zaro

"Kinci nama..." Inji daya daga cikin su

 Tafada tana dariya, 

"Daman gata mayyar nama..." Wata tayi adding, dija hararan su tayi batace kala ba, daya daga cikin su kam cewa tayi

"Ni bazan yi aureba..." Da Sauri suka kalleta 

"Meyasa?.." Dija ta tambayeta, 

"Hmm ai tunda naje gidan salaha nace banyi aure..." Yarinyan ta fada, dukkan su kallon ta sukayi Sannan daya daga cikin su tace

"Me akayiwa salaha?..." Ta tambayeta, 

"Bazan fada ba..." Inji yarinyan, da Sauri dija tace

"Dan Allah ki fada mana..." Hararan ta Yarinyan tayi

"Salon kuje Ku fada mata ko?..." Da Sauri dija tace

"Ai ni tunda akayi bikinta banje gidanta ba..."

"Ai kina birni akayi bikin..." Wata tayi adding, dija dafa shoulder wacce tace batayin aure tayi

"Dan Allah ki fada mana...bamu fada mata...ko zaku fada mata?..." Ta tambayi sauran, da Sauri suka girgiza kai, yarinyan kalle2 tayi  Sannan tayi kasa da bakinta su dija suka sauko da kunnensu da kin gansu kinsan gulma suke, cikin whisper Yarinyan ta fara cewa

"Cemin tayi...kullum.. Sai ya saka mata abun fitsarinshi...cikin..abun fitsarinta..." Dukkan su idanuwa suka kwalo tare da sakin salati, dija kam tunani ta farayi,  tana tuna lokacin da yazid ya tura mata wani abu a gabanta, she remember how it pieced through her body with pain and agony, 

"Kuma tace da zafi sosai..wai har da rana sai ya saka mata abun...." Yarinyan tayi adding, 

"Kambu..ashe lamido Dan iska ne?..." Inji daya daga cikin su,

"Kedai bari...shiyasa nace banyin aure...don da kyar salaha take tafiya..." Tafada, 

"Kilan nima shiyasamin...." Dija ta fada cikin ranta,

"To meye amfani haka?..." Daya ta tambayi yarinyan dake basu labari, 

"Wai ce mata yayi ta nan zata samu ciki ta haihu...wai haka iyayenmu sukayi..." Da Sauri daya daga cikin su tace

"Kambu karya yake... Saidai in iyayenshi ne ke yin hakan...." Dija dai batajin abinda suke cewa don tunanin yanda yazid ya dinga tura abun cikinta Kawai take nan taje tsigan jikinta ya tashi,

"Indai haka ne nima ba zanyi aure ba..." Dija ta fada a zahiri don ko a lahira bazata so jin irin wannan azaban ba,

"Ya zakiyi da danmusa..." Wata ta tambayeta,

"Oho...nima ban Sani ba...amma har in mutu ba zanyi aure ba..." Ta fada masu atakaice, haka suka dinga labari amma dija tayi jugum tana tunanin ya zaayi mutum ya saka abinda ake fitsari dashi gaban mace, 

"Allah yaisa wallahi.. Ban taba yafe maka....." Tafada cikin ranta. 




 *One week later*



Yazid ya chanza sosai don ba karamin kulawa mufida ke bashi ba, duk abinda yake so takeyi don duk yanda zaiyi mata bata complain haka duk abinda tace tayi mashi wurin kwanciya yi take, babu irin dirty and rough style da basuyi ko tana jin zafi haka zata dake , hakan yasa ya Dan rage tunanin dija dukda she still lock around in his heart, ko.kadan mufida bata bashi breathing space wai don kar yayi zancen aure, daga gida sai masjid, yau suna zaune bayan sallan ishai kallo suke amma hankalin yazid bai wurin, Kawai tunanin yanda zaiyi yaga dija Kawai yake yasan duk yanda mufida zatayi mashi he's not complete without her, yanzu hutunshi sauran sati biyu and yayi deciding yasan abinyi kafin ya koma abuja

 Mufida da kanta ke bisa cinyanshi ta daga ido ta kalleshi taga wani wuri yake kallo, Dan taba shi tayi ya maido hankalin shi gareta tare da sakar mata murmushi, Dan turo baki tayi

"baby tunanin me kake?.." Ta fada cikin shagwaba, Ahankali ya tale baki kaman zaiyi kuka, duk yayi squeezing fuskan kaman karamin yaro, 

"Love meke damunka?..." Ta tambayeshi, yana shafa bayan hannun shi a gefen fuskan shi kaman yanda yara keyi in suna kuka yace

"Wannan nakeso...." Yafada yana nuna boob dinta, har lokacin bai sakin fuskan ba, mufida Dariya tayi saboda how funny his face looks,

"Dan wannan.. Ai is all yours..." Tafada mashi tana shafa face dinshi, 

"Yeyyyy...thank you mommy... To ki bani..." Yafada cikin shagwaba, daman ta saba cos kusan da boobs dinta yake kwana, Ahankali ta mike tana kallon yanda ya saki baki kaman he's about to see her boobs for the first time, yanda yake mata yasa ko.kadan batason ko a mafarki ta hadashi da wata, Ahankali ta fara daga riganta,

"Are you ready?..." Ta tambayeshi, da Sauri ya gyada mata kai, Ahankali ta zare rigan daga jikinta ta tsaya babu riga ajikinta, kurawa glowing skin dinta ido yana lashe baki kaman wani maye,

"Baby...pls ki bani in sha..." Yafada kaman yana baran abinci, Ahankali ta taka ta zauna kan kafanshi 

"Baby take anyone you want..." Ta fada mashi ahankali,  kallon su yayi yana lumshe idanuwa

"Let me start with the right one..." Yafada yana kallon eyeball dinta tare da kafa lips dinshi kan right hand side boob dinta, idanuwa ta lumshe saboda yanda tsigan jikinta ya tashi saboda warm lips dinshi,

"Love it?..." Ya tambayeta yana sucking nipple dinta,  groaning ta farayi tana cewa

"Yes...I love it.. Pls more..." Tafada muryanta na rawa,

"Right away ma'am...' Ya fada yana wasa da second boob dinta, nan dai wasa ya chanza tsakanin su, it was as pleasant as always.


An hour later tana kwance kanshi sai nishi suke kaman wayanda sukayi race

" baby I can't get enough of you..." Ya rada mata cikin kunne,

"I don't want you to get enough of me...I want you to long for me for ever..." Dariya yayi

"Ai dole...." Yafada yana kokarin mikewa,kara danneshi tayi da boobs dinta, 

"Wai babu yaushe zamu koma abuja?..." 

"Nan da sati biyu..." 

"Baby why not mu koma da wuri so that muyi shopping din da ka fada?.." Ta fada mashi cikin kunnenshi,

"To amma sai nan da kwana goma...don I have something important to attend to..." Yafada yana shafa bayanta,

"Kaman me?..." Ta tambayeshi, shuru yayi ya fara kokarin mikewa don baison yi mata karya kuma yasan fadin abinda ke cikin ranshi will ruin this perfect moment

"Baby muje muyi wanka..." Yafada kaman baiji tambayan datayi mashi ba, itama basarwa tayi ta mike daga kanshi don yana daga cikin abinda aka fada mata kan she should not priy in the affairs that he didn't ask her to.

[3:22PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挍馃挋鉂ゐ煐ゐ煉滒煉�

NA CUCE TA

馃挍馃挏馃挌馃枻鉂ゐ煉�



庐zuwairat( ummu Maryam)




 


1鈨�5鈨�


 Sannan tasan shisshigi yana kawo matsala tsakanin maaurata, amma she don't want him to have anything important to attend to apart from her, shima mikewa yayi ya dauketa sai bathroom dinshi kasancewan a part dinshi suke.


The following day bayan an kawo masu breakfast sunci ya fara shiryawa cikin wasu native wear, mufida zama tayi bakin gado tana kallon yanda yake shirya kanshi sai perfumes kala2 yake fesawa, Kawai sai ta fara tunanin wurin budurwa zashi, yana kallon yanda take kallon shi ta mirror, saida ya gama yazo inda take zaune

"Baby zanje family house in dawo..." Yafada mata yana shafa kanta da bai gama drying ba, marairace fuska tayi

"Baby ina zuwa..." Da Sauri yazid yace

"No..ki.kwanta ki huta bazan Dade ba..." Yafada mata babu wasa don kar ta jajirce kan zata bishi, da Sauri mufida tace

"Pls baby banason kwantawa...I want to follow you...banason zaman gidan ni. Kadai...it's lonely..." Tafada kaman zatayi kuka, daure fuska yayi

"Wai in banda abinki...kin taba ganin inda amarya taje gidan in-laws dinta just one week after wedding?..." Da Sauri tace

"Ai ba wani abun bane...pls baby kaje dani...I don't want to stay with out you...pls...." Tafada tana kokarin kuka, komawa gaban mirror yayi yana gyara hulan kanshi yana cewa

"You better start learning don in nayi resuming office ai ba dake zan dinga zuwa ba...." Da Sauri ta mike ta kama bashi waist ta baya

"Dan Allah kaje dani..." Tafada tana fashewa da kuka at the same time tana kokarin squeezing kayan jikin shi ya gane manufar ta, she wants to turn him on don ya fasa,

"Stop it!!!..." Ya daka mata tsawa, da Sauri mufida ta firgita ta koma baya tana kara fashewa da kuka,

"Yanzu baby don nace zan bika shine kakeyi min shouting?..." Ta fada cike da mamaki don bata taba jin shi so tensed ba, kara daure fuska yayi

"Kar ki kara ce min ina shouting... Ni mahaukaci ne da zaki ce min am shouting?..." Da Sauri ta girgiza kai tare dacewa

"Am sorry..." Yacigaba dacewa

"Fadawa babba he's shouting is an insult..and I won't tolerate that..." Yafada mata still yana fada , yana hakan ne don ta fasa cewa zata bishi don har cikin ranshi yanason zuwa daita amma ba gidan zai fara zuwa ba.

"Nace am sorry..." Ta sake fada mashi amma deep down tana tunanin why is he shouting at her Sannan tana mamakin shi cos batasan he can be like this in just a minute ba. Rungume ta yayi tare da yimata kiss, 

"Am sorry too...ki kwanta kinji...bazan dade ba.. In case an kawo lunch ban dawo ba just eat with out me..." Ya fada mata yana goge tears dinta. Kaman tace har zai kai lokacin lunch waje? Amma sai tayi shuru tayi nodding Kawai. Ko rakashi batayi ba ta koma part dinta cikin ranta baki wulik cos tana tunanin wurin budurwa zashi, in ta tuna how breath taking he was looking before he lives the house sai ta fashe da kuka,  bakin window taje ta tsaya tana kallon shi yana waya sai ta koma ta kwanta tana hawaye. 

Yazid NA fita ya kira Salem don jin inda zai sameshi Sannan ya shiga motanshi ya fita daga gidan.


Abangaren dija kam night mare dinta ya fara raguwa don cikin wannan satin sau uku Kawai tayi inda ammi take tunanin Maganin Malam Baude ne yake aiki not knowing it's a coincidence. Yanzu ta fara manta abinda yayi mata don yanzu sai ta kwana daya bata abun bai fado mata ba sabanin da da take tunawa every now and then

Har lokacin kuma babu Wanda ta fadawa abinda ya faru, at times in age mate dinta sun zo wurin mega business dinsu takan ji kaman ta fada masu abinda ya faru amma sai ta tuna yace kar ta fadawa kowa sai tayi shuru, one thing ammi ta lura daita tunda ta dawo daga birni shine attitude dinta ya chanza don yanzu bata halin yarinta kaman yanda ta saba kuma yanzu tana wanka kullum sabanin da da sai ammi ta dinga maimaitawa kafin tayi.  And one more thing about her da babu wanda yasani shine she's a good artist, ta Iya Zane sosai don yanzu in ta tuna abinda yayi mata sai taga face dinshi yana yi mata yawo so sai ta dauki small stick tana zana face dinshi cikin kasa tana gogewa, sai ta zana shi kusan sau goma arana in tana zaune wurin kayan saidawan su. Shi kan danmusa har yanzu yana nan kan zai aureta amma the most funny thing shine in yazo sai ta kurawa gabanshi ido tana kallo ko kadan bata blinking don tanason ta tabbatar shine wannan mutumin ya tura cikin ta, amma sabanin abinda ta ga gaban wancan bata ganshi gaban Dan Musa ba hakan yasa tayi labelling danmusa not as dangerous as yazid her dodo don ita bata San sunan shi ba dukda asabe ta taba fada mata sunan shi.



Yana zuwa office din Salem ya fada mashi plan dinshi da kuma taimakon da yakeson yayi mashi, kallon mamaki Salem yayi mashi

"Wai har yanzu baka mance da wannan maganan ba?... Haba pls forget about her...Kawai haka Allah ya kaddara.." Yazid bata rai yayi

"Ka dai San you are not my only friend.. The fact that nayi choosing dinka should not let you talk to me anyhow... In bakason taimaka min no problem..." Yafada cikin sanyin murya, Salem kura mashi ido yayi yana mamaki halin yazid da kafewa,

"Bawai banason taimaka maka bane...what will people think the whole you getting married to an underaged gal..." Bai idaba yazid ya katse shi dacewa

"I don't care...can't you understand?... I love her..." Yafada da karfi sosai, yacigaba dacewa

"Wannan yan kwanakin mufida have really tried that ina Iya mantawa da kowacce ya Mace apart from her amma Wallahi Yarinyan nan tana cikin raina..." Yafada kaman zaiyi kuka, shuru yayi for a while sannan yacigaba dacewa

"I even think I might love her more than mufida...don duk abubuwan da mufida keyi mun bai hanani tunanin ta ba...am.sorry if I disappoint you amma I don't tell my heart whom to love..." Ya karasa maganar yana dora kanshi kan desk din gabanshi, shidai Salem kallon shi Kawai yake, jin yazid ya fashe da kuka yasa  shi mikewa, inda yake zaune yana kuka yaje ya dafa shoulder dinshi

"Wallahi har yanzu wannan abun yana bani mamaki...kodai Yarinyan ta fadawa iyayenta abinda kayi mata kuma sun daure soul dinka?..." Salem Yafada cike da mamakin wai ga yazid zaune yana kukan small gal alhalin yana da big gal agida at is disposal, yazid daga kanshi yayi yana hawaye ya galla mashi harara

"Soul din ubanka aka daure..." Yazid ya fada mashi Sannan ya maida kanshi kan desk ya cigaba da kuka, Salem Dariya yayi yana cewa

"Ai maganar gaskiya..kasan yan kauye da voodoo...ni ina tsoron abinda zai biyo baya in sun Hajiya sun gane abinda ya faru tsakanin Ku..."

"I don't care...Kawai I want to see her..." Yafada Ahankali, Salem kura mashi ido yayi for a while Sannan ya koma kan desk dinshi ya tattare kayan aikin shi waje daya. Ya dauki wayanshi ya saka cikin aljihunshi 

"Muje..." Ya fada mashi, Ahankali yazid ya daga kanshi tare da kara hararanshi ya mike ya shiga bathroom dake office din, salem na kallon shi yana cewa

"Cikin sati biyu kayi disvirgining yan mata biyu ba dole ka shiga irin wannan halin ba,...hege Kawai..." Yafada in a funny way...." Yazid banza yayi dashi ya shiga ya wanke face dinshi sannan ya fito suka kama hanyan family house din yazid

wajen 12 suka isa bakin gate dinsu , da motan yazid Kawai sukazo, 

"Ga Dan akuyan...." Wannan maigadi dake zargin shi ya fada cikin ranshi yayin da yake bude masu gate. Ko gaidashi baiyi ba kaman yanda ya saba suka shiga ciki, ko parking kirki basuyi ba suka fito. Yasan dad dinshi bai gida a wannan lokacin so direct part din Hajiya babba suka shiga inda suka tarda almost kowa a nan harda Hajiya karama, Hajiya karama na ganin shi ta saki guda tana cewa

"Dana ya fara maida jikin shi.. Kai alhamdulillah.." Tafada, yazid kam Dariya yayi kanshi kasa, Hajiya babba kam kallon carbon copy dinta Kawai take tana jin dadi cikin ranta don gani take ta fi sonshi kan duk yaranta, durkusawa sukayi suka gaidasu suka amsa, duk yaran suna school don haka babu wata hayaniya falon. Zama sukayi mai aiki tayi serving dinsu da abun sha, yazid kam bai amsa ba ya zauna yana jiran Salem ya fara magana. 

"Wai ina ka barta?..." Hajiya karama ta tambayeshi, Ahankali ya fara cewa

"Tana gida..."

"Why baka zo daita ba?..." 

"Ai Salem ne yace in rakoshi yanason ganin ki..." Hajiya karama kallon Salem tayi 

"You mean ni?.." Ta tambayeshi, Ahankali Salem ya gyada mata kai kaman gaske, gyara zama tayi

"Hope dai lafiya..." 

"Eh Hajiya...wata alfarma ce nakeson kiyi min..." Salem ya fada kanshi kasa, shidai yazid ba haka yaso ba, Salem zai fara magana yazid yayi saurin cewa

"Bari inyi excusing dinku..." Yafada yana mikewa, gaban Mom dinshi yaje, ya kama mata hannu,

"Momcy muje muyi wata hira..." Ya fada mata, Ahankali ta mike kasancewan tana da Dan jiki, bedroom dinta suka shiga ya juyo ya kalli Salem yayi mashi sign din pls don't fuck up.

Suna tafiya Salem ya kalli Hajiya karama Sannan ya fara cewa 

"Daman Hajiya...last three weeks Dana zonan....naga wata yarinya...to so nayi tambaya aka fadamin yar aikin kice..." Baki Hajiya ta bude tana kallon shi don Sam bata gane inda ya dosa ba, Salem yacigaba dacewa

"To sai na tambaya akace min ta tafi..." Da Sauri Hajiya tace

"Pls I don't understand what you are talking about... Me kake nufi?..." Ta tambayeshi impatiently, 

"I am talking about khadija..." Sai lokacin Hajiya ta gane

"Ohhh..." Tayi exclaiming, Salem yacigaba dacewa

"Dan Allah address dinta nake nema ko Allah yasa kin Sani..." Ya karasa maganar yanajin kaman an cire mashi wani irin mountain daga kanshi saboda irin aikin da yazid ya saka shi, gashi yana son Maryam yar Hajiya karama amma gashi yazid ya tisa shi gaba kan yayi wannan karyan, Hajiya kam kallon shi Kawai take tana mamakin me yake nufi,

"Hmmm Ashe Kaine sanadiyan korarmin yar aiki... I know you confronted her shiyasa ta kasa zama cos kayi scaring dinta...in banda abinka me zakayi da yar yarinyan da bata wuce 15 years ba?... I think zan baka shawaran ka nemi class dinka kaman yanda bestie dinka yayi and stop wasting your time on little kids..." Ta fada calmly,

"What a disgrace... Yazid ka gama dani..." Ya fada cikin ranshi, Hajiya tacigaba dacewa

"And about her address gaskiya bani dashi don jiya2 nan NA goge number matar data kawo min ita... Pls don't feel as if na hanaka address dinta...am sorry I can't help.." Ta fada mashi  Ahankali, da Sauri Salem da kunyan duniya ta isheshi yayi Sauri cewa

"Ba komai... Nagode..."

 Yafada kanshi kasa Allah Allah yake yazid ya fito su tafi yaci uban shi, sunfi minti talatin zaune yazid bai fitoba suna cikin bedroom din mom dinshi suna labari daman mom dinshi tana mugun son samun time dashi kadai.sai hira suke amma yana aduan Allah yasa Salem ya samu address dinta. 

Ganin flashing din Salem yasa shi mikewa itama mom dinshi mikewa tayi suka fito tare, ganin yanda Salem ya sadda kai kasa yasa  shi giving up, yana fitowa Salem yayi ma su mom bankwana shima yazid ya fada masu zai koma gida Sannan suka fito tun basu kai wurin mota ba Salem ya fara cewa

"Wallahi ban taba jin kunya kaman yau ba..." Yafada sounding so furious

"Am so ashamed... Yanzu kallon mutumin banza su Hajiya zasu dinga yi min..." Yazid dai tafiya yake kanshi kasa gabanshi na faduwa don bai San halinda zai fada muddin bai samu address din dija ba,

"Pls me ta fada maka?..." Ya tambayeshi muryan shi na cracking tun kafin yaji result amma for sure yasan babu nasara.

"Tace tayi deleting number wacce ta kawo mata  khadija... Could you believe tace in nemi mata kaman naka in aura in bar wasting time dina?..." Salem ya fada cikin takaici, yazid kam bai kara cewa komai ba tunda yaji Salem yace ta goge number yaji komai nashi ya tsaya, jingina yayi jikin mota sai hawaye Salem kam shiga yayi cikin motan yana jiran shigan shu su tafi amma yazid ya tsaya wurin sai kuka yake,

"Yanzu shikenan?..." Ya tambayi kanshi, 

"Yanzu NA lalata mata rayuwa haka nan kenan?..." Yafada cikin kuka, Salem bude motan yayi ya sake fitowa ya kalli yanda yake kuka

"Haba yazid...kaman bakasan kaddara ba?...you know if she's destined to be with you Allah zai kara hadaku...ps let's go...try and forget about what happened... Many people have done worst..." Da Sauri yazid yace

"Am not many people... I am me...kan yanda mu yan north muke..in har ta auri wani kallon karuwa zaa dinga yi mata..." Hannu Salem ya daga mashi

"Pls is OK....after all the gal is just 13...kilan kafin tayi aure wurin zai koma normal..." Da Sauri yazid ya girgiza kai

"Not after what I did to her... NA shiga uku...ya Allah why me..." Yafada yana kuka not minding in wani Dan gidansu zai ganshi yana hawayen. Dariya Salem yayi

"Wato kayi mata dalla dalla kenan.. Well brother take heart...just go and ask for Allah's forgiveness... Kawai shawaran da zan baka kenan..." Cikin kuka yazid yace

"What about her own forgiveness?... What about the love I have for her?..." Yafada cikin matsanacin kuka,

"Take that as the punishment of what you did to an innocent gal...and remember hausawa sunci in so cuta ne hakuri ne Maganin shi...so kayi hakuri nasan tunda kana da aure nan gaba kadan zaka manta ta..." Salem ya fada mashi in a comforting tune, zagayawa yayi ya bude driver seat ya shiga tare da zare keys daga hannu yazid. Ahankali yazid ya zagaya ya zaune amma har lokacin bai bar kuka ba. Har suka yi sallan zuhr yazid yana hawaye yana fadawa Allah damuwanshi dukda he's feeling he's not worthy Allah ya amshi aduan shi.

 Kafin su kai gidan yazid  was around 3 kuma by then idanuwanshi sunyi mugun kumburi da ja abinka da farin mutum. Salem na parking ya kalli yanda yake shessheka kaman wani Dan karamin yaro,

"Ni mamaki kake bani...kilan the gal in question ta mance da abinda ya faru amma kai kana nan zaka kashe kanka...." Da Sauri yazid yace

"Ina tausayawa kaina ne...sannan ina tausayawa khadija cos she will never forget she was molested for the rest of her life...and nasan duk lokacin data tuna sai ta tsine min...Salem ina zani da wannan alhakin?..." Ya tambayi Salem yana kara fashewa da kuka, duk jikin Salem mutuwa yayi don yanda yazid ya hada kai da gaban motan yana kuka, Kawai jw wish they is something he can do, he wish he van make him stop amma shima baisan abun yiba,

"Da kana da pic dinta da sai in tura katsina a nemota..." 

"Bani dashi...." Yafada cikin kuka. Yafi additional minti talatin yana kuka Salem na rarrashin shi amma baiyi shuru ba sai saida yaji kanshi na wani sarawa Sannan ya fita tare da fadawa Salem ya tafi da motan daga baya ya kawo mashi tunda babu inda yake zuwa.


Tsayawa yayi ya goge face dinshi bayan ya shiga compound dinshi don kar mufida ta gane yayi kuka.

Itama mufida tunda ya fita take kuka don gani take yana chan suna soyewa da budurwan shi, har karfe daya tana kuka, kwantawa tayi bacci yayi gaba daita, sai karfe 2:30 ta farka taga har lokacin bai dawo ba,  kuka ta farayi, itama idanuwanta sun kumbura saboda kuka. Sai da tayi mai isanta Sannan ta shiga bathroom tayi wanka tare da alwallah Sannan ta fito tayi salla. Ko mai bata shafa ba ta shirya cikin wasu material mai kyau da tsada. Falo ta dawo ta zauna, tana zama da minti biyar aka kawo lunch daga gidansu yazid, amsa tayi ta ajiye kan dinning tana tunanin yanzu duk abinda takeyi mashi bai wadatar ba kenan tunda har yana zuwa wurin wata, Kawai sai taji wani irin haushin shi, kuma still sonshi ya rinjayi tsanan da take mashi. Ahankali ta mike ta koma bedroom dinta ta kwanta tana tunanin abinyi don ko.a mafarki batason kishiya don she's so afraid taga yazid dinta in the arms of another woman. 


Hankali yazid ya shiga main falo yaga babu kowa. Direct part dinshi ya shiga ya sakarwa kanshi ruwa yana aduan Allah yasa jar ta gane don yasan har ga Allah mufida tana  kokari don haka ko kadan bai son ya dameta da matsalan shi. Fitowa yayi daure da towel har lokacin bai barjin ciwon kan ba. Shorts ya dauko ya saka Sannan ya ya dauko very light jallabiya ya saka don ko kadan baisan abu mai nauyi. Part dinta ya shiga yaga babu ita a falon, direct daya daga cikin bedroom dinta ya shiga yana ganta zaune kan gado looking depressed, Ahankali ya taka ya shiga da sallama muryan shi na rawa, da Sauri ta daga swollen eyes dinta ta kalleshi tare da mikewa, kallon yanda idanuwanta duka kumbura yayi, itama kallon nashi idanuwa take, hannuwanshi ya bude mata ta fada ciki tare da fashewa da kuka, 

"Am sorry I made you cry..." Yafada yana shafa kanta, Kawai sai shima ya fashe da kuka

 Mufida saurarawa tayi don jin is he really crying, daman idanuwanshi suna yi mata kama dana Wanda yayi kuka sai kuma tace kilan wani abun ya fada mashi cikin ido cos batasan abinda zaisa grown up man kaman shi kuka ba, sai taji yana kuka ya rungume ta gam, Ahankali ta daga kanta daga kan shoulder dinshi tana kallon, Ahankali ya sulale kasa tare da hada kai da gwaiwa yana kuka, mufida kwalo idanuwa tayi tan kalle2 cikin dakin, ban da Kukanshi babu abinda ke tashi, ahankali mufida ta durkusa kasa gabanshi tana kallon shi, hannu ta Dora kanshi tana cewa

"Baby what happened?..." Ta tambayeshi cikin sanyin murya, bai amsa ba ya ciigaba da kuka, itama fashewa tayi da kuka din ba karamin tashi hankalin ta yayi ba

"Baby is it me?...wani abun nayi maka?..." Ta tambayeshi tana kuka , da Sauri ya daga kanshi yana girgiza kanshi, sai lokacin mufida ta lura da how swollen his eyes look, 

"No..it's not you...it's me...I have made a very.... Bad mistake... And it will hunt me...for the rest of my life..." Yafada cikin matsanacin kuka, mufida Bata so jin mistake din da yayi ba cos kukan shima ya isheta tashin hankali, da Sauri ta rungume shi tana shafa bayanshi, shima riketa Gam yayi yana cewa

"Am sorry.. Babu ask Allah to forgive me?..." Yafada cikin kuka, mufida dai shafa bayanshi kawai take tana tunanin what could it be, ko two timing dinta  dayayi ya ga baiyi daidai ba yazo yana kuka, tunani kala2 ta dingayi  tana shafa bayanshi don ita data cika tana jin haushin shi dai ta koma rana tausaya mashi,sai wata zuciya ya dinga raya mata kilan budurwan ce tayi mashi wulakanci. Dan daina kukan yayi ya kalleta

"Baby kin ci abinci?..." Ya tambayeta ahankali,  itama cikin sanyin jiki ta girgiza mashi, 

"To muje inyi feeding dinki..." Yafada wet face dinshi dauke da murmushin karfin hali, da Sauri ta girgiza kai

"I don't have appetite..." Tafada tana zama nan kasan tiles, ahankali ya mike, tare da kama mata hannu

"Stand..." Yayi commanding dinta, ahankali ta mike, yana rike da hannun ta har kan dinning, mufida kam har yanzu bata bar mamakin abinda ke faruwa ba. Kan dinning ya zaunar daita ya fara Bata abinci tana amsa amma duk yanda tayi yaci kinci yayi daga baya itama tace bataci, dole yayi forcing dinta taci har to koshi Sannan ya shiga bathroom ya dauro alwallah, falo ya dawo ya tarda ta zaune tayi tagumi tana tunanin ganin ya fito zashi masjid yasa tace

"Baby..your face showed you are sad...pls kar kaje masjid kar ya zama kaman we are having some marital problems..." Ta fada mashi cike da so da kauna, murmushi yayi yana gyara hannun jallabiya daya nade kafin yayi alwallah,

"Don't worry.. I will be OK..." Ya fada mata tare dayi mata kiss a goshinta Sannan ya tafi. 


A wannan ranar yazid bai ci ko sha ba har dare, ba karamin tashi hankali mufida ta shiga ba, ha yanda kanshi ke sarawa Sannan ga fever daya rufeshi amma Kiri kiri yaki shan drugs, rufe kanshi yayi da blanket yana rawan sanyi. Aranar sai ya kasance a very bad day for him don gani yake its over for him. The following day ya koma family house ya sanar da iyayenshi zai koma abuja, data alkhairi sukayi mashi Sannan ya fadawa mufida ta shirya zasu koma abuja the following day. Nan hankalin mufida ya kwanta don har lokacin gani take rabuwa sukayi da budurwan da yake ce mata zai aura. Amma kuma abinda ke Bata haushi shine ta tabbatar yanason wannan budurwan don komai nashi yayi tsaye chak

[3:23PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挌馃挋鉂ゐ煐ゐ煉滒煉�

NA CUCE TA

馃挋鉂ゐ煉涴煐ゐ煉滒煉�



庐zuwairat(ummu Maryam)




1鈨�6鈨�




One, two, three, four, five months have gone by da faruwan abun, duk Wanda yasan yazid the last months in ka ganshi yanzu sai ka rantse ba shi bane, don ya rame sosai daman ba kiban gareshi ba amma raman shi na yanzu is far worst, sau uku suka je Kano da mufida, duk zuwa sai dad dinshi dasu Hajiya sun tisashi gaba kan ya fadi abinda ke damunshi amma sai yace masu babu komai, sau biyu yana amsan sick leave daga wajen aikin, shi dai gani yake kilan Allah is really punishing him for devouring an Allah's property, he Kawai ji yake ya mutu ya huta, mufida kam ga Hutu ga komai amma tunda tana murna kilan rabuwa sukayi da budurwan shi har ta fara tunanin is better ta dawo suyi aure don kar ta rasa mijinta, dukda yazid na kokari sosai don kar ya shiga hakkinta amma ganin shi zaune a falo duk dare yana kuka is so unbelievable for her that she wishes he do what ever makes him happy, sau biyu Salem NA zuwa katsina yana Neman masu kaiwa mutane yan aiki yana tambayan su khadija amma sai suce basu Santa ba, ba komai yasa yake hakan ba is done kar ya rasa abokinshi cos duk inda yake tunani yazid yafi haka. A office kam sultan abokin aikin shi and bestie dinshi a abuja yayi mashi tambaya har ya gaji ya sa mashi ido, din countless times hakan ganshi zaune a office yana hawaye. 


Yau ma yana zaune a office ya hada kai da desk ba kuka yake ba amma he's so lost in his thoughts, shi gani yake kilan khadija is not human, Kawai Allah ya turo ta don ta nuna mashi ishara kan yanda komai abokanshi sukayi sai ya kushe, don gani yake ko matanda ka aura Allah yayi mata rasuwa within five months ya kamata ka fara healing amma nashi kullum heart dinshi is going bad saboda ita

 Kullum ji yake kaman ya mutu ko Allah yasa ya huta cos its so unbelievable,

"Ya Allah pls just take me..." Yafada ahankali,

"Am tired... My heart hurts so bad....am tired....so tired...." Ya sake fada muryan shi na rawa amma bai yi kuka ba, da Sauri ya daga kanshi

"No I won't cry..." Ya fadawa kanshi da sauri

"Crying won't solve a thing...." Yafada sounding strong and firm, yana nan zaune sultan ya shigo da wasu files, har ya bude kofan bai San ya shigo ba har saida ya Dan bugi desk kaman yanda ya saba Sannan ya daga kanshi ya kalleshi. Zama yayi tare da ajiye file din,

"Pls na rokeka da Allah ka fadamin abinda ke damunka?... In kuma baka fadamin ba yanzu I promise bazan kara tambayan ka ba in har baka fadamin abinda ke damunka ba yanzu...." Ya fada a hausanshi irin na yan jos, yazid zama yayi idanuwanshi lumshe yana Dan juyawa cikin kujeran da yake, ko kadan bai da niyyan samun third party a wannan maganan so haka yasa yace

"Am OK....amma I think zanyi resign...." Da Sauri sultan yace.

"What?...hope you don't mean what you are saying?.." 

"I mean it...I haven't been doing my job properly this days... So I think zanyi resigning...."  Kai sultan ya dinga girgiza mashi,

"Don't do this...you are about to start a family... Kar ka zama daya daga cikin masu dogaro da dukiyan iyayensu...." Inji sultan, yazid dai NA zaune har lokacin bai bude idanuwanshi ba, yasan maganar sultan is right, amma tunda mufida is not yet pregnant yasan maybe kafin ta samu ciki ta haihu everything will be alright, kuma yasan yana da enough a account dinshi

"Pls don't do this...don't let what ever situations you are in take you down...bansan abinda ke damunka ba amma your depression is too much... Haba..." Yafada mashi, yazid murmushi Kawai yayi yana jin how he wish he can control what his feeling

"Nagode..." Kawai ya fada mashi har lokacin bai bude idanuwa ba. 


Bayan yayi closing daga office ya cire suit dinshi ya rage dagashi sai long sleeve shirt, mota ya shiga ya tafi gida yana tunanin maganan sultan da yayi niyyan ya ajiye aikin yaji da abinda ke damunshi, parking lot ya ajiye motan ya shiga lifter don zuwa apartment dinshi don har lokacin yana CBN quarter, bakin kofan su ya tsaya ya daidaita kanshi as usual Sannan ya danna doorbell, mufida ce sanye da long gown ta bude kofan, hannuwa ya bude mata yana murmushi ya sakar mata, ahankali ta fada jikinshi Sannan ta gaidashi tare da tambayan shi aiki, ya amsa mata kaman lafiya lau.

"My baby me kika dafa?..." Ya tambayeta yana shiga cikin falon Sannan yana rungume daita, hararanshi tayi

"Sai kace ci kake..." Ta fada kaman zatayi kuka, 

"Ina ci mana...yanzu zokiyi feeding dina...." Yafada ahankali yana janta wajen dinning data jera abinci, Zama yayi ya ya jata kan cinyanshi,

"Nasan baki ciba... Bari in fara feeding dinki..." Ya fada mata, da Sauri ta mike 

"No...haka kake cewa kullum amma daga baya haba CI kake ba...ni am tired... In ni ce bakaso I will go...am tired...." Tafada tana fashewa da kuka, yazid zama yayi yana kallon ta don yasan in har ya rasa mufida mutuwa zaiyi saboda ba karamin comforting dinshi take, mufida matace ta gari, samun mace mai hakurinta a wannan zamanin sai an tona, Sannan ga Iya tattalin miji ga juriya da hakuri

"In ni bakasona na hakura...Allah zai bani mai sona...tunda kafi sin khadija fiye dani..." Idanuwa yazaro yana yi mata kallon mamaki, 

"Who is khadija?..." Ya tambayeta kaman baisan abinda take nufi ba, wani irin harara tayi mashi

"Ohh...bakasan wacece khadija ba?..." 

I will kill Salem for this..." Yafada cikin ranshi thinking shi ya fada mata,

"How many times kake kiran sunan khadija while sleeping?... How many times kake kiran khadija while we are making love...is it because am not saying anything?... That is because my mother told me that marriage is all about patient... Am nagaji.." Tafada cikin matsanacin kuka, nan take jikin shi yayi sanyi, da Sauri ya mike zai rike ta, da Sauri itama ta ja da baya

"No...stop...it..." Ta daka mashi tsawa, tsayawa yayi

"Kasan inda NA fito...am sure  bazakace saboda abun hannun ka nake sonka ko bearing duk abubuwan dake faruwa ba...and am sure no woman will take this..so I have made up my mind...."

 Tafada tana juyawa, hanyan bedroom ta nufa don da tana ganin what ever zatayi bearing amma yanzu she us feed up, bai cin abinci, bai baccin kirki da dare kuma the most annoying part shine duk family sai su tambayeta meke damun mijinki, tana shiga ta dauko wata katuwar bag, da Sauri shima yazid ya shiga dakin yaga da gaske parking take, ahankali ya isa bayanta yayi kneeling tare da riko waist dinta yana kuka

"Baby don't leave me...in kin tafi mutuwa zanyi...you are the nicest thing that happened to me this past few months... Am sorry.. Wallahi I love you... Than Allah kiyi hakuri.." Yafada yana kuka, mufida shuru tayi tana hawaye tana sauraron shi, 

"I made a mistake and it's killing me..." Yafada cikin kuka, da Sauri ta juyo

"Wane mistake ne Wanda ni bazaka fadamin ba....wane mistake ne bai kamata kayi sharing dani ba...I thought marriage is for better for worst according to my mother... Remember you once told me you want a truthful relationship... Pls tell me..." Tafada tana rike da hannun shi dake rike da waist dinta, da Sauri ya girgiza kai

" I can't tell you... You will hate me..." Ya fada cikin kuka, itama girgiza kai tayi

"No I won't...I promise..." 

"Pls don't make me say it...I know you will dispise me...pls am sorry..don't go..." Yafada cikin matsanacin kuka har lokacin yana rungume da waist dinta, itama cikin kuka tace

"I promise I won't judge you...Dan Allah kayi sharing dani...the burden is to much for you alone.... Trust me ko.mutum ka kashe I won't tell a soul..." Tafada tana shafa wet face dinshi

Kura mata ido yayi yana kallon ta, bayason abinda zaisa ta tsaneshi cos she's a one in a million, 

"Am sorry... I raped a gal...." Maganar tayi escaping daga bakinshi, kura mashi ido tayi don tabbatar he's not joking

"I raped a 13 years old gal..." Ya sake fada cikin matsanacin kuka, ahankali mufida ta fara baya2 har saida ta zauna kan gado Sannan ta fashe da wani matsanacin kuka, da rarrafe ya isa inda take zaune, knees dinta ya dafa tare da Dora kanshi kan kafan ta yana kuka

"What haven't I done to make you happy?...why do you have to do that?... I even suck you even though I hate it..." Tafada cikin kuka, da Sauri yace 

"It was before our marriage..." Yafada don ya nuna mata ba bayan auren su hakan ya faru ba. Cikin kuka ya fada mata komai, tana hawaye tana jin haushi da kishi amma she promise not to judge him,

"NA rasa sukuni tun lokacin..." Yafada mata kanshi kan kafanta don kunyan hada ido da ita Kawai yake ji, amma it's better yaji na duniya dayaji NA lahira, mufida shuru tayi abubuwa da dama na running through her head, kullum tana alfaharin ita ta cire mijinta cikin Leda dukda lalacewan zamani Ashe she's wrong, wata yar 13 ta rigata saninshi, Sannan he has been attached to her,

" kilan ma she's better than me in bed.." Ta fadawa kanta cikin ranta, ita ba zanin da molesting yar mutane da yayi ke matsalan ta ba, Kawai she thinks khadija is better than her in bed, kara kallon shi tayi,

"So ta fi ni yi maka Zuma kenan..." Ta fada mashi, da Sauri ta daga kanshi ya kalleta, don bai gane abinda take nufi ba,

"Yes mana...kafi jin dadin ta that's why you always want more..." Tafada tana mikewa daga inda take, Kawai sai dariya ya kufce mashi for about 2 to 3 seconds Sannan yace

"Is that all you could say?..." Yafada amma deep down yasan she's not far from the truth, don the way he tear her in a gentle way still lingers in his brain, it will be among his best moment though it was sinful.

"Yes mana...in ba haka ba why will you still be crying?..." Ta tambayeshi not caring about the sin and atrocities.

"Haba baby..am being human... Nayi molesting yarinya..and all you could say Was about the sweetness?..." Ya tambayeta sounding surprised

"To in ba haka ba why all the trouble?.. Wasu sai suyi hakan su dubu amma nobody knows..."

"Haba baby am not anybody.. Ina da conscience...and remember kinyi min alkawarin bazakiyi judging dina ba...."

"Am not judging you Kawai am jealous da wata ta rigani sanin ka..and I know how men like small children..." Dariya yazid yayi da wet face dinshi

"baby you are incredibly funny..." Yafada yana crawling zuwa inda take tsaye hannuwanta harde kan chest dinta, riketa yayi ta tureshi, kara riketa yayi

"Baby in fada maki gaskiya?.." Ya tambayeta, banza tayi dashi tana kokarin kwace kanta daga rikon shi, 

"Baby you are the juiciest, sweetest, hottest...again juiciest lady on earth.. Nobody can beat you to that...kar kiso kiji yanda kike wa brain dina..." Yafada yana kiss laps dinta dake cikin kaya, mufida kauda kanta gefe tayi ta Dan saki murmushi dukda she don't believe him amma Hus statement matter a lot to her, 

"If am as you said...why this days sai kaga ina bukatan ka kake nemana?..." 

"banason takura maki ne...amma I promise yau ni zanyi komai... Basai kinyi komai ba..let me do all the working..." Yafada yana kissing din kafanta, shidai har yanzu bai bar mamakin attitude dinta ba, 

"Yanzu baby Kawai ki tayinida adua Allah yasa in ganta..." Kallon haushi da takaici tayi mashi 

"Kayi mata me?..." Ta tambayeshi atakaice

"In nemi yafiyanta don kar ayiwa yaranmu abinda nayi mata...." Yafada cikin sanyin murya, 

"Sorry kaji...nidai bana nan lokacin da kaji dadin ka so I will pretend baka fadamin komai ba..." Tafada tana kokarin barin dakin, mikewa yayi ya rikota,

"Haba the juiciest one ina zaki....zo ki fadamin how am I in bed..."Yafada yana wullata kan gado

 Da Sauri ta mike, tana hararanshi tana cewa

"Ni ka kyaleni..." Tafada tana sauka daga kan gadon, 

"I want you..." Yafada yana Kara turata kan gado, kara mikewa

"Ka fara cin abinci..." Tafada cikin haushi, 

"Ni ke nake bukata..." Yafada kaman zaiyi kuka, baki ta tabe, ta mike abinta, bin ta yayi da kallo ta juyo ta watsa mashi disgusting look Sannan ta fita daga bedroom din.



Abangaren dija kam duk Wanda ya Santa last five months bazai yarda itace ba don abubuwa da dama sun chanza dangane daita, yanzu ta kara girma farat daya boobs dinta sun ciko Sannan ta kara haske sosai, duk Wanda zai ganta zai szan tana da ciki amma dayake ba aure gareta ba so ake tunanin kilan don yanzu ta bar talla shiyasa take chanzawa, babu Wanda ya sani har ammi Kawai dai tana mamakin yanda take cin abinci don in ta zauna wajen kayansu ta dinga kashe kudin ke nan wajen kayan zaki, sau biyu ammi na dukanta kan haka amma she can't help, duk fadan da ammi zatayi mata ba ta dainawa sai in dai Bata ga mai tallan awara ko su sweet ba. Yanzu kam ko tuna abinda ya faru tsakanin ta da yazid batayi she's over it. Duk dare da fever take kwana amma da gari ta waye sai ta koma normal, cikin ta bai fito ba sai cibiyanta daya Dan fito da kasan maranta da ya Dan kumburo, duk dare sai Dan Musa ya kawo mata nama kasancewan ta yarda zata aureshi, yauma bayan sun kai kaya waje tana zaune gaban kayan kaman yanda ta saba taga mai zogala, kwada mashi kira tayi Wanda yasa ammi dake cikin gida taji, da Sauri ammi ta leko

"Dija me zakiyi?.." Ammi ta tambayeta, da Sauri tace 

"Babu komai..." 

"Ba ke kika kira mai zogale ba?..." Da Sauri ta sake cewa

"Ammi ba ni bace..." Ta fada tana kallon mai zogalan data taho,

"To ki saurareni da kyau...ki ka kuskura kika sayi abun kwandala so naci uban daya haifeki...kina jina?..." Ammi taja mata kunne, 

"To ammi..." Tafada kaman zatayi kuka, mai zogalan ta iso gurinta

"Gashi..." Yarinya ta fada, kallon ammi dake tsaye bakin kofan tayi Sannan tace

"Ba kiranki nayi ba..." Mai zogala tafiya tayi ita kuma ammi ta koma cikin gida, tana ganin ammi ta shige ta mike da gudu ta nufi mai zolaya tana kiranta cikin low voice, gudun da take yi yasa taji wani abu ya tokare mata gaba, da Sauri ta tsaya don kasa moving tayi, Kawai sai taji kaman wani abu NA motsi cikin cikinta, da Sauri ta daga maranta, tafi min biyar tsaye maranta bai saketa ba. Tana kallo mai zolayan ta tafi Bata saya ba, ahankali ta koma ta zauna ko kadan Bata kawo komai cikin ranta ba. Haka nan sai take tunanin ta Dade bata yi wannan jinin sa take duk wata ba. Binto ta kwalawa kira ta fito daga cikin gida rike da cupin kokonta, 

"Ki zauna nan in dawo..." Ta fada mata Sannan ta mike ta shiga gida, ammi dake wanke2 Ta kalla Sannan tace

"Ammi wannan abun ya bar zuwa..." Tafada da karfi, ammi Bata dago ba tace

"Me kenan?..." Da Sauri dija tace

 "Wannan jinin dake zuwa ..." Tafada tana babu wani kunya, abinka da Dan fari, sai lokacin ammi ta daga kai ta kalleta, itama shuru tayi tana tunanin yaushe rabo da dija tayi fashin salla dukda janaba na jikinta don tunda yazid ya kwanta daita batayi wanka ba don batasan anayi ba. Ammi dai kura mata ido tayi tana kallon yanda idanuwanta sukayi kal Sannan yanda gashin gaban goshinta ke kwance kaman wata baturiya, idanuwanta ta sauke zuwa kirjinta tana mamakin girman boobs dinta don yafi girman NA yar shekara 14, amma in ta tuna kanwarta dake jos sai tace gado dija tayi wajenta don itama tana dasu sosai.

"Tun yaushe ke baki gani ba..." Ta tambayeta tana maida hankalin ta kan wanke2 da take don ko kadan Bata saka wani abu cikin ranta ba

"Na manta...yanzu ammi ina iya daina salla tunda ya bar zuwa?...." Ta tambayeta sounding serious, hararanta ammi tayi tare da Jan tsoki tacigaba da abinda take yi, ita kuma dija ta koma waje tacigaba da minding kayan da suke saidawa, suna ciniki sosai don kasuwan sai kara bunkasa yake din sau hudu ammi NA zuwa karo kaya da kudin cinikinsu.  


Wajen karfe 4 na maraice dija ta shiga gidan don yin wanka don yanzu duk yamma take wanka ta saka kaya mai kyau saboda zuwan danmusa. Har daya daga cikin perfumes da suke saidawa ammi ta Bata don ta dinga fesawa kafin taje wajen danmusa, a kauyen kam dija tana daga cikin yanmatan da ake gani are classy don yanda take saka kayan da tazo dasu daga birni. Bayan ta gama wanka ta shiga dakin ta zauna ta bawa kofan baya tana shafa mai, daga ita sai inner skirt. Ammi dake kai kawo tsakar gida kallon bayanta tayi sai taga kaman gefen cikinta yayi Dan fadi, tsayawa tayi tana kallon ta sosai 

"Dija..." Ta kirata tana shiga dakin, da Sauri dija ta juyo, idanuwa ammi ta gwalo tana ajiye broom dake hannun ta tana shiga dakin, dija zama tayi tana kallon yanda ammi ke kallon ta, 

"Tashi tsaye..." Ammi ta fada mata, daga sai skirt ta mike tsaye, ammi kurawa maranta ido tayi Sannan tana kallon yanda cibiyanta ya fito,

"Ammi meye..." Dija Ta tambayeta,  ammi Bata amsaba ta karaso wajenta duk idanuwanta waje tanason ta tantance abinda take gani, kallon up and down take mata Wanda yasa itama dijan kallon kanta. Yatsa ammi tasa ta tura maranta taji tauri uta kuma dija ta Dan saki kara saboda zafi, hannu ammi ta Dora ga kai tare da sakin ihu

"Di...ja...wayayi...maki...ciki?..." Tafada kaman mai asthma saboda yanda numfashin ta ke up and down, dija kara kallon kanta tayi tace

"Ciki?..." Ta tambaya sounding very surprised, da gudu ammi ta fita waje, kaman mai.Neman wani abu kuma ta dawo dakin batare data dauki wanin abun ba, dija dai tsaye take tana kara cewa

"Ciki????..." Sai kallon kanta Kawai take tana maimaita same word NA ciki

"Wa yayi maki ciki?..." Ammi ta fada kaman wata sabuwar cigan mahaukaciya, dija Sam batasan abinda ammi ke nufi ba don a iya saninta tana da ciki mana so batasan cikin haihuwa ammi ke magana ba, jin wani irin mari yasa ta dafe cheek dinta

"Wa yayi maki ciki!!!!..." Ammi ta tambayeta wannan Karin tana fita waje still da gudu, itacen dake cikin murhun dake ci da wuta ta dauko ta shiga dakin, sai lokacin dija Tasan this is something serious,

 tsalle ta farayi tana kuka

"Nace wa yayi maki ciki.. Ashe ke yar iska ce ban saniba..." Ammi ta fada tana kwalla mata itacen dake cida wuta, wani irin ihu dija ta saki tana cewa

"Nima ban Sani ba..." Amma jin ammi ta kirata da yar iska yasa ta fara tuna yazid kuma tana tuna abinda yayi mata, bare back dinta ammi ta kara kwalawa firewood dinta dija ta kara sakin ihu, sai tsosta jikinta take saboda garwashin wutan dake sauka a jikinta,

"Bazaki fadi ba kafin in kashe ki?..." Ammi ta fada tana harbe cikin ta, nan take dija ta durkusa kasa tana kuka tana dafe da cikin ta

"Wayyo Allah... Cikina....cikina..." Ta dinga maimaitawa da karfi, 

"Baki fadi?..." Ammi ta fada tana dukanta kaman an aikota, dija sai rusa ihu take Tana kiran cikinta don ammi na harbe mata ciki taji kaman wani abu ya gitta cikin cikinta, ammi na dukanta tana kuka tana cewa

"Wa yayi maki ciki?..."

 Tafada cikin wata irin murya mai kama dana macen zaki dake jin yunwa, dija dake dafe da cikinta duk idanuwanta waje ta kalli ammi da idanuwanta tana cewa

"Dan...Allah... Ammi....kar...ki...kashe...ban San...yanda..akeyin...ciki ba..." Tafada kaman mai asthma saboda yanda numfashin ta ke fita da kyar, kan itacen da har lokacin yake hayaki ammi ta kara buga mata, da Sauri ta fara scratching wurin wannan Karin batayi ihu ba saboda azaban da takeji a jikinta yafi karfin ihu,

"Da wa kike iskanci..." Ammi ta tambayeta, dija rana girgiza kai tana ja baya ko pant babu a jikinta, tana ja baya taga inda ta bari da jini kasa, kara dafe cikinta tayi 

"Wayyo cikina... Mutuwa.. Zanyi...wani...ne...ya...saka..min..wani..abu...." Tafada da kyar, ammi ko kallon jinin kasan batayi ba ta ajiye itacen ta Dora hannu kan, 

"Wani!!!!???...." Ta fada tana tsalle tana kuka, da Sauri dija dake cije lips dinta saboda azaba ta gyada mata kai, 

"A ina?..." Ammi ta sake tambayan ta cikin tashin hankalin da tunda dija take Bata taba ganinta haka ba,

"A..chan...birni...." Tafada har lokacin Bata bar ja da baya ba Sannan har lokacin hannun ta biyu rike da maranta gam, 

"Daman karuwanci aka kaiki?..." Ammi ta fada tana kara fashewa da wani matsanacin kuka,

"Karuwanci kika yarda aka kaiki?... Shi yasa aka baki wannan makudan kudin?..." Ammi ta fada tana sulalewa kasa sai kuka Kawai take, dija sai kara ja da baya take saboda yanda ta razana da ammi, sai da ammi tayi kuka ta koshi Sannan ta kalli dija da ta lumshe idanuwa hawaye na zuba, 

"Nace ya bari..banso..." Tafada cikin kuka, ammi kallon tsana kawai take mata, ji Kawai take kaman ta shaketa ta mutu don bakin ciki. Tana maneji da yan marayunta dija ta rasa abinda zata kwaso mata sai ciki,

"Da bakiso kin fadamin abinda akayi maki?..." Ammi ta tambayeta wasu new tears na rolling, da Sauri dija ta girgiza mata kai Kara dafe cikinta tayi

"Wayyo cikina... Zafi nakeji..." Tafada cikin kuka, don dukan da ammi tayi mata baiyi mata zafi kaman yanda cikin takeyi mata zafi ba. Jin abu NA zuba daga kasanta yasan ta kara dagawa da kyar daga inda take zaune ta rarrafa ta koma gefe guda. 

"Maza ki tashi ki tattara kayanki ki tafi gidan Matan da ta kaiki karuwaci...." Ammi ta fada babu wasa, sabon kuka ta farayi tana girgiza kanta

"Ammi...."

"Ki tashi nace!!!..." Ammi ta daka mata tsawa, da Sauri ta kama bango zata tashi amma ta kasa saboda yanda cikinta ya kara murdawa,

"Cikina...ammi...ban..Iya ...tafiya...." Tafada tana komawa zaune,itacen ammi ta kara dauka Wanda yasa dija tayi saurin mikewa da kyar, kallon yanda jikinta yayi jajir saboda duka da wuta. Sai jini ke bin kafanta, tana dafa bango ta je wajen bag dinta, dukawa tasoyi don ta saka kayanta amma hakan ya gagara, bango ta kama ta zauna Sannan ta bude bag din da Hajiya aisha ta

 Saya mata ta dauko daya daga cikin kayan da ta taho dasu daga birni ta saka, kallon ammi tayi ta kalli yanda kafanta ya jike da jini, ko kadan babu alaman tausayi tattare da ammi, daga inda take zaune ta dauko pant ta saka da kyar Sannan ta dauki rag Wanda take amfani dashi wajen period dinta ta tura cikin pant din. Ahankali ta mike 

"Ki dauki jikanki..." Ammi ta shaida mata, 

"Ammi ...INA...zani?..." Ta tambayeta tana kuka

"Ki tafi chan inda aka koya maki karuwanci..." Ammi Tafada in I don't care tune

"Dan..Allah.. Ammi...kiyi.  Hakuri..." Ta fada cikin matsanacin kuka, itace ammi ta kara dauka, da Sauri ta mike tana kara dafe cikinta, tana kuka tana bawa ammi hakuri amma a banza, ammi daukan kudin kayan da tayi niyyan zuwa kasuwa dashi tayi ta watsa mata

"Ga kudin karuwanciki..." Tafada tana watsa mata kudin, dija Bata kalli kudin ba ta fara tafiya duk kafanta jini, tana kuka ta juyo ta kalli ammi,

"Kiyi hakuri.. Dan...Allah... Bansan...inda...zanje ba..." Ta fada tana kuka kaman ranta zai fita, 

"Inyi hakuri ki haifamin shege acikin gidan nan?...hakan ba zai taba yuwuwa ba..ki tafi Chan... Ko bani da da ko.daya ban zama da ke...balle inada saura...ban barinki ki Bata masu tarbiyan su...maza ki tafi..." Ammi ta fada mata tana nuna ta da itacen dake hannun ta,

"Kuma ki.kwace dukkan kudin nan da kayanki...banason in kara ganin ki...ban yafe maki ba...maza ki fitar min daga gida kafin in kasheki...." Ammi ta fada da karfi, sai lokacin su binto dake tsaye bakin kofan suka fara kuka, ko kadan ammi bata kalli karanta dija ba, da Sauri dija ta duka ta fara kwace kudin da hannun ta daya tana kuka, dukan su ta kwace ta zuba cikin bag tayi zipping Sannan ta dauki bag din da hannu daya, dayan hannun ta kan cikin ta, haka ta fita daga gidan tana tafiya ahankali ta kuka, Kawai karfin hali Kawai take tana tafiya amma ji take kaman wani abu zai fado daga gabanta. Tana tafiya ana tambayan ta inda zata amma ko kai Bata Iya dagawa balle tayi magana.

[3:24PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挌馃挏鉂ゐ煐ゐ煉欚煉�

NA CUCE TA

馃挍鉂ゐ煉滒煐ゐ煉氿煉�




庐zuwairat(ummu Maryam)




1鈨�7鈨�






Kafin ta kai bakin titi har maraice tayi saboda ahankali take tafiya ga ciwon Mara ga duk jikinta zafi ga jinin bai bar zuba ba don ji take kaman rag din data saka yayi wet. Nan bakin titi ta ajiye bag dinta ta zauna sama tana kuka

"Wallahi sai naje kin fada mashi ya cire min cikin..." Tafada cikin kuka

"Ke kika kaini gidan...." Take fadawa kanta, tafi minti talatin nan zaune kafin ta samu motan zuwa cikin daura, wayanda ke cikin motan kallon yanda yar karamar yarinya ke kuka Kawai suke sai tambayan ta suke amma Bata cewa komai. Lokacin data isa kofar gidan Hajiya Hajiya Aisha ko gani batayi sosai don har lokacin jinin bai tsaya ba, tana Dan bugawa ta tsaya, jin shuru yasa ta kara turawa sai taji bude yake, cikin gida ta shiga tana kuka, tana shiga Hajiya Aisha tana dawowa daga unguwa, kallon dija dake faman kuka tayi from head to toe ta kwalo idanuwa tana kallon kafan dija dake jini, da Sauri ta karaso wajenta

"Dija lafiya?..." Ta tambayeta tana kallon bag dinta dake kasa, cikin shessheka dija tace

"Ki maidani chan gidan ya cire min...." Tafada cikin kuka, kallon mamaki Hajiya tayi mata don Bata gane abinda take nufi ba, Hajiya Bata damu da abinda take cewa ba sai Kara cewa tayi

"Dija me akayi maki !!..." Ta tambayeta cikin tashin hankali tana daga doguwar rigan dake jikinta tana kara kallon jinin dake kafanta, tana cewa

"Inna lillahi..." Don anata tunanin raping dinta akayi, dija Bata amsa mata ba tacigaba dacewa

"Ki maidani..." Bata idaba Hajiya ta ce

"Wai meke damunki..." Ta daka mata tsawa da karfi,  da Sauri ta fara cewa 

"Ammi tace ciki gareni....shine tace inzo ki maidani...a cire min..." Ta fada cikin kuka, idanuwa Hajiya ta kara zarowa

"Ban gane ciki ba...."  Hajiya Aisha ta tambayeta cikin tashin hankali don abinda bai taba faruwa da sauran yaran da take kaiwa gidan aiki bane

"Wai ina da ciki ammi tace...." Inji dija,

"Wannan jinin fa?..." Hajiya ta fada tana nuna legs dinta 

"Nima ban Sani ba...." Ta amsa mata,

"To wa ya fadawa amminki kina da ciki?..." Hajiya ta sake tambayan ta, 

"Nima ban saniba....cewa tayi ina da ciki wai in tafi da jikkata kuma wai Bata yafemin ba...tace kar in kara dawowa..." Hajiya Aisha dai tsayawa tayi tana kallon dija don ko kadan babu alaman ciki tattare daita, 

"Village mentality... In ma cikin gareki sai ta koreki?...to bari ijn tambayeki...kin raba kwanciya da wani?...." Ta tambayeta, da Sauri dija ta girgiza mata kai Sannan tace

"Wani ne ya saka min wani abu a gabana..." Da Sauri Hajiya tace

"Waye?..." Cikin kuka dija tace

"Chan gidan da kika kaini...." Baki Hajiya ta bude tana mamakin abinda ke faruwa, dija kara dafe cikinta tayi, ta fara yarfe hannuwa tana cewa

"Wayyo cikina..." 

"Me ya sami cikinki...." Hajiya ta tambayeta

"Ammi ta harbe min ciki..." ta fada cikin kuka, mai aikinta Hajiya ta kwalawa kira, sai tataho da gudu saboda yanda Hajiya ta kirata on top of her voice, kallon dija tayi ta tsorata, umarni Hajiya tayi mata da ta dauki bag din dija su shiga dakinta ta gyara mata jiki zata kaita hospital. Nan suka shiga dakin dija ta shiga wanka sai kuka take dukda muryanta bai fitowa saboda kuka. Hajiya kuma zama tayi falo ta rafka uban tagumi, tana aduan Allah yasa ba hakan bane don batasan abinda zai biyo Bata ba muddin hakan ya zamo gaskiya.

 Mai aikin Hajiya Aisha  tambayan ta tayi abinda ke faruwa, dija fada mata komai tayi, fashewa tayi da kuka saboda tausayi don itama taga cikin sanda dija ke saka wasu kayan bayan ta fito daga bathroom, duk pant da rag da dija ta saka ya cike, pad mai aikin Hajiya ta Bata ta nuna mata yanda zatayi amfani dashi. Few minutes later Hajiya ta shigo ta umarceta data biyota, nan suka kama hanyan hospital, inda doctor ya shaida mata da gaske dija na dauke da cikin wata biyar kuma ya Kara dacewa tana bukanta bed rest, don kar cikin ya yamu matsala, hannu Hajiya ta dafa ga kai tana kuka, don gani take dija tayi karanta da sanin namiji balle ciki, kiran dija waje tayi, saida suka kebe Sannan tace

"Dija tsakanin ki da Allah wa yayi maki ciki?..." Ta tambayeta cikin sanyin murya, sabon kuka dija ta fara tana cewa

"Nima ban San yanda ake ciki ba..." Hajiya goge hawayen face dinta tayi

"Wa ya saba saka maki abun fitsarinshi...." Hajiya Aisha ta tambayeta, da Sauri dija tace

"Wannan mutumin dake gidan da kika kaini ne ya saka min wani abu... Ban San ko meye ba..." Hajiya kara fashewa tayi da kuka tana tuna lokacin da dija ta susuce kan dole sai an maido ta gida Ashe wannan ne dalilin, 

"Nashiga uku..." Hajiya ta fada cikin kuka,

"Waye daga cikin yan gidan?..." 

"Wannan babban...Wanda akace zaayiwa biki..." Ta fada cikin kuka,  itadai Hajiya shuru tayi tana tunanin abinyi don da Bata kaita ba da bazaayi mata ciki ba, dakin doctor suka koma Hajiya ta zauna Sannan tacewa doctor

"Dan Allah a cire cikin... Yarinyan tayi karanta...Sannan ba aure gareta ba.." 

"Inna lillahi waina ilaihi rajuun..." Doc ya fada Sannan yacigaba dacewa

"Gaskiya Hajiya bamu irin wannan danyen aikin nan wurin.. Sannan INA baki shawaran bai kamata ayi kisan kai ba don Allah ya kaddara hakan zai faru...sins din zasu yi yawa...Kawai ni shawara ta shine ki kaita gidan da akayi mata ciki, in da hali kilan ya aureta..." Doc Wanda ba bahaushe bane ya fada mata, cikin kuka Hajiya tace

"Ai mu bamu irin wannan abun..."

"To Baku irin wannan abun amma anayiwa yara raping?... This is an act of molestation... Kawai ni shawara ce na baki..." Yafada Sannan ya mike, bayan ya rubuta mata drugs da zaa sayawa dija

 Hajiya kasa tafiya tayi don duk ta rasa abinyi, banda faduwan gaba babu abinda ke damunta, kallon dija dake tsaye gefen ta hannun ta dafe da cikin ta tayi 

"Ya akayi kika yarda...bakisan babu kyau kwanciya da namijin da ba aurenki yayi ba?...gashi yanzu yayi maki cikin shege..." Hajiya ta fada, dija kara fashewa tayi da kuka don tanajin yanda ake magana kan cikin shege cikin tatsunniya kuma babu Wanda ya tabayi a garinsu sai ita,

"Ki kaini ya cire min..." Ta fada,Hajiya tsoki taja saboda haushi babu kaman yanda dija ke nuna Bata San komai dangane da abinda ke faruwa ba,

"Wa zai cire maki?.." Hajiya ta tambayeta tqnq hararanta,

"Shi Wanda ya saka min..." Tafada tana kuka. Wani irin dogon tsoki Hajiya ta kara ja,

"Sakarcinki yayi yawa..shiyasa kikaje kika gwale kafa...to ni babu ruwana...gidanku zaki koma...daga taimako bazaki batamin suna ba...ba a kanki NA fara kai yara aikatau ba..." Tafada tana mikewa, fita tayi dija ta bi bayanta suka shiga mota suka bar hospital. Chemist tabi ta sayi Maganin da aka rubuta ma dija. Sannan suka koma gida. Da kyar mai aikin Hajiya tasata taci abinci Sannan tasha Maganin kafin ta kwanta.   


The following day cikinta ya bar ciwo kuma jinin ya tsaya.  Bayan breakfast Hajiya ta umarceta data dauko bag dinta, cikin sanyin jiki ta je ta dauko bag dinta suka shiga mota, hanyan garinsu dija Hajiya Aisha tayi, dija fashewa tayi da kuka tana cewa

"Dan Allah ki maidani...ammi tace kar in kara zuwa gida...tace batason kara ganina...Dan Allah ki maidani ya fara cire min kafin in koma gida..  Dan Allah.. " Tafada cikin matsanacin kuka,

"Dalla rufe min Baki...." Hajiya ta daka mata tsawa, da Sauri ta kama bakinta tana hawaye don yanzu baya ga yazid babu wacce take tsoro kaman ammi cos taga real colour dinta

"In ba don kina munafuka ba in namiji yayi maki wani abu bazaki fadawa amminki ba...amma sai kika boye mata...ko kin fada mata?..." Ta fada cikin fada, dxa Sauri dija ta girgiza mata kai,

"Har tambayan ki na dingayi kan abinda ke damunki amma kikace babu komai..." 

"Shi yace kar in fadawa kowa..." Ta fada cikin kuka

 Tsoki Hajiya ta Kara ja

"Amma baki da wayau Wallahi..." Tafada Sannan sukayi driving in silence har garinsu dija. Fitowa Hajiya tayi, dija kam da kyar ta samu courage din fita tana tafiya ahankali,  sallama Hajiya tayi ta shiga tsakar gida yaran ne suka amsa banda ammi dake kwance lullube da wata tsohuwar bargo. Hajiya shiga dakin tayi ta kara sallama, da Sauri ammi ta mike zaune, nuna hajiya tayi da yatsa sannan ta fara cewa

"Allah yaisa tsakanina dake...yanda kikasa aka lalata min rayuwar ya Allah yasa ayiwa naki haka...don ina talaka Mara miji kikasa aka lalata marainiya rayuwa...." Kuka ne ya CI karfinta tayi shuru, 

"Kin nunamin ke mutuniyyra kirki ce Ashe haka kike?... Sai Allah ya sakamin...kuma ko kadan banason in kara ganinki...ko...dija..." Ki fitar min daga gida..." Ta fada tana mikewa tsaye, daman dija Bata shigo ba, tana tsaye zaure tanajin duk abinda ammi ke cewa, kuka tacigaba dayi, Hajiya Aisha kam kaman stone haka ta koma saboda irin kalamun ammi, daman ance mai hakuri bai Iya fushi ba, don ammi kaman mahaukaciya ta koma duk idanuwanta sun kumbura, Hajiya kasa magana tayi tana Dana sanin daukan dija daga gidansu, zata bude baki tayi magana ammi ta kara cewa

"Ki fitar min daga gida..." Ta daka mata tsawa har Hajiya Aisha tq firgita saboda yanda muryanta ya fita kaman ba wannan Matan mai sanyin murya ba, 

"Dan Allah..." Ammi Bata tsaya ta saurareta ba ta fita waje ta nufi inda take ajiye firewood dinta ta dauko daya, sai lokacin tq lura da dija dake tsaye zaure tana kuka,

"Wato sai da kika dawo ko?... " Tafada tana nufan inda take tsaye, da gudu dija tayi waje da gudu, ammi tabi bayanta,

"Kika sake taka min gidan da kafanki sai nasa an jefeki..." Ammi ta fada mata Sannan tayi daki da itacen hannun ta, dagawa tayi zata bugawa Hajiya , da gudu Hajiya ta bar dakin . Bata tsaya koina ba sai bakin motanta

 Cikin tashin hankali ta bude kofan motan ta shiga ammi ta biyota tana cewa

"Allah ya shiga tsakanina dake muguwa Kawai.. " Tafada Sannan ta koma gida, itama dija shiga motan tayi tana kuka

"Na shiga uku..." Hajiya Aisha ta fadawa kanta, ko kadan batasan abinyi ba kuma har ga Allah she don't want an innocent blood on her hands, tana tuki ta kalli dija dake kuka

"Kuna da wasu dangin?..." Ta tambayeta, cikin kuka dija tace

"Eh..." 

"A ina suke..." Hajiya ta sake tambayan ta,

"Jos...." Tafada cikin kuka,

"Kina Iya gane inda suke in da sakaki a mota?..." Cikin kuka dija ta gyada mata kai, Bata kara cewa kala ba har suka isa daura.  hajiya ta kira wata kawarta kan ta sameta gida.  Bayan kaman hour daya tazo, nan Hajiya ta sanar daita abinda ke faruwa, 

"hmmm ni a nawa tunanin Kawai ki kyaleta ta tafi duk inda ta gandama ...kinsan yan kauyen nan yan iska ne...gashi saga taimako uwar yarinya ta bar baki ita..." Kawar Hajiya ta fada mata, Hajiya data rafka uban tagumi ta kalleta

"Gaskiya I can't... Yarinyan tayi karanta..." Hajiya ta fada cikin sanyin murya, hararanta KAWARTA tayi

"Lallai.. Kin taba ganin karamar yarinya da ciki?...haka nan zaki saka kanki tsaka mai wuya?...ki koreta ko kuma ki kaita gidan da akayi mata fyaden...I think it will be better... Amma Gaskiya ban baki shawaran a haifi shege cikin gidan ki ba...." Tafada in I don't care manner, 

"Sis kina ganin in na maida yarinya inda akayi mata fyade zasu yarda?... Kinsan halin manyan mutane... You don't they don't want to be dragged into the mud...koda kuwa they are at fault..." Hajiya ta fada

"Ni dai ki kaita chan... In basu yarda ba then just abandoned her there..." 

"Ni ina jin kunyan in je gidan da wannan maganan..." Hajiya ta fada cikin sanyin murya, baki kawarta ta tabe

"Muje tare..kinsan wannan is a small thing a wajena..." 


Wace gari tunda wuri suka kama hanyan katsina bayan Hajiya ta sa dija ta dauki bag dinta don tayi deciding ko basu yarda ba zata saka ta a motan jos. Gidan yayar Hajiya karama suka fara zuwa  inda suka shaida mata abinda ke faruwa, baki ta rike ko kadan she's not surprised don tana zuwa Kano kuma tana ganin irin rayuwan dasu Sharif keyi don anata tunanin sune. Yayar Hajiya karama shiryawa tayi tabisu ko kiran sis dinta batayi ba balle ta shaida masu suna hanya.


Yazid kam wayan cin ubanshi ya tsaya wajen mufida don tunda ya fada mata abinda ya faru tsakanin shi da dija ta tsaneshi, ko kadan Bata shiga harkanshi, sai hakuri yake Bata amma sai tace ko ya kyaleta ko kuma ta tona mashi asiri, yau ma bayan yayi shirin office yazo bakin kofan da take kwana yanzu yayi knocking don banyi wahalan budewa ba cos yasan it is lock, 

"Baby zan tafi office..." Yafada ahankali, tana kwance tana sauraron shi amma ko kallon kofan batayi ba balle ta amsa mashi

"Baby pls yau ki.dafa min abinci...am missing you and your food... Pls" ya fada yana Dora forehead dinshi kan kofan, still no response, 

"Baby pls ki fito ki rakani lifter..." Yafada mata cikin sanyin murya, banza tayi dashi, har ya juya jin Bata amsa ba, ahankali ya taka ya kai bakin kofan falo sai ya tsaya. Ajiye brief case dake hannun shi yayi ya koma bakin kofan ta

"baby you promise not to judge me....you promise not to discriminate me...you promise to stand by me...why are you doing this to me?...the last time I checked ba ke nayi wa laifi ba...ban aureki San da abun ya faruba...then why all this..." Yafada cikin sanyin murya, 

"Is that all you could say?..." Mufida ta fada batare data bude kofan ba,

"Wato bakayi min laifi ba....molestation abune mai kyau ?..." Ta tambayeshi, 

"No...amma da farko you don't care...pls in wata ke baki advice..." Bai idaba ta katseshi dacewa

"Babu Wanda ke bani shawara.. Kawai abun ne ke bani mamaki....I can't still believe you are a molester..." Da Sauri.yazid ya bugi kofan da karfi

"Don't call me that..." Bai idaba tq bude kofan,

"I will call you that cos that's who you are...you are nothing but a pathetic...molester... Liar..child abuser....." Bata idaba ba taji sauka mari,

"Kina hauka!!!..." Ya daka mata tsawa, mufida dafe cheek dinta tayi idanuwanta waje,

"How dare you call me such...am I your mate?... Ko don NA fada maki secret dina kike Neman maidani mate dinki...." Mufida nuna kanta tayi Sannan tace

"You slapped me cos am telling you the truth?..." Tafada kaman zatayi kuka.

 "Fuck you and the truth... Banyi maki laifi ba...kuma if you dare insult me again wallahi I will do worst..." Yafada babu wasa, 

"Ban zama da kai..." Shine abinda ta fada tana bangajeshi,

"Fine...I don't care...if you will go fine....that's your business...." Yafada kaman bai damuba, mufida Bata kara cewa komai ba, ta shiga inda wardrobe dinta yake ta saka doguwar Riga, daman wannan bag datayi fixing tun ranar da yazid ya fada mata abinda ke faruwa na nan Bata cire kayan cikiba, daman this is what she wants don ko kadan batason ganin shi at first tana jin kishi yanzu kuma haushin shi Kawai take ji, yazid kam falo ya koma ya tsaya yana rike da waist dinshi don abubuwan sun yi mashi yawa, it was khadija and now mufida, Kawai shima he wants to be alone in sonsu zai kashe shi ya kasheshi ya huta, 

"Wane irin punishment ne wannan?...wane irin kaddara ne wannan?..." Ya tambayi kanshi, 

"What happened to my perfect life?..." Ya sake tambayan kanshi, yana nan zaune mufida ta fito dauke da karamin bag, daga kanshi yayi ya kalleta, itama kallon shi tayi tare da watsa mashi wani irin kallon tsana da haushi, tsoki taja Sannan tayi heading for the door, 

"Ki tsaya in kaiki..." Ya fada mata atakaice, ko juyowa batayi ba ta fita daga falon , da Sauri ya kwanta tare da unbottoning din button fin wuyan riganshi.

 Idanuwanshi ya lumshe yana tunanin abinyi, yasan yanzu kilan kowa zasu San abinda ya faru tsakanin shi da dija don yasan dole mufida zata fadi dalilin matsalan su kuma he don't care anymore.

"I don't care!!!..." Ya fada da karfi kaman yana fadawa duniya.



Around karfe 12 su dija suka isa Kano, har suka isa Bata bar kuka ba, horn driver din yayar Hajiya karama yayi aka bude masu kofa, parking lot yayi parking suka fito. Direct part din Hajiya babba suka nufa suna biye da yayar Hajiya karama har falon. Nan suka tarda Hajiya karama da Hajiya babba, da Sauri Hajiyas suka mike tare da runguma, yayarsu don ta girmi Hajiya babba kuma suna mutunci sosai, dija kasa shiga tayi ta labe bayan manyan curtains dake kofan falo, sai hawaye Kawai take at the same time gabanta na faduwa don gani take yana Iya kamata yayi mata wani mugun abun savida tafadawa mutane abinda ya faru.

Gaisawa suka shiga yi, nan da nan aka kawo masu abin sha. Hajiya Aisha juyawa tayi bataga dija ba, 

"Dija!..." Ta kirata, sai lokacin ta fito ahankali tana goge hawayen ta, Hajiya karama kallon Hajiya babba tayi Sannan ta maida kanta wajen dija tana kallon ta from head to toe

 "Aa.. Ashe tare da dija kuke..." Hajiya karama Tafada tana kallon dija datayi mata girma don ko kadan Bata gane itace ba. Ahankali ta durkusa ta gaidasu kanta kasa, amsawa sukayi cikin faraa as usual amma suna mamakin abinda ke faruwa har suka taho dukan su, yayar Hajiya karama ce ta ajiye drink din hannun ta ta fara cewa,

"Ni Ku saurareni in fadi abinda ke tafe damu don inason Zan koma katsina yau..." Tafada in a serious tune, murmushi Hajiya babba tayi Sannan tace.

"Hmm ke kullum kaman visitor a gidan nan...daman nasan ba haka nan kika zo ba...muna sauraron ki..." Tafada cikin raha, 

"Ai dai kunsan wannan Yarinyan ko?..." Yayar Hajiya karama ta fada tana nuna dija,

"Sosai ma...ai itace tayi min aiki for just few weeks ko?.." Hajiya karama tayi responding, itadai hajiya Aisha shuru tayi tana godewa Allah dayasa yayar Hajiya karama ta biyosu don gani take ita da kawarta bazasu Iya fuskanta wannan maganar ba, 

"To tana da ciki.. Kuma yaran gidan nan suka yi mata..." Tafada babu alaman wasa ko wani abu, da Sauri Hajiya karama ta kalli Hajiya babba sukayi four eyes, Hajiya karama daure fuska tayi,

"Yaya ban gane wannan magana ba?.." Ta tambayeta atakaice,

"Me baki.gane ba?..." Itama ta amsa mata atakaice,

"Haba yaya...ya zaayi ki biye wa irin wannan maganar... Kinsan gold digger will do anything to gate to fame..." Hajiya karama ta fada cikin baccin rai, itakam Hajiya babba mutuwan zaune tayi don komai.nata tsayawa yayi tana tunanin abubuwa da dama at the same time,

"Haka Kawai suna son dragging sunan mu into.mud Sai ki biye masu...." Hajiya karama ta fadawa yayarta Sannan ta juyo ga Hajiya Aisha,

"In wannan plan ne don ayi black mailing dinmu to tirrr...don it won't work... " yanda take magana shows she is so angry, yayarta baki ta bude tana kallon,

"Daman ke haka kike...baki.bincike.. Sannan baki ganin laifin yaranki...." Hajiya karama Kara daure fuska tayi

"Yo yaya haka nan Sai in fara ganin laifin innocent children?... Tun yau nake zaune da masu aiki?...sai wannan zaayi wa ciki?...ni Gaskiya su bar min gida kafin inyi rashin mutunci..." Tafada sounding very bitter, ahankali Hajiya babba ta rike mata hannun alaman cool down, itakam Hajiya Aisha kunyan duniya ne ya kamata farat daya, KAWARTA ma rasa bakin magana tayi, yayar Hajiya karama ce tace

"To kina nufin karya akayiwa yaran nan kenan?..." 

"Sosai ma kuwa...I can't believe zaki yarda with such allegations against yaran nan ba..." Tafada tana watsawa Hajiya Aisha harara don gani take it was all her plan. Hajiya babba ce ta saki ajiyan zuciya Sannan tace

"Dija..." Ta kirata cikin sanyin murya don dama Hajiya babba Bata da hayaniyan Hajiya karama, ahankali dija ta daga wet face dinta ta kalleta batare data amsa ba cos ko kadan Bata Iya magana, don ita duk.maganar da akeyi bashi ne damuwanta ba Kawai kar yazo ya sameta, don tana shiga gidan wannan tsoron ya dawo mata kaman bha ita ke cewa a kawita ya cire mata ba.

"Waye ya kusanceki cikin yan gidan nan?..." Shine tambayan da Hajiya babba tayi mata , ba karamin haushi Hajiya karama taji ba

"Haba anty... Why are you asking such question?...badai ki yarda da wannan mutanen ke cewa ba?..." ta fada cikin fushi, hannun ta Hajiya babba tabkara kamawa, dija.shuru tayi ta kasa amsa mata, maimaita tambayan Hajiya babba tayi, Sannan dija dake kuka tace

"Wannan.. Ne...dayazazo daga...tafiya...da zaayiwa biki...." Tafada cikin matsanacin kuka, 

"Hope she don't mean yazid?..." Hajiya karama ta fada kaman ta shake dija, Hajiya babba kam nan take ta fadawa kanta karya ne wannan zancen Kawai anason Bata mata sunan yaro ne,

 "Me sunan shi..." Hajiya babba ta tambayeta trying to calm her self, 

"NA...mance...." Dija ta masa mata cikin kuka,

"Sharif?..." Hajiya ta tambayeta, da Sauri ta girgiza mata kai,

"Shahid?..." Ta sake tambayan ta, Hajiya karama kam ta cika tayi fam,

"Ki fada kar ji tsoron kowa....." Yayar Hajiya karama ta fadawa dija, Kawai Sai Hajiya karama ta wulla mata harara kaman ba yayar ta ba

"Daman kin Dade kina nuna tsananki kan yaran nan..kome sukayi maki?... Oho..." Hajiya karama ta fadawa sis dinta, Hajiya Aisha da KAWARTA dai yan kallo Kawai suka koma don she can't wait wannan discussion yayi over cos yana damunta don ji take kaman ta bude kasa ta shiga, 

"Yanzu ni kike cewa NA tsani yaranki?..." Yayarta ta fada tana nuna kanta,

"Yo ko baki fada ba ai kin nunamin baki sonsu cos babu mai son mutum da zaiyi conniving da wasu don su Bata maka suna...." Inji Hajiya karama dake cika tana batsewa, 

"Dan Allah kiyi hakuri..." Hajiya babba Tafadawa yayar Hajiya karama, Sannan ta maida duban ta ga dija

"To waye cikin su..ko yazid ne?..." Sai lokacin dija t tuna sunan shi, da Sauri ta daga mata kai, wani irin tsalle Hajiya karama ta daka tare dacewa

"Ayyiiirrrrr...kin dai gan abinda nake fada maki ko?... Wai set up din ma bai tsaya kan yan yaran ba sai kan yazid... To before in rufe idona in bude...Ku bar min gida...now..." Tafada da karfi, Hajiya babba kam murmushin takaici tayi don gani take kowa na duniya na it aikata irin wannan abun amma banda yazid don ta sanshi in and out, anata tunanin, Hajiya karama NA ihu dija ta mike da Sauri ta fita daga falon tana kuka, karaf Sai wannan mai gadin ya ganta don ko.kadan bai lura da ita lokacin data shiga ba,

"Hmmm result din abinda kukayi ya fito...amma da gani kece zaki wahala...." Yafadawa kanshi cikin ranshi yana. Kallon dija dake kuka, Hajiya Aisha da KAWARTA ma mikewa sukayi itama yayar Hajiya karama ta mike tabi bayansu, da Sauri Hajiya babba ta rike yayar Hajiya karama kan kar ta tafi amma taki saboda bacin ran abinda kanwarta tayi mata. Bag din  dija suka dauka daga cikin motan yayar Hajiya karama,. Koda ta tambayesu ina zasu kaita Hajiya Aisha tq amsa mata da jos zata kaita,. Nan suka fita daga gate a kafa ita kuma ta shiga driver dinta ya kama hanya KT daita. Dija NA tafiya tana kuka don batasan takamemen sunan ainahin garinsu ammi ba amma Tasan daga jos take. 

"Allah na gani ban dauko ki don in wulakanta maki rayuwa ba....ki yafemin..." Hajiya Aisha ta fada tana fashewa da kuka,

"Kin dai tabbatar kin San garinku ko?..." Ta sake tambayan ta, kai Kawai dija ta daga mata don ita Kawai so take kilan a hanyan zuwa jos kilan tayi accident ta mutu Kawai da bakin ciki da take . keke suka tsaida ya kaisu har bus stop, kawar Hajiya Aisha Sai tsoki kawai take. Suna zuwa tasha dija ta shigaitan jos, Hajiya Aisha ta biya kudin mota Sannan ta Bata 10k. Number wayanta ta rubutawa dija, ta bude bag dinta ta saka kudin da number. Hajiya Aisha na tsaye har motansu ya tashi Sannan su suka hau motan KT.

[3:24PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 馃挍馃挌馃挏馃枻馃挋鉂� 

NA CUCE TA

馃挍馃挌鉂ゐ煐ゐ煉滒煉�



庐zuwairat(ummu Maryam)




1鈨�8鈨�






Bayan Hajiya babba ta koma falo zama tayi tare da rafka uban tagumi tana tunanin abinda ke faruwa, confirm Tasan something is wrong amma ba ta hanyan yazid ba kilan wasu yaran gidan

"Wai menene anty?..." Hajiya karama ta tambayeta tana kallon how lost in thought she is, ajiyan zuciya Hajiya babba ta saki

"Kawai ina tunani ne...ni ina ganin yaranj gidan nan are involved..." Bata idaba Hajiya karama ta katse ta dacewa

"Haba anty... Why will you think such...yanzu kina ganin yazid will do such thing?..." Itama Hajiya babba girgiza kai tayi

"No...amma what about your naughty children... Kinsan sarai suna iya aikata..." Baki Hajiya karama ta turo kaman wata karamar yarinya Sannan tace

"Gaskiya anty yarana ba zasu yi hakan ba...gasu asabe basuyi masu komai ba Sai ita da ko wata batayi a gidan nan ba?...Gaskiya anty ki bar irin wannan maganar kar suyi succeeding...." Tafada tana cika tana batsewa daman tafi Hajiya babba zafi da fada. 

"Ni abinda nake tunawa shine yanda Yarinyan ta bar gidan nan...in baki mantaba har kuka kika cemin tanayi don ta koma gidansu...kilan.at that time da akwai abinda sukayi mata that made her change her mind at once..." Hajiya babba ta fada cikin sanyin murya, itama Hajiya karama shuru tayi tana tunanin maganan Hajiya babba don itama Sai lokacin ta tuna yanda dija ta koma kafin a kaita gida, she remember ko abincin kirki bataci, itama ajiyan zuciya ta saki

"It can't be...." Tafada cikin ranta tare da kallon hajiya babba da ta Dora kafa daya kan daya tana girgiza su ahankali, Sai kuma Salem ya fada mata a rai,

"Maybe Salem ne..." Hajiya karama tafada da Sauri tana kallon Hajiya babba, Hajiya babba daga kai tayi ta kalleta,

"Yes it may be him...kinsan NA fada maki ya tambayeni address dinta...kilan shine sanadiyan cikin...." Hajiya karama ta fada da Sauri, ahankali Hajiya babba ta gyara zamanta 

"To in shine Sai ta kira sunan yazid?... Ai Sai tace Salem..." Da Sauri Hajiya karama ta kara katseta dacewa

"Ai kinsan Yarinyan bata da wayau...Sannan bata gane yan gidan ba sosai...kuma kinsan Salem da yazid suna yanayi..." Ta fada mata, Hajiya babba dai baki ta saki tana kallon ta, itama tayi tunanin hakan,

"Kina gani Salem zai iya aikata hakan?..." Hajiya babba ta tambayeta, da Sauri Hajiya karama tace

"Ai mutum bai gane halin yaran zamani ba..." Dariya Hajiya babba tayi

"Ashe kin San baa rantsewa yaran zamani amma kika rufe idanuwa kan yaran nan bazasu Iya aikata hakan ba..." Hajiya babba ta fada cikin dariya, iatam Hajiya karama dariya tayi

"Ai dole...wa zai yarda a goga ma nashi ...every mother will do all they can to protect their offspring..." Inji Hajiya karama

"Even if they are wrong?..." Hajiya babba ta tambayeta,

"Hmm am sure basu da laifi...yanzu meye abinyi?... Don duk fadan nan da kika ga inayi...deep down inajin tausayin wannan Yarinyan..." Hajiya karama ta fada,

"Ni ai duk jikina yayi sanyi..am just  imagining how it will as a mother yar ka ta zo da cikin shege while the person responsible yana chan yana hutawa.." Hajiya babba ta fada kaman zatayi kuka, 

"Allah dai ya kare mana zuria..." Hajiya karama tq fada Sannan tace

"Yanzu meye abinyi don we can't just fold our arms ...kuma Wallahi in nan gidan Salem yayi wani abu daita Sai naci ubanshi Wallahi..." Tafada sounding very serious,

"Ko dai mu kirashi nan mu tambayeshi?...." Hajiya karama ta tambayi Hajiya babba,

"Gaskiya I can't have such a shameful discussion da shi...Kawai ki kira yazid ki tambayeshi in ya San da akwai wani abu daya shiga tsakanin dija dashi don mostly basu boyewa junansu secret..." Inji Hajiya babba,

"To hakan zaayi...." Hajiya karama ta amsa mata

 "In ya shaida maki da akwai Sai ki fada mashi Yarinyan tana da ciki....daga nan Sai mu San abinyi...." Inji Hajiya babba, 

"To shikenan... Bari in kirashi...." Tafada tana da juyawa don daukan wayanta Sai tga bai nan wajen

"Ashe duk zaman da nayi a nan babu waya kusa dani..." Inji Hajiya karama

"Daman kin saba ...nasan yanzu miss calls na chan rututu..." Hajiya babba tq fada mata, dariya tayi Sannan ta mike, daman by then an farq kiran sallan zuhr.


Tunda dija ta shiga mota take shessheka amma babu hawaye har wata mata dake zaune kusa daita ta tambayeta matsalan ta amsa mata da babu komai

"To ki bar damun mu da hayaniya...." Matar ta fadawa dija, dija hada kai da  kujeran gabanta tayi tana tunanin sunan kauyen su ammi, tafi minti biyar tana tunani Sannan sunan wurin ya fado mata, Sai ta tuna tunda amminta da kanta ta gujeta Tasan koina ma gudunta zaa dingayi, 

"Allah kasa in mutu..." Tafada cikin ranta wasu new tears suna fitowa daga tired eyes dinta,

"Allah kasa inyi hadari in mutu...banason duniya...." Ta sake fadawa kanta wannan Karin tana fashewa da kuka sosai, 

"Wai ke lafiya kike mamu kuka cikin mota?..." Wanda ke zaune gabanta ya tambayeta, da Sauri dija ta share hawayen ta amma deep is side she's boiling,

"Allah yaisa....ban zan yafe ba...mugu....kasa ammi ta koreni..." Tafada cikin ranta wasu hawayen na zubowa, ita ba cikin jikinta ke concern dinta ba, koranta da ammi tayi, Tasan ana cikin haihuwa don tasha ganin Matan kauyen su da manya ciki daga baya ashe sun haihu, to anata tunanin ba irin wannan cikin gareta ba don ita cikinta bai da girma, batasan nan da four months da ko yarinya zata keto ta jikinta ba, 

"Wallahi garzali bai da mutunci..." Taji daya daga cikin Matan dake zaune layin da take tana fadi,

"Inafa yaganshi...yarinya da ciki amma ya saketa... Ko tausayinta bai jiba... Yaran yanzsu sun maida aure tamkar wasa...." Wata ta saka baki, dija kasake tayi tana sauraron su, daman bata manta hiran da sukayi da kawarta ba inda take fada masu anasamun ciki in namiji ya sakawa mace abun fitsarinshi, tasan saki don tana jin ana cewa aure ya ruguje tsakanin wasu, shuru tayi tana tunanin abinda zata dinga fadawa mutane in an ganta, don gani take kowa na ganin tana da ciki kuma zaa dinga tambayan ta , 

"Nima sakina yayi...." Tafada thinking that cikin ranta ta fadi hakan, da Sauri Matan dake gefen ta suka kalleta,

"Inna lillahi... Kinga irin abun ko?... Yanzsu wannan yar Yarinyan har ta isa a aureta balle saki?... Gaskiya muna da matsala..." Matar ta fada kaman zatayi kuka tana kallon dija, Dan ajiyan zuciya dija tayi don gani take ana tausayin ta

 Ta samu tudun dafawa kenan tunda ta samu an tausaya mata, 

"Allah ya saka maki..." Daya daga cikin Matan ta fada, 

"Ameen..." Tafada ahankali. Har suka isa jos dija bata bar hawaye ba, Kawai tunanin halin da zata fada in har mutuwa bai dauke ta bha Kawai take, bus stop dake cikin garin jos motan ya paka mutane suka fara fitowa, dija zaune tayi tana kallon mutane dake kai kawo Sannan tana tuna lokacin da suke zuwa da ammi,  bata manta irin murnan da suke muddin akace zasu zo jos amma yau gata cikin jos tana jira mutuwan ta.

"Ki fito mana...." Taji wani yana cewa, Sai lokacin ta dawo hayyacinta, bag dinta dake kan cinyanta ta dauko ta fito daga cikin motan ta shiga cikin park dake dauke da mutane kala2 kowa ta kanshi Kawai yake, gefe daya ta samu ta zauna, duk Wanda yaga yar beautiful yarinya zaune dauke da bag kan kafanta Sai ya juyo ya kalleta Sannan su wuce. Irin tambayan da ake yi mata yasa ta mike ta dauki bag dinta tana zagaya park din rike da bag dinta, mutane Sai tambayan ta suke ko zata hau mota amma ki daga kai batayi balle ta amsa.




Har karfe biyu yazid na kwance inda mufida ta barshi, da kyar ya samu  yayi sallan zuhr, tunanin rayuwan duniya Kawai yake, ahankali ya dauki wayansyayi dailing number mufida don yaji in ta isa gida amma ringing Kawai yake babu response, ajiye wayan yayi, baifi minti biyar da ajiye wayan ba ta fara ringing, ahankali ya mika hannu daga inda yake kwance ya dauki wayan, gani yayi small mom, Kawai tunanin sun samu labarin zuwan mufida yayi. Picking yayi tare da sallama cikin sanyin murya,

"Me ke damunka?..." Ta tambayeshi batare data amsa sallaman ba, shuru yayi don ya lura har yanzsu bata San abinda ke faruwa ba , 

"Son am asking you?..." Ta sake fada mashi,

"Am OK..." Ya amsa mata cikin sanyin murya

"Ok..ina.. Mufida?.." Ta tambayeshi, 

"Tana bacci..." Yayi mata karya don ko kadan baison magana kuma yasan in ya fada mata gaskiyan inda take to maganar ba karamin tsawo zaiyi ba, 

'Daman wata tambaya zan yi maka..." Tafada ahankali,

"To small mom..." Ya amsa mata not thinking about what ever she has to say,

"Pls inason ka fada min...Salem ya taba fada maka da akwai abinda ya shiga tsakanin shi da wannan Yarinyan dayazo Neman address dinta?..." Da Sauri yazid ya mike zaune, tare dacewa

"Wace yarinya?..." Ya tambayeta muryan shi na rawa,

"Khadija..." Jin sunan khadija yasa yayi Sauri mikewa tsaye,

"Me ya sameta!!!!..." Ya tambayeta tension na rising cikin muryan shi Wanda yasa Hajiya karama kallon wayan daga inda take zaune a bakin gadonta. 

"Ina tambayan ka...kana tambaya ta...I said ya fada maka wani abu ya shiga tsakanin su?..." Ta sake tambayan shi,

"Small mom...ki.fadamin mana...wani abu kaman me?..." Ya tambayeta cikin tashin hankali,

"Kai..why do you sound so tensed?..." Hajiya ta tambayeshi, 

"Ki fadamin mana..." Ya fada in  high tune kaman wata age mate dinshi, da Sauri ya sake cewa

"Sorrry small mom...pls ban gane abinda kike nufi ba..." Ya fada yana calming kanshi, Hajiya karama shuru tayi tana tunanin abinda ke faruwa don the tension in his voice says it all,

"Small mom ..pls...tell..." Yafada in a cracking voice, da kyar Hajiya ta samu courage din cewa

"An kawo ta dazun...wai she's pregnant...." Jin pregnant yasa yazid sakin wayan hannun shi, 

"Inna lillahi... Waina ilaihi.... Rajuun..." Ya dinga maimaitawa yana fashewa da kuka

"Na shiga uku...na shiga uku...NA...shiga...uku..." Yafada cikin matsanacin kuka, hajiya karama na sauraron duk abinda yake cewa, itama da Sauri ta mike zaune tana fada kirjinta

"Hallo..." Ta dinga fada ko ta samu yayi magana amma Sai kukanshi kawai ke tashi.

Yazid zama kasa yayi yana kuka don a nashi tunanin wayan ta tsinke not knowing it still connected, da Sauri ya goge hawayen face dinshi ya dauki wayan don sake kiran Hajiya karama saiga yana counting, yasan babu zancen wani boye2 don karya ya kare,

"Pls...small.. Mommy... Ku...riketa... Am...coming..." Yafada cikin kuka, 

"What is happening?.." Shine tambayan da Hajiya karama tayi mashi amma ko kadan bai Iya magana, katse wayan yayi Kawai , ya maida buttons din riganshi ya fito daga ciki part din shi, da Sauri ya kara komawa ya dauko car keys tare da kulle part din Sannan ya hau lifter zuwa parking lot da suke ajiye cars dinsu. Sai Sauri yake kaman zai tashi sama.

 Cikin mota ya shiga yayi reverse ya fita daga gate dinsu, wayanshi ne ya fara ringing, dauka yayi yaga still Hajiya karama ce, kasa picking Sai hawaye yake yana tuki, yau zai zama ranar kunya a gareshi, yau su Sharif da shahid da yake yiwa fada kan rashin jinsu zasuji yayiwa mai aikinsu jiki

"How?...was she matured?..." Shine tambaya da yayiwa kanshi yana hawaye at the same time yana tuki at high speed. Abangaren Hajiya karama kam kasa tsayawa tayi ta koma ta zauna ahankali,

"How could this be possible?... How?..." Shine tambayan da Hajiya karama take wa kanta at the same time wayanta kunnenta tana sauraron ringing dayake tana aduan Allah yasa yayi picking, 

"Daman wannan yaron haka yake?..." Ta sake of tambayan kanta. Ajiye wayan tayi ahankali ta maida kafanta kan gado tare da harde hands dinta kan kirjinta. Kawai Sai hawaye suka taro idanuwanta, tana nan tana kareshi amma she's wrong, nobody is above mistakes, 

"Subhanallahi!!!...." Tafada ahankali, 

"I wish I know... Inama na Sani... Yaya am sorry

.." Tafdaa tana fashewa da kuka, 

"Dija am sorry... Am so sorry... I trusted my sons so much..." Tafada cikin kuka tamkar danta ne ya aikata wannan abun kunyan, daman haka take, she loves yazid more than her own blood children, ba don komai ba amma because of his respect da addini, he loves her too don duk abinda ta nuna tana so to bai tsallakewa har Sai yayi mata. Tunanin Hajiya babba tayi

"This will ruin my sister..." Ta fada cikin kuka tana tunanin halin da hajiya babba zata shiga in ta samu labarin abinda ke faruwa Don Tasan hakan zai jefa Hajiya babba cikin matsanacin tashin hankali don she's a peace loving person,   ko kadan bata kaunar tashin hankali amma gashi yanzu babban matsalan zaiyi knocking on her door step, hawaye Hajiya karama ta share 

"I wish am dreaming ...I wish I can make this go away..." Tafada tana kara fashewa da kuka, wayanta ne ya dau ringing, ahankali ta daga wayan kasancewan ringing din Hajiya babba daban, daidaita voice dinta tayi Sannan tace

"Anty ya dai?..." Tafada tana kokarin boye damuwa dake cikin ranta, 

"Baki shigo ba..." Ta fada cikin sanyin murya don sun saba always together, 

"Salla nayi..." Ta fada mata ahankali,

"To kin kira yazid din?..." Ta tambayeta, shuru Hajiya karama tayi not knowing what to say,

"Hello..ko baki kira shiba?.." Ta sake tambayan ta, da Sauri Hajiya karama tace

"Na.. Kirashi...amma the network is bad...zan sake kiranshi..." Tayi mata karya, ta kara dacewa

"Zan Dan kwanta kadan..." 

"Ok...to daman ke na zauna jira...bari in kwanta nima...but pls call him don ko.kadan banason yin wannan discussion dashi..." Tafada ahankali,

"To shikenan..." Ta amsa mata Sannan ta katse wayan ta Dan jingina da pillow tana tunanin abinyi.


Yazid kam yana tuki yana kuka kafin ya iso garin Kano har idanuwanshi sun kumbura sunyi jajir, haka face dinshi ma tayi ja sosai. Daf da sallan magrib yayi horn a bakin gate dinsu, har lokacin Hajiya karama bata kara fitowa ba, tana kwance tana sauraron zuwan shi, tana jin horn a bakin gate tayi saurin mikewa, lekawa tayi ta window taga motan yazid dake shigowa, da Sauri ta fito tana daure kanta da dankwali, tana fita yazid na fitowa daga cikin mota, kallon yanda ya koma tayi Sai ya kara fashewa da kuka, kasa magana tayi, jin hayaniyan yaran gidan ya maidato hankalin ta,  da Sauri ta kama mashi hannu

"Ku koma...yaya yana zuwa..." Tafada tana rike da hannun shi har part dinta. Suna shiga falo ta sakar mashi hannun ta dawo gabanshi

"What is happening?..." Shine tambayan da tayi mashi, yazid shuru yayi yana kuka don baisan ta yanda zai fara fada mata abinda yayi ba, 

"Tell me...meke faruwa?... Na tambayeka in Salem ne yayiwa khadija ciki amma instead Sai kukan ka Kawai naji...meke faruwa?...." Ta tambayeshi hawaye na taruwa idanuwanta, cikin kuka yazid yayi kneeling gabanta tare da rike legs dinta

"Am...sorry....I...ra....ped...her...." Yafada cikin matsanacin kuka, babu alaman surprise a fuskan Hajiya karama don already she's ready for this,

"Yazid how could you?... Me ya jamaka aikata irin wannan mummunar aikin?..." Tafada tana kuka, yana girgiza kai yana cewa

"Wallahi banisan ba...ko kadan ba halina bane...I don't know what came offer me...am sorry.. I disappointed all of you...Ku yafemin..." Ya karasa maganar cikin kuka.asabe dake tsaye cikin kitchen baki tarike, batasan ainahin abinda yake magana akai ba amma tasan it is not something good

 "Dan Allah Ku yafemin.. Am sorry... Ku fada mata ta yafemin..." Yafada cikin shessheka, har lokacin asabe na sauraron su, itama Hajiya karama kuka Kawai take saboda yanda yazid ke kuka, dafa kanshi tayi

"Enough... Ka bar kukan haka nan...the damage have been done,..tashi..." Tafada tana goge hawayenta, kin tashi yayi ya kara cewa

"Pls Ku fadawa khadija ta yafemin... Na cuci rayuwanta...na zalunceta...am sorry... Sharrin shaidan ne..." Ya cigaba dacewa, sai lokacin asabe ta gano inda matsalan yake, ko kadan batayi tunanin dija is pregnant ba, Kawai tana tunanin yana confessing kan abinda yayi mata ne. Hajiya karama rike shi tayi ya mike ta saka hannu tana goge mashi tears din face dinshi wasu suna zubowa, duk a lokacin yana tunanin dija tana gidan. Hajiya karama kam tausayin yazid Kawai take don yanda ya chanza shows he's really sorry, kama hannun shi tayi sukayi hanyan bedroom dinta, Dan tirjewa yayi 

"Small mom...I need to see khadija..." Yafada cikin low voice, 

"An tafi daita..." Tafada mashi ahankali, kuka ya kara fashewa dashi,  

"We don't know any of you could be responsible... Tace Kaine amma we thought it was a plan to blackmail us..." Ta fada mashi, ahankali yazid ya zauna kasa tare da dafe kanshi yana kuka.  Hajiya babba kam tana cikin bacci taji hayaniyan yara suna kiran yaya yazid, da Sauri ta mike don tunda Hajiya karama ta shaida mata bata dawowa itama ta kwanta. Autanta ne ya shigo dakin yana cewa

"Big mom yaya ya dawo..." Kallon surprise tayi mashi, 

"Yana ina?..." Shine tambayan data yi mashi don tabbatar he's not lying, 

"Yana bangaren small mom...tace bashi da lafiya..." Yafada with exergration, surprise look ne kwance kan fuskanta, 

"Bai da lafiya?..." Ta tambayi kanta ahankali, yaron dai komawa yayi itama ta sauka daga kan gado ta fito falo. Zama tayi tana jiran shigowa shi har kusan minti ashirin baizoba nan take ta mike tayi hanyan part din Hajiya karama, tuna shiga falon ta fara jin sautin kukan shi, 

"Ni dai Ku fadamin inda take in tafi..." Taji yana cewa, da Sauri ta dafe kirjinta saboda yanda gabanta yayi mugun faduwa, 

"I need to be on my way...." Yafada cikin kuka, nan take Hajiya babba ta yanke jiki ta fada kasa tim, Wanda yasa Hajiya karama da yazid kallon wurin suka ga Hajiya kwance kasa kumfa na fitowa daga bakinta.


Har magrib dija na yawo wajen park da bag dinta, Allah ya taimaka mata bag dinta ba babba bane, babu wasu kaya ciki Sai gowns data dawo dasu daga Kano, duk inda ta ga mata nan take zuwa ta Dan raba da sun watse sai ta nemi wani wajen,har lokacin bata CI komai ba sai kalacin dataci gidan Hajiya Aisha, tana zaune kan wani benci kusa da wasu yara dake saida abinci kala na talakawa, tunanin inda zata zauna Kawai take, ji tayi wani abu NA juyawa cikin cikinta ga amai na tukanta,kusa da daya daga cikin masu saida abinci taje ta fada mata ta bata abinci na hamsin, yarinyan kallon ta tayi daga am a zuwa kasa Sannan ta maida kallonta ga abinda take saidawa, daya daga cikin robanta ta dauko ta zuba mata shinkafa babban spoon daya ta saka mata yaji da mai ta mika mata dija ta amsa ta bata hamsin cikin kudin dake cikin bag dinta Wanda ammi ta wurga mata. Gefe daya ta koma tana ci wasu da suka dan maida hankalin su kanta suna kallon ta while wasu basu damu daita ba. Tana gamaci taji abincin bai isheta ba ta kara komawa ta sai na hamsin. Atakaice saida taci kusan na Dari biyu Sannan ta koshi. Tana nan zaune har karfe goma, sai da mai saida abinci na karshe ta mike Sannan itama ta mike tana kallon titin daya fara komawa lonely, tana tafiya tana kuka tana kiran ammi, wani waje ta tsaya katon gate taga cars suna shiga suna fita itama ta kusa kai ta shiga wurin dake kama da gari guda, Ashe hospital ne, yawo Kawai take tana ganin mata da maza suna shiga suna fita, Chan nesa daita ta hangi wasu mata zazzaune da saurinta ta karasa wajen babu wacce ta maida hankalin ta kanta, ahankali tq zauna kan daya daga cikin kujerun, batafi minti biyar ba taji anacewa

"Ina masu Maryam isa?..." Da sauri mata biyu suka mike, dija tsaya kallon su tayi sai taji anacewa

"Ta haihu..an samu namiji..."  Sai lokacin ta gane inda ake haihuwa ne. 


 



Around 8:30 a falon su dad dakin yazid, dad ne zaune sai Hajiya babba data fita hayyacinta kaman ba itaba duk idanuwanta sunyi mugun kumburi hannuwanta bisa kanta sai hawaye Kawai take, opposite dinta Hajiya karama ce zaune sai yazid dake zaune kasan carpet kanshi kasa duk ya chanza, dad kura mashi ido yayi ya rasa abun cewa don sunfi hour zaune wurin nan amma ko word biyar dad bai fita ba don he's beyond confused, banda kukan Hajiya babba babu abinda ke tashi don shi yazid a yanzu ko muryanshi bai fita sosai, saboda kuka, 

"Am very disappointed in you..." Shine maganar da dad ya kara fada 

"Very ...very...disappointed in you....kullum kaman ustaz amma Ashe deceiving dinmu kake....gashi yanzu halin ka ya fito fili...amma Allah yaisa tsakanina dakai...ka lalata min suna....." Dad ya fada cikin wata irin murya, yazid sai hawaye Kawai yake don he's expecting more, 

"Allah NA ganin ba irin tarbiyan danayi maka bane....I tried my best..." Ya sake fada Sannan yayi shuru saboda yanda ranshi tayi mugun baci, Hajiya karama dake hawaye  tace

"Kayi hakuri...nasan kaddara ya Riga fata....am sure bai taba irin wannan abun ba...regrets is written all over him...." 

"Shut up!!!!" Dad ya daka mata tsawa, 

"Daman kece ke goya masu baya suyi duk abinda suke zo..." Yafada mata Hajiya karama kara fashewa tayi da kujadon maganar ba karamin bata mata brain yayi ba

"And you..ka fita kaje chan Ku karasa...babu abinda ya dameni...." Dad ya fada yana kokarin mikewa, da Sauri Hajiya babba ta tashi ta je inda yake ta rikeshi Hannu daya tasa ta goge face dinta, ahankali yazid ya daga kanshi ya kalleta yaji wani irin haushin kanshi da tausayin mom dinshi. 

"Pls don't forsake him...abinda yayi is bad...very bad..amma yanzu me zamuyi?... Abinda ya faru ya riga ya faru...let's find solutions to this...." Tafada cikin kuka, dad tsayawa yayi yana kallon ta gwanin ban tausayi don har cikin ranshi yake jinta, hannun ta dake rike dashi ya kama, 

"Wane irin solutions?... Right now am confuse..." Tafada yana shafa hannun ta,

"We should find the girl...ya aureta ko yana so ko bai so..." Tafada tana hararan  yazid, 

"What about the pregnancy?.." Dad ya tambayeta,

"We find her first... Maybe ina Iya kaita wajen grandma har ta haihu...kar abar iyayenta da wannan abun kunyan cos our sons mistake will ruin them..." Tafada tana kuka,  

"You are the best mom in the world..." Yazid ya fada cikin ranshi, hannu dad yasa ya goge mata face dinta

"In haka kike so babu komai... Hakan zaayi..." Yafada ahankali, kallon yazid dad yayi

"Kai kuma I will surely find away to deal with you...." Ya fada mashi cikin bacin rai Sannan ya bar falon, Hajiya babba barin falon tayi tana hawaye, itama Hajiya karama mikewa tayi ta kama hannun yazid sukayi part dinta. Hajiya babba nashiga part dinta ta tarda miss call din Maman mufida rututu, nan ta zauna ta daidaita kanta Sannan ta kirata, bayan sun gaisa take fada mata ga mufida ta dawo sai kuka take kuma ta tambayeta abinda ke damunta taki ta fada mata, Hajiya shuru tayi tana tunanin kilan maganar cikin taji shiyasa tayi yaji, 

"Dan Allah Ku tambayi yazid ko ya fada maku abinda ya faru tsakanin su donni nayi har na gaji..." Inji mamn mufida,

"To shikenan..." Hajiya ta amsa mata Sannan sukayi sallama, tana kashe wayan ta kira yazid, yana kwance falon Hajiya karama yana counting hours before dawn yaji ringing din wayanshi, yana ganin mom dinshi yayi saurin picking,

"In bakason ranka yayi mugun baci kaje ka bawa mufida hakuri... In ba haka ba Wallahi ko.gaidani karkayi...." Tana kaiwa nan ta kashe wayan ta.  Kallon agogo yayi yaga 9:00 yasan yanzu babu holdup don haka zuwa gidansu mufida won't be difficult. Mikewa yayi ya fita ya hau mota ya kama hanyan gidansu mufida, duk ranar baici abinci ba kuma ko kadan baijin yunwa, duk Wanda ya ganshi yasan Sam baya Cikin kwanciya hankali. Cikin minti 43 ya isa kofar gidansu, bai shiga da mota ba yayi parking nan waje ya fito ya buga kofan mai gadi ya bude mashi, shiga yayi har falo yaga babu kowa, nan ya tsaya yana kwalla sallama mom din mufida ta fito suka gaisa Sam babu alaman damuwa tattare daita, tambayan mufida yayi ta nuna mashi hanyan dakinta. Mikewa yayi yabi inda ta fada mashi har bedroom dinta, ahankali ya bude kofan ya hangeta kwance tayi rub da ciki, idanuwanta bude amma ta bawa kofa baya taji an bude kofa amma batayi tunanin yazid ba, ahankali ya Kara bakin gado ya zauna tare da dafe bayanta, sai lokacin taji kamshi perfumes dinshi, da sauri ta juyo ta kalleshi, mikewa tayi zaune

"Me ya kawoka?... Ko Marin kazo ka karamin...ka fitar min daga daki...." Ahankali ya mike daga kan gado yayi kneeling bakin gadon

"Baby am so sorry... I will never hit you again... Pls forgive me..." Yafada ahankali, kura mashi ido tayi tana kallon shi, sai lokacin ta lura da irin kumvurin fuskanshi don tunda suke bata taba ganin fuskanshi haka ba, ahankali ta sauka daga kan gado ta tallabo face dinshi, 

"Baby me ya sameka?..." Shine tambayan datayi mashi, tana kallon shi at the same time tanajintanajin sonshi na ratsa zuciyanta, murmushin karfin hali yayi

"Kece kika barni..." Yafada ahankali, kai ta girgiza mashi,

"pls tell me...some is wrong again.. Did you rape another gal?..." Dariya ya karayi don ba karamin dariya ta bashi ba

"Yanzu baby kin maidani irin mazan nan da basu Iya ajiye joystick dinsu waje daya?..." 

"Kaga laifina ne?...AI with you anything is possible... " ta fada ahankali, 

"Now tell me...kin yafe min?...." Ya tambayeta yana kama waist dinta, hararanshi tayi tare da turo baki

"Ka bari saina huce..." 

"Pls baby ki huce...mom tace in baki dawo ba kar in kara yi mata magana...so pls ijn har kinason fiddani daga fushin mom ki ki tashi ki shirya mu tafi...." 

"You mean now?..." 

"Yes...now...pls...", da kyar ya shawo kanta ta yarda tabishi. Mom din mufida kam mamaki Kawai take yanda batasan abinda ya hadasu ba kuma har sun shirya, around 10:30 suka kama hanyan gidansu yazid.


part 19

38 17 5

by ummumaryam29

💙💚❤🖤💛💜

NA CUCE TA

💙💚💜🖤💛❤

®zuwairat( ummu Maryam)

1⃣9⃣

Yana tuki suna hira kaman babu abinda ya taba hadasu, yazid kam ban da tunani babu abinda yake, Wai shi yazid ne zaiyi fathering da out of wedlock, har yanzu tamkar mafarki yake don he can't believe it, sai yanzu ya yarda don't take yourself to be perfect, don't feel too perfect cos in har baka bar duniya ba to baka wuce jarabawa ba,

"Ganawa kaddara...." Tafada kasan makoshinshi Wanda yasa mufida dake lumshe swollen eyes dinta kaman zatayi bacci ta kalleshi, shima kallon ta yayi ya sakar murmushin karfin hali,

"Am sorry I hit you..." Yafada kaman shine main problem dinshi,

"Nace ya wuce..." Tafada tana rike hannun shi dake kan staring, duniyar tunani ya kara fadawa, yanzu ya yarda cewa not all that glitter is gold, don before gani yake most of his friends are corrupt with dirty different characters amma duk cikin su babu mai shege sai shi, tuna how young khadija is yayi, shi har yanzu gani yake kaman dream don a nashi tunanin she can't get pregnant. Yasan yanzu duk zaa tsaneta gidansu, yasan she will be stigmatized, he can't wait for tomorrow, tamkar ya jawo gobe yake ji, yanzu baiji kunyan kowa kan wannan maganar, haka Allah ya kaddara mashi kuma he will take it in good faith. Sai around after 11 sukaiso gidansu, part dinshi suka shiga ta ajiye bag dinta Sannan ya kama hannun ta sukayi bangaren Hajiya babba, yasan its late amma yasan for sure mom dinshi bazatayi bacci ba. Kofan falo ya bude suka shiga yana rike da hannun mufida, bakin kofan bedroom dinta sukaje ya radawa mufida tayi sallama, tanayi mom ta amsa mata, sakin hannun ta yayi ya koma baya don har yanzu basu kebe da mom ba tunda aka fara wannan magana Sannan he's so ashamed of himself da bazai Iya hada ido daita ba. Falo ya koma ya zauna ya dafe kai yana counting seconds to dawn.

Mufida NA shiga mom ta daga kai ta kalleta da idanuwanta da suka chanza tamkar ba nata ba, tana ganin mufida tayi saurin goge face dinta don ko kadan bata dau muryanta ba.

"Daughter kece da wannan Daren?..." Ta tambayeta ahankali, kan mufida kasa tace

"Eh..." Sannan ta durkusa ta gaida ta, amsawa tayi

: Cikin sanyin murya tana nuna mata wurin zsama kusa daita, ahankali ta zaune gefen ta, itadai mufida tunanin abinda ke damun Hajiya tayi sai kuma ta tuna kilan sai yanzu suka San abinda yazid ya aikata not knowing they is more to it. Cikin rawar murya Hajiya tace

"Kiyi hakuri kinji?... Komai mukaddari ne...haka Allah ya kaddara... Ki rike mijinki hannu bibbiyu..." Tafada tana fashewa da kuka, itama mufida fashewa tayi da kuka, ahankali Hajiya ta jawota jikinta suka bude sabon babin kuka kaman anyi mutuwa.

"Bansan irin wannan kaddara ba...ko sau daya ban taba kama yazid da wata karamin laifiba sai Kawai Ace yayi wa yar karamar yarinya ciki...." Hajiya ta fada cikin matsanacin kuka, gaban mufida yayi mugun faduwa dajin ciki, ahankali ta daga kanta daga shoulder Hajiya ta kalleta, cikin kuka Hajiya ta kalleta, surprise look dake face dinta ya tabbatar mata batasan wannan zancen ba kuma bataso ace ita ta fara sanar mata ba.

"Mom ciki gareta?..." Ta fada cikin kuka, Hajiya dafe kai tayi tana kuka,

"NA shiga uku...Hajiya gidanmu zani...ban iya zama dashi....." Ta dinga fada kaman wata zautatta, dafa ta Hajiya tayi tana girgiza mata kai,

"Don't say that....hannun ka bai rubewa ka yarda...mijinki ne kuma bazaki kishi saboda jarabawan Allah ba...kiyi hakuri wata rana zakiji kaman ba a taba hakan ba..." Tafada tana shafa bayanta, mufida kukan bakin ciki da kishi Kawai take, watanta biyar da yazid ko batan wata bata tabayiba, kullum tana fadawa mom dinta rashin batan watanta amma sai mom dinta ta fada mata its nothing wai itama saida tayi shekara uku Sannan ta samu cikin mufida, amma yanzu shine wata zata rigata haifawa yazid da ko ya

"Shege ne..." Ta fada cikin ranta, hakan yasa ta Dan saka ranta a inuwa amma still bata bar kuka ba. Tana cikin kuka bacci ya dauketa nan kan gadon Hajiya. Yazid kam yanda ya ga dare haka yaga rana. Haka Hajiya babba da Hajiya karama ma duk basuyi bacci ba.

Abangaren dija kam nan asibiti ta kwana inda yan waiting ke tsayawa, Allah ya taimaketa babu Wanda ya damu daita, kowa ta kanshi yake duk suna jiran yan uwansu su haihu lafiya kuma har garin Allah ya waye baa rasa mutane wajen ba, dija batayi wani baccin kirki ba saboda kuka da cizon sauro, tana fara ganin hasken gari mike ta dauki bag dinta, banda fitsari babu abinda ke damunta, kusa da wata mata dake zaune taje

"Dan...Allah... Ina.. Ake...fitsari?..." Ta tambayeta matar daga kanta tayi ta kalleta from head to toe tana mamakin me yasa zaa zo da irin wannan karamar yarinyan wajen haihuwa, wata kofa ta nuna mata batare data ce mata uffan ba. Da Sauri dija ta shiga cikin wurin rike da bag dinta don rike taje da bag dinta tamkar her life depends on it. Wurin babu laifi its neat, durkusawa tayi ahankali saboda yanda wani abu ke tokare mata maranta, tana fitsari tana wash, saboda yanda fitsari bai zuwa da yawa sai zafi da take ji ba don komai ba sai don tun jiya take jin fitsarin amma batayi ba sai yanzu

Tafi minti goma nan durkushe, for the very first time sai taji motsin abunda ke cikinta, dafe cikinta tayi don kara tabbatar da abinda taji amma sai komai yayi still. Kallon tap dake running tayi sai tayi tunanin why not tayi wanka tunda batasan kowa ba balle ta samu inda zatayi wanka later in the day, ajiye bag dinta tayi ta leka waje don tabbatar babu mai jira Sannan ta koma ciki ta kulle kofan, rataya bag dinta tayi Sannan ta cire kayan cikinta, tsayawa tayi tana kallon cikinta. Jikinta ta kalla da tsawun dukan ammi dake kwance bisa skin dinta. Kuka ts farayi. Tana kuka har ta gama wanka amma bada sabulu ba. Kayan data cire ta maida, bude bag dinta tayi ta koma gefe ta fiddo kudin da ammi ta watsa mata da yawa amma babu kudin kirki cikin su, duk yan biyar, goma, ashirin ne babban kudin dake ciki shine Dari biyu, ta kusa hour tana counting dinsu. Sun kai kusan dubu sha biyar, arranging dinsu tayi according to girmansu daman abinda ta sabayi kenan tun a gida. Saida ta gama ta fito tana tafiya ahankali. Bakin asabitin da akwai masu saida kayanci kala2 irin su taliya, kosai, koko da sauran su, wurin wata mkata dake soya kosai da koko ta nufa ta ajiye bag dinta ta zauna sama Sannan tace a bata koko da kosai, daman jos ba kaman sauran garuruwa yake ba, babu Wanda ya damu da ita. Nan ta zauna taci ta koshi Sannan ta koma gefe tana kallon masu harkokinsu.

Tagumi tayi tana tunanin abinda zai biyo baya, ammi ta fado mata ga rai,

"Yanzu ammi ta yafeni kenan?... Yanzu ammi bata Sona kenan?... Yanzsu ammi ta cire ni cikin yaranta kenan?..." Ta dinga tambayan kanta cikin ranta, Dan take baki tayi hawaye suka fara gangaro mata, da Sauri ta da hannu ta goge face dinta.

💙💚💛🖤💜❤

NA CUCE TA

💜💙🖤💚💛❤

®zuwairat(ummumaryam)

2⃣0⃣

Don't forget to follow and vote me on wattpad @ *ummumaryam29*

_Thanks sweetie, novel am feeling your love and affection_

Ahankali ya amsa ya ajiye gefe daya sannan ya dafa chest dinshi saboda ba karamin zafi yake ji ba, gani yake kaman romon naman zai hau mashi brain dinshi, idanuwanshi su kara ja, Hajiya karama hannu tasa ta dinga shafa bayanshi ahankali Har ya samu sauki.

"Pls kasha tea..." Tafada mashi ahankali, ba musu ya dauka ya sha zuwa rabi amma da gudu ya mike ya kama hanyan bedroom yana kakarin amai,

"NA shiga uku...wannan yaron nason saka kanshi cikin matsala...." Inji Hajiya karama, kafin ya shiga bathroom ya saki amai kasa yellow kaman mai rashin lafiya. Saida ya amai da Dan tea din daya sha ya mike ya shiga bathroom ya wanke bakinshi sannan ya taka ahankali ya dawo bedroom ya kwanta. Hajiya karama ce tasa asabe taje ta goge inda ya bata, yana kwance yana kallon ta tana aikin ta, asabe kam cikin tsoro Kawai take don yanda take ganin kaman zai kamata ya danneta.

Jikinta na rawa ta gama goge wurin Har zata bar wajen ya kirata, jikinta na rawa ta juyo ta kalleshi, ahankali ya daga manyan idanuwanshi ya kalleta sannan yace

"Pls..kinga....khadija sanda tazo nan gidan?..." Yafada ahankali, surprise look ne kwance kan fuskar asabe,

"Ko baki ganta ba?.." Ya sake tambayan ta, da Sauri tace

"Tunda ta tafi..ba kara ganinta ba...." Ta amsa mashi muryanta na rawa,

"Ok..you can go..." Yafada idanuwanshi lumshe. Bayan kaman minti biyar ya mike ya fito tsakar gidansu masu gadi sai gaidashi suke amma banda wannan tsohon guda daya dake da masaniya kan abinda ke faruwa. Ko kallon su baiyi ba ya shiga part din mom dinshi, lokacin an shirya su marzuq da zasu school. Mom dinshi na tsaye rike da lunch box dinshi tana gyara mashi button din Riga, yana gani yazid ya tafi da gudu ya fada mashi, bayanshi Kawai yazid ya shafa bai daukeshi kaman yanda ya saba daukan shi ba cos da kyar yake daukan kanshi. Mom juya baya tayi yayi saurin durkusawa gabanta

"Mom...pls....forgive me...." Yafada hawaye na taruwa idanuwanshi, kokarin wucewa tayi amma ya rike mata kafa,

"Pls ki yafemin..." Yafada yana fashewa da kuka dukda muryanshi bai fita sosai . marzuq tsayawa yayi yana kallon su, horn din motan da akayi yasa marzuq barin su cike da tambaya cikin ranshi abinka da inquisitive child. Mom kwace kafanta tayi

"Laifin me kayi min...its your life.. And you have decided to live it the way you want... So ni babu ruwana...." Tafada tana kokari barin wurin, da rarrafe ya tare gabanta,

"Wallahi..mom ba halina bane...kaddara ne ya fadamin....ban taba kama hannun mace ba..."

"Amma Har ka Iya raping yar yarinya ..." Mom ta katseshi, yana girgiza kai yana cewa

"Mom sharrin shaidan ne...am sorry.. Pls...." Yafada cikin matsanacin kuka, mom goge hawayen face dinta tayi ta fixge kafanta daga hannun shi ta bar wajen, ahankali ya koma ya zauna kasa yacigaba da kuka, kofa aka bude ya daga kai ya ga mufida ce tsaye itama Sam fuskanta babu walwala, amma ganin yanda yazid ke kuka yasa ta saki ranta, ahankali ta karaso wajenshi itama ta zauna nan kasa, kura mashi ido Kawai tayi tana mamakin irin wannan kaddara.

"Baby am sorry... Khadija is pregnant..." Yafada mata cikin kuka, dukda zuciyanta na tafasa hakan bai hanata tallabo face dinshi ba,

"Stop crying... Haka Allah ya kaddara..."

"Baby NA CUCE TA...NA zalunceta...she's too young for this...." Yafada cikin kuka, baki mufida ta tabe

"But she's not young for you to sleep with... Yanzu dai zaa Haifa maka shege kafin ka samu na halal..." Tafada sounding very angry,

"Ba laifina bane...laifin kaddara ne...." Dan guntun tsoki taja,

"Da wannan kaddara yasa kaje kayi sata an harbeka dayafi maka gaskiya..." Ta fada atakaice ta mike ta barshi nan zaune, yana nan zaune yana tunanin halin mufida, one second she nice the other second she's mean. Ahankali ya mike ya shiga dakin da mom dinshi ta shiga, tana zaune bakin gado tana kuka, ya karasa gabanta

"Mom am sorry... Pls..." Banza tayi dashi ta cigaba da hawaye abinta

"Mom zan tafi....zanje Neman ta...." Yafada ahankali yana hawaye, mom dai batace uffan ba. Yana nan durkushe gabanta yana kuka tana kuka Har Salem yazo suka bar gidan. Yanayin shi ba karamin tadawa Salem hankali yayi ba don gani yake kaman wani mugun abu na Iya faruwa da best friend dinshi.

Yana tuki ya juyo ya kalli yazid daya rumtse idanuwanshi yana Allah Allah su isa katsina yace

"Guy wai ka manta kaddara ne?... Duk kabi ka damu kanka saboda wannan abun...we can't stop destiny... What will be will always be...ka sassautawa kanka pls...." Inji Salem, yazid dai baice kala ba Kuma bai bude idanuwanshi ba. Kusan a haka suka isa garin katsina around 10:30, amsan address din yayar Hajiya karama yayi yaga goruba road da number gidan, baisan goruba road ba don wurin grandparents dinshi Kawai yake zuwa

"Bari muje family house dinmu don mu nemi wani cousins dina su rakamu...." Salem ya fadawa yazid, ahankali yazid ya girgiza mashi kai,

"No pls...zaa bata mana lokaci...Kawai Bari in kira small mom ta fadawa sister dinta muna wajen round mai kwarya don ta aiko driver dinta yayi directing dinmu...." Yafada ahankali Sannan ya fiddo wayan shi yayi dailing number Hajiya karama ya sanar daita.


❤💛🧡🖤💜💙💚

NA CUCE TA

💜💙💚🖤💛🧡❤





®Zuwairat (ummumaryam)



2⃣1⃣





Don't forget to follow and vote me on wattpad *@ummumaryam29*







Salem na tuki yayi dailing number Hajiya babba few seconds later Hajiya dake zaune kan gado tayi picking tare da sallama, gaidata yayi sannan ya fara cewa

"Mom...yazid yaki tahowa...." Ya fada ahankali, Hajiya shuru tayi for a while sannan tace

"Wannan matsalan shine...if he wants he can remain they for ever...." Ta fada atakaice sannan ta katse wayanta, Hajiya Aisha dake jin abunda  Hajiya ta fada shuru tayi amma she feels pity for yaxid,  Salem ajiye wayan yayi cikin sanyin jiki ya cigaba da tuki. Yana isowa kofar gidan Hajiya Aisha yayi parking ta fito yayi mata godiya har zata shiga gida ya tsaida ta tare dacewa

"Pls Hajiya da akwai wani babban supermarket nan?..." Ya tambayeta

"Yes...if you reverse... Kayi taking left turn then drive for like 8 minutes zaka 

 ga wata babba supermarket, ..." Hajiya Aisha ta fada Mashi, godiya ya sake yi  mata sannan ya barwajen, directions dinta yabi har gaban wata medium size supermarket, parking yayi har zai fito sai a dauki waya ya kira dad din yazid, bayan yayi picking ya gaidashi  yake fada Mashi exactly abinda ya fadawa mom, ko uffan baice ba ya kashe wayanshi. Salem girgiza kai yayi yana cewa

"Ko so suke su kashe shi sabida just one mistake.... Ko tuna halin yazid basuyi,...mtwww..." Yafada yana dailing number Hajiya karama. Bayan sun gaisa har zaiyi magana Hajiya tace

"Ina yazid...." Cikin sanyin murya Salem yace

"Small mom yaki tahowa..."

"Ban gane yaki tahowa ba..."

"Mungano gidansu khadija...Ashe motan jos wannan hajjyan ta sakata saboda amminta ta koreta....to shine mukaje har wajen amminta amma taki bamu address din ta....shi kuma yazid yace in bata bashi ba bai dawowa...." 

"What sort of thing is this?....yanzu yana chan gidansu khadija kenan?..."

"Yes mom...." 

"Kai kana INA?..." 

"Na maido hajiyan data rakamu gidane...amma zan koma chan....kuma I think uwar khadijan needs a medical attention..." Inji Salem,

"To ya zaayi kenan...ko zaka nemi wani doctor ka tafi dashi ya dubata?...I will repay....." Inji Hajiya karama

"Wannan ba matsala bane..Allah yasa in samu...don wurin is a little bit low ne...amma I will search...." 

"Yauwa thanks.... Bari in kira shi yazid...." Ta fada Mashi sannan ta katse wayata. Salem shiga cikin supermarket din yayi 



Daga chna gidan su dija, yazid daya gaji da jingina da bango sai ya dan kwanta tare da yin pillow da hands dinshi. Idanuwanshi lumshe amma ba bacci yake ba don yana jin duk tarin da ammi dake kwance takeyi. Bai Dade da kwanciya ba wayanshi ta dau kara, bai bude idanuwa ba ya saka hannu cikin aljihunshi ya fiddo wayan yayi picking. 

"Yazid... " yaji muryan Hajiya karama ta kirashi

"Yes mom..." Ya fada in a very low voice da sai mutum ya Kasa kunne zaiji abinda yake cewa

"Wai me nakeji?..."

"Babu....komai...pls..." Bai idaba ta katseshi dacewa

"To in bakason ranka ya baci... Ku taho da Salem...." Ta fada Mashi atakaice, daga kwance  ya girgiza kai

"Mom...am...sorry... Ban dawowa...sai an fadamin inda khadija take..."

"Ina fada maka ka dawo kana arguing dani?...."

"Mom ba haka bane....I can't leave thinking I have made an innocent gal an outcast... Pls mom kuzo Ku bata hakuri ko zata ga girman ku ...pls..." Yafada hawaye na gangarowa daga closed eyes dinshi, 

"Dalla rufemin baki....ba ance tana wajen families din amminta ba?...." Ta daka Mashi tsawa,

"Mom...in suma sun koreta fa?.... Amminta ta koreta ballesu?...pls kuzo...." Ya fada yana kuka ahankali

 Ajiyan zuciya Hajiya karama ta sauke sannan tace

"Haba dear...in ka zauna wurin zai nuna kaman you are proving stubborn... So ka dawo sai Ku koma bayan few days...." Yazid kai ya dinga girgiza kaman tana tsaye tana kallon shi 

"I can't mom...I will stay...." Bai idaba Hajiya karama ta katse dacewa

"Wato gardama kake dai yimin ko?.... Kanason in cire hannuna cikin cases dinka?...".

" no..Mom... "

"Then come back home..." Yana shesseka  yace 

"Am sorry... Pls am sorry...I can't leave...." Ya fada ahankali sannan ya katse wayan tare da kashewa completely, sulalar da wayan yayi nan kasa yana goge face dinshi daga inda yake kwance.




Abangren dija yawo ta dingayi nan cikin gari kuma duk in taga hankali mutane zai zo kanta barin wurin take ta koma wani wajen, kuma duk inda taga mata most especially age mate dinta masu tallah da sauransu take zuwa. Har zuhr bata karacin komai ba sai da cikinta ya fara motsi sosai sannan ta samu wurin masu saida abinci ta zauna ta saya taci

 Tana ci tana hawaye sai kuma tayi saurin gogewa don kar ganta, tana gamawa ta mika kwano ta mike daga wurin tare da rataya bag dinta. Duk yawon da take bata nesa da hospital don tamkar resident dinta ta dauki. Har asr tana cikin yawo amma saitaji her legs is getting cold hakan yasa ta nufi cikin hospital, abunka d general hospital babu Wanda ya damu da harkan wani balle a gane she's not a patient, har zatayi hanyan Inda ta kwana sai ta tuna kar a ganeta, haka yasa ta fara searching inda zata zauna ta dan huta, tana tafiya ta hangi wata katuwar hall mai dauke da many sits wasu da akwai mutane amma most of them are vacant, ahankali ta biya ta wurin tana tafiya a hankali hannunta rike da bag dinta dake kan shoulder dinta kaman her life depends on it. Daga bayan sit ta koma ta zauna the last row don gani ko zaa koreta amma har kusan minti goma da zamanta babu mai kallon ta haka ya bata kwarin gwaiwan kwanciya tare dayin pillow da bag dinta, batafi minti biyar da kwanciya ba bacci ya dauketa. 





Salem baiyi wasting time ba  ya shiga cikin Supermarket din ya sayi yoghurt drink da snacks kala2 sannan ya fito har zai shiga cikin mota ya hangi wata babba chemist, ajiye ledan hannunshi yayi sannan ya nufi chemist din, wani matured man ya gani rike da news paper sai medical specks a face dinshi. Sallama Salem yayi Mashi mutum ya amsa gaisawa sukayi sannan Salem ya fada Mashi abinda yake bukata. Nan mutum ya shaida Mashi hes a medical doctor kuma zai bishi amma wai he will not go alone saboda tsaro, dariya kawai Salem yayi. mutum kiran wani saurayi yayi yasa ya rufe chemist din sannan suka shiga mota su uku suka kama hanyan gidansu dija



A gidansu dija around 5:30 suka dawo daga makarantan allo, nan suka ga mutum kwance tsakar gidansu,  kasa motsi sukayi dukkansu, especially binto,

"Ammi!!...Ammi!!..." Ta dinga kwalawa kira tana Jan baya, ihunta ya sa yazid bude ido ahankali, same ihun yasa Ammi dake kwance daki mikewa zaune don batasan d mutum wurin ba

"Ammi... Zo ki gani...wani ne cikin gidan mu!...." binto ta fada da karfi, ahankali yazid yaso mikewa zaune aikam sukayi waje da gudu daman bakin zaure suke, dukda halin da yake ciki saida yayi murmushi don da bai cikin matsala da dariya zaiyi har ya koshi cos ba karamin dariya suka bashi ba, ahankali Ammi ta rike bango ta fito tana takawa ahankali kaman mai tausayin kasa, tana fitowa tayi tozali da yazid

"Me...kake....anan?..." Shine tambayan datayi Mashi tana magana da kyar, ahankali yazid yayi kneeling

"Dan Allah....kiyi min rai....kiyi hakuri..." Yafada kanshi kasa, hanyan waje ta nuna Mashi 

"Ka...fita...ka barmin....gida....ka.fita kafin...in tara maka...mutane...." Ta fada tana dafe da chest dinta. Yazid kam ko gizau don ya rantse bai  barin gidan sai da address din dija.

"Ka...tashi... Nace...." Ammi ta fada this time tana fashewa da sabon kuka,

"Kiyi hakuri ki yafemin....kukanki kawai is a enough to get me burning in hell...the cry of an innocent widow will definitely take me to hell...." Ya fada kaman tanajin abinda yake cewa, ammi kam tari ya sha kanta don haka ko kallon shi batayi ba at each minutes tarinta na increasing, ahankali yazid yayi crawling zuwa inda take tsaye tana tari, ammi bata ankaraba taji an rike mata kafa, tsoro taji tayi saurin ja da baya, tana Jan baya ya kara rike mata kafa

"Ki yafe ni...kiyi hakuri... Ki fadamin inda khadija take.... Dan Allah...." Yafada dan guntun hawaye da fitowa daga swollen eyes dinshi

 Ammi tsayawa tayi tana kallon shi, kura Mashi ido tayi tana ganin nadama koina na fuskanshi, amma dayake tana da dakakken zuciya sai ta kara janye kafanta don gani take abinda ya aikatawa yarta ba abu bane wanda zaa yafe, gani take he deserves to die for what he did to her dija, 

"Ka barmin...gida...." Shuru tayi tana kallon zaure da ake sallama, bata amsa ba haka shima yazid, daman Salem bai expecting a amsa don haka shigowa kawai yayi tare da mutane dake bayanshi, ammi kallon haushi da takaici tayi masu,

"Wai nace...Ku bar min...gida....wallahi.. Zan tara maku mutane...." Tafada tana tari, this time vomiting ta farayi  sosai tana saukowa kan knees dinta, da sauri yazid ya mike d sauran strength dinshi shima Salem tahowa yyi da sauri ya rike shoulder dinta, ammi sai a man jini kawai take, amma sai ture hannun Salem dake shoulder dinta kawai take.   



Su binto kam ko da suka fita suna ihu basu tsaya koina ba sai gidan kawu nanu,

"Kawu....kawu....wayyo Allah kawu wani mutum ne gidan mu.....kuma bamu ga amminmiu ba...dan Allah ka taho...." Binto dake haki kaman wacce ta kubuto daga bakin kura ta fadawa kawu nanu dake alwallah, kallon banza ya watsa mata,

"Wai Ku ba a koya maku gaida manya ba?..." Ya fada bbu wasa, binto dafa chest dinta tayi saboda yanda yake beating very fast, 

"Kawu..amminmu...." Karamin cikinsu ya fada yana fashewa da kuka sai lokacin ya gano da akwai matsala,

"Me ya samu amminku?..." Ya tambayesu, nan binto ta kara fada Mashi abinda ta gani, kaman kar yaje don shima tsoro yakeji

 Amma yayi ta maza ta mike ya shige masu gaba. 




Dija tana nan kwance ta har daf da magrib, jitayi ana taba mata kafa, da sauri ta mike data tuna da inda take bacci, wata babbar mace ta gani tsaye tare da wata yarinya wacce bazata wuce 16 to 17 ba, dija hannu tasa ta goge bakinta tare da sadda kanta kasa,

"Ya akayi kike nan wajen har magrib?...ko baki samu ganin doctor bane?...." Shine tambayan datayi mata, dija ajiyan zuciya ta saki don gani take dukanta zatayi, da sauri ta gyada mata kai,

"Ke kadai kika zo ganin doctor?..." Hajiya ta kara tambayan ta, kara daga mata kai, matar tsayawa tayi ta kura mata ido for a while kaman xatace wani abu sai kuma tayi shuru tace

"To ki tashi ki tafi... Baa ganin doctor yanzu...sai in emergency ne...." Da sauri dija ta mike jikinta har rawa yake, budurwan dake tare d matar kura mata ido tayi tana kallon ta, same ita ma Hajiyan sai kallon dija dake sauri kawai take, 

"Mom ni tausayinta nakeji...." Yarinya ta fada tana rike hannun mom dinta sannan ta tale baki kaman zatayi kuka,  ni kuma kurawa yarinya ido nayi sai naga remarkable resemblance dinta da sultan coworker don yazid, 

"Me akayi na tausayi yanzu da kike Neman kuka?..." Matar ta tambayeta suna takawa ahankali xuwa wajen wata black jeep dake tsaye, 

"Mom kilan bata da mommy... Nasan inda mommy tana da uwa tare zasuzo ganin doctor...." Ta fada tana kankame hannun mom dinta, matar batace kala ba suka kusa zuwa wurin motan wani ya fito ya bude kofa amma yarinya ta tsaya

"Mom dan Allah ki sa wani doctor ya duba ta....mom daga gani ba daga nan garin ta ke ba....." Yarinya ta fada tana buga kafa kasa,

"Zaki fara rigiman ko?... To ki shiga hankalinki ko kuma you will never set foot in this hospital again...." Ta daka mata tsawa, kuka ta fara yi tana

"Sorry mom...." Ta fada ahankali tana shiga motan, 

"Shahida kiyi hakuri, da akwai mutane da yawa irun wannan... In kace zaka fara kiran doctor suna dubasu daga baya bakinka zaa gani a dinga cewa sabod you are ahead of them shine kake yi masu haka...." Ta fada tana gogewa daughter ta face dinta, 

"Kin San halin mutane...." Ta karasa maganar tana jawo yar  ta jikinta

 Bata kara cewa komai ba driver ya jasu suka bi hanyan gate amma sai waige2 take chan ta kara ganin dija dake tafiya zata tsallaka titi tana rungume da bag dinta. 


Dija na tsallakawa ta koma wajen yan matan dake saida abinci ta zauna nan kusa dasu, wani irin fitsari take ji don maranta yayi fam, zama tayi tana matse legs, da kyar ta iya bude baki ta tambayi wata inda zatayi fitsari, kallon ta yarinyan data tambaya tayi sannan tace

"Wai ke baki da gida ne?.... Jiya ma na ganki?..."  Ta tambayi dija ahankali, dija shuru tayi bata ce komai ba. Ganin bazata bata amsa ba yasa itama ta daure fuska sannan tace

"Ga wani gida chan...kiyi sallama killan su barki kiyi fitsarin....", da sauri ta mike tayi gidan da aka nuna mata, cikin Saa aka barta tayi fitsari wannan Karin ma fitsari bai fitowa sosai, tafi minti goma nan durkushe sannan taji saka ta mike ta dawo wurin yarinya mai saida abinci ta saya yanda zai isheta.

Ammi tafi minti biyar tana wanna amai duk hankalin yazid da Salem ya mugun tashi, mutum da salem ya zodashi  ya fara cewa

" gaskiya sai dai a kira ambulance a tafi daita hospital wannan yafi karfin home medicine.... " yafada Mashi atakaice, yazid dai kasa magana yayi. 

"Waye nan cikin gidan?!..." Aka fada da karfi daga zauren gida Dukkansu maida hankalinsu, ammi ta kara ture hannun Salem dake shoulder dinta, da sauri yazid ya taka ahankali xuwa zaure, yana ganin babban mutum yayi kneeling cos he knows mutum family ne kuma a nashi tunanin yasan abinda ke faruwa,

"Dan Allah kuyi hakuri....Ku yafemin Ku fadamin inda khadija take...." Ya fada palm dinshi biyu harde wuri daya,

"Kai waye?...." Shine tambayan da kawu nanu ya yiwa yazid, yazid sadda kai kasa yayi sannan yace 

"Ni....ni...nine....nayi...." Tari ammi ta dingayi da karfi don kar ya fada amma ko waigowa baiyi ba don shi bai gane manufar ta ba

"Ni...ne..nayi...mata...ciki...."


[6/22, 4:29 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: Na cuceta 22

by Ummu Maryam

❤🧡💛🖤💜💙💚

NA CUCE TA

💜💙💚🖤💛🧡❤

®Zuwairat (ummumaryam)

2⃣2⃣

Wattpad: ummumaryam29

Or

Visit www.ummumaryam.com for more

_Love you beautiful people_

Kawu nanu bude baki yayi don bai gane inda yazid ya nufa ba,

“Dan Allah kuyu hakuri….” Yazid ya kara cewa

“Wai ni ban gane ba….wa kayiwa ciki?….” Kawu nanu ya tambayeshi full of surprise, sadda kai kasa yazid yayi don sai yanzu ya San bai San da maganar ba, ammi sai kuka take tana

” Allah yaisa…. ”

“Ku fadamin mana…wa akayiwa ciki?….”

“Dija….” Yaji binto ta amsa mashi

Baki kawu nanu ya bude ita kuma ammi ta kara tsananta kukanta,

“Wai wace dija?…” Ya tambaya cikin tashin hankali, dukkan su shuru sukayi

“Ashe dija ciki gareta!!!!…Ashe karuwanci kika kaita?….amma ke gwadayinki ya jawowa zuriyan dan uwana abun kunya…..” Ya fada cikin fada,

“Babu…laifinta….laifinane….kuyi hakuri dan Allah….” Yazid ya fada yana hawaye. Likitan da yazid ya zo dashi kallon agogon hannunshi yayi

“Ya muke ciki….za taho da ita cikin birni ko yaya?….” Ya tambayi Salem, Salem kallon ammi yayi

“Dan Allah ki taso a kaiki asabiti….kina bukatan likita….” Salem ya fadata mata in a soft tune, ko kallon shi ammi batayi ba ta dafa bango ta mike

“Duk garin nan sai sun San abinda ki kayi…. Sai na fadawa mutanen garin nan yanda kika wulakanta rayuwa dija saboda kudi….” Kawu nanu ya fada tare da Jan tsoki sannan ya fita daga cikin gidan, da sauri yazid ya mike daga inda yake durkushe yabi bayan kawu nanu dake ruwan balai sai magana yake da karfi,

“Dan Allah ka saurareni….in ka fada min inda khadija take… zan baka kujeran Makkah….” Kawu nanu dake sauri yayi slowing down dajin kujeran Makkah, ganin yanda ya dan saurara yasa yazid kara cewa

“Zan saya maka mota….dan Allah ka fadamin inda khadija take… .” tsayawa yayi ya juyo tare dacewa

“Ai ban San inda take ba….” Ganin zai shawo kanshi yasa yazid cewa

“Ance tana Jos…wurin dangin amminta….” Yazid ya bashi clues, shuru yayi ya dan sauke murya sannan yace

“Da gaske kake zaka bani kujeran Makkah da mota in har na baka adireshinta?….” Ya fada yana waige2 kaman Mara gaskiya,

“Bana karya….da gaske nake… Ka bani address dinta nikuma na tabbatar da kai zaa sauke farali wannan shekaran….” Yazid ya kara tabbatar Mashi, wani irin murmushi ya saki sabida jin dadi sannan yace

“Matso kusa kaji….” Yafadawa yazid, da sauri yazid ya matso da kunnenshi saitin bakin shi, kaman mai munarfirci ya fara fada Mashi tiryantiryan yanda zaije gidansu ammi, wani irin ajiyan zuciya Yazid ya saki tare dacewa

“Nagode… Nagode… Nagode…. Kar shirya zakaji daga gareni….” Ya fada sannan ya juya ya koma gidan.

Ammi na shiga ciki ta tattara yan rags dinta dana sauran yaranta ta kwalawa binto kira, da sauri binto ta shiga ciki, kayan data daure da tsumma ta Dora mata bisa kai don tasan in har ta zauna kawu nanu ya sanar da mutanen gari ba karamin wulakanci zata fuskanta ba, hakan yasa ta yanke hukuncin tafi kafin mutane su San abinda ake ciki, yazid dai tsaye yayi shi kuma Salem na tunanin kilan ammi shirin zuwa hospital take.

Suna tsaye binto ta fito da kaya kanta, itama ammi fitowa tayi ta jawo kofan ta rufe sannan ta tisa sauran yaran biyu gaba suka bar gidan, yazid kallon Salem yayi baice komai ba illah haushin kanshi dake cike da zuciyanshi don gani yake Allah bazai taba yafe Mashi ba. Salem ne yayi karfin halin bin baya ammin dake tafiya da kyar

“Yanzu ina zaku?….” Ya tambayeta cikin sanyin murya, ammi shuru tayi bata amsa ba,

“Kindai San anayiwa Allah laifi kuma ya yafe mana…dan Allah kiyi hakuri…ki tsaya mu rage maki hanya…kinga dare yayi…dan Allah….” Yafada mata in a caring tune,

“Kinga dai bani nayi maki laaifi ba…ki daukeni a matsayin dan uwa dan Allah ki tsaya mu rage maki hanya…kin ga dare ya farayi kuma ga yara…dan Allah ki bari in rage maki hanya.” Ya sake fada mata in a cool tune, Ammi bata CE komai ba amma ta tsaya, yazid na tsaye bakin kofar gidan yana kallon su dukda baijin abinda suke cewa amma kullum gidewa Allah yake daya bashi amini kaman Salem, Salem na ganin ammi ta tsaya yayi baya da sauri don shaidawa yazid da doc su fito, bakin kofar gidan ya tarda yazid,

“Thanks…” Yazid yace Mashi ahankali, kallon haushi Salem yayi Mashi

“For?….” Ya tambayeshi bai tsaya sauraron amsanshi ba ya shiga ya kira doc don lokacin garin ya fara duhu sosai. Fitowa sukayi, duk suka shiga mota,su uku a gaba sai yaron doc a baya. Inda ammi ke tsaye ya kai mota sannan ya fito ya bude masu kofar motan suka shiga sannan suka kama hanyan cikin garin daura.

Ana kiran sallan ishai suka isa daura, ajiye doc Salem yayi ya bashi kudi amma yace a barshi, dukkan su babu mai cewa komai sai sound din tarin ammi dake tashi time to time,

“Dan Allah in kaiki hospital?…” Salem ya tambayeta, ahankali ammi ta girgiza kai tare dacewa

“Aa….”

“Dan Allah fa nace…ki bari ni in kaiki hospital…”

“Aa…in naje gida zansha magani….” Ammi ta amsa Mashi ahankali,

“Yanzu wane gida zaki?…” Salem ya kara tambayanta cikin sanyayyan lafazi,

“Jos….dan Allah da munje katsina… Ka ajiyeni a inda ake hawan mota….” Ammi ta fada Mashi, shidai yazid shuru yayi yana sauraronsu sannan yana mamakin how comes ammi take amsawa Salem?,

“Ai da kyar ki samu motan yanzu… Kawai in kaiku gidan kakana Ku kwana …gobe sai in kaiku….”

“Aa…haka ma mun gode….” Ammi ta amsa Mashi ahankali, Salem dai bai kara cewa komai ba, ledan kayan daya saya dake gabanshi ya bude ya fidda juice daya ya ajiyewa yazid kan kafanshi shi ya dauki daya sannan ya mika sauran bayan motan, da sauri autan ammi ya ashe daga hannunshi. Ko daya shiga cikin garin katsina bai saurari korafin ammi na ya kaita park ba, saida yaje kofar family house din parents dinshi sannan ya tsaya, da kyar ammi ta yrda t fito ta shiga gidan inda grandparents din Salem suka amshesu with happiness, yazid kam yana nan zaune cikin mota bai fito ba, Salem ne ya fito daga cikin gidan ya sameshi, bude motan yayi

“Kafito ka rama salat da ake binka….” Salem ya fada yana kallon juice dake kan kafan yazid untouched, yazid rumtse idanuwa yayi

“Wai kai so kake ka kashe kanka?….through out muna tare banga kaci komai ba…pls drink this…” Ya fada ya bude juice ya mika Mashi,

“I can’t….” Yazid ya fada Mashi muryan shi na cracking,

“I can’t…” Salem yayi mimicking dinshi sannan yacigaba dacewa

“That’s why baason mutum ya nuna his over perfection… Kai kullum what ever you did is right… Kai kullum mu yan iskane…kullum gani kake we are sinners…amma yau wa gari ta waya?…. Nobody is perfect… Nobody is above mistakes… No body is above destiny….am sure this is a good lesson ga mutane irin Ku that always think they are the best….gashi kaje kayi screwing small gal abun ya dameka…mtwssss…” Ya fada sannan ya mika Mashi hannu, ahankali yazid ya dora hannunshi kan palm din Salem, janyoshi Salem yayi daga cikin mota ya rufe motan sannan suka nufa inda suke sauka in sun zo KT, wanka yazid yayi sannan ya rama salats da ake binshi, jingina yayi da bango

“An fadamin inda khadija take….” Ya sanar da Salem,

“Waya fada maka?…”.

” wannan mutum dayazo…” Surprise look salem yayiwa yazid

“Wannan mutumin deke fada?… How comes ya fada maka?…” Ya fada yana gyara zamanshi tare da bude foodwarmer dake gabanshi, dan murmushi yazid ya saki

” I bribed him….” Dariya Salem yayi

“Kai ka fara mugun abubuwa da yawa…kasan bribes is haram…dame kayi bribing dinshi?….”

“None of you business….” Yazid ya fada yana daukan wayanshi,

Cikin kasala ya bude waya yana aduan Allah yasa ya samu ko one word SMS ne daga wajen mufida don tun safe basuyi waya ba, yana gama kunna wayan ya ajiye ko message zai shigo amma babu sai freaking annoying Mtn messages, daukan wayan yayi, number mufida yayi dailing, ringing kawai wayan take amma babu response,

saida ya jira mata upto five miss calls amma bata daga ba, kallon Salem dake kwasan loman tuwo da miyan dry okro yayi

“Wai me yasa mata basu da tausayi ne?…” Inji yazid, daga kai Salem yayi

“Gaskiya in baka ci wannan tuwon ba kayi missing…” Salem ya fada off point yana lumshe eyes, dan guntun tsoki yazid yaja yana ajiye wayan

“Wai bakaji abinda nace bane?…” Yq fada ahankali Wanda in mutum bai kasa kunneba bazaiji abinda yace ba

“Me mata sukayi da basu da tausayi?…”

“Wai ina ta kiran mufida…she’s not picking up…” Baki Salem ya tabe sannan yace

“Wallahi you are annoying…. Ai you are Lucky to have mufida…am sure in wasu Matan ne the relationship would have gone down the drainage… ”

“Amma kasan it’s not my fault…” Yazid ya fada yana kwantawa nan kasan carpet dayayi sallah dashi, murmushi takaici Salem yayi

“Ai its my fault tunda da joystick dina kayi raping khadija… Or better still laifin mufida ne cos ita ta wangale maka kafan khadija… You have got some nerves wallahi….” Yafada yana wanke hands dinshi, yazid lumshe idanuwa yayi har yanzu yana kallon the look of terror a idanuwan dija sanda yake devouring dinta, bai kara cewa komai ba don he don’t have enough strength, Salem tura tuwon yayi gabanshi

“Kaci kar ka mutu kafin a haifi bastard dinka….” Ya fada yana dariya, yazid daga big but tired eyes dinshi yayi ya kalli Salem

“That is not funny!!!….” Ya fada da karfi

“To sorry… Kaci kar ka mutu kafin a haifi dan sunnah ka….” Salem yafada this time laughing very loud,

“Its not funny either… Just stop it pls….” Yafada yana begging dinshi,

“OK naji…amma pls I beg you in the mane of Allah… Kaci abinci…you look terrible… Pls eat ko kadan ne….”

“I can’t eat solid food…amma in da ruwan zafi just help me with a cup of tea….” Ya fada ahankali, Salem bai kara cewa komai ba ya mike, dakin ya bari, few minutes later ya dawo da mug of tea ya mika Mashi.

Dija dai kaman jiya tana nan bakin titi har saida mutane suka fara watsewa sannan ta koma cikin hospital, luckily enough yau ma da akwai mutane so security din wurin bai wani maida hankali kanta ba, nan kan kujeran waje ta kwanta, duk cizon sauron bai hanata bacci ba.

Tana bacci tana scratching legs dinta da sauro ke sucking.

The following day ko breakfast ammi batayi ba suka kama hanyan wai zasu park, Allah ya taimaka da su salem bazasu San sun tafi ba, amma luckily suna fita shima yazid na fitowa, baida courage da zaiyi mata magana da sauri ya koma ya sanar sa salem.

Da kyar ammi ta yarda kan salem ya ajiyesu, ko wanka basuyi ba suka kama hanyan jos. Karfe bakwai saura suka bar katsina kuma tafiyan 490 km ne, so it takes them almost eight hours su isa cikin garin jos, daman da GPS salem yayi amfani cos baison damun ammi da tambaya amma daga garin jos zuwa village din su ammi ita ta dinga bashi direction, ana kiran sallan asar suka iso kofar wani karamin gidan which is not bad looking as gidan ammi na daura. Yazid dai ji yayi gabanshi na faduwa which he don’t know why, ammi fita tayi tare dayiwa salem godiya sosai, sannan suka shiga cikin gidan, yazid dan dafe chest dinshi yayi sannan yace

“My heart is beating very fast… Why is my heart beating like this…?” Ya fada yana kallon Salem,

“Kilan don zaka ga the mother of your bas…..” Irin kallon da Yazd yayi Mashi yasa shi shuru, fitowa sukayi suka bi bayan ammi, sallama sukayi a kofar gidan aka amsa masu, cikin gigantic compound din suka shiga, ammi ce zaune bakin wata kofa tana kuka dukkan mutane gidan sun taru kanta suna tambayanta, yazid kan tsayawa bayan salem yayi kaman wani shield

“Su waye wannan?….” Wani tsoho ya tambayi ammi, bata ce komai ba salem yace

“Wurin khadija mukazo?…” Ya fada kanshi kasa,

“To tana Ina?….” Shine tambayan da wata daga cikin tsafi dake tsaye kan ammi tayiwa salem, ammi dan tsagaita kukanta tayi ta daga kanta ta kalli Matan,

“Dija…bata…zo ba?….” Ta tambayi yan gidan?

“Zo ina wai?… Ba tare kuke daita ba?… Ko ta rigaku tahowa?…” Wata daga cikin Matan ta tambayi ammi, yazid ji yayi kafanshi bai daukanshi, daga nan inda yake tsaye ya durkusa kasa yana

“Na shiga uku… Na shiga uku…what have I put myself into….” Yafada kasan makoshin shi Wanda salem kawai yaji hakan, ammi ji tayi jikinta yayi sanyi

“Wai kuna nufin dija batazo ba?..” Ammi ta tambaaya cikin sanyin murya,

“Batazo ba….” Aka amsa mata, dafe kai ammi tayi ta rushe da sabon kuka, kunsan tsakanin da da mahaifi sai Allah, deep down she wanted to set her eyes on dija, she’s missing her like crazy duk da her pride and temper won’t let her show it, kukan da yazid keyi ya maida hankali yan gidan kanshi, da sauri salem ya kamashi ya mike yana

“Na shiga uku…maybe she’s dead…” Ya fada cikin kuka, mutanen gidan dai tambayan abinda ke faruwa suke amma babu mai amsawa, waje sukayi salem na rike da yazid dake kuka kaman ranshi zai fita, har bakin mota ya kaishi sannan ya sakeshi don bude Mashi mota amma yazid ya kara zama nan kasa

“Na shiga uku…kaicona…ya Rabbi I have learnt my lessons…ya Rabbi take me away…ya Rabbi take my life away… Na shiga uku….” Salem ne ya tsaya yana kallon shi, for the very first time da shima tears ya taru a eyes dinshi, yazid sai dirza kafa yake yana bugun saitin heart dinshi da hannunshi da sauran karfinshi,

“Pls stop it….stop it…you are hurting yourself….” Salem ya fada yana hawaye

“No…I don’t want to live anymore… Nafidon in mutu….I know I will surely die don ba zan Iya rayu da wannan bakin cikin ba…I raped her.. Get her pregnant… And now she’s nowhere tobe found…” Yafada cikin marsanacin kuka, dafa shoulder dinshi salem yayi

“Kwantar da hankalinka…zamu ganta…we will find her…”

“In bamu ganta ba fa?…”

“Then haka Allah yaso….now taso mu shiga cikin gari mu samu muyi sallah, yafada yana dagashi tsaye, da kyar ya mikar dashi tsaye tare da turashi cikin mota sannan shima ya shiga mota suka bar wajen.

[6/22, 4:31 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: NA CUCETA 23

by Ummu Maryam

❤💚💜🖤💙💛🧡 NA CUCE TA 💚💜💙🖤💛❤🧡

®Zuwairat( ummumaryam)

🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣ni yanzu kome zai kara daga min hankali a social media🤔🤔🤔 gaskiya babu cos we have seen and heard a lot so no shaking…yanzu we are as thick as the tortoise shell,💁♀💁♀💁♀路♀路♀路♀

_Sweethearts muje zuwa_ 😘😘

Suna zuwa cikin gari Salem yayi parking kusa da wata masjid, kallon yazid dake sauke ajiyan zuciya yayi sannan yace “Yanzu muyi sallah…sai mu nemi hotel da zamu kwana …gobe sai mu koma Kano…..” Ahankali yazid ya fara girgiza kai yana cewa “No…pls..muje police stations… Ko morgue… Kilan da akwai yan accidents victims….” Bai idaba Salem ya katse shi dacewa “Have a positive mind…zamu ganta…kilan bata zo nan ba…or better still kilan tana Kano….” Kai yazid ya kara girgiza Mashi “I doubt that…. Gaskiya ina jin ajikina something is wrong….” “Nothing is wrong….kawai let’s pray first….” Salem ya fada yana fita daga cikin motan, ahankali shima yazid ya fito yana dafa kanshi saboda yanda yake sarawa, sannan sai double kawai yake gani a daddafe yasamu yayi salla shima Salem yayi sallah,

Dija kam same thing yau ma sai da ta samu ta wanke jikinta sannan ta fito tayi breakfast kaman yanda tayi jiya sannan ta koma gefe ta rafka tagumi tana kallon mutane dake kai kawo, sai yanzu take kara jin zafi inda ammi ta bugeta da itacen wuta don wurin yayi bororo kuma bata da daman ta cire kaya ta sha iska, around five tana zaune bakin titi kusa da wani mai saida abinci daka ganta kasan she’s lost in thought don ko kadan hankalinta bai jikinta, opposite da inda take zaune ne su yazid suke sallah although da akwai dan distance amma clean clear zaka hangi Wanda ke fitowa daga cikin masjid din. Ta kurawa titi ido tana kallon motocin dake wucewa kaman ance ta daga ido sai ta hangi yazid dake safe da kanshi ya fito dga cikin masjid, kaman bashi ba amma how could she ever forget the person that put her into this predicament, jikinta ne ya fara rawa ta fara komawa da baya tare da kare kanta da wani dake sayan abinci, shi kam bai Sani ba, suna fitowa daga cikin masjid Salem ya bude Mashi mota ya jefa kanshi ciki Salem ya shiga ya ja motan suka bar wurin Dija kam jikinta rawa ya dingayi dukda mutane wurin basu lura ba, tana ganin motan ya fara tafiya tayi saurin barin wurin saboda tsaro don ita gani take duk duniya bata da abin tsoro kaman shi.

Suna cikin tafiya yazid daya kwantar da seat din motan ya kwanta yace “Pls…mu wuce..Kano..pls…” Ya fadawa Salem, “Gaskiya we need to rest….kawai mu sami hotel mu samu abinci muci, muyi freshening up mu huta then first thing in the morning sai mu kama hanyan kano. ” pls banson kwanciya kan gadon hotel….” Yazid ya fada idanuwanshi lumshe, murmushi Salem yayi “Ai sai ka kwanta kasa…amma gaskiya ban Iya tuki for another 3 to four hours…in kuma zaka tuka motan you are welcome… Sai na iso….” Ya amsa Mashi atakaice, yazid dai bai kara cewa komai ba, kawai yana tunani yanda duniya ta chanza Mashi farat daya ya koma bai da kowa sai Salem then Hajiya karama itama tunda ya kashe wayanshi bata kara kiran shi ba yasan fushi take cos he knows how upset she can easily be. “Khadija….

Where are you?….” Ya fada ahankali. Salem dai bai kalleshi ba har ya hangi wata babba hotel ya juya yayi wurin, parking yayi a parking lot bayan an bude masu gate, fita yayi ya shiga, reception ya nufa yayi booking daki for a night aka nuna Mashi dakin duk yazid na kwance cikin mota. Sai da ya shiga dakin ya watsa ruwa sannan ya fito ya sauka downstairs. Wurin yazid yaje yaga kaman ya fara bacci, tapping dinshi yayi yabude ido ahankali, “Muje…” Ya fada Mashi, hannu yazid ya mika Mashi Salem ya amshi hannun tare da jawoshi waje, jingina yayi da mota Salem ya kulle mota ya rike Mashi hannu suka koma ciki “Duk ka maida kanka kaman wani patient… You better be easy on yourself before you die for nothing….” Salem Ya fada yana hada Mashi ruwan wanka.

Dija kam tunda ta ga yazid abun da yayi mata ya dawo mata saboda, tana tafia tana goge hawaye, “Allah yaisa….da yanzu ammai bata koreni ba…” Tafada tana tunanin ba don abinda yayi mata ba da tana a small but happy and sweet home da siblings dinta, kara goge face dinta tayi amma hawaye bai daina fitowa ba, a wannan ranar ko low diet dinner data sabaci bata ci ba saboda bakin ciki da Kuma ciwon jikin don duk ilahirin jikinta hurts like hell, yau data koma labour room waiting area sai taga babu komai, it felt so lonely and scary, mai gadin wajen ne kawai zaune, bata je wurin ba ta koma baya, cikin hospital ta dinga yawo tana ganin mutane jefi2 inada ta kwanta jiya da rana taje taga babu kowa amma da akwai florescent light wajen, babu kowa wurin amma hasken wurin makes it a little less scary, wajen ta nufa ta ajiye bag dinta a jikin bango ta kwanta yanda ko mutum ya zo wurin bazai ganta ba, tana kuka tana kiran ammi har Bacci yayi gaba daita.

The following day around 12 a compound din gidansu yazid shareef zaune kusa da shahid kan mota, inda suke zaune yana kallon bakin gate, wayan hannun shahid ya nunawa shareef,”Ka gane wannan yarinya?….” Shahid ya tambayi Sharif,”Yes…kam hanan ko?…””Yes itace…kasan I have special plans for her….saboda abinda tayimin jiya a school in har na kamata sai na bata banana that will last her for eternity….” Shahid Ya fada sounding very mean, dariya shareef yayi”Ina zaka kamata?…” Sharif ya tambayi shahid, dariyan mugunta yayi”A wurin convocation party da zaayi zan bata ecstasy pills…” Bai idaba Asabe ta fito daga part din Hajiya karama zata part din Hajiya babba, dariya sukayi tare sannan Sharif yace”Ni kuma am so Hungry for this gal…

I wish I will have her for just a night…” Ya fada yana kallon Asabe dake tafiya waist dinta na shaking ahankali, dariya suka karayi sannan Shahid yace”Ka mance the last time da muka samu wannan yarinya ta dinga yi mana ihu….Allah ya taimaka grandma bata gida data…..” Bai idaba akayi horn a bakin gateShuru sukayi tare da maida hankalinsu ga gate don ganin Wanda ke tahowa, maigadine ya bude gate motan Salem ya shigo,”Abokin ustaz ne….” Inji Sharif, basu ga yazid ba kasancewan yana kwance, saida Salem yayi parking sannan ya fito ya zagaya ya bude kofa tare da tada yazid da yanzu yanayinshi is becoming scary, ahankali yazid ya fidda kafa daya zai fito amma duk ilahirin jikinshi sai rawa yake kaman irin people da old age, Salem kamashi yayi ya fito ya tallaboshi suka fara tafiya ahankali, Sharif kallon shahid yayi”Wai shi da waye wancan?…” Ya fada don ko kadan basu kawo wa Kansu yazid ne ba, ganin yanda Salem kadai bai Iya tafiya dashi don almost dukkan jikinshi ya sakar Mashi, Salem kallon su Sharif yayi”Pls you guys should give me a hand….” Ya nemi taimakonsu, sai lokacin suka diro daga bayan motan suna wondering who it could be, suna karasowa suka ga yazid ne, da sauri suka kwaceshi daga hannun Salem”What’s wrong with him!!!…” Sharif ya fada da karfi, Salem baice komai ba”Yaya!…meya sameka?…”

Shine questions da suke jera Mashi while suna rike dashi from both sides, ba karamin tashi hankalunsu yayi ba cos basu taba ganin dan uwansu haka ba,”Pls somebody should say something!…” Sharif ya fada sounding very tensed amma babu Wanda yace komai, kofan part dinshi Salem ya bude suka shiga ciki, kan three seater suka kwantar dashi kowannensu ya fito da gudu, Sharif part din dad yayi da gudu while shahid yayi part din Hajiya babba shima aguje, da ihu shahid ke kiran big mom da small mom, da sauri small mom ta mike ta tari shahid,”Moms…Ku taho…yaya isa critically sick… Yanzu nan yaya Salem ya shigo dashi….” Ya fada yana haki, dan dakatawa yayi yana kallon mom dinsu that looks so emaciated, sai lokacin ya lura da yanda ta koma, sannan yana kallon I don’t care looks on her face dayayi maganar yazid,”Mom bakuji bane?…. Yaya baida….” Bai idaba yaga big mom ta mike ta kama hanyan bedroom dinta”Mommy!!!…” Ya kwala mata kira amma ko juyowa batayi ba ta shige abinta, kallon small mom data sadda kai kasa yayi”Small mom…what’s happening?…” Shine tambayan dayayi mata yana shafa kanshi back and fro,”Ina yazid din?…”

Small mom ta tambayeshi, bai amsa ba yace”Small mom I know something is wrong… Nasan big mom bata wasa da yaya… So pls Ku fadamin abinda ke faruwa,…” Hajiya karama bata saurareshi ba ta fita zuwa part din yazid, shima sharef na zuwa part din dad ya tarda shi zaune yana karatu, shima cikin tashin hankali ya sanar da dad abinda ke tafe dashi, ko kallon shi dad baiyi ba,”Dad…am talking to you… Yaya…””Ka bar min wuri kafin ranka ya baci….” Dad ya daga kai tare da daka Mashi tsawa, surprise look ne kwance kan fuskan Sharif,”Dad am talking about yaya yazid fa…””Wai baka wucewa!…” Dad ya kara daga Mashi tsawa, aikam gefe daya ya koma yana buga kafa a kasa yana cewa”Dad ka taho mu tafi…hes in critical conditions… Pls dad…in ma da laifin da yayi maka kayi hakuri….” Bai idaba yaga dad ya Ciro palm sandal dake kafanshi ya biyoshi da gudu, shima aguje ya bar wurin yana mamakin abinda ke faruwa.

Hajiya karama zama tayi bakin kujeran da yazid ke zaune”Yanzu son kashe kanka zakayi?…you want to kill yourself?….so we are all worthless to you… Bamu da amfani wajenkako?…” Ta fada hannunta dafe da forehead dinshi dake harbawa, shahid dai yana tsaye yana jin abinda take cewa amma baisan manufarta ba”Gaskiya he needs a doc,…tun shekaranjiya da muka bar nan baici komai ba…” Inji Salem, Hajiya karama daga wayanta tayi tare da dailing number doctor, aguje Sharif ya kara shigowa yana kallon yazid dake kwance sai nishi yake, kallon shahid yayi”Ina big mom?…” Ya tambayeshi”She’s not coming….”

“So…is dad…what’s happening?….” Inji shahid, ahankali yazid ya Dora hannunshi kan hannun small dake magana da doc, daga idanuwa tayi sai ya girgiza mata kai alaman she should not call the doc. Hararanshi tayi ta cigaba da magana sai da ta gama sannan ta godewa Salem tare da ordering Sharif yahada Mashi ruwan wanka. Salem sallama yayi masu yatafi kan zan dawo da yamma, bayan yazid ya fito daga bathroom ya kwanta har lokacin su Sharif da Hajiya karama suna tare dashi, doctor na zuwa ya duba shi ya nemi jin abinda ke damunshi amma babu mai cewa komai.”Wai where exactly ke yi maka ciwo?…” Doc ya tambayi yazid,”Ba….bu….” Ya amsa Mashi ahankali,”Dan Allah yaya ka fada Mashi…you look terrible….” Inji Sharif ,”Am…OK….” Yazid yyi insisting,”Kayi Mashi Karin ruwa…he has not been eating….” Inji small mom, yazid dai jinsu kawai yake. Doc rubuta abubuwan da zai bukata yayi su Sharif suka tafi sayowa daga pharmacy dake nan kusa dasu, kan hanya kam sai tambayan juna abinda ke faruwa suke amma babu reasonable answer.+Two hours later yazid ne kwance ana yi Mashi Karin ruwa na biyu dakin cike da siblings dinshi amma babu matarshi da mom da dad,

Pls manage……see you late

[6/22, 4:33 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: NA CUCETA 24

by Ummu Maryam

❤💚💜🖤💙💛🧡 NA CUCE TA 💚💜💙🖤💛❤🧡

®Zuwairat( ummumaryam)

24

My dearest barrister Hajiya Hannatu, I love you so much, thanks for the care and the gifts, you are one in a trillion. Love you wujiga wujiga 💋💋💋💋

Sai da Karin ruwa ya kare sannan ya farka daga bacci, kallon siblings dinshi yayi sai ya tuna in har suka gano abinda yayi they will all be disgust, “Pls Ku tafi….am OK now….” Yafada yana kirkiran murmushi karfin hali, kallon juna sukayi amma basu da intention din barin wurin, “Kunji pls kuje….” Bai idaba Hajiya karama ta shiga da plate a hannunta “Tqshi kaci abinci….”

Ta fada Mashi atakaice fuskanta daure don kar yayi mata gardama, amma kauda kai yayi gefe baice komai ba, “Yaya pls eat….” Inji marzuk dake zaune gefenshi kan gado, shi tunanin mufida yake, ko batasan ya dawo ba, “Small mom…ina…mufida….” Ya tambayeta, “Tana nan….” Ta amsa Mashi atakaice sannan ta ajiye abincin kan bedside locker ta fita tana cewa. “You are on your own…” Yasan manufarta wato she won’t care about him anymore, su Sharif dake jingine da bango sai hissing suke ko me ke damunsu oho, “Yaya in hada maka tea?…” Maryam ta tambayeshi, ahankali ya girgiza mata kai “Haba yaya…what’s wrong?….are you on hunger strike?… Komai bakaci….” Sharif ya fada kaman hes the boss, yazid murmushi kawai yayi ya kauda kai gefe yana tunanin in har sun San abinda ya aikata they will all hate him, afusace shahid ya bar wajen Sharif yabi bayan shi. Yazid daga wayanshi yayi yakira number mufida amma batayi picking ba, mikewa yayi ya zauna da cannula dake hannun shi, “Yaya ina zaka?…” Maryam ta tambayeshi, “Wurin mufida….” Ya amsa mata yana kokarin sauke legs dinshi kasa, “No yaya relax…let me call her….” Ta fada tana maida Mashi legs dinshi kan gado, lumshe eyes yayi yana tunanin khadija, shi da ya aika mugun abu is here under ac amma the innocent gal is somewhere without parent or loved ones, yasan the street is a dangerous place especially for gals, he knows a gal like khadija will never go scot free for as long as she’s out there looking for food and shelter “She will be molested again…. Even with the pregnancy….” Yafda ahankali sai ya fashe da kuka forgetting the presence of his siblings, jin an rike Mashi hannu yasa yayi saurin hadiye kukan tare da goge hawayenshi.

Maryam na shiga part dinsu ta shiga dakin da mufida take, da sallama ta shiga ciki, mufida CE kwance itama yanayinta was bad don idanuwanta sun chanza kala saboda kuka, “Anty yaya yace kije…” maryam ta fada mata, ahankali ta daga kanta sannan tace “Banjin dadi ne….” Ta amsa mata sannan ta juya kwanciyanta, Maryam fita tayi taga Sharif da shahid sun fito daga bedroom din mom dinsu, “Wai ina mom take ne?….” Suka tambayi Maryam, “Nima ban Sani ba…kilan tana part din dad..nima yaya yace inkira Anty mufida kuma tace she’s not feeling too well.”

Ta amsa masu, kara daure fuska sukayi, “Wait….” Sharif ya fada sannan ya kama hanyan dakin mufida, yana isa ya dan bugi kofan tare da sallama, amsawa tayi tana mikewa zaune, shiga yayi yana kallon matar wansa da he’s older than, “Sis yaya yace kizo….” Ya fada atakaice not looking so bright, mufida gyara wuyan dan karamin hijjab dake kanta tayi “To ina zuwa….” Ta amsa Mashi amma kara gyara tsayuwanshi yayi yana cewa “Ai he’s said kafata kafanki….” Yafada yana kara murtuke fuska don yasan in ba don girman yayanshi ba ko kallon banza bata isa tayi Mashi ba, mufida bata kara cewa komai ba ta saka vine flat shoes dake bakin gadon ta mike, kofa ya bude mata ta fita ya bi bayanta tare da maida kofan ya rufe.

Maryam bata kara komawa part din yazid ba tayi zamanta falo, su kuma Sharif da shahid sukayi hanyan part din dad sai huce suke kaman wasu yan tasha.

Itadai mufida har ga Allah batason gani yazid for any reason in the world don yanzu tasan yana da someone that he loves and adores more than her Bedroom da yazid ke kwance tayi sallama, da sauri ya kalli kofan, ganinta makes him happy amma how she looks Scare’s him, siblings dinshi da suka rage wurin shi suna ganin mufida ta shigo suka mike suka bar masu dakin, tana tsaye a gefe daya har suka bar dakin, daga kanta tayi ta kalleshi shima mikewa zaune yayi yana kallon ta, ahankali ya mika mata hannu yayi mata alaman tazo, tsayawa tayi tana kallon how emaciated he is, “Baby pls come….” Ya fada mata ahankali yana mika mata hannu, ahankali ta taka zuwa bakin gadon ta zauna, “Princess.. I miss you….” Yafada yana matsawa kusa daita “Stop it….” Ta fada tana matsawa baya, “Am sorry… So sorry….” Ya fada mata yana rike wrist dinta, ahankali ta zare hannunta tana cewa “Stop it… I can’t pretend anymore…. Ban Iya zama da wannan bakin cikin….” Fashewa tayi da kuka tacigaba da cewa “Pls ka sallameni in tafi….” Da sauri yazid ya Dora yatsanshi kan wet lips dinta “Shushhh….” Ya fada yana in a whisper yana goge mata face, “Pls don’t say that…am sorry….mai rabamu sai Allah….” Yafada yana goge mata face dinta, kai ta girgiza Mashi, “No…you heart lies with her….baka damu dani ba….” Ta fada cikin matsanacin kuka, kai shima ya girgiza mata “My heart does not lie with anyone but you….kawai tausayi ne da guiltiness ke weighing dina down….I love you and you know it…….” “No you don’t love me…pls ka sakeni…” Bata karasa ba ya kara Dora yatsa kan lips dinta “Pls stop saying that……” “You know I love you…” “That was then….if kanasona why duk ka damu haka?… Just take a look at yourself… All because of another… Ko abinci bakaci…nidai gaskiya zan tafi.. when everything settles down sai in dawo…ganinka haka breaks my heart….” Tafada tana kara volume din kukanta, rike mata two hands yayi “Baby its not because of her….” Which hes lying of course “Zunubin is too much for me….babu inda baa nemeta ba amma she’s nowhere tobe found… Kilan she’s dead all because of me….

baby forgive me for being human…. This whole thing is killing me….the only thought that makes me strong is you…in kin barni ban san yanda zanyi da raina ba.. Pls baby don’t go….” Yafada yana Dora kanshi kan shoulder dinta, mufida shuru tayi deep down tanajin tausayinshi at the same time the thought of khadija irritates her, ahankali ta shafa bayanshi tana cewa “If you find her aurenta zakayi ko?…” Ta tambayeshi thinking about yanda zata Iya coping da sharing sweet, lovable romantic yazid dinta da wata, “Baby I don’t know yet…let’s find her first….” Yayi mata karya don yasan if he mistakenly says yes mikewa zatayi and hes enjoying her comfort, “Baby pls sleep by my side tonight….” Ya fada yana kara shige mata jiki, hararan bayanshi tayi “Only on one condition….” Ahankali yace “Anything for you…” “Promise me zaka bar nuna damuwa…promise me zaka koma normal life dinka as if nothing happened….” Shuru yayi baice komai ba don yasan that is absolutely impossible at the moment “I will try…” “Good.. Now bari inyi feeding dinka.. .” ta fada tana kokarin mikewa, kara riketa yayi da jikinshi, “Baby am not hungry…” Tureshi ta farayi “Then no deal….” Tafada tana tureshi, “OK…

Sorry…ki bani tea…zansha …” Ya fada don kar ya bata mata rai kuma Mikewa tazoyi ya Kara riketa, “Baby ki bari sai later…I miss you a lot….” Yafada ba don in zata bukaceshi zai Iya komai ba amma don ya nuna mata how much he cares, hannu ta Dora kan tummy dinshi that is so flat “Kalli yanda cikinka ya hade da bayanka….pls ni dai bari in hado maka tea din….” Bai kara cewa komai ba ya saketa ta mike shi kuma ya koma ya kwanta.

Direct Sharif da shahid suka shiga part din dad dinsu ba ko sallama, sai wani cika suke suna basarwa, big mom ce zaune tana magana da dad while Hajiya karama tana sauron su. Mom shuru tayi tana kallon su, kowannensu tsayawa yayi suma sun zuba masu idanu “Wai kuna haukane zaku shigo babu sallama sannan kunyi ma mutane tsaye?…” Hajiya karama ta fada cikin fada, “Munzo jin abinda ke faruwa ne….” Sharif ya fada yana daga gira daya, dad dinsu kam ya cika yayi fam “Kambu…amma wallahi zanyi maganinku yanzu nan in har Baku bar wajen nan yanzu ba…” Hajiya karama ta fada kaman zata tashi sama “Ai in mun bar wajen nan to kun gaya mana abinda ke faruwa… Dalilin dayasa yaya bai da lafiya amma duk baku damu dashi ba….ai muma yan gidan nan ne kuma we are no more kids….” Shahid ya fada atakaice sannan ya kalli Sharif yace “Ko ba haka bane?…” Ya tambayeshi da sauri Sharif yace “Haka ne …” Hajiya karama ji tayi kaman ta mike taci ubansu amma dad ya daga mata hannu alaman ta kyalesu, mom kam ko kallon su batayi ba balle su bata mata rai, dad daukan wayan dake gefenshi yayi sannan yayi dailing wata number, few seconds later ya fara cewa “Yauwa inspector… Ka taimaka ta turomin 4 police…” Sharif kallon shahid yayi shima shahid ya kalli Sharif suka yiwa junansu magana da ido suka juya, dad dinsu dakatawa yayi da wayan “Ku tsaya mana manya…you have some nerves…idiots…” Ya fada sannan ya ajiy wayan, daman he wasn’t making any Call Suna fita suka tsaya “Meye abunyi…nifa am disturbed… I really what to know abinda ke faruwa…dukda wannan ustaz yana hanamu walawa amma he’s our brother….” Inji shahid, ajiyan zuciya Sharif ya sauke “Nima I really want to know… Amma since it seems secret mu kyalle…in yayi tsami munji…” Ya fada given up “No gaskiya… We need to know… Duk sun raina mana hankali …har yanzu kallon yara suke mana.. They don’t think we are matured balle suyi sharing family problems damu…and were are the second born of this family…” Inji shahid, “Then me xamuyi?…” Sharif ya tambayeshi, shuru yayi for a while sannan yace “I know what to do…muje wajen grand ma….am sure mun San yanda zamuyi tormenting dinta har fada mana….” Yfada yana murmushin keta “Yes ni ban ma tuna ta ba…she’s our only hope… amma wait what if bata San abinda ke faruwa ba…” “Sai mu tisata gaba tazo ta tambayar mana…” Dariya shahid yayi yana cewa “Yau ana yinta kenan…” Kenan.

Abangaren dija kam ji tayi ana taba mata kafa tayi saurin mikewa, wata cleaner ta gani da kayan aiki, “Ke lafiya kike kwance nan?… Ko duk salon saurin zuwan ne?…” Matar ta fada, ita dai dija bata ce komai bai sai saurin take ta mike, ji tayi kanta yayi mata dummm, jikinta rau da zafi, bag dinta ta dauka ta fara tafiya ita kuma matar ta tsaya tana kallon ta. Dija ji tayi duk ilahirin jikinta babu abinda yake mata sai ciwo, ankles dinta kaman an takasu, kawai sai ta fara breakfast da kuka, tana tafiya tana kira ammi cikin ranta, ji tayi she still want to lay down, tana tafiya tana kallon ko da akwai inda zata dan zauna for a while. Wani wuri ta gani still cikin hospital din, wurin ta nufa ta zauna tare da hada kanta da gwaiwa, sabon babin kuka tabude, babu abinda take kira sai ammi kaman yau ta bar gida tajeji, tana kuka tana taba jikinta tqnq imagining what sort of hotness is this? Cikinta ne yayi motsi tayi sauri dakata da kuka tana saurraron motsin, still wani motsin ta karaji, ahankali ta Dora hannu kan cikin ta,

for the very first time dataji abu yayi portraying a cikinta, goge face dinta tayi ta rike cikinta da two hands dinta, kalle2 ta danyi don tabbatar da babu mai kallon ta, hannu tasa cikin riganta tana shafa cikin ta, still abunda ke cikinta sai motsi yake, ko a lokacin dija batayi tunanin dane cikin cikinta ba, sai da cikinta ya motsa for almost 8 times sannan yayi still. Sai lokacin ta cire hannunta ta cigaba da kukanta “Gida nakeso….” Kawai take cewa. Kafin karfe seven na Safiya fever ya rufeta sosai don babu abinda take sai rawan sanyi, gashi rabonta da abinci tun kafin taga yazid. Ganin masu wucewa da yawa suna kallon ta yasa tayi karfin halin mikewa ta bar wajen tana tafiya kaman Kazan da ruwan sama ya doka sai rawa jikinta yake, sai da ta kai bakin titi ta tsaya tana kalle2 wani chemist ta tsaya kallon mai wurin yana budewa tana ganin ya gama budewa ta taka ahankali ta shiga wajen har lokacin bata bar kuka ba, mai wajen dake dusting wurin zaman shi ya daga kai yana kallon ta, ganin batace komai ba sai kuka yasashi cewa “Lafiya baiwar Allah?…” Ya tambayeta yana zama, bakin dija na rawa ta fara cewa “Ma…ga…ni…zaa…bani….” Ta fada tana kokarin daidaita kukanta, saurayin tsaya kallon face dinta yayi sannan yana kallon how swollen her lips is, “Maganin me?…” Ya tambayeta, shuru tayi tana tuna yanda ammi ke aikenta siyan maganin musassara, “Na…musassara….” Ta amsa Mashi, still tsaya kallon beautiful but sad face dinta yayi “Wa ya aikoki?…” Ya sake tambayanta, kai kawai ta girgiza Mashi alaman babu Wanda ya aikota “Me ke damunki?…” “Jikina…ke…ciwo….” Ta fada tana kuka, “Ina mamanki?…” “Tana….gida….” Tayi Mashi karya “Kinci abinci?….” Kai ta girgiza Mashi, “To…zan baki magani….amma ki tabbatar kinci abinci kafin kisha…kinji ko?…” Da sauri ta gyada Mashi kai, mikewa yayi ya tattara mata drugs. Nuna mata yanda zatasha yayi sannan ya mika mata. “Nawa?…” Ta tambayeshu gwanin ban tausayi, kura mata ido yayi for a moment sannan yace “Ki barshi…yi sauri ki koma gida kici abinci sai kisha maganin ki kwanta…kinjiko?….” Ya fada mata sounding very caring, ahankali ta gyada Mashi kai. “Na….go…de….” Ta fada sannan ta juya ta bar wajen.

[6/22, 4:34 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: NA CUCETA 25

by Ibraheem

💙💛💚🖤💜❤🧡 NA CUCE TA ❤💙💜🖤🧡💛💚

®Zuwairat ( ummumaryam)

2⃣5⃣

Tafiya tayi for about 5 minutes taji legs dinta sun gaji, bakin wani closed shop ta zaune ahankali sai shessheka take, ji take kaman ta hau titi ko mota yabi ta kanta ta huta, bayan kaman mintu goma ta kara mikewa this time wani shop ta nufa ta sayi small bread da ruwa, ahankali ta koma gefe daya ta bude fara ci, nan take ta fara vomiting kaman babu gobe, sabon kuka ta fara tana rike cikinta “Wayyo cikina….ammi…cikina…”

Ta dinga maimaitawa while tana amai, tana gamawa ta zame ta kwanta nan wajen batare data sha maganin ba. At that same time itama ammi tana chan tana kuka, already mutane gidan sun San abinda ya sami dija, kuma ba karamin fada da tsinuwa tasha wajen danginta ba don cewa sukayi tafi dija laifi, tunda tazo take kuka don gani take dija is no more,

she hates herself so much that she wish death should take her away, babu mai kallon ta balle ya rarrasheta cos duk haushinta sukeji, at that moment da dija ke kwance kaman zata mutu itama ammi na kwance tana kuka tana kiran sunan dija, “Dija ki yafemin…” Kawai take maimaitawa, “Allah ka karemin dija in dai tana da rai…..Allah ka tsaremin dija indai bata mutu ….”

Ta fada tana kuka, “Wai baki yiwa mutane shuru?…bake kika koreta tabi duniya ba?… Kukan me zakiyi kuma?… Kawai ki zuba ruwa kasa kisha….” Inji wata tsohuwa mai kama da ammi,cikin kuka ammi ta dinga cewa “Yau ina jin dija cikin jikina….ina ji kaman wani abu ya sameta….” Tafada cikin matsanacin kuka, baki tsohuwar ta tabe “Ba sai ki ji dadi ba….ai sai ki zuba ruwa kasa kisha….

In ba keba wacece zata yanka hannunta ta yar koda kuwa hannun ya rube…..amma ke kika Iya korar marainiyar Allah bayan zaluncin data fuskanta….da akwai hisabi tsakanin ki da ita…kawai ki jira ki gani……” Tsohuwar ta fada sannan ta bar mata creepy and disgusting room wanda babu kamshin abinda ke tashi sai na tsamin furan daya kwana. “Ni dai…Ku taimaka Ku nemomin dija….wallahi nayi kuskure…

” Ta fada tana kuka “Ina jin da akwai abinda ke samun dija…ina ji a jikina….” Ta dinga maimaitawa.

Itama dija dukda tana kwance nan kasa idanuwanta rufe amma bata bar kiran ammi ba, hawaye da fita daga closed eyes dinta. Sai nishi kawai take tana haki kaman wacce tayi gudu while two hands dinta rike da tummy dinta

Wajen karfe biyar na maraice su Sharif suka iso gidan grandma dinsu dake hotoro Sukaje, kusa da bakin kofan falo sukayi parking motarsu instead of parking lot, ba komai yasa sukayi hakan ba sai don plan din da sukayi saboda abunda ke tafe dasu.

Falon old woman din suka shiga suka tardata ta kurawa arewa 24 ido da medical specks a face dinta. Daga kai tayi tana cewa “Wane arnene ya shigo babu sallama?…” Ta fada cikin tsiwa dukda tasan sune amma dayake itama ba daga bayaba. “Arnayen jikokinki ne?…”

Suka amsa mata suna zama both side dinta, tsoki taja “Wai Ku yaushe zakuyi hankali…?” Ta fada tana juyowa tana kallon faces dinsu one after the other, “Lokacin da jakkuna sukayi kaho…” Sharif ya amsa mata as usual, “Murja!!!!….” Shahid ya kwalawa wata kira, Wanda saida tsohuwar ta Dade kunnenta sabida kara cos sun San ko kadan bata kaunar hayaniya. Da sauri yarinyan da aka kira da Murja ta fito da gudu har jikinta na rawa don tasan ko suwaye, “Ki kawo mana abunsh…” Shahid ya fada mata, da sauri ta juya, su kuma suka kalli juna tare da fashewa da dariya, ko na meye oho.

Ko da yarinyan ta kawo masu kunun aya dariya suka sake yi duk sun takurawa baiwar Allah dake zaune tsakiyansu, saida sukasha sannan Sharif yayiwa shahid alama da ido, ahankali shahid ya dauke wayan grandma dake kusa dashi ya saka cikin aljihunshi sannan Sharif ya fara cewa, “Inna…munzo ne dan Allah ki fada mana abind ke faruwa chan gidnmu…” Ya fada mata sounding very stubborn, tsohuwar gyara zaman specks dinta tayi sannan tace “Ban ganeba….meke faruwa?… ” ta tambayesu tana kallon faces dinsu “Oho…muma bamu Sani ba…inda mun sani ai baki ganinmu nan…” Inii Sharif, dakuwa ta sakar Mashi a fuska tana cewa “Kaci uban daya haifeka….ni kake cewa oho?….ni Saar ubanka ne?…

Ku tashi Ku tafi kafin in kira ubanku….” Ta fada tana dungurin Sharif a goshi, shikam shahid rike baki yayi yana dariya, saida ta gama balbaleshi sannan shahid yace “Inna baki gane ba…yaya yazid ne bai da lafiya…Kuma duk yan gidan basu damu dashi ba,…ko zuwa inda yake basuyi ba…shine mukace muzo mu tambayeki ko zaki fada mana abinda ke faruwa….” Kallon banza ta watsa Mashi “To ban Sani ba…Ku tashi Ku bani wuri….” Kallon juna su kayi, Dukkansu mikewa sukayi, “Wallahi sai kin fada mana…ko kuma mu saka waka….” Inji Sharif, “Kun Dade Baku saka wakan ba…” Ta fada tana gyara zamanta, remote dinta suka dauka suka chanza zuwa tashan boom TV, suka saka waka sannan suka saka a highest volume, tsohuwa zaro idanuwa tayi tare da dafe kanta, da sauri ta mike ta kashe kallon tana neman wayanta don kiran dad dinsu amma bata ganshiba, gefe daya suka koma tare da folding hands dinsu a chest sukayi tsaye suna kallon tsohuwa tana birkita inda ta zauna, daga kai tayi ta kallesu “Dangin firauna ina kuka kaimin waya?…” Ta fada tana gyara daurin zaninta, “Ai inna ki fada mana kawai sai mu baki wayanki tare da bar maki gida….” Shahid ya fada atakaice, tsohuwar zama tayi bata ko kallesu ba Ganin Sharif ya nufi wajen kayan kallon zai kara kunnawa yasa ta mike “Kana kunnawa sai da tsinewa ubanka…. ” ta fada kaman zata sauce,

“Ai danki ne…in kin tsine Mashi matsalan ki…” Inji shahid dake jingine da bango yana dariya, Sharif kara kunnanawa yayi ya kara kura volume, ta bishi ya gudu ta koma kashe suka kara komawa, babu irin zagin da basu sha ba amma kememe suka ki rabuwa da ita har saida ta gaji da kashe kayan kallon ta zauna tana haki kaman wacce tayi race, “Wallahi ban san abinda ya fara ba…uban Ku bai fada min ba…” Ta rasa maganar da zagi, rage volume sukayi sannan shahid yace “An ma rainaki wallahi… Yanzu bari in dauko maki hijjab mu kaiki har gida ki jiyo abinda ke faruwa….” “To Ku fara bani wayata….” Ta fada masu, kallon juna sukayi suka tuntsure da dariya

“This old woman wants to use sense on us….” Sharif ya fada yana dariya “Ai inna in kin ga na baki wannan wayan to mun isa chan Gidan….” Inji shahid, daman tacika tayi fam kuma tana bukatar gaya danta yayi mata iyaka da su, Murja ta kira ta dauko mata hijab, few seconds later ta fito da hijab, fixgan hijabin tayi daga hannun Murja ta Dora a shoulder dinta ta tashi kaman zata tashi sama tayi waje, kallon murja dake tattare cups sukayi Sharif yace “Babe ya ranar nan?…” Ya tambayeta yana daga mata gira, batace kala ba sai dariya suke da sauri ta kwace cups, “Babe kilan mu dawo da mun ajiye Hajiya…

Me kike so…” Inji shahid, har ta shiga kitchen ta leko ta watsa masu disgusting look sannan ta shige, kara dariya sukayi sannan shahid yace “Kin harari uwarki da ubanki…” “Don’t mind her ta samu fresh boys sai yanga take…remember she wasn’t a virgin….” Inji Sharif, cikin dariya shahid yace. “Kilan she’s jealous of the gal we brought here last….” Bai idaba Hajiya ta dankara Masu ashar Wanda yasasu barin wurin. Suna kaiwa gida sukayi parking sannan suka bata wayan ta, tana fitowa ta fara kwallawa dad kira tundaga waje “Isa!… Isah!!!….” Kawai take fada da karfi, yaran gidan dake wasa a falon Hajiya babba fitowa sukayi da gudu “Inna lafiya?….” Daya daga cikin su ta tambayeta, “Kin ci ubanki….ina ubanku yake….” Tafada tana tafiya irin na old people sannan har lokacin hijjab dinta na kan shoulder dinta, dad ne ya fito, yaga mom dinshi sai zazzaga balai take, tana ganin shi ta fara “Wallahi kayi min iyaka dukkan yaranka…kar shegen daya kara takamin gidan….kar ka kuskura su kara zuwa gidana…” Ta fada tana wuceshi zuwa part dinshi, dad dai tsaye yayi ya rasa inda ta dosa, bin bayanta yayi “Wani abu akayi maki?…” Ya tambayeta in a soft tune, “Ni dai kayi min iyaka da yaranka kawai…mussaman wayan nan masu kama da shaidanun….” Tafada tana shigewa falonshi, shima shiga yayi.

Su mom ma zuwa sukayi suka gaidata amma ko amsawa batayi ba sai balai kawai take tana ya rabata da yaranshi, sai datayi mai isanta sannan tace “Ina yazidu?…” “Yana bangarenshi…” Hajiya karama ta amsa mata, “To ubanme yayi maku kuka ki kula dashi bayan ance baida lafiya?….” Ta tambayesu atakaice, dukkan su shuru sukayi sai dad yayi karfin halin cewa “Wa ya kai maki wannan maganar?…” Dakuwa tayi Mashi “Wato dai gaskia ne baida lafiya kuma Baku kulawa dashi…to Ku fadamin abinda yayi maku….” Ta kara tambayansu, dad zama yayi yana Neman hukuncin daya dace da dasu Sharif don yasan its their hands doing.

“To tunda bani da darajan sanin abinda ke faruwa bari in tashi in tafi….” Ta fada tana kokarin mikewa, da sauri dad yace “Kiyi hakuri inna….abinda ya aikata bakina bazai Iya furtawaba….amma muje ya fada maki da bakinshi….” Inji dad, harara ta watsa Mashi tare dasu mom sannan ta mike su dad sukabi bayanta. Part din yazid tayi suna biye daita kaman wasu guards. Daman su Sharif na boye cikin mota don sun San ba karamin haushinsu dad zaiji ba, suna ganin sunshiga part din yazid sukayi saurin fitowa tare da komawa bayan window dake direct to his bedroom, in dai zaayi magana da karfi zakaji, kasa kunne sukayi kaman dole Inna na shiga ta tarda yazid rungume da mufida suna bacci don data bashi tea ya dan sha kwantawa sukayi tare “Yaran zamani babu kunya babu tsoron Allah….gidan surukai take kwance jikin miji da rana tsaka….” Tafada tana karasawa bakin gadon, dad dasu mom tsayawa sukayi bakin kofa, hannu ta daga ta lukawa mufida duka a baya Wanda yasa ta farka a gigice Shima yazid farkawa yayi, mufida bude ido tayi ta kalli tsohuwar dake tsaye kanta tayi sauri zare jikinta daga na yazid, bata ji kunya ba saida ta hangi dad dasu mom tsaye kaman ta nutse kasa, shima yazid shafa face dinshi yana kallon inna tare da lekawa ta gefe yana kallon iyayenshi, fuskan mom ya kalla yaga ta watsa Mashi irritating look, sauke kanshi kasa yayi don bai Iya kallon dad, duk iyayen nashi sunyi mamakin ganin yanda ya koma don mom tamkar ta fashe da kuka takeji amma her face is saying something different, da sauri mufida ta fita daga cikin blanket tare da sauka daga kan gado, jikinta sai rawa yake, Allah ya taimaka she’s decent, yazid ne kawai dake sanye da boxers da singlet , inna bayan mufida da ke barin dakin tabi da harara sannan ta maida hankalinta kan yazid da Duk ya susuce,

“Kai wannan dan cutan zamani ya debo?….” Tayi directing question dinta to dad daya harde hands a chest dinshi fuskanshi babu walwala shima yana kallon yanda ya chanza kaman bashi ba, “Wai badaku nake ba?… Sida ya kwaso?…” Inna ta sake tambayansu, yazid daure fuska yayi baice komai ba, jin shuru yayi yawa yasa inna kallon yazid “Kai ubanme ke damunka?….” Inna ta tambayeshi, baice Kala ba kanshi kasa yana gyara blanket dake jikinshi, “Wai bakajine!!!…” Dad ya daka Mashi tsawa “Babu…komai….” Ya fada kanshi kasa, bski inna ta bude “Lallaima…wato baka fadamin ko?…” Imna ta fada tana nuna kanta, “Kana fadi kafin rainka ya ya baci?…” Mom ta daka Mashi tsawa, “To a kyaleshi mana…haba….” Inji Hajiya karama, nunata inna tayi da yatsa “Kiyi min shuru…badake nake ba….

Mtwsss” Ta dakawa Hajiya karama tsawa, turo baki tayi ta kauda kanta gefe, “Ni babu abinda ke damuna…” Inji yazid, “So kake sai ranka ya baci kenan…” Inji dad a fusace, juyawa yayi ya kalli inna sannan ya fara cewa “Wannan shegen yaron mugun mayaudari ne…yaudareni…na aminta dashi…na fifitashi kan sauran yaran gidan nan…Ashe dan iska ne ban saniba… Yar yarinya data bata fi shekara sha 14 da haihuwa ba yayiiwa….fyade….” Su Sharif bude baki sukayi, “Yanzu yanrinya tana chan da ciki babu Wanda yasan labarinta….shine yake wannan munafurcin…wai yana nadama….” Dad ya fada, yanda magana ke fita daga bakin shi kasan ranshi bace yake, inna mutuwan tsaye tayi tare da rike baki, mom kam kara fashewa tayi da kuka ta bar dakin, yazid Kuma sunkuyar da kai kasa yayi, inna data gama bude baki sai cewa tayi “To yanzu meye dalilin wannan ramar?…” Shine tambayan datayiwa dad, kallon mamaki dad yayi mata, “Ka tsaya kana kallo na….nace ya akayi ya rame haka?…” Ta sake tambayanshi, “Wai inna bakiji abinda nace bane?….” “Naji mana….ai dan fyade ko ciki ba yau aka fara ba!…ko wayan nan banzaye kananan yaran sunayi balleshi?….” Baki dad ya rike haka suma sharif, “Ban gane ba…” Dad ya fada with a shock on his face, “Sharifu da shahidu mana…mai gadina sai dayayi min kashedi Kansu…wai in na fita suna kawo yanmata…balleshi yazidu?….” Baki suka kama daga inda suke sauraron abinda inna ke cewa, “Muje…muje…muje….” Sharif yayiwa shahid whispering yana turashi daga inda yake tsaye. Da gudu suka shige suka bar gidan

Shima yazid kurawa inna ido yayi yana kallon ta don ya tabbatar da abinda take cewa don at that moment ya mance da matsalanshi, afusace dad ya bar wajen, inna kallon yazid tayi sannan tace “Kai kuma shege ba ance ana amfani da wani abu mai hana mace ciki ba?….”tafada sounding very serious, daga kai yayi ya harareta.

💚❤🧡🧡💜💚💛💙

Wai kaman ni ummumaryam in bude wattpad account, amma getting to three weeks har yanzu banda upto 1k followers🤔. Gaskiya nayi fushi tunda kuma Baku voting Baku following dina. Nima zantafi Hutu har sai kunyi following dina tare da voting.🤒🤒🤒😝😝😝 da gaske nake💁♀

[6/22, 5:50 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: ❤🧡💜💛💚💙

NA CUCE TA

💜💛💜💚💙❤


®Zuwairat (ummumaryam)


2⃣6⃣


 _Sweetheart thanks for the prayers, am getting better_ 


 

 _Babyna, sweetheart dina, habibtyna, I wish you happy birthday in advance, I wish ina iya kara typing cos of you tomorrow amma I can't, age in grace, may Allah grant you all you desired, you_ *know my love for you is.....🤦🏽‍♀ ban San yanda zanyi describing dinshi ba amma know that you are special to me. Happy birthday sweet* *Sawwama* .🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂


 _Dedicated to you, and you alone_ 


Hajiya karama dake tsaye bakin kofa tsoki taja ta bar dakin saboda takaicin abinda inna ke cewa, cikin matsifa inna ta juyo ta kalli bayan Hajiya karama

"Kinyiwa uwarki tsoki...banza fitsararra..." Inji inna, yazid dai gyara blanket dake jikinshi yayi yana harara inna

"Nace kai baka amfani da kayan zamani?... Kanenka basuyiwa kowa ciki ba sai kai banza soko...gaskiya kaji kunya...." 

"Inna dan Allah ki rabu dani inji da abinda ya dameni...." Yafada yana daga mata hannu

"Kaci ubanda ya haifeka....ni kake yiwa matsifar dan uwarka...." Tafda cike  da fada, yazid dai bai kara cewa komai ba, haka ta zazzaga Mashi fada Kuma ba kan meyasa yayi raping poor innocent gal take mashi ba sai kan me baiyi amfani da CD ba, takaici da haushi duk sun cika yazid, daman yasan wannan Karami daga aikinta kenan,  hada kai da gwaiwa yayi yana tuna abinda inna tace game dasu Sharif 

"Allah yasa is part of her cork and bull story...ya fadawa kanshi yana daukan  wayanshi domin kiran mufida.


Shahid na tuki Sharif dake zaune kusa dashi sai saukar Mashi ruwan balai kawai yake

" I told you mu rabu dasu since its a secret amma ka nace sai mu gano abinda ke faruwa...gashi garin binciko na wani an binciko namu...." Inji Sharif dake huci, tsoki Shahid yaja

"Wallahi kana kara cewa its my fault zanyi parking motan nan muci uban juna yanzu...." Bai idaba sharif ya katse shi dacewa

"Anje an fada...laifin uban waye in ba naka ba?... Its all your fault... Kasan halin dad...we don't know irin action da zai dauka kanmu ba...." Ya fada cike da tsoro, shahid baice komai ba yayi parking motan gefen street dinsu don daman basuyi nisa ba, Dora kai yayi kan staring yana tunani, shi kuma Sharif relaxing yayi jikin kujeran motan yana breathing kaman Wanda yayi race, ahankali shahid yace

"Just relax...dad ba zai hukunta mu kan maganar wannan lunatic old woman ba..." Yafada in a comforting tune don duk da ac dake cikin motan Sharif sai hada zufa yake saboda fargaba, daga kai yayi ya watsa ma Shahid harara

"You are talking kaman bakasan halin dad ba....yana wasa da maganar wannan tsohuwar ne?....kasan what ever she says is final...ni dai am scared... Allah yasa kar dad yayi cutting allowance dinmu...." Inji sharif, shuru ya dan biyo baya for a moment sannan Sharif ya saki wani dan iskan murmushi tare da cewa

"Wai is it true yaya yayiwa wata ciki?.... I still can believe this...." Yafada with amusement, shima shahid dariya yayi yana cewa

"Amma yaya is a disappointment... Ji yanda ya rame kaman kanshi farau....mtwsss...."      

"Novice ne...don da gani he's regretting it...." Dariya sukayi duka, wayan shahid ne ya fara ringing,

"The boss is calling..." Ya fada yana nunawa sharif screen din wayan,

"Wallahi wannan tsohuwar najadun ta ja mana...." Inji sharif yana kallon screen din wayan da aka rubuta my hero, which means their dad, yana picking yayi saurin saka a loud speaker,

"H...." Bai karasa ba dad dinsu yace

"Ku sameni now!!!..." Yana kaiwa nan ya katse wayan. Kallon juna sukayi sharif ya hadiyi wani abu sabida tsoro, shahid hannu ya Dora bisa kai, few seconds later yace.

"See we have to be bold... We shouldn't look suspicious...." Inji shahid dake juya kan mota zuwa gida.


Dija na nan kwance har karfe 10, wani irin bacci mai nauyi ya kara daukata amma ba mai dadi ba, taba bacci tana firgita,   kudundune kanta tayi sabida sanyin da takeji amma rana da fara dukan jikinta ta fara jin dadi amma fever da takeji kara rising yake don inda zaa aunata da thermometer sai ta bawa 48 baya, abunka da jos babu mai maida hankali kanta, kowa ta kanshi yake amma wasu sukan tsaya su kalleta for just few seconds sai su wuce while wasu ko inda take basu kallo, ahankali ta bude idanuwanta da sukayi mata nauyi, ganin mutane na wucewa da yawa yasa tayi karfin halin mikewa zaune, kokarin mikewa tayi amma she couldn't, da crawling ta koma jikin wani bango dake gefe daya ta Jingina, duk abinda ke faruwa tana rike da bag dinta tare da drugs and sauran bread data saya, she never needs her mother the way she needs her now, she don't want anything, kawai abinda takeso is someone she can hold on to, somebody that will hold her back, 

"Ammi...." Tafada ahankali tana nishi, maganin da aka bata ta dauko, ahankali ta daga kai ta yiwa mai saida ruwa alaman yazo da hannunta, da sauri yaron ya kawo ruwa ta mika Mashi goma ya bata ruwa daya batare datace uffanba, maganin ta balla ta saka a baki sannan tasha ruwa, bread tayi kokarin ci saboda yanda cikinta ke crumbling amma ta kasa, kara daga kai tayi tana kallon masu wucewa ko Allah yasa taga abinda zatayi shaawanci Allah so kind sai ta hangi mai saida gurasa, sai taji she can eat it despite her lost of appepite, kiranshi tayi ya zo ta sayi na hamsin, ko rabi bataciba ta ajiye sauran gefe daya, inda ta jingina babu rana so she was so cold, hawaye ne ya kara gangaro mata.

 Ahankali ta daga hannunta ta goge, tana gogewa wasu na fitowa, yanzu takejin rashin uwar tattare daita, she's missing her family like crazy, adua take ko Allah yasa taga mutum daya Wanda tasani, she really needs a comforter, she's so lonely, she is wondering how cruel and wicked the world is, gata yar yarinya in pain and agony amma no body cares, gani take inda zata mutu nan babu bai bin ta kan gawanta,

"Mutuwa...kazo...dan Allah....." Ta fada sounding so feed up. Tana nan zaune har karfe sha biyu inda taji wannan fever ya sauka, amma she still feels weak, ganin babu mai damunta kan ta tashi inda take zaune yasa ta kara relaxing, bag dinta ta ajiye kayi tayi pillow dashi, few minutes later bacci ya kara dauketa.


 Bata farka ba sai bayan asr, mikewa tayi taji jikinta da sauki sosai, tanason dan yawo kaman yanda ta saba amma gani take zata hadu da yazid, har yanzu sunanshi bai zauna mata sosai ba, at times she recall Yasir wani lokacin Kuma ta tuna hes yazid not Yasir,

"Allah yasa kar in ganshi...." Ta fada tana tashi tsaye daga inda take zaune. 


Bayan sallan magrib dad ne zaune ya hada tagumi sai Hajiya karama da Hajiya babba da suke zaune both side dinshi, then inna dake zaune kan kujera da plate hannunta tana cin tuwo shinkafa sai fada take wai bai yi taushi ba

"Wai tuwon shinkafan sai gris...gris...yake...mata babu abinda suka Iya.....ko danko tuwon baiyi ba.. Ko saurin uban mu kuke oho...."tafada tana kai loma Kuma from all indication tana jin dadin abincin amma she cant stop complaining, Hajiya babba bata daga kai ba don abinda ya dameta daban, ita Kuma Hajiya karama kallon ta tayi ta watsa mata annoying look batare data bari ta ganiba, sallama akayi Hajiya karama ta daga kai ta amsama su sharif dake sanye da jallabiya kaman wasu ustazai, don suna dawowa suka tarda dad zai fita masjid, suma da sauri suka karasa tare da  watsa ruwa suka tafi masjid, kowanne da tunanin dayake, direct daga masjid part din dad sukayi. Itadai Hajiya karama tasan abinda ke nan amma Hajiya babba bata Sani ba cos bata nan lokacin da inna ta fasa wannan kai, inna na ganin su shigo dakin ta daga kai ta watsawa each and everyone dinsu harara tare dacewa

" shegu Ashe kuna sallama...dayake ni kun raina ni...." Tafada masu, basu kalli inda take ba suka samu gefe daya suka rakube, sunfi minti biyar da zama sannan dad ya daga kai idanuwanshi kaman garwashi ya fara cewa

"Ba....." Da sauri inna ta daga Mashi hannu,

"Me zakayi?...." 

"Magana zanyi masu... " 

"Ina yazidu?... Ai shine babba... Don haka...kome zaayi dole a kirashi...." Inna ta fada atakaice, dad dai baiso hakan ba amma bai yiwa inna gardama don haka ya umarci shahid ya kirawo yazid, Shahid na zama shima ya shigo da sallama ya samu wuri ya zauna tare da mike legs dinshi sannan ya soka hands dinshi cikin cinyanshi, kanshi kasa, daman yana shigowa dad ya kara hade rai, saida kowa yayi settling sannan dad ya fara cewa

"The reason Dana kirawo Ku nan is not for anything sai don Ku biyu...." Ya fada yana nuna sharif da shahid, gabansu ne ya kara faduwa, matsawa shahid yayi kusa da Sharif ya Dora hannunshi kan hannun sharif dake kasan tiles,

"Na Baku nan da sati biyu kowannen Ku ya fiddo matar aure!!....." A razane su shahid suka daga kai suna kallon dad, surprise look ne kwance kan face din Hajiya babba, Hajiya karama tayi saurin cewa

"For what?...." Bata idaba inna ta katseta dacewa

"For meye?....basu isa auren bane?....ko da akwai abinda shegun yaran nan basu Sani ba?...." Shi kam yazid eyes dinshi lumshe Kuma tunda ya shigo falon bai daga kai ba, 

"Gaskiya ni ban son aure...." Sharif ya fada

"Nima wallahi am not ready for marriage...." Inji shahid, 

"Kai!!!...." Dad dinsu ya daka masu tsawa,

"Ina wasa daku?...." Da sauri suka girgiza kai, 

"Then kowanne ya fiddo wacce yake so ko Kuma ni in zabar maku...." Dad ya fada atakaice, 

"Ni wallahi bani da wacce nake so...." Shahid ya fada kaman zaiyi kuka at the same time yana harara inna dake lashe hannunta kaman babu gobe, 

"To ai an gama...isa ka bari ni zan zaba masu mata cikin dangi....." Inji inna dake ajiye empty plate dake hannunta kasa, da sauri suka mike,

"Wallahi bamu son aure...yanzu ...." Suka  fada in chorus, 

"Sit now!!...." Dad ya daka masu tsawa, da sauri suka koma suka zaune, yazid dai ko uffan baice ba cos hes absent minded,

"Bakuson aure kuke bin Matan banza?..." Inji inna, da sauri suka daga kai suka kalleta

"Mu!!!!!" Suka fada tare kaman basu San abinda take cewa ba, itama Hajiya babba daga kai tayi tana kallon inna cikin tashin hankali

"Inna matan banza Kuma?..."

"Eh sharri zanyi masu?...to aure babu fashi... Sai anyi ko kuna so ko baku so...." Tayi directing maganar ta to su Hajiya, Da sauri hajia babba ta mike tana cewa 

"Nifa ban gane abinda ke faruwa nan ba...." Itama inna mikewa tayi

"To dukana zakiyi ne....naga kin tashi tsaye,..."  Kallonta dad yayi ta koma ta zauna

"Mu wallahi babu ruwanmu....sharri take mana...." Inji shahid, hannu innata Dora bisa kai, 

"Ni kuke kira da makaryaciya?.....inna lillahi.....isa kana ganin yaranka suna kirana da makaryaciya?...." Inna ta fada  kaman zatayi kuka, hararanta Hajiya karama tayi,

"To gaskiya baa yiwa wayan nan yaran da basu mallaki hankalinsu ba aure....how old are they?....ni dai ...." 

"Keep quite!!...." Dad ya daka mata tsawa sannan ya maida hankali shi kan su shahid

"Both of you are getting married in the next two months... That's final..." Inji dad

 Hannu suka Dora bisa kai

"Dad dan Allah kayi hakuri.. Babu abinda mukayi....wannan innan karya take...."

"Quite.. Inna ke karya?..." Inji dad, yazid ko nude eyes baiyiba balle ya daga kai har yace kala, 

"You can go..tunda baku da wacce kukeso....sai inna ta nema maku mata...." Inji dad, da sauri shahid yace

"Ina da wacce nake so...." Wani irin disgusting look Hajiya karama ta watsa Mashi,

"Wai da gaske kake ne?..." Ta tambayi dad,

"Do I look like am joking?..." Ya amsa mata atakaice

"Haba alhaji...pls let's do some investigation.... It might not be true..." Inji Hajiya karama, Hajiya babba kam confusion bai barta tayi magana ba, ita ba aure ne damuwanta ba, kawai matar banza da inna ta ambata, daga kai tayi ta kalli yazid dake zaune wuri daya ko daga kai baiyi balle motsi, she feels for him har cikin ranta, 

"Yauwa dan albarka...wacece kakeso?..." Inji inna ta tambayi shahid, bai amsa ba ya watsa mata harara

"Ba da kai akeba?..." Inji dad, da sauri shahid yace

"Asabe...." Ya fada yana tunanin his feelings towards her, kallon shi Sharif yayi 

"Wacece ASABE?...." Dad ya tambayeshi,

"Mai aikin small mom...." Yafada kanshi kasa at that moment sai yaji ko yanzu aka daura aure its OK, wani irin tsoki small mom taja

Good....kai kuma fa?..." Dad ya tambayi sharif,

"Ai dad ni wayanda nakeso suna da yawa..." Ya fada yana turo baki,

"Made up your mind...." Inji dad, hajia babba mikewa tayi itama Hajiya karama tabi bayanta inna tabisu da harara. 

"To mutum biyu nakeso...." Ya amsa wa dad,

"Zan aura maka daya kai kuma in kana da hali ka auri daya da kanka...." Inji dad

 "Ai dad ban iya auran daya in bar daya...sai dai kayiwa shahid kadai in na fara aiki in hada su biyu in aura...." Ya fada babu kunya,, yazid baisan sanda murmushi ya bayyana kan face dinshi ba

"Wallahi dad karya yake....in baa yi Mashi  yanzu nima kar ayi min...." Inji shahid, hararanshi sharif yayi

"Ai kai kana da wacce kakeso....kawai kayi ni nayi nan gaba ...." Shahid zai magana dad ya daka masu tsawa don ya lura abin zai zama wasa inna kuma tagumi tayi ta cika tayi fam.

"You are all dismissed.. Kuje Ku fara shiri...your wedding is in two weeks time...." Dad ya fada atakaice, da sauri suka mike 

"Ku tsaya dan waje Ku maidani dan ubanku..." Inji inna, basu CE komai ba   suka fice, inna mikewa tayi tabi bayan su shahid, ahankali shima yazid ya mike ya koma part din shi. 


Inna ba karamin jijjiga tasha a motansu shahid on their way back ba, sai tsine masu take amma basu juyawa balle su tanka mata, har bump suke tsallakawa da gudu.


 _Two months later_


Atakaice cikin wata biyu saida yazid ya je jos sau uku duk don neman dija amma all to no avail, duk zuwan dayake bai fadawa mufida the exact place da zashi sai dai yace  office things, amma duk zuwan zan in har ya dawo sai yasha drip sabida rashin cin abinci. 


Abu kaman wasa anata preparation din auren sharif da shahid, babu irin magiyan da su Mom basuyi ba amma babu abinda dad ke cewa sai ban barin yaran nan  sukani cikin hallaka so better in fita hakkinsu. 

Su kam yanzu basu damuwa don sun San dadin mace so suna tunanin they don't have to screw and be afraid anymore, they are free to do what so ever da matansu, kuma sun San money won't be the matsala cos dad yayi masu starting elaborate business kowa da nashi, wani lokacin sai sharif ya rafka uban tagumi da shahid ya tambayeshi matsalan sai yace 

"Yanzu @ 25 zamu samu yara kenan?..." Sai shahid yace

"Haven't you had of family planning?..." 

"Amma ance it's dangerous.... I love asiya( ASABE)...." 

"Then get ready tobe a dad...nidai am not ready... Abinda nakeso is non stop sex...har inji na bar shaawa...." Inji shahid dake mika. 

"Hmmm..." 

"Ni one thing is that zan kara mata ko zuwa next year ne..." Shahid Yafada not planning at all.


Ita kam ASABE tunda sharif yace ita zai aura dad yasa aka maidata gidansu without reason, gidansu fada suka dinga mata kan ta watsar da damanta tunda tayi laifi an maidota, duk explanations da take masu kan batayi komai ba is not accepted by her guidance har sai bayan sati daya da dad da wasu friends dinsu sukaje  Neman auren asabe ga shahid. Da gudu suka amince amma ita da kanta bataso.


Su Mom basuki zabin shahid ba don sun San da talaka da maikudi are all from Allah, and what will be will always be nor matter the obstacles. Lefensu irin daya akayi duk expensive and elegant kaya aka zuba. Tunda ake maganar wedding din yazid bai taba magana ko sau one ba, shidai nashi ido don according to him his problems are enough for him.


Abangaren dija kam taga rayuwa cos tayi spending two whole months on the street of jos, yanzu her pregnancy is 7 months, in ka San dija  last three months to yanzu bazakayi identifying dinta ba don tayi baki tayi dirty kafanta yayi developing cracks she looks so tired and pale, yanzu ko hijjab bata yawo dashi kanta kaman na mad  person, she looks older than her age,  people around sun Riga sun San she's homeless hakan yasa wasu ke dan bata abinci kyauta, tayi kukan rashin kowa har ta hakura ta barwa Allah komai.  Amma one thing shine babu Wanda ya kara molesting dinta don kafin a farga da she's aloner har cikinta ya fito. At time in Tana zaune   gefe daya kafin ta kwanta sai ta  rungume cikinta da kanta don yanzu tasan da akwai da cikin cikinta, the moment tayi hugging cikin sai taji all loneliness is gone, wani lokacin sai ta dinga yiwa cikinta magana in short kaman wata insane person ta koma.


Sweetheart kar wacce tayi min kuka cos of dija, remember its just a fiction nothing real.💁🏽‍♀


Once again thanks for the prayers.

[6/22, 5:51 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: ❤💙💜💛💚🧡

NA CUCE TA

🧡💚❤💙💜💛


®Zuwairat (ummumaryam)


2⃣7⃣


Yau anyi ruwa sosai a jos hakan yasa garin yafi da sanyi, dija da rakube gefe daya a inda take kwanciya wato inda masu ganin doc ke zama, ji tayi sanyin yayi yawa, ga jikinta nayi mata itching don har ta mance rabon da tayi wanka, she can smell her body, amma hakan bai hanata jin sanyin ba, bodyguard dintane ya motsa don tana ganin cikinta amatsayin abinda ke tsaronta don duk yanda take da jin tsoro data tuna da akwai wani cikin jikinta sai ta rage jin tsoro, duk yanda take cikin damuwa data tuna abin cikinta sai ta saki murmushi, kawai sai ta zauna tana picturing face din abin dake cikinta, 

"Da sanyi ko?...." Ta fada ahankali bakinta na rawa, 

"Kaima kana jin sanyin?..." Ta sake fada tana kallon cikinta, kuma Allah so kind in tanawa cikin magana bai dadewa sai yayi motsi kaman yana replying ba karamin dadi hakan ke saka dija ba, 

"Banji ba...da sanyi?..." Ta sake tambayan silent tummy dinta, shuru tayi tana sauraron movement as usual amma nothing, shafa cikin tayi,

"Babu motsin yau?.... Kayi motsi....kaga yau babu wuta ....tsoro nakeji ...kuma ga sanyi...." Ta fada tana shafa cikin ta, still shuru babu response, sikam daga hannunta tayi ta laftawa cikin duka, Wanda sai da ta dan saki kara saboda zafi. Nan take abinda ke cikinta ya fara juyawa kaman yanda take bukata, murmushi ta saki 

"Nace kana jin sanyi?...." Ta tambayi cikin, motsi ya danyi

"To bari in rufeka...karkaji sanyi...." Ta fada ta bude bag dinta daya kara tsufa yayi dirty saboda yanda take pillow dashi always

 Daya daga cikin kayanta da sukayi dirty ta dauko ta rufe cikinta,

"Sanyin ya dainako...." Ta tambayi cikin tana shafa shi tro and fro, dan biting lips dinta tayi sabida yanda sanyi ke rasta legs dinta, Riga daya ta kara daukowa ta rufe legs dinta sannan ta samu sauki. Dan juya kanta tayi gefe daya kawai sai yazid ya fado mata arai, sai take tunanin da batayiwa ammi gardama ba da yanzu tana zaune lafiya da family dinta, she's young and innocent amma yanzu tasan yiwa babba gardama is bad don ta koyi darasi a rayuwa, tasan duk abinda babba ya fada is always right don she promise herself never to disobey an elder again. Tana tuna sanda ammi ke kukan kan kar ta tafi ta barsu amma she wanted a better life for herself and her family, bata yi zaton such an awful destiny awaits her ba, 

"Mutane basu da mutunci...in nayi kudi zan dinga taimako....in naga yar karamar yarinya zan taimaka mata....dukkan mutane basu iya taimaka min...." Tafada tana fashewa da kuka at the same time tana scratching jikinta, bata iya good ten minutes batayi scratching private part dinta ba saboda yanda take ji, cikin kuka tafara cewa

"Na gaji...nagaji.. Allah nagaji...Malam yace aljanna da dadi...ka kasheni ka sakani a aljanna...ni dai nagaji...." Ta fada tana dukan kasa same time abun cikinta ya kara motsi, dan saurarawa tayi sannan tace 

"Da gaske nagaji...kawai mu mutu ko mun huta...ko mun samu wurin bacci mai kyau

..ko mun dinga samun abinci kan lokaci...." Tafada tana goge face dinta sannan tana tuna ta kusa gama kashe kudinta, despite tana managing sosai. At times tanajin kaman ta tafi kauyen su ammi  amma kuma the feeling of rejection sai ya hanata. 


  Yau wedding dinsu shahid sauran 3 days, mufida na tsaye bakin wardrobe tana packing kaya cikin bag, yazid na kwance yana kallon ta, kawai sai tunanin Allah yasa ya shawo kanta kawai yake don yayi deciding ba zaije wedding din ba, instead zai kara komawa jos during the weekend ko Allah yasa yaga dija, dan juyowa tayi ta kalleshi shima ya kalleta tare da sakar mata murmushi, itama maida Mashi martani tayi sannan tace

"Baby na gama packing nawa....it's your turn...." Ta  fada zipping bag din

 Dan murmushi karfin hali yayi yana lumshe eyes kaman mai jin bacci 

"Baby...I think ba zan je ba...." Ya fada ahankali, mufida dakata zipping tayi ta tsaya tana kallon shi for a moment sannan tace

"Why dear?...." Ta tambaya tana komawa kan gado kusa dashi, jawota yayi 

"Cos I look horrible... Banason a dinga tambayan what's wrong with me...akwai kije...zan zo daukanki next week...." Yafada yana shafa gashin kanta, 

"Haba dear...how is that possible... Ace two of your siblings zasuyi aure kuma your are absent... Gaskiya muje kawai...ko wedding fatiha kayi attending...." Ahankali ya girgiza mata kai

"No baby...kawai kije...after all we have a lot at the office... Kinga few days back da banyi aiki ba yasa aikin sun zama Lodi....." Kai kawai mufida ta dinga girgizawa, 

"Baby yau Thursday.... Mu tafi gobe Friday...sai ka zauna gidanmu...amma gaskiya I don't want to travel with out you..." Tafada tana lafewa jikinshi, kissing kanta yayi

"Sorry sweetheart... Just this once...go with out me...", mikewa tayi daga jikinshi

" if you are not going.. Am not... Kai da abunka kace baka zuwa... Ina amfanin zuwa na ni?..." Tafada tana mikewa daga kan gado, wurin bag datayi packing ta nufa ta duka zatayi unzipping, da Sauri ya mike

"Baby mommies zasuyi fushi in baki je ba...." Yafda yana rike mata hannu kar tayi zipping bag din,

"What about you?.. Bazasuyi fushi in baka je ba?..." Tafada kaman zatayi kuka, tallabo face dinta yayi

"Bazasuyi ba...you know they don't care about me any more..." Yafada cikin sanyin murya

"They care mana...muje ko kuma  in fasa zuwa...." 

"No dear ki zakije....go first thing tomorrow morning... Ni kuma zan zo jibi...." Yayi mata karya, turo baki tayi

"I don't believe you...." Dariya yayi 

"My word is my bond....just go and enjoy yourself...." Hararanshi tayi

"Wane irin enjoyment zanyi babu kai?...." Tafada sounding naughty, dariya yayi

"To muje muyi wanka sai in baki na sati daya...." Yafada yana daukanta.

 Dariya itama tayi

"Na sati daya na zalunci kenan...." 

"Ai kinsan am always gentle...." 

"This days ko...amma before you are rude in bed...." Tafada tana tuna yanda yake handling dinta kafin pregnancy case din nan ya fito,

"Yanzu baby am rude?... Duk sauki na?...to yau sai na kwada maki rudeness... Yau my name is rudeboy...." Yafada yana tura kofan bathroom da kaanshi, dasauri ta diro daga hannunshi,

"Gaskiya banson rudeboy...just be gentle...." Tafada tsoro na kwance kan face dinta,

"Ai so nake yau in bar maki tabo yanda da kinje kano dadin na nan jikinki..." Hararanshi ta karayi tare da komawa gefe

"Banson... Na hakura...." Dariya yayi

"Just joking...kinsan I can't do anything  like that..." Yafada yana cika bathtub da ruwa at the same time yana tunanin how well he's trying don ji yake kaman ya Dora hannunshi kai ya dinga ihu in ya tuna cewa his seven months baby na Chan wani waje cikin wahala

"That's if she make it...." Yafada under his breath

 Mufida kura Mashi ido tayi son in da sabo ta saba several time zai dinga yiwa kanshi magana at times taji wani lokacin kuma batajin abina yake cewa amma she knows it's all about khadija. 


The following day suka shirya bayan breakfast wanda  ba wani cin kirki yake ba don in don sonshine ya samu liquid abu ya sha ba kawai cos in sau goma zai kai abu cikin bakinshi sai ya tuna da dija ko ta ci ko bata ci ba hakan yasa ko kadan baison cin abinci amma yasan rashi hakan zai batawa mufida rai so dole yake forcing kanshi yana cin abinci. 

Trolley bag dake shake da kayan sawan mufida ya dauka ita kuma mufida ta tsaya kashe electronic dake falon. Bakin kofan falon ya tsaya yana jiranta sai da ta gama ta taka cikin kasaita  ta karasa inda yake tsaye, hannuwa ya bude mata ta fada jikinshi

"I will miss you..." Ya rada mata cikin kunne, 

"For just a day ko....tunda kace zakazo gobe...." Tafada tana kara lafewa jikinshi, 

"Amma kaman shekara nakeji...cos am gonna be lonely...." Ya ce mata, kissing dinta yayi for a moment sannan ya bude kofa

"Ladies first..." Ya fada yana nuna mata kofa ahankali ta wuce tana murmushi bayanta yabi tare da locking door dinsu sannan ya kama hannunta suka sauka zauwa parking lot.  


Da Sauri ya ajiyeta park don cewa tayi bata iya driving from abj to Kn wai zai bata wahala, empty golf ya amsar mata ya biya ta shiga sannan ya kama hanyan office. 


Around noon yana zaune a office yana tunanin rayuwa, yanzu yasan sauran two months dija ta haihu kuma baisan irin halin da zai shigaba muddin har lokacin yayi bai ga dija ba hakan yasa yayi niyyan  in ya tafi jos wannan Karin zai je TV and radio stations ya bada description dinta don a tayashi cigiyan ta don ya tambayi pics dinta ammi bata dashi. 

"Kai..." Yaji an fada ana dukan desk din gabanshi, hakan ya maidoshi hayyacinshi, gyara speck din face dinshi yayi yana murmushi

"Kai yanzu baka da abunyi sai tunanin..." Inji sultan dake  zama kan leather seat dake facing yazid

"Ba tunani nake ba...kawai am just absent minded ne...." Ya amsa Mashi,

"Kai ustaz ne amma sai shegen karya....akamaka red handed amma kace ba haka ba...in ba tunani kake na did you know sanda na shigo ciki?..." Sultan ya tambayeshi, murmushi kawai yayi bai kara cewa komai ba, sultan zai bude baki yayi magana wyanshi ya fara ringing, murmushi yayi yana cewa

"My mommy..." Yafada yana picking wayan, yazid dai kura Mashi ido yayi don yanzu ya mance rabonda mom ta kirashi sannan in ya kirata discussion dinsu very brief ba kaman da da suke hours suna hira a kan waya ba.

"Mommy I promised zanzo ai....tare zamu cinye wannan weekend...." Yazid yaji sultan na fadawa mom dinshi

 Murmushi kawai yazid yake saboda yanda sultan ke labartawa da mom dinshi, sunfi minti ashirin suna waya sannan sukayi bankwana, dariya sultan yayi yana cewa

"Wallahi zullumin tuki daga nan zuwa jos kawai nake..." Surprise look yazid yayi Mashi tare da dafa goshinshi

"Kasan na mance you are from jos?.... It escape my mind wallahi...." Dariya sultan ya karayi

"Da gaske kake?..." 

"Wallahi kam...ai for the last two months sau uku baje jos....kuma a hotel nake kwana kafin in dawo...." 

"Kam....amma baka kyau ta ba....ga gidajen mu chan har da guest house...." Inji sultan

"Ai I tell you na mance...ko gobe ma zan goma jos....." Yafada not sounding happy kaman da farko, 

"To me kakeyi a jos?..."  Sultan ya tambayeshi, shuru yazid yayi yana Dana sanin fada Mashi yana zuwa jos don ya mance zai tambayeshi dalilin. 

"Ina zuwa wajen families ne..." Yazid yayi Mashi karya, girgiza kai sultan yayi

"Ban yarda ba ...kodai mata zaka kara...amma zuwa jos don ganin family har sau uku a cikin wata biyu is not accepted...." Dariya yazid yayi

"Ai ba mugun abu bane...kawai na fada maka gaskiya...." 

"Hmmm ai ku ustazai ne...baku karya...saidai Ku fadi ba daidai ba....." Inji sultan, yazid dan daure fuska yayi  don yasan he's no saint,

"Gobe sai mu tafi tare kawai..." Inji sultan, 

"Ai ni ba cikin gari zani ba....sai dai zan kwana gidan Ku ne...." 

"Ai wannan ba matsala bane ...kawai muje tare ..zanyi escorting dinka zuwa inda zaka...." Da Sauri yazid ya girgiza Mashi kai 

"No.... "

"OK...muje sai kayi amfani da motan gidanmu kaje inda zaka ...." Sultan ya fada mashi,

"OK then....daman banson kwana a hotel wallahi...." Haka suka cigaba da hira sannan sultan ya koma office dinshi, the following day which was Saturday suka kama hanyan jos run da sassafe, da motan sultan sukayi amfani.

[6/22, 5:52 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: ❤💜💛💙💚🧡

NA CUCE TA

💚🧡❤💙💜💛


®Zuwairat (ummumaryam)


2⃣8⃣


 *Wattpad @ummumaryam29* 


 _Www.ummumaryam.com_ 


 *Email me @ [email protected]


 *Don't forget to vote and comments. Thanks*


 *This page is for all my wattpad follower, voters and readers, thanks for the love* 


Sultan na tuki yazid yayi relaxing with his eyes closed, tunanin rayuwa, kawai adua kawai yake Allah yasa yaga dija wannan Karin don yasan sauran two months dija ta haihu, in har bai gantaba before then baisan yanda zaiyi da ranshi ba. Sunfi hour suna tafiya amma ko uffan baice ba, saidai sultan ya dan jashi da hira kuma he chooses the short word to reply him don kar hiran ya Dau lokaci. 

"Wai pls what is wrong with you?....ba haka kake ba...." Inji sultan, cikin kasala yazid ya kalleshi 

"Babu komai...kawai dai na gaji ne....amma am OK?..." Sultan kallon shi yayi for just few seconds sannan ya maida hankalinshi kan titi

"Kasan wallahi ina iya sharing problems dina da kai...though we are just co workers amma you have a special place in my heart...amma kai ba haka ba... Ga damuwa karara a face dinka amma baka iya fadamin abinda ke damunka...." Sultan ya fada yana tuki, dan murmushi yazid yayi yana gyara zamanshi

"Kasan ba Komai mutum ke iya fadi ba...wani abun sai hakuri...." Yafada cikin sanyin murya

"Amma ance problem shared is problem solved....taya zaka samu maganin matsalan ka in baka fadi ba?.....ni wallahi ina ganin kana daga cikin mutanen da zan iya sharing komai dashi....you are nice... Religiou...." Bai idaba yazid ya dan daga mashi hannu 

"Am not all you have mentioned.... Am a monster... Am bad and dangerous... In short am dangerous than I gave myself credit for...." Yafada muryan shi na cracking kaman zaiyi kuka, ajiyan zuciya sultan ya saki

"Just let it out....zakaji sauki sosai...." Kai yazid ya girgiza Mashi,

"Something are better left unsaid.... Am not proud of abinda nayi....saying it ruins my happiness... Kawai kasani am not who you think I am....." Yafada yana murmushi wanda yafi kuka ciwo,

"OK....amma take it easy on yourself...." Inji sultan.

 "I wish...." Inji yazid, haka sultan ya dinga driving har suka isa gidansu, kafin su iso babu abinda yazid keyi sai  kalle2 yake har sultan ya gane maybe he's looking for something, 

"Kana Neman wani abune?..." Sultan ya tambayeshi, kai ya girgiza

"No...kawai ina kallon garinku ne..." Ya amsa mashi, har cikin ranshi yanason fadawa sultan amma how would it sound ace shi yazid yayi impregnating yarinya. Shuru kawai yayi.


Sultan bai gama parking ba lil sis dinshi da bazata wuce 17 ba ta fito a guje, sauran kadan data kadashi kasa sabida yanda ta diro Mashi kaman wata karamar yarinya, yarensu suka farayi daga inda suke, dan kauda kai yazid yayi tare da yin dariya for 0ne to two seconds saboda how funny it sounds

"Baki gaida friend dina ba..." Ya fadawa sis dinshi, da sauri tayi juya ga yazid dake wearing murmushin karfin hali ta gaidashi amsawa yayi yana cewa

"What a remarkable resemblance...." Don daka gansu kasan blood daya ke running through their vain. Sultan na rungume da sis dinshi ya juya ga yazid

"Ustaz...you are welcome to my home...." Murmushi yayi yana tunanin he wish zai ya fada mashi ya bar kiranshi da wannan sunan amma yasan ko ya fadi a banza,

"Gidanku dai...ka wani CE my home kaman naka kai kadai?...kaida baka da mata?..." Yazid ya fada mashi cikin zolaya. Haka suka shiga cikin katafaren falon, da sauri mom dinshi ta taresu cikin murna da jin dadi

"Mom wannan shine yazid isa bala?...wand...." Bai idaba mom dinshi tace

"Ohhh...you mean isa bala dai?..." 

"Yes mom...shine mukayi wedding dinshi last few months...." Dariya mom tayi farin ciki karara a face dinta, 

"Yanzu kuje kuyi wanka kuyi freshening up sai Ku fito kuci abinci...." Inji mom din sultan, sultan bin wata hanya yayi bayan ya umarci yazid daya biyoshi. 


Nan suka shiga wani part mai dauke da falo da dakunan bacci biyu. 

"Uztaz kayi amfani da wannan dakin.. " ya nuna mashi left hand side room, 

"OK..thanks... Amma yanzu zanje inda na fada maka.... In na dawo da yamma zanci sbuncin...pls help me explain it to mom kar tayi fushi...." Tsaya kallon shi sultan yayi

"Amma why not ka watsa ruwa nima in watsa ruwa sai muje tare?.." Da sauri yazid ya girgiza Mashi kai kaman Mara gaskiya,

"No...I will find my way back...." Amsa mashi

"Hmmm you are just unbelievable.... To bari driver ya kaika tunda ba garin kasani ba sosai..." 

"OK..  " yazid ya amsa mashi amma ba don ya so ba

 Sultan fita yayi ya fadawa mom dinshi yanda sukayi da yazid, Sam bataji dadi ba amma daya fada mata nan gidan zai kwana sai ta saki ranta. Wurin driver yaje ya sanar dashi ya shirya zai fita da abokinshi.


Part din shi ya koma ya tarda yazid daya rafka tagumj, nan ya fada mashi motar is ready da sauri ya mike kaman wanda ke zaune kan allura. Bayanshi sultan yabi da kallo yana mamakin how boring yazid have become. Yazid na fita ya tarda driver dake zaune cikin motan yana jiranshi da sauri ya jefa kanshi gaban motan yanda zai samu view din gari da kyau,

"Ka kaini supermarket..." Ya fadawa driver don sayawa su ammi foodstuffs kaman yanda ya saba saye duk sanda zaije kauyensu. Daya daga cikin supermarket driver ya kaishi. Fita yayi ya shiga yana kalle2. Bayan kaman minti ashirin aka biyoshi da kayan abinci kala2. Daga nan suka kama hanyan kauyensu ammi.


Ita kuma dija data tashi yau taji duk jikinta babu dadi, haka nan take samun weird feelings, kawai cewa cikinta tayi batajin dadi, ta fita tana yawonta amma she walking tana bude legs sabida yanda batajin dadin tafiyan. She feels so uncomfortable. Inda take cin abinci Safiya taje ta gaida matar

"Dija an tashi?..." Matar ta tambayeta,

"Eh...." Ta fada tana zama dan nesa daita don tana ganin the look on people's face duk sanda ta zauna kusa dasu hakan yasa take zama dan nesa dasu. Tafi minti goma zaune bata ce kala ba, juyowa mai kosan tayi

"Yau dija baki sayen kosai ne?... Ko sai ta kare?...." Matar ta tambayeta, 

"Zan saya...." Ta amsa mata cikin sanyin murya, shuru ya an biyo baya sannan tace

"Dan Allah....inyi wanka.....gidanki?...." Ta tambayi matar muryan ta na rawa, 

"Eh...babu matsala...amma ki jira in gama sai muje tare tunda da nisa kadan..." Matar ta amsa mata, wani irin dadi taji don tunda aka gano she's on the street bata kara samun wurin wanka ba, da tana wasta ruwa cikin bathroom din hospital amma yanzu angano she's not a patient aka hanata wanka wurin. Yanzu ta manta rabonda ta sakawa jikinta ruwa. Kosai ta saya na hamsin ta zauna nan ta ci tana jiran   matar ta gama su tafi.


Sai wajen 10:30 matar ta gama ta tattara kayanta dija tabi bayan ta suka tafi gidanta

 Suna isa ta nuna mata kewayenta

"Bissimillah...." Matar ta fada mata,

"To...na...gode..." Dija ta fada ta nufi tiny toilet din, tana shiga taga empty bucket, daukowa tayi,

"Ina...ruwa...da sabulu?..." Ta tambayi matar da ke kaikaye gidanta saboda yanda yara suka hargitsa mata gida.

"Ga ruwa cikin wannan drum..." Ta fada tana nuna mata drum dake tsaye

"Sannan da akwai sabulu bakin window..." Ta nuna mata inda soap yake, jiki na rawa ta debo ruwa, bata diba da yawa ba ta dauka ta kai toilet sannan ta dawo ta dauki sabulun. 


Tana rufe kofa ta fara rage maranta sannan ta cire kayan jikinta, tana yi tana dan cije labe ko ina ke mata zafi oho, tana gama cirewa ta ratayesu, tsayawa tana shafa cikin ta,

"Yau zamuyi wanka...." Ta fada cikin whisper, hannunta biyu rike da tummy dinta ta jingina da bango, sai tayi saurin dagowa tare da Dan sakin kara, hannu ta dan zagaya bayanta tana tabo inda keyi mata zafi, still inda ammi ta doketa da itacene, tana tabawa taji kaman wajen na ruwa. Kurawa cikinta ido tayi kaman baa gobe, tana shafawa tana murmushi,

"Ko ta ina zaka fito?...." Ta tambayi cikin, ahankali ta duka ta fara watsawa jikinta ruwa sannan ta dauki soap da soso dake rataye  ta fara wanke jikinta kaman wacce bata taba wanka ba, the more tana wanke jikinta the more tana jin relief especially her private part, wani irin sakayau taji, bag dinta dake gefe daya ta bude ta dauki wata riga amma ba neat one ba, saka kayan tayi ta maida wanda ta cire sannan ta fito. Adua take Allah yasa matar tace ta  zauna ko da na minti ashirin ne, 

"Na...gama...." Ta fadawa matar, juyowa matar tayi da murmushi fuskanta 

"To dija...." Ta amsa mata

"Nagode...." Dija ta fada mata ahankali,

"Babu damuwa...." Ta amsa mata. Ahankali dija ta juya ta bar gidan.

 Wankan datayi yasa taji kaman ta samu wuri ta kwanta, still tana jin yunwa cos kosan bai isheta ba, tana tafiya cikinta na crumbling,

"Yi hakuri....kudin mu ya kusa karewa....dole muyi maleji...." Ta fadawa cikinta tana tafiya. 


Wani waje Mara yawan mutane ta samu ta zauna nan kasa tare da mike legs dinta ta harde hands dinta kan cikinta ta zauna tana kallon masu wucewa.


A kano kam ba karamin shagali ake ba, family house dinsu yazid ya cika tatul da mutane. Da mufida tazo ranar Friday tambayan yazid hajuya karama tayi ta sanar da ita zai zo yau asabar, mom dinshi kam haushi da takaici ya cikata da bata ga yazid ba, amma data tambayi Hajiya karama ko tayi waya da yazid sai ta shaida mata mufida tace zai zo yau. Hakan yasa ta dan kwantar da hankalinta.

Yau tun ten suke saka ido don ganin yazid amma babu shi, number shi mufida ta kira taji switch off. Mom dinshi fada ta dinga yi dataga har karfe 1 babu yazid kuma karfe biyu ake daurin auren. Itama kira tayi taji kashe

"Wannan yaron na naiman raina ni ko?... Zai ci ubanshi ne..." Inji mom dinshi dake tsaye kusa da Hajiya karama cikin wata karamar daki wanda babu kowa,

"It's not late...kilan ya iso kafin daurin auren..."  

"I doubt that... Gashi wayanshi bai zuwa?... Wallahi in bai zo ba to he better remain in abuja... Don ranshi zaiyi mugun baci in har ya taka Gidan nan...."

Inji Hajiya babba dake huci

"Kiyi hakuri anty..kinsan yazid ya chanza...nidai Allah yasa yaga dija ko hankalin kowa ya kwanta...." Inji hajia karama in a calming tune. Hajiya babba bata kara cewa komai ba ta fice daga wurin, Hajiya karama daukan wayanta tayi ta sake trying number yazid amma shuru.


Yazid dai nan zuwa gidansu ammi driver ya fito ya fara shiga da kayan da yazid ya sayo. Ammi ta koma rai da kashi don babu sauran flesh jikinta, duk wanda ya ganta sai yayi tunanin bazata kai hour daya da rai ba, yazid yayi sallama ya shiga bayan an gama shiga da kayan, an gidan ya fara gaidawa suna amsa mashi, da suna fushi dashi kan abinda yayiwa jikansu amma yanzu sun gane haka Allah ya kaddara, ji yayi binto nacewa

"Har yanzu bamu ga adda ba...." Ta fada mashi don tasan saboda ita yake zuwa. Nan take yazid yaji legs dinshi sunyi sanyi, amma daman he wasn't expecting su ganta. Inda ammi ke kwance ya nufa, gabanta ya durkusa ya gaidata, ko bude ido batayi ba balle ta amsa mashi, sai nishi kawai take

"Dan Allah ki bari in kaiki asabiti....dan Allah ki rufamin asiri kar hakkinku yayi min yawa...." Inji yazid dake magana kaman zaiyi kuka, still ammi bata ce kala ba, yafi minti goma nan durkushe amma ko eyes bata bude ba balle ta tanka mashi, ahankali ya   mike ya je wajen tsohon gidan. Request ya nema kan a fadawa ammi ko zata yarda ya kai ta hospital,  tsohon mikewa yayi ya tarda ammi inda take kwance ya dinga sauke mata zafafan words wanda yasa ammi fashewa da kuka

"Zanje...." Naji ta fadawa tsohon,

"Maza tashi ki shirya...in banda abinki ai wannan yaron nada tsoron Allah...ji yanda yake wahalan zuwa nan....INA tabbatar maki in wasu ne ko tunawa basuyi....maza tashi ..." Ya daka mata tsawa, ahankali ta mike jikinta sai rawa kawai yake Kaman 100 years old woman. Da taimakon  binto ta shirya, yazid na waje yana jiran fitowanta, few minutes later ta fito binto rike da hannunta, sai wata mata dake biye dasu. Da sauri yazid ya bude mata bayan motan ta shiga da binto sai yaruwan ammi.


Shima yazid shiga yayi,

"Ka kaimu asiti...." Yazid ya fada ma driver,

"Wanne?..." Driver ya tambayi yazid,

"Nima ban sani ba....amma ka kaimu mai kyau..." Yazid ya amsa mashi, tada motan driver yayi yana cewa

"Ko in kaiku general hospital?..." Da sauri yazid yace

"Aa...nasan da akwai cikowa..."

"Zanyi masu bayani tunda momin abokinka babbace a asibitin... Na tabbatar basu bata maka lokaci..." Inji driver, 

"In ka tabbatar da hakan mujeto..." Ya fada ba don yaso ba don shi anything general ba so yake ba.


Around three suka kama hanyan cikin gari, ammi ta jingina idanuwanta lumshe,binto sai kalle2 kawai take, adaidai lokacin da suka kusa isa gate da zai sadasu da hospital ita kuma dija ta taho zata cin abinci rana don tun wannan kosai bata kara cin komai ba duk don tayi manejin yan kudinta da baifi 1k ba, binto ta fara ganinta daga nesa amma bata yarda cewa itace ba, shima yazid ya ganta kuma kallo daya yayi mata ya kauda kanshi gefe, da sauri ya kara maida kanshi yana kallon ta while motan na shiga hospital, da sauri binto tace

"Laaaaa....wannan kaman.. Adda dija...." Tafada da sauri, da sauri ammi ta bude ido, yazid ji yayi gabanshi yayi mugun faduwa, 

"Stop the car!!!!!....." Ya fada cikin muryan da shi kanshi baisan yana dashi ba, 

"Adda!!!!...." Binto ta kwalawa dija dake wucewa gefensu, dija daga kai tayi  sukayi ido hudu da binto, tsayawa tayi tana kallon binto then ammi data fashe da kuka ganin yanda dijarta ta koma kaman almajira ga kuma ciki, yazid dai mutuwar zaune yayi yana kallon dija at the same time hawaye na bin juna, dija na tabbatar amminta da binto ta gani ta saki bag dinta ta fara bin motan nake Neman wajen parking da gudu tana kira ammi on top of her voice,  motan na tsayawa ta karasa wajen tarufe Marfin motan ta bude, nan take ta fada jikin ammi tana kuka, babu abinda take cewa sai 

"Ammi....ammi...kiyi hakuri....ban...karawa....ammi waje nake...kwana.....ammi kalli cikina....ammi Dane cikin cikina...ammi yana motsi..ammi...ki maidani gida....ammi kar ki barni nan...ammi ban kara yi maki gardama....ammi dan Allah ki maidani gida in barjin sanyi daddare....." Yanda take magana sai ka rantse Mara hankali ce, babu abinda yazid yake sai kuka, yana hawaye hannunshi biyu kan bakinshi. Dija kara rike ammi tayi tana kuka tana magana, binto kuka likewise sis din ammi, shima driver dake zaune kusa da yazid juyawa yayi yana kallon yar yarinyan dake irin wannan maganar shima saida hawaye ya tarar mashi, ammi tallabo face dinta tayi 

"Dijata...." Tafada cikin kuka, dija na kuka jikinta na rawa ta kama hannun ammi

"Ammi ki taba kiji....yana motsi...." Ta fada cikin matsanacin kuka, tun yazid na hawaye kawai sai kukan taci karfinshi, jin kukan mutum yasa dija daka kai ta dan leka gaba, nan suka hada ido da red and tearful eyes din yazid, da sauri ta mike tana

"Ammi shine....ammi wallahi shine...." Tana maganar tana ja da baya, ganin mota ya taho ita kuna na ja da baya2 yasa yazid saurin fita daga cikin motan, aikam tana ganin ya fito kuma su ammi basu hanashiba yasa ta juya da gudu wanda yayi daidai da zuwan motan. Before driver Motan ya taka break it was late, wani irin karo dija tayi da motan yayi sama daita. 


Hannu yazid ya dafa ga kai tare da saki wani irin razanannen ihu.

[6/22, 5:52 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: 🧡💜💙💚💛❤

NA CUCE TA

💜💙💚💛❤🧡


®Zuwairat (ummumaryam)


2⃣9⃣


 _Follow me on:_ 


 *Wattpad @ummumaryam29* 


 *Email:[email protected]


 *IG: zuwairatummumaryam* 


 *Website:Www.ummumaryam.com* 


 *And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.* 


 *Snapchat: ummumaryan29*


 Ammin data dade batayi tafiyan kirkiba sai gata ta fito daga cikin mota da gudu, haka zalika su binto da driver dake cikin mota, yazid bai San sanda ya karasa inda dija ke wance ba, shima doc daya bugeta fitowa yayi  cikin tashin hankali,

"Khadija!!!....." Yazid ya dinga kiranta yana rike daita nan kasa, hannu ammi ta dora bisa kai tana kuka,

"Khadija dan...Allah... Wake up...." Yafada yana girgiza ta da karfi amma ko motsi batayi, mutane taruwa sukayi suna kallon su, doc daya bugeta ya rike yazid don ya samu daman duba dija amma wani naushi yazid ya kai Mashi Wanda ya tsorata shi yayi saurin ja da baya, 

"Khadija... Pls....don't do this to me....I will be miserable for the rest of my life...." Yafada yana dorata kan kafanshi at the same time yana kuka kaman ranshi zai fita, duk mutanen dake tsaye babu Wanda yayi kokarin taimakawa, doc daya bugeta nason taimakawa amma yana tsoro kar yazid ya kara naushinshi, yazid tsaya kallon yanda cikinta ke motsi yayi ya daga kai yana kallon faces din mutane yana cewa

"Dan Allah Ku taimaka min....pls help....." Da sauri doc din nan ya zo ya rike wrist dinta for a while sannan yace

"Ka dauketa muje...." Inji doc cikin sauri, da sauri yazid ya mike ya dauketa, ammi da dasu binto babu abinda suke    sai kuka, bin bayan yazid sukayi shi kuma yazid na biye da  doc, sai sauri yake amma ko gabanshi bai kallo sai dija, yana tunanin yanda ta koma kaman baitaba

"Me zanyi maki in biyaki for all this pain...." Yafada yan kuka, kallon yanda cikinta ke ta motsi kawai yake, bai ankaraba yaji zaa amsheta daga hannunshi, sai lokacin yaga nurses da gadon da ake tura mutum, baisan ya akayi sukazo ba, babu musu ya dorata kan gadon aka fara turata amma yana rike da hannunta, goshinta daya kumbura ya kalla.

Motsin dan cikinta looks so visible da ko daga nesa kana Iya hangen yanda cikin ke motsi kaman zai fito

 

Doc kallon ta yayi for ya moment sannan yace

"Take her to the labour room..." Hankalin yazid ne ka Kara tashi, baisan lokacin dayace

"Its just seven months....", doc dai baice komai ba amma deep down yana tunanin wanne relationship ke tsakaninshi da ita don they look so different, babu alaman dangantaka tsakaninsu don duk Wanda yagansu yasan they are from two different part of class and level amma yanda yake nuna damuwanshi is questionable to him

 Inda dija ta  kwana for some days aka shiga daita only she was unconscious, tsaye yazid yayi aka shiga ciki daita, ammi dai kuka yaki tsayawa, yazid goge face dinshi yayi ya fiddo wayanshi dake cikin aljihunshi Wanda ya kashe tun 12am na jiya kuma bai kara kunnawa ba saboda kar mufida ta tisashi gaba. Kunnata yayi sannan yayi dailing number Salem, after like ringing biyu zuwa uku yayi picking yana cewa

"Wai me yayi zafi da zaayi bikin lil brothers dinka amma baka zo ba?.... Gaskiya baka kyauta ba... Dazun saida dad dinku yayi min magana bayan daurin auren... Karya nayi Mashi nace kuna port...." Duk maganar da yake yana fada cikin annoyance ne amma gurin yazid shine ya kai aya sannan ya fada Mashi abinda yake son cewa, yana jin shuru  yafara cewa

"Na ganta!..." Ya fada in one word,

"Wa?..." 

"Khadija..." Ya amsa Mashi cikin sanyin murya , dasauri Salem ya saki ajiyan zuciya tare dacewa

"Ina?..."

"A jos...."

"Da akwai cikin?..." Ya tambayeshi full of excitement, 

"Yes....amma she have an accident while running away from me...." Yazid ya fada muryanshi na rawa,

"Subhanallah!!....how is she?..." 

"Yanzu anshiga daita ciki....salem... Na cuceta....you need to see her....ta koma kaman baitaba....I don't know what made me do it...." Yafada yana kokarin sake kuka saboda yanda heart dinshi keyi Mashi zafi,

"Rabo...kaddara...destiny...." Salem ya amsa Mashi in a calmly manner

"Yanzu me doc yace?... Hope it's not serious?..." 

"Bata motsi....amma naga cikin na motsi...ka tayani adua...I don't want to loose anyone of them.... Inason in biya Khadija for the pain and agony I caused her....kuma inason abinda zata Haifa....nasan ana iya stigmatizing dan ko yan...amma ba laifin shi ko ita bane....it's all my fault... The child deserve to live...." Yafada in a regretting manner at the same time hawaye na gagarowa daga idonshi,

"Insha Allah the child will live...babu abinda zai samu both of them.... Ka kusa zama dad ko..." Salem ya karasa maganar da zolaya, yazid zai bude baki yayi magana yaji call ya shiga, dubawa yyi yaga small mom, 

"Bari zan sake kira...mom is calling..."

"OK..pls give me updates about her..." Inji Salem

"OK..." Kawai ya fada yayi picking call dinta, itama balbaleshi ta farayi kan meyasa baizo daurin auren su Sharif ba, saida ta kai aya sannan ya fada mata ya gan dija

"Kai alhamdulillah...." Ta fada with excitement kaman baita ke fada few seconds ago ba,   dan murmushi yayi sannan ya fada mata halin da ake ciki, 

"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!....hope it's not bad?..." Fada mata komai yayi

"OK...ka kula daita...zan yiwa anty magana  don she's so angry..." Ta fada Mashi,

"OK nagode...." Ya fada yana juyawa don gani Wanda ke tahowa, ganin doctor ne yasa yayi saurin katse wayan tare da nufanshi

"Doctor... Ta tashi?..." Ya tambayeshi,

"Yes...pls waye mijinta?..." Shine tambayan da doctor yayiwa yazid Wanda har su ammi sunji Sadda kai ammi da family dinta sukayi while yazid ya kasa replying question din doc, 

"Pls ya jikinta..hope  its not bad?....." Ya sake tambayanshi,,

"Not that bad...few injuries ne...." Ya amsa Mashi sannan ya sake cewa

"Waye mijinta?..." 

"Ni....." Ya amsa Mashi kanshi kasa, kallon up and down doc yyi mashi, yafi minti biyu yana kallon shi inda shi kuma yazid bai yarda suka hada ido na,sai da ya gama kallon  sannan yace

"Follow me..." Ya fada Mashi atakaice tare da juyawa, jiki ba kwari yazid ya bi bayanshi,  wani office dake kusa da labour room doc ya shiga inda wata babbar mace ke zaune, yazid na daf da shiga yaji kaman dija na cewa

"Wayyo ammi cikina...wayyo mutuwa zanyi...."  Da sauri yazid ya shiga cikin office din yana cewa

"Kaman kukanta nakeji....pls what's happening?..." Ya fada cikin tashin hankali, 

"Sit...." Matar dake cikin office ta fada Mashi tare da nuna Mashi seat dake opposite to Wanda ya banke dija.

"As a result of event daya faru..ta shiga labor...." Aikam sai ya dafa kai 

"Labor doc...its seven months... Anya babyn zai rayu?...." Ya fada kaman zaiyi kuka, kallon juna sukayi don basu yarda He's responsible for the pregnancy ba...kawai suna ganin He's lying, 

"Ai seven months na da...baka taba jin an haifi bakwaini ba?... Kawai saidai maganar incidents daya faru...amma da pregnancy is OK..." Inji matar, yazid shuru yayi ya rasa abun cewa, 

"So zaa sayo kayan haihuwa...although bamu amsan irin wannan haihuwan but due to the circumstances we will help...." Matar ta sake fada Mashi, yazid dake zufa dag red eyes dinshi yayi ya kallesu 

"Pls...Ku cire abinda ke cikinta....I don't think tana da strength da zata haihu...." Ya fada voice dinshi na cracking, kai matar ta girgiza,

"Its a government hospital.. We don't work that way..." Ta fada Mashi,

"Then zan kaita private hospital..." Ya fada yana mikewa, da sauri doc yace

"Ina da private hospital... In that case mu kaita chan..." Ya fada yana mikewa, daman already yazid tsaye yake, fita yayi ya sanar da ammi yanda sukace, fadawa doc din yayi suyi gaba yana biye dasu. 

"Who will pay the bills..." Doc ya tambayeshi,

"Money is not the problem..." Inji yazid, cikin mota gidan su Salem ya shiga ya zauna baya, gudun kar dija ta kara  ganinshi ta rude, few minutes later aka fito daita zaune kan wheelchair, sai kuka taka tana cikinta, tana ganin ammi ta mika mata hannu, da sauri ammi ta mike taje inda ake turota ta rike mata hannu, duk ta manta da aladansu, babu abinda ke cikin ranta sai tausayin dija, 

"Ammi cikina....cikina...marata..." Kawai dija ta take fadi, yazid na kallon ta daga inda yake zaune cikin mota, cikin mota doc aka sakata su ammi suka shiga suka bar wurin, yazid ya umarci driver yabi bayansu.


Kawai adua kawai yake kar wani abu ya sami dija he can bear loosing the child amma banda dija. Shi gani yake the child won't make it amma yana da hope cewa he will have any number of kids he want in the future

"Pls make it...." Ya fada under his breath, kiran mufidane ya shigo wayan, da sauri yayi picking yana cewa

"Baby am so sorry I lied... Kiyi hakuri....pls don't be offended..." Ya fada mata in a whisper don kwantar mata da hankali,

"What can I say...kawai kullum sai...." Bata idaba  ya katseta dacewa

"Baby ki yafemin....pls don't say anything OK..." Ya fada mata cikin sanyin muryan dayasan she can't resist,

"OK...yanzu kana ina?...." Ta tambayeshi, shuru yayi for a while sannan ya fada mata exactly abinda ke faruwa, cikin karfi hali tace

"To Allah ya bada saa...." Zai bude baki yayi magana yaji ta katse wayan. Murmushi kawai yayi.


Achan family house duk cikan dayayi sabida yan taro bai hana Hajiya karama kebewa da Hajiya babba ba, bayan  sun Shiga inda babu kowa, sai Hajiya karama ta fadawa Hajiya babba exactly abinda yazid ya fada mata, shuru tayi hawaye na taruwa idonta, 

"Allah yasa kar dan yazo da rai....in yaso sai ya aureta batare da ansan exact abinda ya faru tsakaninsu ba...." Inji Hajiya babba, idanuwa Hajiya karama ta zaro 

"Aa wallahi...Allah yasa yazo da rai...yo haka Allah ya kaddara....besides ni fa ban ga wani aibun abinda ya faru ba...ai duk Muslim na kwarai yasan kaddara...yazid dai ba dan iska bane balle ashe daman ya saba....kuma duk Wanda yaga yanda ya damu yasan ba halinshi bane...don haka ni dai wallahi yazo da rai koni da raineshi...." Ta fada in I don't care manner kuma she's serious,

"Wai ke ko kadan baki tunanin abinda mutane zasu ce?...." Inji Hajiya babba, shoulder ta daga 

"Who cares....kowa na da nashi cockroach in thea  cupboard...so kowa yaji da abinda ya dameshi...." Ta fada sannan ta dafa shoulder Hajiya babba da Duk ta susuce 

"Anty ki kwantar da hankalinki.... In mace CE ba sai taje waje aure ba balle ayi  mata surutu...cikin dangi zaayi mata miji...in kuma na mijine babu case don for as long as he's rich no body cares...." Yanda take magana yasa Hajiya babba dariya, dan hararanta tayi

"Wato ke har kin gama plan din komai...." Ta fada in a funny way,

"Yo me yafi raina..." Ta fada tana dariya.


 Bayan kaman minti ashirin suka isa hospital, hospital din is not that big but it is unique and beautiful, da sauri nurses din wurin suka amsheta deyeka doc ya sanar dasu, fita yayi daga cikin motan yq nufi motan da yazid ke ciki, shima yazid fitowa yayi ya nufoshi, 

"Zaa bada deposite of 80k...in an gama kafin a sallameta zaa bada balance of 70k,...150k muke cs anan..." Inji doc, yana kiran 80k yazid ya fiddo wayanshi, few seconds later ya daga kai yana yace

"Pls I don't have cash on me...kuna amsan  transfer?..." 

"Yes...no problem..."

"OK...pls account number..." Inji yazid, nan take ya karanto Mashi ya saka

"Bank name pls..." Inji yazid, fada Mashi yayi, ko minti biyu baiyi ba yayi receiving alert na 170K, kallon shi doc yayi zaiyi magana yazid ya katseshi dacewa

"20k din na wanda nakeson ka duba min ne....that woman...."   Ya fada yana ammi data rafka tagumi, 

"OK..." Doc ya fada ya juya da sauri. Ciki ya shiga, kafin ya shiga har an shanzawa dija dake ihu kaya, nan take aka hau aiki.


A waje kam ammi mikewa tayi don tasan bai kamata ace tana zaune nan dija ta haihu ba, magana tayi da yar uwarta  kan su tsaya da dija. Ahankali ta zo ta wuce inda yazid ke tsaye, 

"Ina zaki kuma?..." Ya bi bayanya yana tambayan ta,

"Gida...." Ta amsa Mashi atakaice, 

"Dan Allah ki tsaya  a dubaki..." Ya fada mata cikin sanyin murya, kai kawai ta girgiza sannan tace

"Aa...." 

"To bari ya maidaki..." Ya fada yana juyawa, fadawa driver yayi a kaita inda ya dauko ta. 


Driver zuwa yayi da mota inda take tsaye ta bude ta shiga. Yazid kallon agogon hannunshi yayi yaga kusan 5:30, sai lokacin ya tuna baiyi sallan asr ba.  Dan shiga cikin yayi yaga har lokacin doc bai fito ba, fita ya karayi yana tafiya yana tunani, har yaje bakin titi bai Sani ba saida wani mai mashin  ya kusa bugeshi sannan ya dawo sense dinshi.  


Bayan thirty minutes ya dawo direct ciki ya shiga ya nufi reception, nan wacce ke nan ta nuna Mashi office din doc, jikinshi na rawa ya shiga ciki, kallon face din doc yayi ko zai iya understanding halin da ake ciki, murmushi ya sakarwa yazid tare dacewa

"Congratulations... It's a boy..."


💜💙💚💛❤🧡


Sweethearts  kuyi hakuri am soooooo busy ne shiyasa kuke jina shuru. Sorry for waiting too long and pls don't forget to vote and comments.

[6/22, 5:53 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: 🧡💜💙💚💛❤

NA CUCE TA

💜💙💚💛❤🧡


®Zuwairat (ummumpls am)


3⃣0⃣


 _Follow me on:_ 


 *Wattpad @ummumaryam29* 


 *Email:[email protected]


 *IG: zuwairatummumaryam* 


 *Website:Www.ummumaryam.com* 


 *And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.* 


 *Snapchat: ummumaryan29*


Baki yazid ya bude yana sucking maganar doc into his brain, ganin shuru yayi yawa yasa doc cewa

"Yes...its a boy..." Yafada yana kallon how still yazid is, ahankali yazid ya daga kai ya kalli doc

"Babyn lafiya lau?...I mean...lafiya dan yake?..." Yafada sounding out of word, 

"Yes....he's alright..."

"Khadija fa?.." Ya tambayeshi still not believing his ears,

"Itama tana lafiya....sai dai..." Da sauri yazid ya zaro eyes dayaji saidai 

"I want to ask you...pls ka fadamin gaskiya..." Inji doc,

"Ina son sanin relationship dake tsakaninka da wannan yarinyan..." Doc ya tambayeshi

"She's... My...wife....pls can I see the boy now?..." Ya fada don kar doc ya sake yi Mashi wannan tambayan,

"Eh ana cleaning dinshi ...babu kayan yaro amma daman muna ajiye wasu in case if emergency..."

",OK...." Yazid ya fada yana mikewa jikinshi har rawa yake.

"Pls sit...." Doc ya kara umartanshi, da sauri ya koma ya zauna kaman wani Mara wayau 

 "Pls wane dalili yasa ka bar pregnant gal haka?.... Indai kai mijinta ne as you proclaim... Don ni har yanzu bani da assurance da gaske kake...." Inji doc, yazid shuru yayi yana tunanin abinda zai fadawa doc don ko kadan bai iya fada Mashi gaskiyar alamarin,

"Guduwa tayi daga gida as a result of aljannu da suka shafeta....yau na ganta...." Yayi Mashi karya which is written all over his face don bai iya karya ba,

"OK..amma she will need a medical care..." 

"OK...pls can she fly out of the country?..." Ya tambayeshi cikin ranshi yana aduan yace yes

"No bazata iya ba yanzu... Amma don't worry.... Wannan hospital is among the best in town...zamu bata dukkan kulawan da ya kamata...." 

"OK...do...pls....can I see the baby now?..." Ya sake tambayanshi, mikewa doc yayi shima yazid ya mike, har doc ya kusa shiga dakin da jaririn yake sai yazid yace

"Pls tana nan dakin?..." Ya tambayeshi gabanshi na faduwa,

"No...tana postnatal... " doctor ya fada yana bude kofan dakin. Nurses biyu ne zaune sai gadajen newborn kaman ten, babu newborn sai na Yazid, doc na gaba har wajen gadon yaron, da sauri yazid ya tsaya gaban gadon yana kallon yaron ko kiftawa baiyi,

"Doc.  He's tiny... Are you sure he's alright?..." Ya tambayeshi yana taba small cheek din yaron,

"Ai bakwaini ne...kuma from all indication the mother have not been feeding well.... Amma in yana samun kulawan daya kamata...he will group in no time...." Doc ya fada Mashi

 Still yazid bai gamsu da maganar doc ba, dan daga white towel dake jikinshi yayi yana karewa tiny boy din kallo,

"Pls doc a kara dubashi....he don't look fit...banga ya motsa ba...." Ya fada yana shafa hair din yaron, cikin ranshi kam yana tunanin rabon wannan yaron ne yasa ya aikata abinda bai taba aikatawa ba

"Am assuring you...lafiyan yaron lau....kawai ka bashi few months ka gani..." Inji doc, ganin irin kallon da yazid ke wa yaron yasa shi daukan yaron

"Will you like to hold him?..." Inji doctor, ahankali yazid ya gyada Mashi kai tare da mika Mashi hannu, ahankali doc ta dora Mashi yaron dake motsi, yazid ji yayi kaman he's dreaming, wai yanzu wannan danshi ne. Kallon tiny legs din yaron yayi with excitement. 

"Yanzu me dame suke bukata?...am new to the whole system..." Inji yazid, murmushi doc yayi

"First zaka kwantar da yaron....then kayo shopping baby wears...sai kayan  shayi da matarka zatasha...sai ka fadawa masu kula dasu suzo...." Inji doc dake amsan yaron daga hannun yazid don dagani bai Iya rika yaro ba,

"Pls doc zan Iya samun nurse da zai dinga kula da both of them kafin su bar hospital?.... Zan biya..."_ya fada don ko kadan baison yan kauyensu ammi suce zasu kula da dija ko new boy dinshi.

" OK..." Zan nemo maka daya cikin nurses dina..." Inji doc daya mayar da yaron kan gado,

 Bayan doc ya tabbatar yaron yayi balance ya juya yazid yabi bayanshi yana waigawa yana kallon yaron, har tuntube ya kusa yi saboda yanda yake waigawa, 

"Doc why ba zaa kaishi inda take ba?../"

"Because tana bacci..." Doc ya amsa Mashi, ji yayi he needs this opportunity ya ganta koda na minti biyar ne don bazaiyi gangancin shiga dakin in idonta biyu ba.

"Can I see her?..." Ya tambayi doc,

"Yes....tana wancan dakin.." Ya nuna Mashi wani right handside door da aka rubuta mother resting, wucewa doc yayi office din shi shi Kuma yazid yaje bakin kofan. Da kyar ya samu courage din bude kofan, hangota yayi kwance, an rufeta da sky blue kyalle kaman yanda akewa yan operation, hands dinta biyu kan cikinta, ahankali ya shiga dakin bayan ya maida kofan ya rufe, bakin gadon ya isa yana kallon ta from head to toe, kallon how dirty her hair and feet is kawai yake, hmmm nace don ma tayi wanka yau kenan, face dinta ya kurawa ido yana tunanin how she survived for almost two months on the street with pregnancy. 

"Am sorry... Daga yau baki kara shan wahalan rayuwa....I promise you that...." Ya fada in a whisper, kallon yanda kirjinta ya kara cika yayi as a result of ciki, gira daya ya daga ya juya ya bar dakin, yana fita yaga binto da yar uwar ammi, nan ya sanardasu ta haihu na miji kasancewan doc bai CE masu komai ba. Tsalle binto ta dingayi while ita matar bata nuna wata alaman murna ba, yazid ya ga the look on her face

"Ku kwantar da hankalinku...I won't let her face any of your stigmatizations...." Ya fada cikin ranshi yana dailing number Hajiya karama don ita kadai yake Iya fara fadawa. Bayan tayi picking ya sanar da ita, har da guda tayi saboda murna,

"Yanzu wake kula da ita?..." Shine tambayan da Hajiya karama tayi Mashi,

"Babu...amma nayiwa doc maganan ya samo min masu kula da ita kafin a sallameta insan abunyi...." Yazid ya amsa mata,

"Wane irin  masu kula alhalin ga wayanda keyi mana nursing yara?... Zan turo daya gobe...." Inji Hajiya karama, 

"Ai mom kafin goben dole a kula dasu....Kuma kinsan ba lallai bane dad ya amince da hakan...Kuma banason a sani da yawa...." Tsoki Hajiya karama taja,

"Naji a kawo mai kula dasu just for to night... First thing in the morning zan turo doc fatima,...sannan don't worry ba dole bane sai sun sani abinda ya faru...iyaka tayi aiki a biyata...." Ta amsa Mashi sharply, 

"I love you mom...." Ya fadawa Hajiya karama saboda yanda take nuna damu a duk alamuranshi,

"Keep quite..." Tace Mashi, dariya yayi sannan yace

"Mom...pls banason khadija ta shayar dashi.. I possible ya sha baby formulars..."

"Why?..." Ta tambayeshi, shuru yayi for a while sannan yace

"Cos hakan zai zame mata more stress... I don't want her to waste any more time...I want her to go to school..." Ya fada yana jinginawa da wata bushiyar umbrella dake compound din hospital din.

"Hmmm kana ganin hakan ya kamata?... Kasan breastfeeding yana saka more shakuwa tsakanin da da uwa...." 

"I know mom...amma I don't want her to go through that right now...she's too young for all this...." Yafada idanuwanshi lumshe,

"OK if you say so....sai a fara bashi ko sma gold 1 ne kafin ayi Mashi ordering na almarai nuralac...." Hajiya karama ta fada mashi, zai bude baki yayi magana tayi saurin katseshi dacewa

"Kai kyaleni inje in bada good news...." Tana kaiwa nan ta katse wayan. Murmushi kawai yayi sannan yayi dailing number Salem, same story ya bashi, shima ba karamin dadi yaji ba, he feels so excited har da cewa

"The latest dad in the world...." Inji Salem cikin zolaya

"Hmmm ka manta he's out of wedlock?..." Inji yazid cikin sanyin murya,

"Mudai wannan bai hanamu shashewa next week Saturday...." Inji Salem, hira suka dan taba sannan yazid ya je inda yayi sallan asar yayi na magrib,, bakin gate din hospital ya koma ya zauna yana jiran dawowan. Bayan kaman minti ashirin da zamanshi ya dawo da wasu mata guda biyu da alaman still family din dija ne, bayan ya ajiyesu shikuma ya shiga mota sukayi gaba. Gaban katuwar plaza suka tsaya da taimakon driver, dukda darene amma wurin kaman rana, bangaren baby wears suka hau bayan ya tambayi wani ya nuna masu wurin. Jugum yayi yana kallon kayan wurin ya rasa mai zai saya, kallon wasu mata dake siyayyan kaya yayi, 

"Dan Allah Ku tayani zabar abubuwan da jariri zai bukata..." Ya fadawa Matan bayan yayi masu sallama sun amsa. Nan suka fara zaba Mashi kayan sawa Dana amfanin, har dasu bombom baby perfumes kala2. Gefe daya ya tsaya saida suka gama sannan ya kwace kayan da taimakon yan aikin wurin zuwa inda aka duba kayan. 


Komawa yayi inda ake sayarda kayan sawa nan ya dinga kwasan gowns not minding the amount da zaiyi costing,  daga nan ya je bangaren, shoes ya dauki simple but expensive slippers guda biyar sai, yana tura kayan yaje inda mayuka suke, ya rasa Wanda zai saya mata amma yasan da makari mufida ke amfani and yayi mata kyau, hakan yasa shima ya dauki makari da sabulunta ya zuba cikin  trolley da yake turawa, daga wannan sai perfumes da hair shampoo don har yanzu bai manta how silky and shiny kanta yake ranar da yayi molesting dinta ba. Yana turawa ya je wajen beverages da kayan malaki, katuwar nido da Ovaltine ya dauka gida bibbiyu sannan ya dinga sayan su juice da kayan dadi kaman ba gobe, sai wajen 9pm ya gama before then sultan ya kirashi don jin why basu dawo ba har yanzu sai yayi Mashi karya da hira yakesha inda yaje amma ya kusa dawowa.


Bayan ya bada credit card dinshi aka zari kudin masu yawa sannan suka saka Mashi kayan a bayan booth suka koma hospital. Saida yaje wajen doc ya fada Mashi ya taimaka Mashi yayi jagora a kai kayan Kuma ya fada mata in ta farka dole tayi amfani da kayan, doc bai nemi jin dalilin hakan ba yasa masu gadi suka shigar da kayan har inda dija ke kwance su Kuma Matan da binto na zaune suna jiran farkawanta. Ajiye kayan akayi Matan suka bude baki suna kallon ikon rabbi.


Doc komawa yayi ya shaidawa yazid an kai kayan, sai bayan nan yazid ya kara tambayanashi kan wacce zata kula dasu, sai doc ya shaida Mashi an samu daya daga cikin nurses dinshi da zatayi wannan aikin. Dadi sosai yaji ya kara shaida Mashi kan dan Allah kar a bari a jagwalgwala yaron doc ya bashi assurance kan hakan bazai faru ba. Hannu yazid ya mika Mashi sukayi  sallama sannan ya mike ya fita cikin ranshi yana cewa

"Am taking responsibilities for my actions..."

Da sauri ya Kuma dawowa daya tuna maganar shayar da danshi. Nan ya fadawa doc abund yakeso ko gardama baiyi Mashi ba y amince da yayi hakan, sai lokacin ya fita har cikin ranshi yana son kara ganin face dinta amma haka ya hakura likewise yana son ganin danshi amma shi ko kadan baison ganin yanda yake dan Karami. Haka ya hakura ya fita daga cikin hospital din feeling so relaxed, ya mance rabon da yaji irin wannan farin cikin, ji yake kaman an dauke Mashi wani katon stone dake weighing dinshi down. Jefa kanshi yayi bayan mota yana murmushi with his eyes closed. Kafin su kai gidan was around ten, wanka yayi yaci abinci sosai sannan yayi salla ya kwanta bayan sunyi brief hira da sultan.


Dija bata farka ba sai wajen 10pm lokacin matan na zaune, sai nurse da zata kula daita dake kicingide kan kujera ita kuma binto tana kwance nan kasa, lokacin doc na shirin tafiya gida. Tana bude ido taji cikinta empty da Sauri ta fara shafa cikinta don ta manta events daya faru, ganin Matan dake zaune sai ta tuna taga amminta, then...yazid....da Sauri ta widening idanuwanta data tuna taga yazid tare da amminta da binto, sai ta tuna mota ya bugeta, daga nan ta tuna ta farka in do much pain,

 Then an saka ta a mota an taho daita, she remember she was screaming saboda azaba then an shiga daita wani daki da wasu mutane daga nan bata kara tuna komai ba, kara shafa cikinta tayi taji kaman bandage sannan ga zafe, idanuwa ta zaro

"Ina cikina!..." Ta fada kaman Mara hankali wanda ya maida hankalin mutanen wurin kanta, da sauri nurse din ta mike likewise yan uwan ammi duk sukayi kanta

"Ina cikina?....." Ta fada sounding more tensed sannan tana shirin kuka, d saurin nurse din tace

"An fidda maki....kin samu namiji...." Ta yi mata dalla2

"Na...mi...ji?...." Tafada tana zaro idanuwa,

"Eh namiji...." Ta amsa mata, su kam Matan tsaye sukayi suna kallon su,

"To yana ina?...." Ta tambayeta, 

" zaa kawo maki shi...." Tafada sannan ta fita daga dakin, office din doc dake tartare kayanshi ta Shiga ta sanar dashi halin da ake ciki, da saurinshi ya fita zuwa dakin.


"Ina...ammi...." Ta tambayi sisters din ammi,

"Tana gida...." Daya daga cikin su ta amsa mata, bude kofa akayi nurse da doc suka shiga, 

"Da akwai inda ke maki ciwo?...." Ya tambayeta, ahankali ta girgiza kai tare dacewa

"Cikina ne kawai...ina dan?..." Ta tambayeshi, murmushi yayi

"Yanzu zaa kawo maki shi...kinji ko?..." Kai ta gyada Mashi, alama doc yayiwa nurse kan a dauko dan, nan ta fita few seconds later ta dawo rike da Dan, tana shigowa dakin dija tayi saurin mika Mata hannuwanta, Dora mata yaron tayi, saida ta kalleshi for almost two minutes sannan tace

"Wannan shine ke yawo a cikina?...."

[6/22, 5:53 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: 🧡💜💙💚💛❤

NA CUCE TA

💜💙💚💛❤🧡


®Zuwairat (ummumpls am)


3⃣1⃣


 _Follow me on:_ 


 *Wattpad @ummumaryam29* 


 *Email:[email protected]


 *IG: zuwairatummumaryam* 


 *Website:Www.ummumaryam.com* 


 *And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.* 


 *Snapchat: ummumaryan29*


 _Don't forget to vote oooo_


Murmushi doc ya karayi tare da daga mata kai, kura mata ido yayi yaga yarinyace ta gidan karshe, mamakin ya akayi yazid ya Iya auren dija yayi sai Kuma yaga she so gorgeous, dan nurse ta amshi yaron zata kara fita dashi da sauri dija tace

"Ina zaki kaishi?..." Ta fada babu wasa,

"Kwantar dashi zaa..." Ya fada dukda ba haka yaso ba, da tunanin shi in ta farka sai a kai mata dan ta fara shayar dashi. Dan baki dija ta turo

"Baa barinshi nan?...." Ta tambayeshi, 

"Kar ki damu zaa kula dashi...." Ya fada mata sannan ya fita. Nurse ce ta shigo ta dauki cup da warm water data tanada saboda ita ta hada mata very thick tea ta sha tana lumshe eyes saboda yanda take jin dadi tea din. Sai da ta gama  ta bata drugs tasha sannan ta saka towel cikin warm water to goge mata jikinta duka dija sai kokarin rufe nakedness dinta  kawai take, su kam yan uwan ammi jira suke first thing in the morning su koma gida don ko jaririn baa basu suka gani ba. Dija komawa tayi ta kwanta ko minti goma batayi ba bacci yayi gaba daita

 For the very first time in two months datayi bacci like a baby, she feels so save and secure.


A gidan su yazid kam bayan Hajiya karama ta fadawa Hajiya babba dija ta haihu, zama tayi bakina gado tare da yin tagumi, 

"Abu kaman wasa ya zama gaskiya...har kullum ina fatan I should wake up from this dreadful dream...amma gaske ne...." Hajiya babba ta fada cikin sanyin murya, zama Hajiya karama tayi kusa daita

"Pls ki kwantar da hankalinki...abinda zai faru ya riga ya faru.....so kawai muyi planning ahead..." Hajiya karama tayi comforting dinta, 

"Yanzu meye abunyi....nidai am confused...." Inji Hajiya babba, itama Hajiya karama shuru tayi kaman mai tunanin wani for almost 3 minutes

 "Me zai hana yanzu tunda ta haihu alhaji yaje ya nema mashi aurenta....I think hakan zaifi sauki...." Inji Hajiya karama, 

"Nima haka nakeso amma ai kin San halinshi....yana Iya cewa bai zuwa ko kuma yace anemo wani yaje shi bai zuwa...." Inji Hajiya babba,

"Ko dai mu gawa inna?..." Hajiya karama ta tambayeta, shuru Hajiya babba tayi for a moment sannan tace.

"Me zai hana a fara fada Mashi...in bai yarda ba sai mu fadawa Hajiya inna...." Mom ta fada mata, haka dan taba hira kadan sannan suka fita daga inda suke hiran.


Itakam mufida wani empty daki ta koma ta kwanta kasa tana rolling tana kukan bkin ciki, run lokacin da sukayi waya da yazid take kuka, babu Wanda yasan halin da take ciki cos babu Wanda ya ganta sannan babu Wanda ya nemeta saboda yawan mutanen dake gidan. Tana nan kwance bacci y dauketa bayan taci kuka ta koshi, bat farka ba sai wajen karfe bakwai, ji tayi jikinta zafi rau sannan kanta zafi. Da kyar ta mike ta shiga bathroom ta dauko alwallah, tana salla tana hawaye, sai da ta Ida ta kara komawa sai rawan sanyi take kuma batason ta fita don da an ganta zaa gane something is wrong with her, tana nan kwance bacci ya kara daukanta. 


Sai wajen ten  ta farka feeling worst than earlier, mikewa tayi ta taka ahankali zuwa bakin kofan ta bude taji babu hayaniya sosai da alaman mutane sun koma sai yan kadan, Vail dake kanta ta yafa har kusa face dinta don kar a gan how swollen face dinta yake.  I ana fita tana takawa ahankali kaman Kazan da aka tsoma a ruwa had ta kusa shiga falo yayi daidai da fita Hajiya babba da Hajiya karama daga inda suka gama hiran su, kallon ta sukayi ita kuma ta sadda kai kasa 

"Daughter daga ina kike?..." Hajiya karama ta tambayeta

"Ba...." Ji tayi zatayi kuka sai tayi shuru, da sauri Hajiya karama ta zo kusa da ita ta daga jaw dinta, nan swollen and red eyes dinta ya bayyana,

"Subhanallah!!..." Suka fada atare while mufida ta kara fashewa da kuka dukda voice dinta bai fita

"Haba daughter.... Haba daughter.... Meye matsalanki da bazaki fada mana ba?.... In yazid ne ai bai fi karfin mu ba....ji yanda yanda jikinki ke zafi...." Inji Hajiya karama dake rike da wrist dinta, 

"Kiyi hakuri kinji....(komai yayi farko dole zaiyi karshe....nasan it's a trial time for this family amma ya muka Iya da ikon Rabbi... Dan Allah kiyi hakuri kinji...nasan duk mahakurci mawadaci ne...." Inji mom yazid, kai mufida ta dinga gyada mata duk sai tausayinta ya kamasu,

"Muje insa a hada maki ruwan wanka  sai kici abinci kisha magani...." Inji Hajiya karama dake rike da hannunta. Babu gardama tabita part dinta.


.abangaren grooms kam bakaramin party sukasha ba, duk sai murna kawai suke au zasu kwana manne da mace babu kaman Sharif da sai shan maganin man power kawai yake. Wajen nine friends dinsu suka raba Kansu gida biyu don raka angwaye gidanjensu.


Ba karamin rashin m Sharif yayi wa yar amini dad dinshi ba don har da suma ta  dingayi saboda azaban da takesha hannun sharif. Wanda yasa ta rantse babu abinda zai sata kara kwana wannan gidan.


Shi kuma shahid was so nice and gentle da asiya(Asabe), ko kadan baison ganin hawayen ta cos ji yake this is the happiest moment of his life.


The following day da wuri nurse ta hada warm water tayi wa yaro wanka ta shirya shi cikin expensive clothes da ubansa ya saya sannan ta bashi milk yasha ya koshi sannan ta kwantar dashi. Kayan sawan dija ta fiddo daya ta zuba Mashi perfumes sannan ta shiga bathroom ta hada ruwan wanka,  har lokacin dija bata farka ba, saida ta gama fixing komai sannan ta tadata.


Bayan ta fito daga wanka nurse ta shafa mata mai, ita dai dija bata gane abinda ke faruwa ba amma taga kulawan is too much, kuma ga gayan yan gayu tana gani kala2 cikin dakin. Bata musa mata ba ta amshi kayan ta saka, kanta nurse tayi combing sannan ta daura mata. Dija dai ko uffan batace ba amma she's enjoying the moment, saidata ta gama shiryata sannan ta hada mata tea ta amsa tasha ta bata magani tasha doc ya shigo around 8 ya bata injection sannan ta koma ta kwanta, ko tambayan dan batayi ba saboda dadi

 Tana lumshe idanuwa sai ta tuna d binto da yan uwan ammi, 

"Dan...Allah... Ina..su inna suke?..." Ta tambayi Matan sounding very cool,

"Sunje gida... Amma sunce zasu dawo...."  Ta amsa mata, kwantawa tayi bata kara cewa komai ba, cikin ranta tana ganin Allah ne ya amshi aduan ta don kullm cewa take Allah ya kawo mai taimaka mata.


Shima yazid daya kwanta ana trying number mufida bai samu ba baisan sanda bacci yayi gaba dashiba , he slept like a baby don wani irin nutsuwa yake ji tattare dashi. Bayan sallan asuba bai farka ba sai karfe 8: 20 shima ba don baccin ya isheshi ba sai don yayi deciding ya je Kano yau sannan ya wuce abuja, don jiya bayan ya kwanta yayi trying number mufida amma bata dagawa

 Ganin 8:20 yasa yayi aurin mikewa tare da shiga bathroom, wanka yayi ya maida kayan daya cire don da kaya daya kawai yazo. Bayan ya shirya ya fito falon sultan, nan ya tarda shi yana calling yana lumshe eyes da gani da mace yake waya, yana ganin yazid ya neme excuse yayi hanging off sannan ya kalli yazid,

"Ya ustaz you are looking very bright... Meye sirrin ne...ko  dai mata kake zuwa nema garin mu?..." Inji sultan cikin zolaya, murmushi kawai yazid yayi ya muka Mashi hannu suka gaisa sannan yace

"Ina son wucewa Kano ...kafin in koma abuja da yamma in Allah ya yarda..." Yazid ya fada Mashi, dan bata  rai sultan yayi

"Baka bari mu koma abuja da yamma?..." 

"No gaskiya...kasan jiya akayi wedding din siblings dina biyu....so I have to be there.. Duk da nayi missing daurin auren..." Yafada yana saka hands dinshi cikin aljihunshi, 

"OK...amma muje kayi breakfast if not my mom will be mad...." Ya fada yana mikewa, yazid baice komai ba yabi bayanshi fuskanshi dauke da murmushi,  kan dining suka zauna aka kawo masu ruwan tea da intestine pepper soup, nan yazid ya cika cikinshi sannan yayi masu sallama ya mike 

"Ka tafi da mota daya mana..." Inji sultan dake biye dashi

"No don't worry... In naje kano zan dauki daya daga na gida..." 

"OK let d driver drop you at the park...." Sultan yayi insisting, yazid bai kara cewa komai ba driver ya bude Mashi mota ya Shiga yayi waving sultan good bye yana cewa

"Allah ya sake kaddara haduwan mu...." 

"Ameen ustaz..." Sultan ya fada da karfi yayin da motan ke driving out of the house.


Hospital ya umarci driver yaje, babu musu yayi hanyan hospital. Around 9:30 su ka isa hospital. Direct office doc ya Shiga suka gaisa ya tambayi  ya masu jiki doc ya amsa masu da suna na samun sauki, danshi ya bukata a kawo Mashi doc yasa akawo yaron. Nan yazid yayi Mashi huduba ya rada Mashi suna Mahmud sannan ya maida masu suka mayar dashi wajen kwamciyan shi. Mikewa yayi y mikawa doc hannu sukayi ban kwana kan zai dawo next weekend. Fita yayi har zai fita amma he needs to see her, komawa yayi  bakin kofan inda take kwance, da kyar ya samu courage din bude kofan luckily tana bacci sai nurse dake zaune kan kujera, shiga yayi yana  sniking kaman Mara gaskiya, nurse zata gaidashi ya daga mata hannu sannan ya nufi bakin gadon, kallon kayan jikinta yayi da kuma  how peaceful she looks,

"Hmmm alhamdulillah...." Ya fada yana lumshe idanuwa, juyawa yayi ya kallo nurse din

"Pls sister take very good care of her...feed her very well...zan biyaki in na dawo next weekend...." Ya fada ahankali don kar ya tada ta daga bacci

"No problem sir...." Ta amsa Mashi . fita yayi ya shiga mota sai park, yana zuwa ya tarda golf sauran mutum uku ya cika, biya yayi suka kama hanyan Kano.


Karfe biyu da yan mintina ya isa kofar gidansu. Direcct part din mom dinshi ya shiga ya tarda mom dinshi da Hajiya karama, sai wasu sisters din mom da dad, durkuswa yayi ya gaidasu suka amsa har da mom dinshi don kar ta nuna masu da akwai matsala. 

"Wai ya akayi baka zo ba tun jiya?...." Inji wata yar dad

"Aikine....ya rikeni...." Yayi mata karya. Mikewa yayi ya shiga inda yasan zai tarda mufida, hangota yayi kwance tayi rubda ciki, ahankali ya maida kofan ya kulle sannan ya taka ahankali ya haye gadon, wuyanta ya fara kissing kaman mayuwanci nan ta firgita ta farka taga yazid, wani irin disgusting look ta watsa Mashi, murmushi yayi ya tallabo face dinta yana kallon yanda face dinta ya kumbura ga eyes dinta sun chanza kala,

"Babyna am sorry if I made you cry...ki yafemin...." Ya fada yana shafa hancinshi kan nata, fashewa tayi da kuka tana cewa

"I want my own baby...nima inason in haihu....pls made me pregnant... " ta fada cikin matsanacin kuka..." Lips dinshi ya Dora kan nata yana murmushi,

"Muje part dina...yau in Allah ya yarda zakiyi ciki...." Yafada sounding very naughty, kuka kawai take saboda bakin cikin how excited he looks, duk Wanda ya Gandhi yasan he's happy saboda dan shegen da aka Haifa mashi. In yau itace ta haihu Allah kadai yasan irin gatan da zata samu, kallon yanda yaje shishige mata jiki kawai take,

"Babyna....muje part dina.....muje ki bani wajen da ni kuma in ajiye maki ciki...." Yafada kaman ba shi ba, wani irin haushi ta kara ji

"Wai wajen da...." Tafada cikin ranta, tureshi ta farayi

"Stop it...." Kai ya girgiza mata yana unzipping wandonshi

"Baby zan baki....just open up..." Yafada jikinshi na rawa, ganin da gaske yake yasa ta turashi ta mike ta shige bathroom tare da kulle kofan. Yafi minti goma nan kwance sannan ya mike yaje bakin kofan

"Baby ki kawomin abinci part na...." Yafada mata yana Dora kai kan kofan, shuru yaji

"Kinji babu am seriously starving.... Ki kawomin kinji.. Am waiting...." Ya fada sannan ya gyara kayan jikinshi ya bude kofan ya fita ya koma part dinshi ya mike kan gado yana jiran zuwan mufida.

 💜🧡💙💚💚💛

Thanks for the love, pls don't to vote don it will make so happy.

  


Ina baran aduanku Allah ya yiwa wani kaninmu rasu, pls pray for him.


Sannan ga masu shaawan shiga group dina, ga number wata sis dita duk mai so tayi mata magana zatayi adding dinku. Don har ga Allah abubuwan suna iyimin yawa ban Iya adding mutane da kaina


09034060521.


.kuma masu complaint kan rashin post da wuri ko rashin yawan page wallahi am a very busy person kawai writing is my person not because am jobless, pls Ku cigaba da hakuri da managing Wanda kuke samu. Thanks💋

[6/22, 5:54 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: 🧡💜💙💚💛❤

NA CUCE TA

💜💙💚💛❤🧡

®Zuwairat (ummumaryam)

3⃣3⃣

_Follow me on:_

*Wattpad @ummumaryam29*

*Email:[email protected]*

*IG: zuwairatummumaryam*

*Website:Www.ummumaryam.com*

*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*

*Snapchat: ummumaryan29*

*Pls ina bukatan aduan Ku, don Allah duk sanda kukayi ibada Ku tuna dani da dukkan alumman Muslim, ina da abinda nakeso pls Ku rokan min Allah. Don't forget me plsssss*

Salem na zaune gaba kusa da driver while su dad suna baya. Salem daukan wayanshi yayi, ji yake kaman ya kira yazid ya fada Mashi amma he can't saboda su dad. Text yayi Mashi kaman

" _Ango!.... Ango!!!..... Ango!!!...."_ ya tura Mashi, alokacin yazid dake zaune office yasha suit looking more breathtaking than ever, bai Dade da gama waya da mufida ba, sai yaji karan shigan message, da kaman yayi ignoring sai kuma ya dauki wayan ya bude message din, dariya ya farayi tana cewa

"Sarkin zolaya..." Ya fada tana dailing number Salem, ringing ya farayi daga chna bangaren Salem ya kashe bai dauka ba, ya kara yi Mashi text kaman

" _Ango kasha kamshi...angon mufida...da khadija...."_ ya tura Mashi, yazid dayaji bai dauka ba ya ajiye wayan sai kuma karan text, kara daukan wayanshi yayi yaga another message daga Salem

"Wai what is this guy up to ne?..." Ya tambayi kanshi yana dariya at the same time yana kara dailing number Salem, still bai dauka ba few seconds sai ga another message daga Salem yana cewa

"The latest ango in town..." Wannan Karin bai kirashi ba sai shima yayi Mashi text kaman haka

" _Wai yau meke yi maka dadi ne haka?...."_ yazid ya tura Mashi. Sai ga reply kaman haka

" _In nayi maka albishir mai dadi me zakayi min?..."_ dariya yazid yayi yana shafa well groomed beard dinshi

" _Me kake so?..."_ya tura Mashi

" _Kayi min alkawarin zaka shiga gaba wajen jawo hankalin Maryam gareni...."_Salem ya turo Mashi, dariya ya kara yi Wanda ya bayyana open teeth dinshi,

"Kasan kome nace zatayi...amma it depends on

[6/22, 5:55 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: 🧡💜💙💚💛❤

NA CUCE TA

💜💙💚💛❤🧡


®Zuwairat (ummumaryam)


CONTINUE TO 33


Sai karfe uku da rabi su dad suka isa kano. Gidan alhaji Yunusa suka bi suka ajiyeshi sannan suka wuce gidansu yazid dad ya shiga sannan driver ya wuce da Salem gidansu bayan dad ya gode Mashi. Bayan yayi freshen up su mom suna falo suna jiran ya gama cin abinci don they are earger to hear what he will say. Saida ya gama sannan ya dawo falo. Ya fara cewa

" alhamdulillah our visit was a success... Iyayen yarinyan are welcoming... Beside an daura masu aure...." Bai idaba Hajiya karama ta Dau

"Ayyirrrrrrrrr!!!!!..." Har saida dad ya dafa kunnenshi, Hajiya babba murmushin jin dadi tayi da abun yazo a saukake.

"Naji dadi wallahi....yanzu biki kawai ya rage?..." Hajiya babba ta fada.

"Yes...kawunta yace zai kirani in sun gama maganar ranar that is suitable to them...." Ya fada yana jinginawa ga kujrera,

"Kai yara maza sunyi wallahi...cikin few months mun samu surukai har hudu..." Inji Hajiya karama tana dariya, murmushi Hajiya babba tayi shi kuma dad kura mata ido yayi yana imagining yanda akayi bata sanin ta girma, don wani lokacin in tayi abu kaman yar yarinya,

"Yanzu dai mu fara hada lafe...." Hajiya karama tayi adding,

"No...shi zaiyi da kanshi...." Inji dad,

"Ya zaayi yayi da kanshi...ai wannan rashin adalci ne....." Tafada tana turo baki kaman yarinya,

"Meye na rashin adalci?... Ba anyi Mashi na farko ba?.... Anyway ai kina da kudi...kiyi Mashi mana..." Dad ya fada mata cikin harshness, zata bude baki tayi magana Hajiya babba tayi mata alaman tayi shuru da ido.

Saida suka fita Hajiya karama ta fara cewa

"Anty gaskiya a zama dole mu taimaka Mashi...sabida nasan shi zaiyi kayan daki da komai tunda parent din yarinya are not buoyant..." Tafada lokacin da suke shiga part din Hajiya babba,

"To shikenan...sai mu kira a hada mana exactly irin wanda aka hadawa su Sharif...in yaso in yana da interest din kara wani abu sai a kara..." Inji Hajiya babba, dariya Hajiya karama tayi tana cewa

"Thank you antyna...." Itama dariya tayi sannan tace

"Babu wani thank you...ai 50 50 zamuyi wajen biyan kudin tunda yace bai badawa...." Inji mom

"Wannan babu case...." Hajiya karama ta fada tana zama kan kujera, kallon ta Hajiya babba tayi tana tunanin Allah ya bawa Matan kishiya irin Nata don tana jin dadin yanda take nunawa yaran tamkar ita ta haifesu mussaman yazid.

Da sauri hajia karama ta dauki wayanta ta kira Wanda ya hada lefensu shahid ta shaida Mashi suna bukatan exactly irin wannan.

Har yazid ya tashi yana expecting call din dad sannan yana tunanin abinda zai fadawa mufida. Gani yayi  karfe biyar dad baice Mashi komai ba, kiran Salem yayi ya kara tabbatar da abinda ya fada Mashi. Sannan ya kira dad. Bayan sun gama gaisawa yace

"Dad...yau kaje factory ko?..how is it going?..." Ya tambayeshi, dad murmushi yayi

"This boy think he's smart...am your father..." Ya fada cikin ranshi saboda yasan already Salem ya fada Mashi abinda akayi

"Very fine..." Dad ya amsa Mashi,

"OK...bye... "

"Alright..." Dad ya fada sannan ya katse wayan shi.

Yazid zama yayi ya rasa abinda ke yi Mashi dadi don he wants to hear the word from dad don yaje Kano for the house preparation don yasan basu da halin yi mata komai kuma baison asan shi yayi komai mussaman mufida. Kuma ko suna da halin yi mata vaison wahalar dasu don he wants to show them.he really appreciate., bayan sallan ishai dad bai CE Mashi kala ba, kawai sai yayi deciding gobe zaije Kano amma bai barin su San yana Kano sannan ko mufida bata Sani yana Kano cos yau taje family house dinsu don haka zai sauka a gidanshi yasa ayi furnishing part din da dija zata zauna.

A chan Jos bayan kawu nanu yaci yasha bai fadawa kowa abinda ke tafe dashi ba sai bayan sallan ishai. Kiran ammi yayi da sauran manyan gidan. Sannan ya fiddo dubu darin da aka bashi na sadakin dija ya ajiye, dukkansu kallon juna suka farayi

"Na meye wannan?..." Wani dan uwan ammi ya tambayeshi,

"Wannan sadakin dija ne..." Da sauri ammi ta kalleshi,

"Ban ganeba..." Ammi ta tambayeshi

"Eh wannan mutumin dayayi mata ciki.. Iyayensa sukazo da maganar dansu zai aureta...ni kuma na basu don nasan hakan yafi daidai....kuma nan take aka daura masu aure....ko banyi daidaiba?.." Yafada yana mazurai, ajiyan zuciya ammi ta saki amma bata bari kowa yaji ba,

"Nace ko banyi daidai ba...." Ya fada yana kallon faces dinsu domin ganin reactions dinsu,

"Haba kai kam kayi daidai...daman in bashi din ba was zai aureta?... Kayi daidai wallahi...Allah ya saka maka da alkhairi..." Inii dan uwan ammi, ita kuma ammi tace

"Mun gode...."

"Meye na godiya?... Ba yata bace?... " yafada cike da haushin ammi don tunda taki amince Mashi ya tsaneta.

"Yanzu Sunce mu yanke hukuncin yaushe zaayi shagalin bikin?..." Inji kawu nanu, cikin nutsuwa ammi tace

"Ni in a tunanina ne ba sai anyi wani bikiba..kawai in an sallameta daga asibiti a wuce daita gidanta...ko ya kuka gani?..."  Tafada kanta kasa,

"Daman su suka fadamin an fidda namiji daga cikin ta..." Inji kawu nanu,

"Gaskiya hakan ma yafi...Don in akace zaayi biki tamkar wani bacin sunanne don ga jariri ga biki...gwara kawai daga chan asibiti a wuce daita kawai...tayi abun kunya sai taje chan taji da shi...." Inji danuwan ammi, abban ammi nodding kawai yayi with acceptance

"Hakan yayi daidai..." Kawu nanu ya fada, complimentary card da dad ya bashi ya fiddo yana cewa

"To Ku bari in kira uban yaron gabanku don na fada Mashi zan shaida Mashi duk yanda akayi yafada yana saka daya daga cikin digits din dad dake jikin card din. Bayan ya gama sakawa cikin the oldest phone on earth yayi dailing number ya kanga da kunnenshi. Lokacin dad na zaune tsakiyan matanshi, Hajiya karama na rike da plate of watermelon yana dauka daga cikin plate, kiran wayan ya katse silent dake dakin, picking yayi tare da sallama, daga chan bangaren kawu nanu ya amsa tare da tuna Mashi ko shi waye sannan ya fara cewa

"Alhaji na isa Jos kuma na fada masu komai har da maganar bikin... Amma sunce kawai zasu so a dauketa daga asibiti a kaita dakinta...amma ban San ko hakan zaiyi maku ba.. " inji kawu nanu, dariya dad yayi

"Ai babu matsala....hakan ma yayi...." Yafada sounding excited,

"To alhamdulillah tunda hakan yayi maku...." Kawu nanu ya fada Mashi. Sannan ya katse wayan.

💙💚💛❤💙💜🖤💜💙💚❤💙💜💜Bayan dad ya gama waya ya fadawa su mom yanda sukace, mom ji tayi jikimta yayi sanyi''

"Wato abandoning dinta zasuyi kenan...basu damu ayi bikinta ko su San wa zata aura ba...kome ya sameta they don't care where she goes..." Mom ta fada cikin sanyin murya,

"Ai duk danku ne ya ja mata... " inji dad,

"Wahalanta will be over soon...duk Sai sunce inama yarsu akayiwa fyaden...yan iska kawai..." Tsoki dad yaja saboda maganar Hajiya karama.

Around 9:30pm yazid na kwance cikin blanket yana waya da mufida dajin muryanshi his moody Sai yaji kaman ana kiranshi, yana dubawa yaga dad da sauri yayi excusing mufida yayi picking, nan dad ya fada Mashi ya zo Kano gobe, da sauri ya amsa da OK, zai bude baki yayi magana dad ya katse wayan.

Tsalle ya farayi kan gadon saboda farin ciki, he can't still believe sweet khadija is his personal property, yana tuna mufida Sai jikinshi yayi sanyi, ahankali ya koma ya zauna tare da sake dailing number ta, bayan tayi picking tace.

"Baby har kun gama?..."

"Yes..." Ya fada cikin sanyin murya

"Baby ya akayi naji voice dinka yq Chan za... What's wrong..." Ta tambayeshi muryanta na rawa kaman zatayi kuka.

"Nima ban Sani ba baby.....kawai dad yace in zo Kano gobe..." Yafada kaman baisan abinda ke faruwa,

"Inna lillahi....to me ya faru?... Hope it's not something bad?../" ta tambayeshi cikin tashin hankali, murmushi yayi yana biting bottom lip dinshi sannan yace

"Baby bai fada min ba...pls baby muyi salla Allah yasa it's not something bad... Pls...." Yafada muryanshi na rawa

"OK baby...ka tadani da karfe daya...let's pray...insha Allah ko meye zai zama alkhairi..."

"OK sweetheart... I love you more than milk and honey...."

"Love you too..." Hira suka danyi amma yazid was sounding so worrying kaman baisan abinda ke wakana ba. Suna gama waya ya mike ya shiga bathroom ya dauro alwalla ya saka jallabiya ya fara salla yana godewa Allah daya bashi dija sannan yana rokan Allah yayi cooling zuciyan mufida kan abinda zai fada mata gobe.

The following day run six ya kama hanyan Kano bayan ya fadawa ogansu yana da emergency a gidansu. Karfe 9 saura ya isa Kano, first wannan dan uwan  nasu mai saida furnitures ya kira kan su hadu a wearhouse dinshi. Karfe 10 saura suka hadu inda gayen ya fara gwada Mashi different design na kayan daki da pics na modern parlours tare da prices dinsu. Nan yazid ya zabi kayan falo da na bedrooms Wanda nan take ya kashe millions har 3.

"Yanzu tunda da akwai su kasa ana Iya fara sawa yau?...." Yazid ya tambayeshi Sai zufa yake,

"Why not...yanzu muje ka nunamin gidan sannan ka bani keys to the apartment..." Inji gayen,

"To zuwa yaushe zaa Iya gamawa?..."

"Gobe zuwa da rana komai ya kammala...tunda babu abinda zaa jira duk da akwai abubuwan da nake bukata..."

"OK then...yanzu muje dad na jirana..." Yazid ya fada yana fita daga wearhouse din. Mota ya shiga shima mutumin ya shiga nashi suka kama hanyan gidanshi.

Abangaren dija wace gari wajen karfe 9 bayan tayi wanka an bata abinci taci ta saka long Arabian gown tana zaune tana jin wani irin dadi cikin system dinta taji an bude kofa, ammi ta gani, da sauri tazo mikewa nurse ta dakatar daita. Bayan ammi taga kawu nanu, sunkuyar da kanta kasa tayi. Bakin gadon da take zaune ammi ta zauna tare da rike mata hannu, gaida kawu nanu tayi ya amsa kaman batayi laifi ba. Bayan yan magana da kawu nanu yayi wanda bata San inda ya dosa ba Sai gani tayi ya saka hannu cikin aljihunshi ya fiddo kudi

"Gashi sadakin ki ne..." Ya fada yana mika mata kudin, kallon ammi tayi ta kalli kawu nanu

"Ki amsa mana..." Ya daka mata tsawa, da sauri ta amshi kudin,

"To dija Allah ya kaddara saduwan mu...nidai nayi Iya nawa...inkinje ki bi mijinki sau da kafa...ban da gardama..." Ya fada mata, baki ta bude tana kallon shi cos she trying to take in abind yake cewa, tasan sadaki Nada alaka da aure, suna nufin tayi aure ne ko yaya,

"Ni na tafi...." Taji kawu nanu yafada, n

The next thing he's out of the room. Ahankali ta daga kai ta kalli ammi

"Ammi wannan kudin na waye..." Ta tambayeta cikin sanyin murya

"Naki ne dija...kawunki ya aurar dake..." Dan squeezing fuska tayi

"Ai ammi baayi biki ba..." Tafada cike da yarinta, murmushi karfin hali ammi tayi

"Ai ba Sai anyi ba...nidai dija hakuri zan baki...bani da halin yi maki komai....kuma in nace a saka bikin zuwa wani lokacin bakin mutane ma isanki zaiyi...hakan yasa nace da an sallameki a wuce dake dakinki..." Ammi ta fada cikin sanyin murya, hawaye ne ya taru a idanuwanta,

"Ammi dan Allah kar a tafi dani wani wajen...wurinki nakeson zama...ammi dan Allah kiyi hakuri... Dan Allah ammi ki barni wajenki..." Ta fada tana fashewa da kuka, itama ammi hawaye ta farayi tana cewa

"Kiyi hakuri dija...duk abinda nake saboda ban son ana sangwamanki.. Kije chan in Allah ya yarda bazakiyi Dana Sani ba don na lura yana sonki...." Cikin kuka dija tace

"Waye?.." Ammi bata amsa mata ba ta mike,

"Tafiya zanyi dija.. Dan Allah kibi mijinki...duk abinda yace kiyi kiyi...in yace ki bari ki bari...Allah yayi maki albarka...nasan haka Allah ya kaddara maki..." Da sauri dija ta mike ta kama hnnun ammi

"Dan Allah ammi kar ki barni...to ammi ki amshi kudin...banason su...ki tafi dasu...ammi dan Allah ki tsaya" Tafada cikin matsanacin kuka, cikin kuka ammi ta zame hannunta, ammi na tafiya dija na biye daita tana kuka tana kiranta, nurse CE ta riketa tare da mayar daita kan gado, dija kwantawa tayi tana kuka, few seconds later tayi shuru tana tuna hiran da sukayi da wasu friends dinta kan in mace tayi aure namiji na saka mata joystick, kara fashewa tayi da kuka tare da dora hannu bisa kai, har lokacin ko kadan batayi tunanin yazid ne ba, kawai gani take an badata sadaka saboda abinda ta aikata.

[6/22, 5:56 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: 🧡💜💙💚💛❤

NA CUCE TA

💜💙💚💛❤🧡


®Zuwairat (ummumpls am)


3⃣4⃣


 _Follow me on:_ 


 *Wattpad @ummumaryam29* 


 *Email:[email protected]


 *IG: zuwairatummumaryam* 


 *Website:Www.ummumaryam.com* 


 *And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.* 


 *Snapchat: ummumaryan29*


 _Sweethearts ina me yi maku happy Ramadan in advance, Allah ya amshi duk ibadun da zamuyi._ 


 *In har my novels make you happy and keeps you entertained then pls repay me with your prayers, dan Allah kar Ku manta dani😥* 


 *Don't forget to vote and comments*


Kuka kawai take tana tunanin  irin rayuwan da zatayi inda zaa kaita, kullum adua take ta koma gida don ta dinga yiwa ammi dukkan house chores don da tana yi mata gardama in ta sata aiki kaman wanke2 da sauransu amma yanzu she wants to do everything for her amma gashi bata kara samun daman ba. Kara volume din kukan ta tayi nurse dake zaune tana kallon ta sannan tana wondering abinda ke faruwa ta mike tazo inda dija ke zaune bakin gadon ta maida legs dinta kan gado tana cewa

"Ki bar kukan haka nan...kin San baki da lafiya...yi shuru kinji?...." Ta fada mata, dija kara fashewa tayi da kuka tana cewa

"Dan Allah ki kirawo ammi ta tafi dani gida....banason aure....." Tafada cikin matsanacin kuka, shoulder dinta nurse ta dafa still confused tace

"Kiyi hakuri kinji...baayiwa iyaye gardama...ki dauki kaddara...goge hawayenki..." Ta fada mata, ahankali dija ta sa bayan hannunta tagoge face dinta tana kallon kudin dake hannunta,

"To dan Allah ki karata ta amshi kudin...wallahi banason kudin...." Tafada new tears na rolling, still rarrashinta nurse ta dingayi har bacci ya dauketa.

 Tana bacci tana sauke ajiyan zuciya.


Abangaren yazid kam sai karfe 12 ya iso gidansu bayan ya bawa danuwansu keys to part din dija. Yana parking ya nufi part din dad dinshi, sai sauri yake don yasan he's around.


Da sallama ya shiga dad ya amsa Mashi, zama yayi gefe daya ya gaida dad  ya amsa in a Normal tune, bayan kamn minti biyu dad ya fara cewa

"Daman abinda yasa na kiraka shine sabida wannan yarinyan....munje gidansu da taimakon abokinka Salem....kuma alhamdulillah kawunta ya baka inda ya nemi a daura maku aure..." Idanuwa yazid ya lumshe hearing it from his dad makes it official

"So an daura maku aure..." Dad ya fada yana gyara zamanshi

"Kuma kawunta ya shaida min zai fada min  lokacin daya kamata ayi bikin in yaje jos...jiya da dare ya kirani ya fadamin sun yanke hukuncin ba sai an yi wata shagalin biki ba...kawai sunce in an sallameta daga hospital an daukota...kaji yanda mukayi..." Yazid da kanshi ke kasa yana sauke ajiyan zuciya ahankali ya sake lumshe eyes dayaji ance from hospital a wuce da dija gidanshi, he never sees that coming, 

"Thanks dad...." Yafada cikin sanyin murya,

"Don't thank me..." Dad ya katse shi sannan yacigaba dacewa

"Yazid!..." Dad ya kirashi, 

"Naam..." Ya amsa Mashi tare da daga kanshi ya kalleshi for just few seconds ya kara sadda kanshi kasa,

"Mata biyu is not a joke....ka zama mai adalci...kar ka shiga hakkin kowa for any reason in the world...ka rike gidanka da adua...make them each others friend not enemies... Don't make them jealous... Make each and every one of them feel like and angel...banda son kai... Kar kace tunda wannan is not educated ko tunda yar kauyece ka shiga hakkinta wallahi the unjust shall never go unpunished.... Kana jina?..." Dad ya tambayeshi sounding very serious than ever,  ahankali yazid yayi nodding, 

"Remember all I have said and you shall have a peaceful home...ai kana ganin tunda kake baka taba ganin ko jin hayaniyyan iyayenka mata ba...to that's the secret... Nasan at times zakaji daya tafi kwanta maka ka daya amma never try to show it in public... Kawai ka nuna mata how much you love her when you are alone... Kadaiji ko?..." Dad yafada yana rike kunneshi don ya shaidawa yazid he's damn serious

"Yes dad...nagode... I will try any human in yi adalci a tsakaninsu..." Yafada kanshi kasa,

"That's very good...yanzu yaushe zaa daukota?..." 

"I think Saturday..." 

"OK...about the boy...inason a raineshi gidan inna...ko kanason Ku zauna tare?...." Dad ya tambayeshi, da Sauri yazid ya girgiza kai yana mai jin dadin abun.

"Good...jiya mommies dinka sunce doc Zara zata  dinga kula da yaron har ya fita daga neonate stage..." 

"Mahmud... Sunanshi Mahmud..." Yafada cikin sanyin murya.

"That's good...nice name...sai ka dauki rago biyu daga gona a yanka ranar asabar...." 

"OK dad...nagode...." Yafada sounding very happy. Mikewa yayi ya fita daga wurin dad ya bi bayanshi da kallo yana murmushi. Part din mom dinshi ya nufa wayanshi ya fara ringing, jin ringing din yasa shi sanin cewa mufidace, murmushi yayi tare da picking call sannan ya sanyanya voice dinshi tare dacewa.

"My baby..." 

"Yes babyna...baka iso bane?..." 

"Na iso...yanzu na baro wajen dad..." Ya fada cikin sanyin murya

"Shine ko ka Karina ka fadamin kazo..." 

"Sorry my love.... I wanted to surprise you ne..." Yafada muryan shi bai fita sosai,

"Baby wani abu?...  muryanka kaman kayi kuka..." Murmushi yayi ya kara kashe murya

"Am OK...bari in wanka sai inzo in daukoki..." Yafada sounding very dull.

"Pls baby kana tada min hankali... Me dad ya fada maka?..." Tafada kaman zatyi kuka,

"Ki kwantar da hankalinki...in na daukoki ko me ke nan zakiji..." Ya shaida Mata, 

"Me zan ajiye maka?...

" don't worry babyna....sai nazo... " tafada ahankali sannan ya katse wayan. Dariya yayi yana cewa

"At least bazaki ga laifina sosai ba..." Fada yana bude kofan part din mom dinshi.


Da Sauri Hajiya karama ta mike tana cewa

"Ga ango...ango...ayirrr...ka kagi ubanka...." Tafada sounding so excited, mom dinshi dariya tayi tare da girgiza kai shi kuma yazid rufe face yayi kaman mace wai kunya yakeji, su Maryam baki suka bude 

"Wai me akayi?..." Yusra ta tambayi small mom

"Yayan Ku aure ya karayi..." 

"Aure!!!!...." Suka fada in chorus, tsalle su marzuq da ameera suka farayi while Maryam tace

"Gaskiya ni banso akayiwa Anty mufida kishiya ba..." Dakuwa Hajiya karama tayi mata tana cewa

"Kinci ubanki....Ku tashi Ku bamu waje dan ubanku...."

 Ta daka masu tsawa, da Sauri duk suka mike har dasu ameera suka bar wajen. Kama hannun yazid tayi ta zaunar dashi tana cewa

Munafiki...ko kunyar me yakeji?..." Tafada tana dariya, durkusawa yayi ya gaidasu suka amsa mom dinshi sai murmushi kawai take.

"Mun hada maka lefe..." Hajjiya karama ta shaida Mashi, da Sauri ya kara durkusawa yana gode masu, 

"Dalla koma ka zauna...sai wani abu kake kaman matsiyaci..." Dariya yayi ya koma ya zauna. 

"Mun yanke hukunci zaa kai masu lefen don su San yarsu ba gidan matsiyata zata ba...sannan daga nan zaa taho da yaron...." Inji Hajiya karama, murmushi yayi tare da cewa

"Nagode mom...." "Taso ka gan kayan..." Ta fada Mashi, mikewa yayi ya kama mata hannu suka shiga inda kayan suke, dukawa yazid yayi ya fara budewa face dinshi dauke da annashuwa,

"Mom thank you...kawai damuwata shine mufida..." Ya fada cikin sanyin murya, daure fuska tayi 

"What about her?..."

"Mom bansan yanda zan fda mata ba...." Tsoki hajjya karama taja 

"Tsoronta kake jine?.... Nifa banson wacce zata tada maka hankali....in har she can't sai ka sallameta...ai ba hqrqmun bane mata biyu...kuma ba kanta farau ba...." Turo baki yazid yayi

"Mom I love her...kawai zan rarrashet until she comes to term...." Yafada sounding very dull,

"Your problem..." Tafda sannan ta barshi nan zaune yana duba two sets of bag wayanda ke cike da kayan kala2.


Bayan ya gama ya koma falo yaci abinci sannan yaje part dinshi ya watsa ruwa yayi sallah sannan ya shirya ya kama hanyan gidansu mufida, yana tafiya yana waya da doc din dake kula da dija. 


Yana isa kofar gidansu mufida yayi wearing worried face ya shiga da sallama , da gudu ta fada jikinshi, cos mum dinta bata falo, face dinta ya tallabo ya kura mata ido while itama tana inspecting face dinshi,

"Baby...." Bata idaba ya kama bakinta ya fara sucking kaman he's life depends on it, saida yaga she's becoming breathless sannan ya saki bakinta yana cewa 

"Baby I love you so much..." Yafda in a whisper, itadai ji take babu dadi

"Baby I can feel something is wrong...pls ka fadamin..." Tafada hands dinta kan cheek dinshi sai kallon face dinshi take kamam yau ta fara ganin shi, murmushi yayi kaman baiso

"Baby ina mumcy...." Ya tambayeta

"Bata nan...pls baby ka fadamin abinda ke faruwa...." Ta fada kaman zatayi kuka,

"Baby ki shirya mu tafi gida...zan fada maki komai...." 

"Mom bata nan....kajira tazo sai mu tafi...." Tafada tana hugging dinshi,

"Baby pls mu tafi...in yaso ina Iya maidoki later da yamma in kina so...I really need to talk to you..." Yafada yana zamewa daga jikinta.

"OK then...bari in chanza kaya..." Tafada tana juyawa, da Sauri ya rike mata hannu

"No....just kiyi covering kanki ki taho mu tafi...." 

"OK..." Kawai ta fada tayi hanyan upstairs, few minutes later ta sauko da Dan karamin Vail, rike mata hannu yayi suka is a baki mota ya bude Mata ta shiga sannan ya rufe shima ya shiga yana tunanin yanda mutane ke cewa kayan fadin kishiya . Baisan abinda zai saya mata ba.


In silence suka driving zuwa gidansu

"Wai baby why bazamu je gidan mu ba?...nifa kunyan gidan nan nakeji...remember abinda inna tayi?..."

"Kinsan gidan nan is closer to your house...kuma kinsan hold up .." Ya fada Yana parking,  fitowa tayi ta shiga part dinsu Hajiya babba ta gaidasu, kallon ta mom tayi tana imagining yanda zataji don   she remembered perfectly yanda ta kusa hauka lokacin da dad zaiyi mata kishiya. Zama tayi har saida yazid ya kira ta a waya sannan ta tashi ta koma part dinshi, tana zuwa ya dauketa sai bedroom, satisfying dinsu yayi don yana tunanin in har ya fada mata halin da ake ciki sai sun kwana biyu bata bashi hadin kai ba, bayan sun gama ta fito daga bathroom daure da towel, ya mika mata hannu ta fada jikinshi, yana kissing wuyanta yana cewa

"Baby kin dai San cewa I live you ko?...." Yafada cikin whisper, ahankali ta gyada Mashi kai tare da daga kanta tayi Mashi kiss a baki

"Kuma kin San babu abinda zai cire position dinki a zuciyata..." Ya sake rada mata cikin kunne,

"Yes baby...what is the problem?..." Ta tambayeshi tana kallon eye balls dinshi, 

"Baby I want you to know komai rubuce yake....we can't stop destiny...." 

"Dan Allah ka fadamin abinda ke faruwa..  " tafada tana gyara daurin towel dinta, ajiyan zuciya ya saki ya rike palms dinta cikin nashi yana massaging sannan ya fara fada mata exactly abinda ya faru amma banda nuna farin cikin shi, aikam kura Mashi ido tayi sai hawaye sharrrr, 

"Na shiga uku...." Tafada tana Dora hannunta kanta, da Sauri yazid ya rike mata hannu

"Pls baby stop it...." Yafada yana kokarin jawota jikinshi, tureshi tayi ta kara fashewa da sabon kuka,

"Wayyo ni mufida....ban kaunar kishiya....ban Iya zama da kishiya...wallahi banason sharing dinka da kowa....I love you..." Tafada cikin matsanacin kuka tana kokarin mikewa daga kan gadon, riketa yayi ya marairace fuska

"Baby pls stop saying such....kinsan ban iyawa su dad gardama..." Da Sauri ta katse shi dacewa

"Kai fuska biyu gareka....you are pretending kaman bakaso...alhalin nasan you are so happy... Nidai kawai ka sake...." Bai bari ta idaba ya kwantar daita kan kirjinshi, yana shafa kanta yana cewa

"Pls don't say such word....you are the best thing that ever happened to.me...kuma khadija is just a small gal...she will follow our training... Ki kwantar da hankalinki pls...." Yafada yana shafa kanta, amma the more he talks the more she cries, 

"Baby pls ka sakeni...kishiya bata karama...." Tafada cikin kuka sosai, kawai sai dariya ta kufce Mashi don sai ya tuna maganar Malam Kabir gombe, wai kishiya bata karama

"Baby ki bari ki gani...naki sister karama CE...mu zamuyi training dinta...kawai pls just try and take her like the sister you never had....pls kiyi min wannan indai kinasona da gaske...." Yfada yana share mata hawaye, 

",ni tsoro nakeji... Kar a rabani dakai...yan kauye suna da asiri...." Tafada gwanin ban tausayi

"No dear... Kawai just have faith.. Pls baby kiyi hakuri..

 " lafewa tayi jikinshi tana kuka sosai, sai share duk hawayen daya zubo yake, hannunta biyu ta zagaye waist dinshi ta rike shi gam 

"Dan Allah baby ki bar kuka haka nan....I promise zamanku zaiyi dadi....I will never do anything to hurt you...." Tafada ahankali, daga kanta tayi tana kallon shi da red eyes dinta

"Baby  banason Sharing dinka da kowa....I love You so much that seeing entering another woman's part will hurt me badly.... Pls ." kuka yaci karfinta, kara danne kanta da naked chest dinshi yayi yana mata maganar cikin kunne,

"Baby ki kwantar da hankalinki... Kinga I won't make such mistake again... Babu abinda zai shiga tsakanina daita for years to come...." Daga kai tayi ta watsa Mashi harara

"Lie..." 

"No baby am serious.... Ki tsaya ki ganta...zakaisan kawai shaidan ne ya rude na sadu daita..  Amma not because ta girma...so pls ki kwantar da hankalinki... Just feel like zaa kawo maki younger sister.... Basan bari ta rainaki ba....sannan ke kuma ki rike girmanki...she's 14... Kinga you are 8 years older than her... Don haka ki kwantar da hankalinki don Allah... Am assuring you bazakiyi regretting hakan ba....." Ya rada mata cikin kunne. Dan saurarawa tayi sai ajiyan zuciya kawai take, wai 14, she hates him so much, ko shekara basuyi da aure ba amma har yayi mata kishiya, yanzu she wish bata aureshi ba, tanada masu sonta da yawa amma ta nace sai shi, now ga irin shi nan, 

"Yanzu nasan you don't love me as much as I loved you...inda kanasona baxakaji shaawan wata ba balle ka aikata wani abu daita....wallahi saboda kai bana ganin kowa as namiji sai kai...." Tafada tana kara fashewa da sabon kuka sosai, patting bayanta ya dingayi yana cewa

"Wallahi ba sonki ne bayi ba...kawai bazaki gane bane....It was beyond me....." Mufida banza tayi dashi ta cigaba da kukanta har saida jikinta ya Dau zafi, 

"Baby tell me abinda kikeso...zanyi maki...." Yafada mata cikin kunne, mufida dake shessheka tace

"Kawai ka bari in tafi gidanmu....in kun gama amarcin sai in dawo....."

"No dear...ita nan Kano zan barta...." Yayi assuring dinta.

 "Ni banson ka barta nan Kano.. Kar kajamin...kawai Ku tafi...bayan wata uku  sai ka dauko ni..pls am begging you...." Tafada cikin sanyin murya, murmushi yazid yayi yana cewa

"Kashe ni kikesonyi kenan...ai wata uku with out you will be unbearable...." 

"Ba wani..." Ta amsa Mashi. 

"Kawai ki fadi abinda kikeso inyi maki...." 

"Ai na fada maka...." 

"Wannan bazai yuwu ba..make another request...ko in sake maki mota?..."  Da Sauri tace 

"Banso..." 

"To in kaiki umrah..."

"Banaso...." Tafada tana hararanshi

"To in baki 1m ki fara home business...." 

"Banso...." Tafada har da murguda Mashi baki, shuru yayi kaman mai tunani, daria ya farayi  

"To me kikeso...." 

"Ai I told you.. Kawai ka barni gida for 3 months....ko kuma ni ka Barni nan Kano ka tafi daita...." 

"Hmmm no way...."

"Ai ina kishi in ganka kana magana da wata..."

"Babyna just wait and see..." Yafada.  Haka ya dinga rarrashinta yana kwanta mata da hankali har bacci ya dauketa amma still koda ta tashi tambayanshi tayi if an daura Mashi aure ya amsa mata da yes nan ta fara sabon kuka kuma kafin dare fever ya rufeta amma ko ruwa batasha balle tasha ci abinci tasha magani, haka yazid yayi tagumi ya zauna gabanta yana kallon ta tana kuka har ta  kara komawa bacci sai firgita kawai take.


Itama dija ban da kuka babu abinda takeyi har ta fara dafa kasan maranta inda akayi mata aiki don tana kuka tana coughing, lokacin doc bai nan saida nurse taga abun da gaskene don kuka take sosai hannunta rike da cikinta ta kira doc ta sanar dashi. Bayan kaman minti talatin yaso yaga dija sai kuka take, komawa gefe yayi dailing number yazid, lokacin ya dawo daga masjid, ganin doc ke kiranshi yasa ya koma gefe sannan yayi picking, nan doc ya shaida Mashi Halinda dija ke ciki, 

"Pls doc do something... Kar dinkin ya kunce...." 

"Wani abu akayi mata?..." Doc ya tambayeshi, yazid shuru yayi yana tunanin kilan an fada mata she's married to him ne, 

"Ai kune kusa daita...nidai just do something... Ko alluran bacci ne kayi mata...in ta farka in bata daina kukan ba ka kara mata...I don't want anything to happen to her pls..." Yafada cikin tashin hankali, daria doc yayi yana cewa

"We don't work that way...amma it will be better in zakayi mata magana...kiln ka kwantar mata da hankali..." Inii doc, idanuwa yazid ya zaro wishing inama yana Iya rada mata sweet words cikin kunne ta amma yasan it won't help, 

"Doc ai tunda aljanu suka shafeta bata son ganina balle jin muryata...kawai take care of her.. " yafada agajiye don today is among the longest day of his life, kashe wayan yayi ya dan jingina da bango yana tunanin Ashe haka yake da wahala hada nauyin mutum biyu bisa kanka, 

"Hmmm masu mata uku suna kokari...." Yafada ya kama hanya part dinshi.

 Part dinshi ya koma ya tarda abinci kan dining while mufida na bacci sai ajiyan zuciya take saukewa. Komawa yayi falo ya cika cikin shi da abinci sannan ya zuba cikin plate ya rufe y kai bedroom ya ajiye kan side locker. Yafi hours zaune yana jiran mufidata tashi taci amma bata farka ba, daya gaji da zama ya kwanta.


Har garin Allah ya waye mufida bata ci komai ba sai kuka, farat daya yanayinta ya Chanza, duk ta susuce. Tea ya hada ya bata ta ki amsa yayi Iya kokarinshi amma bata amsa ba. 

"Pls baby in har you love me....ka bari in tafi gidanmu...ranar da zamu koma abuja sai kazo ka daukeni...pls I beg you. .." Tafada cikin dishessen murya..

"OK..." Kiyi wanka in kaiki...ranar Saturday zanzo maidaki gidanmu cos kinsan ke zaa bawa khadija... Sannan ranar Sunday zamu wuce abuja...I will give you the space you need ....alright?... " yafada yana rike da hannunta, kai kawai ta daga Mashi, mikewa yayi ya hada mata ruwan wanka ta shiga tayi ta fito sai tafiya take kaman iska na kadata. Bayan ta fito shimaya shiga ya watsa ruwa ya shirya, part din mom dinshi suka shiga tayi masu sallama, nan Hajiya karama ta zaunar daita tana bata shawara.


Bayan ya ajiye mufida ya kira mai decorating gida ya shaida Mashi suna gidan suna aiki. Nan ya kama hanyan gidan don ganin how it's going.

Around 11am ya dawo gidansu inda ana ta shirye2 kai kayan lefen jos. Godiya ya kariya wa Salem cos still shi zai rakasu. Already doc Zara da nanny da akayi hiring don kula da Mahmud suna hanya 


Dija dai idanuwa sin kumbura sosai sabida kuka, yau ma data tashi bata bar kuka ba, tana zaune around 2pm aka shigo da yaron, ko daga kai batayi ba don banda tunani babu abinda takeyi, nan aka shaida Mata zaa tafi da yaron kaman yanda doc ya bukata,

"Ina zaa kaishi?..." Shine tambayan datayi masu,

"Inda zaa raineshi zaa kaishi..." Shine amsan da doc ya bata. Bata kara cewa komai ba aka fita da yaron.


Mufida na shiga ta fada jikin mom dinta tana kuka, cikin tashi hankali ta fara tambayanta abinda ke faruwa nan ta fada  mata abinda ke wakana,

"Don  kishiya kike wannan kukan?... Har ya rainaki?..amma am so disappointed in you ..."  Inji mom dinta

"Mom I love him ai...." Tafada cikin kuka sosai

"Mtwsss...amma iliminki baida amfani... Kinsan dai yazid yana sonki...so kawai kija hankalinshi...you know mu bamu bin boka ko Malam amma namiji yayi kadan ya wulakanta mu...don haka ki dauki kishiya as zero behind a decimal point... Kinji ko?..." 

"Yes mommy... Yace nan zai barta"

"Kar ki yarda....ya tafi daku tare...karki yarda ya gama dake sannan ya dawo kanta...kowacce halinta ya ficeta....kuma zan kira Hajiya hannatu ta kawo maki sabon kayan harka...kawai ki kwantar da hankalinki kiji ko?..." 

"Yes mommy..." Ta fada tana lafewa jikin uwarta.


Shima yazid shaidawa su mom da dad yayi kan zai bar dija Kano suma sukace Sam basu yarda ba ya tafi dasu.


Akauyen kam da aka kawo lefe ba karamin surprise sukayi ba don tunda suke basu taba ganin abu Irin wannan ba, duk garin taruwa sukayi suna kallon lefen nan fa maganar Hajiya karama ya zama gaskiya don ji suke ina yarsu ta samu irin wannan abun arzikin. Wasu ma cewa suke da ansa biki don ko bakomai zasu ci shinkafa. 


Ada suna son a kai dija gidan mijinta straight from the hospital amma yanzu an sake shawara kan a maidota gida ta shirya sai a kaita dakinta. Wani kawunta aka aika ya tambayo yaushe zaa sallameta nan aka shaida masu ranar asabar da safe.


 ~Saturday~ 


Da wuri doc ya sallami dija inda wasu sis din amminta suna jiran a sallameta, sunajin doc ya ce ya sallameta suka fara shirya kayanta. Bayan sun gama suka tsaida taxi  suka shiga da dija da kayanta, sanyi dija taji don gani take kilan an fasa auren cos ammi ta fada mata daga hospital zaa wuce daita amma gashi an  kama hanyan gidansu ammi. Ba karamin dadi takeji ba zata kara ganin amminta. Suna isa ta fito tana tafiya ahankali sannan tana daga gaban riganta don kar ya gogi inda akayi mata aiki. Tana shiga cikin gidan duk suka rungumeta wai suna murnan ganinta, baki ta washe don ta mance rabon da taji irin wannan farin cikin. Inda ammi ke zaune taje ta zauna gefenta. Gani ayi ai gidan ciki da mutane har wayanda ba cikin gidan suke zaune ba. Kowacce sai kallon ta suke, sadda kanta kasa tayi don she was thinking saboda cikin da akayi mata ne yasa duk aka zuba mata ido. Baban ammi ya kira ta ta tashi tana biting bottom lip dinta saboda zafin inda aka yi mata aiki. Tana shiga yasa ta zauna nan ya fara bata advice kan rayuwa.


.abangarensu yazid komai is ready, part din dija kaman ba yar gidan talakawa ba don few things mufida zata nuna mata,komai looks wonderful and beautiful. Karfe biyu motoci hudu suka kama hanyan gidansu ammi, cikin motan Salem wata matace mai kyalliya dauke da kit guda biyu, daya na kayan aikinta sai dayan na kayan da hajjya karama ta saya a sakawa dija.

 Yazid rike Salem yayi yace 

"I promised babu mai hanaka auren Maryam sai Allah..." Yayi assuring dinshi sounding very firm. Dariya kawai  yayi ya shiga mota suka bar gidan tare da sauran wayanda zasu dauko amarya.


Yazid kira doc yayi ya umarceshi daya rubuta Mashi drugs din dija zai saya anan haka akayi. Daga pharmacy ya wuce gidansu mufida don daukarta. Yana shiga falon gidansu gabanshi na faduwa amma to his surprise da gudu mufida ta fado jikinta, 

"My baby..." Yafada yana. Kallon yanda babu sauran damuwa tattare daita

"Yes sugar...." 

"Am happy you are OK?..." 

"Yes sugar... Nayi tunani kuma naga babu komai cikin dunyia....after all who are we to question the will of Allah..." Bata idaba ya kama bakinta  ya fara kissing dinta forgetting ba gidansu bane. Sai da suka zama both breathless sannan ya saki bakinta

"I love you..." 

"Love you too..." 

"Now baby kije ki shirya muje gidanmu muyi like 3 rounds kafin a kawo sister dinki...." Yafada sounding very naughty, fari tayi da idanuwa sannan tace

"Yes baby...anything for you..." Tafada tana juyawa tare da gada Mashi kugu, dariya yazid yayi yana cewa

"Nasan yau kasheni zakiyi...." 


Karfe biyu da rabi su Salem suka is a kofar gidansu ammi, da gudu yara suka shiga cikin gidan suna

"Sunzo da motoci da yawa....sunzo da manyan motoci...." Nan gida ya hargitse, gaban dija faduwa yayi ta fashe da kuka, ba komai take tsoro ba illa abinda yazid yayi mata, ba wai tasan shi aka aura mata ba amma kawai tasan ko ma waye yau sai yayi mata irin abinda yazid yayi mata. Kara fashewa tayi da kuka suka hada ido da ammi, harara ammi ta watsa mata nan take ta hadiye kukan, daman ta sakata dogiwar Riga. Sallama matar dake kwalliya tayi aka amsa mata, daman already matan gidan sun fara shirin raka amarya da suka ga luxury cars.


Matar Neman amaryan tayi aka nuna mata, nan ta baje kayan aikinta ta fara tsara mata kwalliya within few minutes dija ta Chan za from dijan kuaye to khadija yazid, ( remember no body is ugly... Inji psquare😉) baki duk yan gidan suka bude suna kallon yanda ake transforming dija zuwa wata. Bayan an gama makeup aka saka matadoguwr Arabian gown mai dauke da hijjab.

[6/22, 5:56 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: 🧡💜💙💚💛❤

NA CUCE TA

💜💙💚💛❤🧡


®Zuwairat (ummummaryam)


3⃣5⃣


 _Follow me on:_ 


 *Wattpad @ummumaryam29* 


 *Email:[email protected]


 *IG: zuwairatummumaryam* 


 *Website:Www.ummumaryam.com* 


 *And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.* 


 *Snapchat: ummumaryan29*


Bayan an gama aka saka mata shoes da suka hau da sky blue Arabian gown dake jikinta. Perfumes matar ta fesa mata sannan ta tattara kayanta cikin bag tace

"Amarya kinyi kyau...." Tafada tana fiddo waya daga cikin pause dinta, pics tayi mata sannan ta fita daga dakin, ita ai dija sai feeling so weird don gani take kaman an damkar mata buhun cement a face dinta don nauyi taji fuskanta yayi mata.

"To ki tashi mu tafi...." Wata yar uwan ammi ta fada mata, jiki ba kwari ta mike idanuwanta cike da kwalla amma basu zubo ba, wurin grandparent dinta aka  kaita suka karayi mata adua sai wajen amminta nan dija ta dinga kuka kaman ranta zai fita, tana kuka tana dafa maranta. Saida ammi ta daka mata tsawa sannan tayi shuru

"Kuma wallahi kar ki bari inji ance kiyiwa mijinki laifi...duk abinda yace kiyi kiyi kina jina?"..." Da Sauri ta daga mata kai

"Allah ya kaddara saduwanmu...tashi ki tafi Allah ya yi maki albarka ya yafe maki kurakurenki...." Jiki na rawa dija ta mike mata na biye daita, suna fita waje mata na tsaye cike da waje wasu sunyi ready zasu bi ta don kashe qarkwatan idanuwansu. Bayan an nunawa dija motan Salem ta shiga baya sai kuka take, sai yau Salem yaga dija, duk da kanta na kasa jikinta ya nuna karamar yarinya ce, murmushi yayi ya kauda kanshi gefe cikin ranshi yana cewa

"Shege yazid...." Salem lekawa yayi a mirror yaga yanda mata ke rige2 shiga mota

"Allah yasa kar su lalata masu mota. Bai Ankara ba wasu mata kusan su uku suna kikarin shiga gidan gaban motanshi, sai ture juna suke kaman wasu awakai, kaman yayi magana sai kuma yayi shuru

 "Ki bari ni na kamata in bita ba ke ba..." Inji daya daga cikin su, 

"Lallai ma..." Daya ta fada, matar datayiwa dija makeup dake zaune baya kusa da dija ta tabe baki sannan tace

"Haba kubi ahankali mana...ko so kuke Ku lalata masu mota..." Tafada cikin tsiwa da Sauri suka ja baya daya ta shiga. Salem ya fixgi motan suka bar wajen, duk sauran cars na dauke a mutane 8 biyar baya sai biyu gaba da driver. Salem kam yayi deciding bai maidosu saidai ya samo bus da zai maidosu, babu abind ke tashi cikin motan sai sheshekan dija.


Bayan sun gama sukayi wanka tare mufida ta zauna gaban mirror yazid ya goge mata gashi da karami towel sannan ya shafa mai hair cream tare da combing kan, kawai yanayi yana kallon ta tacikin mirror yana aduan Allah yasa this is not a trap don ko kadan babu wata damuwa tattare daita hes wondering how comes don lokacin daya shaidawa mufida halinda ake ciki tamkar zaa kwantar daita hospital, hannunta data dora kan hannunshi ya maidoshi hayyacinshi, murmushi ya sakar mata yana cewa

"Baby I love you... Kinsan wannan shine abinda kikayimin daya fi komai burgeni...thank you.. " murmushi tayi dukda maganar shi ta bata mata rai wato duk kokarin da take wajen biya Mashi bukatan shi bata burgeshi kaman wannan ba, amma ko kadan bata nuna Mashi hakan ba saboda advice da mom dinta ta bata.

"Baby na zauna nayi tunanin babu komai duniya...sannan banason rabonda ke tsakaninka daita ya aikadani lahira...so kawai Allah ya bamu zaman lafiya...kuma pls promise me you will love and cherished me all the days of my life...." Tafada Mashi cikin natsuwa, hannuwanshi yayi rounding waist dinta daga inda take zaune yayi hugging bayanta, 

"Baby I will love you for ever...I wish dukkan mata zasuyi yadda kikayi...su San cewa what will be will always be nor matter what...." Yafada yana kissing bayan wuyanta

"Baby I love you too..." Tafada tana shafa face dinshi dake bayanta.

"Yanzu baby tell me abinda kikeso inyi maki...." Shuru tayi kaman tana tunani for a while sannan tace

"Why not mu bari muje umrah tare...." Dadi yazid ya karaji ya kara rungume yana jin wani irin sonta da kaunarta har cikin system dinshi.

"That sounds perfect my Queen... Yanzu yaushe su Aisha zasuzo?..." 

"Zuwa later..." 

"OK muyi sallah...kafin ki shirya kafin su zo...and pls my Queen kar ki biyewa duk abinda zasuce....I know them too well...."  Murmushi mufida tayi tace

"Baby don't worry... I won't let anyone lead me astray..." Tayi assuring dinshi

 Murmushin jin dadi yayi bude closet ya saka jallabiya  ya fita sallan asr.  Itama doguwar riga tasa tayi sallah.


Bayan sun ci abinci tace

"Baby kasan au bazan Iya girkin tarban baki ba...ko zakayi mana order na abinci?.. Tunda am sure basu komawa yau..." 

"OK...banason kiyi wahalan shiga kitchen after all I have put you through yau..." Yafada yana dariya, hararanshi tayi  tana murmushi

"Kawai zan sa akawo abinci daga one of the restaurant around..." 

"Yauwa.. Thanks... " tafada tana sauraron doorbell da ke kara,

"I think friends dinki sunzo...." Yafada yana mikewa, bedroom ya shiga while ita kuma taje bude kofa. Wasu age mate dinta biyu ne tsaye daya na rike da beautiful baby gal,

"Ya akayi na ganki haka?...." Daya ta tambayeta tana shiga cikin falon, murmushi mufida tayi 

"Ya kikeson ki ganni?...Aisha..." Hararanta Aisha tyi while sitting,

"Lallai ma...yazid dinkine yayi aure amma Sam banga alaman damuwa tattare dake ba...kodai karyane...." Dariya mufida tayi tana cewa

"Yo kashe kaina zanyi?... Ai Allah ya kaddara...kuma j know my hubby loves me...kawai ban bari wata ta tadamin hankali..." Tafada tana zama kusa dasu, Aisha da Zainab kallon juna sukayi suka kwashe da dariya

"Amma ke baki San meye kishiya ba..." Inji Zainab,

"Dalla rabu daita....kilan ma karya take baayi  mata kishiya ba cos nasan halinki...."  

"Ai kawai na kwantar da hankalina ne...".

" nidai har yanzu ban yarda anyi mata kishiya ba...." Zainab ta fadawa aisha,

"To Ku tsaya Ku gani mana..."  Tafada tana mikewa, 

"Me zan dan dafa maku kafin ayi ordering abinci... Don bani da komai kasa..." Tafada sounding very free. Aisha da Zainab kallon juna sukayi basuce komai ba don her attitude kaman ba mufida ba.

 "Nace me zakuci kun tsaya kallon juna...." Iniji mufida, 

"Ke mu mun koshi...." Aisha ta fada mata tana hraranta. Haka suka dinga zolayanta na kan karya take baayi mata kishiya ba ita kuma tana cewa su jira su gani.


Around 5:30 yazid ya kira Salem donjin inda suke nan Salem ya fada Mashi, kallon agogon hannunshi yayi yagan in the next 30 to 40 minutes zasu iso. Bathroom ya kara shiga ya watsa ruwa har yanzu bai yarda dija zata kwana nan gidan yau as his wife ba. Yana fitowa ya saka shadda pure white da black senator cap ya fito falo inda mufida da su aisha ke zaune, 

"Ango ango...." Mufida ta fada cikin zolaya, murmushi yayi ya mika mata Hannu, da Sauri ta mike ta fada jikinshi, Aisha da Zainab kallon juna sukayi, 

"Ango sai kamshi kake...ni har na fara kishi...." Tafada tana marairace face. 

"Baby har zolayata kike?..." Yafada yana kallon eyes dinta, dariya tayi, 

"Zan je ordering abinci... Zuwa 6 to 6:30 zasu iso..." Yafada mata

"OK..." Tafada tana gyara zaman hulan kanshi,

"Me da me zaa kawo?..." 

"Tunda daga rural area suke akawo rice and stew sai drinks..." 

"Kaman plate nawa?..." 

"Hmmm akawo dai da yawa...dayayi kadan it's better yayi yawa..." 

"OK love... Ke me zakici?..." Ya tambayeta cikin so da kauna, murmushi tayi don tasan ko ruwa bazata Iya kara sha ba muddin Khadija ta shigo gidan nan

"Baby zanci duk abinda zasuci...." Tafada ahankali, Aisha dake sauraronsu Kara kallon Zainab tayi tare da tabe baki,

"Baby are you sure...nasan baki fiya son rice ba...."

"No baby zanci...." 

"OK ...I love you..." Ya fada tare da yi mata kiss a forehead dinta sannan ya fita ko kallon inda su Aisha ke zaune baiyiba. Tsaye tayi wurin bata juya ba, 

"Kinsan wallahi saida yayi mata asiri sannan yayi mata kishiya..." Zainab ta radawa Aisha cikin kunne,

"Maganar ki haka ne....don nasan ko kadan mufida bazata yarda da zancen kishiya ba...." Itama Aisha a fadawa Zainab cikin whisper, cikin sanyin jiki mufida ta shiga bedroom dinta, ta kwanta kan gado tayi ruf da ciki sai ta fashe da kuka saboda yanda zuciyanta ke zafi da kuna

 Bayanta su Aisha sukabi suka tardata kwance tana kuka, ahankali suka zauna tare da dafa mata shoulder,

"Kiyi hakuri...sai yanzu na yarda da gaske kike..." Inji Aisha, cikin kuka mufida ta data kai tana cewa

"Ya zanyi...nashiga uku...my heart is busting..." 

"Kiyi hakuri...amma ba dole ki zauna daita...you can...." Zainah bata idaba mufida ta girgiza mata kai

"No...bazan Iya aikata mugun abu ba...in nayi hakan I will loose him for ever.. Amma in nayi hakuri nasan zanci riban hakan... Mom tace I should pretend kowa tashi ta fissheshi....amma kaman zan mutu nakeji...." Tafada cikin matsanacin kuka while tana Dora kanta kan shoulder Aisha, patting dinta suka dingayi from both side

"Naji kina cewa from rural area...yar akuyece?..." Zainab ta tambayeta, cikin kuka ta gyada mata kai

"She's just 14..." mufida ta amsa mata

"Mtwsss...ko ina ya ganta?... Maza da kwace...."inji Aisha,

" wayan nan yan kauyen da kwace miji...kawai just be strong and be prayerful... Kinsan irin yazid is not someone da zaayi sakaci dashi...kawai kisan yanda zakiyi ki dauke all his attention... " zainaba tayi comforting dinta. Mufida tafi minti talatin tana kuka, 

"Kinga in har kika shigaba da wanna kukan har sukazo raina ki zatayi sannan in yazid ya shigo yanzu zaice you are pretending.. So pls stop crying inyi miki fixing ruwan wanka kiyi wanka ki shirya kafin su zo..." Inji Aisha data mike, bathroom tashiga ta  hada mata ruwan wanka suka jata tashiga. Tana wanka tana kuka haka ta gama t fito kanta na sarawa

"Duk wanda ya ganki yasan kinyi kuka..." Zainab ta fada mata. Ahankali ta bude wall to wall bedroom dinta ta dauki wani beautiful and expensive lace ta saka, gaban mirror ta zauna ta dan shafa mai sama2 sai wet lips, nan suka koma falo ta kwanta kan doguwar kujera, bayan kaman minti goma yazid ya shigo da sallama ta amsa tana mikewa zaune. Mai gadi ne ya fara shigowa da drinks cartons sai abinci aka ajiyesu gefe daya. Zamayayi kusa da mufida ya kura mata ido sai murmushin karfin hali take Mashi, yana ganinta yasan tayi kuka, hannunta ya kama suka goma daya daga cikin bedroom dinta ya zaunar daita 

"Baby kuka kikayi ko?..." Ya tambayeta yana zama gefenta, murmushi tayi tana girgiza Mashi kai at the same time new tears suna taruwa eyes dinta.  Rungumeta yayi yana shafa kanta yana cewa

"Baby you are trying... Pls keep on trying.. Kinji...." 

"OK...." Tafada tana gyada Mashi kai. Da Sauri ta aga kai tana kallon yazid lokacin data ji karan horn kofar gidan su. Da Sauri ta mike ta shiga bathroom ta wanke face dinta ta fita falo.


Dija bude ido tayi tana kallon gidan da zaa shiga. Mai gadi na bude gate ta koma zaune daga jinginen da take tana kallon compound din da suka shiga, gabanta ne ya fara dukan uku2, fashewa tayi da kuka cikin muryanta da bai fita sosai, parking lot  sukayi parking. Nan kauyawa suka fara fitowa bakinsu bude suna kallon gidan. Yazid dake tsaye bakin window rike baki yayi yana dariya saboda yanda mata ke fitowa daga cikin motan daya na ture daya sannan yana kallon irin kallon da sujewa gidan. Kare kanshi da curtains yayi yana kallon su, gurinshi kawai yaga dija.  Dija kyar dija ta fito bayan kowa ya fito, sai kuka take idanuwanta sun kumbura, daga inda yake yana kallon swollen eyes dinta dukda gari ya fara duhu. Tsaye sukayi suka rasa inda zasu shiga, wacce tayiwa dija kwalliya tayi masu jagora zuwa part din mufida, dayake an fada mata. Bayanta sukabi har falon, daga bakin kofa suka fara zama don basu da courage din shiga ciki, su Aisha dariya suka farayi suna cewa.

"Ku shigo ciki mana..." Sai lokacin suka shiga falon sai juye2 suke Suna kallon ikon Allah, wasumsu suna tunanin inama a daukesu as mai aikin a wannan gidan, still kasa suka zauna mufida  datakurawa dija ido tace

"Pls Ku zauna kan kujeru...haba ai an zama daya..." Bata idaba suka koma kan kujera, babba cikinsu ta fara cewa

"Sannunku..." Tafada sounding out of words, mufida dake wearing murmushin karfin hali tace

"Yauwa.. Da fatan kun iso lafiya?..." 

"Lafiya lau..." Suka amsa in chorus,  daman koda akace su koma kan kujera dija bata koma ba, tana nan kasa kanta kasa sai hawaye ke diga, mufida kura mata ido tayi tana kallon how young she is, 

"Hmmm maza basu da imani..." Ta fada cikin ranta data tuna yazid yayi raping dinta, sai taji ta tsaneshi, 

"How could he do it..." Shine tambayan da takewa kanta cikin ranta, don a da tana tunanin yarinya CE mai katuwar jiki amma yaga Sam ba haka bane, 

"Hmm kodai fuskanta ya rudeshi?..." Ta sake fadawa kanta, don ta lura yarinya Nada kyau,

"Ga amana da muka kawo maki... Don allah ki dauketa tamkar yaruwarki...in tayi maki laifi ki hukunta ta tsakaninki da Allah...marainiyace..." Wata mata ta fadawa Matan dake zaune not knowing wacece matar gidan,

"Ai wannan ba wani abu bane..in har ta dauketa a matsayin yaya itama zata dauketa amatsayin kanwa..." Aisha ta fada masu,

"Ai wannan ba komai bane...dija bazatayi mata ba daidai ba...in Allah ya yarda

..." Matar ta kara fada mata,  

"Allah ya bamu zzaman  lafiya...." Mufida ta fada da murmushi fuskanta, wanda yasa suka gane itace uwar gidan. Mikewa tayi ta daga dija data hada kai ta gwaiwa tana kuka

"Ki bar kuka...." Tafada mata cikin sanyin murya Da Sauri dija ta gyada mata kai tare da wiping face dinta da bayan hannunta. Sai ta bawa mufida tausayi don she's too young for all this. Wacce tayiwa dija kwalliya ta mike ta umarcesu su bita tare da rikewa dija hannu. Nan suka bita har part din dija. Har bedroom dinta ta kaita duk a bisa umarnin Hajiya karama nan tace

"To amarya ga bangarenki...Allah ya bada zaman lafiya...." Ta fada sannan ta fita ta bar family din dija baki bude, kasa dija ta zauna ta saka kai cikin cinya sai ajiyan zuciya take ga ciwon cikin da take amma basu bi ta kanta ba sai kallon gidan kawai suke, su shiga nan su bulla chan. Ta back door yazid ya fita bayan yayi alwallah. Daman ya kira salem ya gaya mashi ya jirashi cikin mota. Yana fita yazid ya watsa Mashi kallon haushi da takaici

"Wallahi tunda aka haifeni ban taba wahala irin wannan ba...am so tired...gaskiya ka nemo masu maidasu don ni na gama nawa...." Inji Salem

"Nagode kwarai...Allah ya kara dankon aminci a tsakanin mu...am so greatful..." 

"Ni dai ka bar wannan gaisuwan...kawai remember what you promised..." Dariya yazid yayi

"Ai kasan bana karanta...in komai ya lafa zanyiwa dad maganar..." 

"OK...ni zan wuce...asha kamshi lafiya...." Salem ya fada Mashi. Dariya yayi ya nufi masjid shi kuma Salem ya wuce.    


Aisha da Zainab suka shiga part din dija kai masu abinci, baki suka bude don basu expecting suga komai amma sai ka well decorated parlour, suma zagaye wurin sukayi sannan suka kaiwa mufida rahoto, 

"Kam kinga irin kayan dake part dinta?... Indai yazid yayi mata su to baida adalci.... Don am sure ko dukkan families na yarinya zaa saida basu sayan cushions dake falon..." Aisha ta fada ciki da bakin ciki, mufida ai bata CE komai ba, Zainab tace

"Kinsan ni ina tunanin wannan yarinya babu ruwanta...sai dai kawaye su lalata ta..and am advising you kar ki bari tayi friends... Ki zama kawarta...ta hakan zaki san sirrinta don da ganin ta bata da wayau...." Zainab tayi adding. Mufida dai shuru tayi tana sauraronsu don ko kadan bazasu gane halin da take ciki ba. 


Haka suka gama surutunsu sukayi mata bankwana. Ahankali ta mike ta shiga bedroom ta kwanta bayan tayi sallan ishai. Part din dija kam cinye abinci sukayi tas basu tuna da dija ba kasancewan kwantawa tayi kasa daga nan bacci ya dauketa, yazid kam yana masjid har yayi sallan isha sannan ya dawo gidan,  bedroom din mufida ya shiga ya ganta kwance. Car keys dinshi ya dauka ya fita daga gidan. After like hour daya ya dawo da manyan Leda's guda biyu, zama yayi cikin mota yana tunanin yanda zaiyi yagan dija sannan ya tabbatar taci abinci tasha drugs dinta kafin ta kwanta. Kallon agogon hannishi yayi yaga few minutes pass nine. Leda daya ya dauka sai drugs din da doc yayiwa dija prescribing daya sayo. Fita yayi ya nufi part din dija gabanshi sai faduwa kawai yake.

❤💛🧡💙💜💚


Ina maku fatan alkairi, allah ya kaimu bayan sallah lafiya, pls still ina rokon aduanku.

[6/22, 5:58 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: 🧡💜💙💚💛❤

NA CUCE TA

💜💙💚💛❤🧡

®Zuwairat (ummummaryam)


3⃣6⃣


*Wishing all my beautiful people happy sallah, Allah yasa dukkan ibadun mu* *karbabbune, Ameen*


Ahankali ya bude kofan yana aduan Allah yasa Matan da suka rakota sunyi bacci, yana shiga falon luckily mata biyar ya gani kwance kasan tiles suna bacci, kaman barawo ya taka yana aduan Allah yasa tana inda she's suppose to be, yana bude kofan bedroom daya fi dukkan sauran haduwa ya ganta kwance kasa sannan babu kowa, da Sauri ya shiga kaman Mara gaskiya ya maida kofan ya rufe, ya yazo ya zauna gabanta bata san ya shiga ba, zama yayi yana kallon yanda take sauke ajiyan zuciya kaman wacce tayi 360 race.

Kawai sai ya saki murmushi yana lumshe eyes kaman Wanda aka yiwa albishir da aljanna. Kallon yanda take shessheka kawai yake don ya san ba karamin kuka tasha ba, kallon hannunta dake kan maranta yayi., ahankali ya mike bayan ya ajiye drugs da abinci daya shigo dasu. Cikin saddo ya bude kofa ya fita yana tafiya ahankali har ya isa kitchen, kara kallon kitchen din yayi yana tunanin ya gan dija tana amfani da kayan kitchen din don ko shi da kanshi bai san amfanin wasu kayan ba don he's not use to kitchen. Wani cup ya. Dauka cikin kayan da aka jera ya kai sink ya wanke sannan ya dauki plate shima ya wanke sannan ya fito. Kara shiga dakin still tana kwance yanda take. Zama yayi ya cika cup da milk sannan ya fiddo ragolis water ya ajiye gefen milk din, plate ya dauka ya zuba roasted meat, hannu ya daga kaman ya tadata amma baisan abinda zai tada mata hankali, yafi minti biyar yana daga hannu amma yana rasa courage, amma ganin wankin hula zai kaishi dare yasa yayi karfin halin dan taba kafanta, aikam a firgice ta farka tana mazurai, kallon Wanda ya tadata tayi da kyau ta tabbatar yazid ne, nan take ta fara ja da baya tana yarfe hannunta at the same time tana fashewa da kuka

Cikin kuka ta fara cewa

"Wayyo Allah na....wayyo ammi na shiga uku..." Tafda sounding very tired and fed up, sai ka take da baya while shikuma yayi kuri ya kura mata ido babu abinda yake sai kallon ta. Dija najin ta kai bango ta kara volume din kukanta. Yazid ji yayi kaman ya rikota amma yasan it will only make it worst. Gyara zamanshi yayi tare dayin ganmo da legs dinshi duk eyes dinshi kan ta,

" tashi ki shiga bathroom ki wanko bakinki..." Ya fada sounding formal, da sauri ta girgiza kai batare datace Kala ba, kuka tacigaba dayi

"Nace ki shiga bathroom ki wanko bakinki..." Yafada da karfi, aikam da sauri ta mike tashiga bathroom, tana shiga ya fara dariya yana girgiza kai, ya gano one of her weakness, which is tsoro, yasan tamkar monster yake wajenta and he's going to use it to his advantage, dija na shiga ta dafa bathtub tana kuka, tana mamakin duniya bayan duk abinda yayi mata amma sun hadata aure dashi, cikin kuka ta fara cewa

"Don sunga bani d baba....don Abba ya mutu...shiyasa sukayi min haka..." Tafada cikin kuka, ji tayi muryan yazid nacewa

"Ina jiranki...." Da sauri ta dubi toothpaste rack and dispenser ta dauki brush ta zaro toothpaste ta zuba jikinta sai rawa kawai yake, cikin sauri ta wanke bakin ta fito face dinta sharkaf da hawaye, daga kai yayi babu faraa sosai kuma fuskanshi ba daure yake ba, tsaye tayi bata da niyyan zama

"Ki zauna mana...." Yafada mata, da sauri ta saki jikinta ta zauna sai kuma ta rike maranta, mikewa yayi ya dauki milk da plate ya ajiye gabanta.

"Bissimillah....." Yafada mata tare da nuna abubuwan dake gabanta, da sauri ta girgiza kai tana kuka,

"Kinason ranki ya baci?..." Ya tambayeta, da sauri ta sake girgiza kai,

"To ki cinye yanzu nan...." Bai idaba ta fara cin naman tana kuka, duk cin da zatayi sai tears dinta ya diga, har ta koshi amma tana tsoro daina ci, gani yayi tana Neman cinye kaza daya kuma da alaman ta koshi amma bata Iya dainawa

Kallon yanda take tauna nama kaman paper yayi, kauda kai gefe yayi ya saki murmushi cos he's enjoying the moment don yasan Yana daga cikin abinda zai dinga zolayanta dashi in future, dauke plate din naman yayi ya maidata gefe sannan ya dauki cup of milk ya ajiye gabanta,

"Bissimillah..." Ya sake fada mata, tana shesssheka ta dauki cup din tana sha tana kuka at the same time tana tunanin halin d zata fada yau don tasan bazai fasa yi mata abinda yayi mata da ba, har yanzu bata bar tunanin dalilim dayasa ammi ta yarda aka hadata da irin wannan mutum ba, ajiye empty cup din tayi tare da goge bakinta da bayan hannunta, yazid daukan ledan drugs din yayi ya bude ya ballo wayanda zatasha ya mika mata, ganin yayi bata amsa ba, hannu yasa ya kama right hand dinta Wanda yasa dija kara volume din kukanta, murmushi ya kara saki enjoying the tenderness and warmth of her skin, ajiye drugs din yayi cikin hannunta ya dauko ruwa daga cikin ledan daya shigo daita ya bude ya mika mata, jikinta na rawa ta amsa ta juye dukkan Maganin cikin bakinta ta zuba ruwa ta rumtse ido ta hadiye, mikewa yazid yayi ya shiga bathroom ya hada mata ruwan wanka ya fito,

"Ki tashi kije kiyi wanka...." Ya fada sounding so commanding, da sauri ta mike kaman Kazan

Da aka tsoma cikin ruwa ta shiga bathroom, tana kuka tana cire kayan jikinta, kallon kofan tayi don gani take kaman zai shigo, bathtub ta shiga don already tasan amfani shi tun sanda tayi aiki gidansu yazid. Jikinta na rawa ta gama ta fito ko goge jikinta batayiba ta maida kayanta ta fito kanta kasa sai hawaye ke diga,

"Ko pump albarka...." Yazid ya fada yana kallon  yanda tears ke fita daga eyes dinta. Yazid mikewa yayi daga inda yake zaune ya je bakin gadon ya yaye duvet dake rufe da gadon sai wata bedsheets ya bayyana daga kasa

"Zo ki kwanta...." Ya umarceta, nan jikinta ya fara shaking to the extent yana ganin yanda duk jikinta ke rawa, yasan he has ruin her life and he promise himself to make things right again, he will do anything to make her trust and rely on him, duk tafiyan da zatayi sai jikinta yayi rawa, ajiye duvet din yayi ya nufeta, bata ankaraba ya dauketa, wani irin kuka ya kufceta mata

"Wayyo na shiga uku....ammi...." Tafada cikin matsanacin kuka, kasa tafiya yayi ya tsaya rike data kaman babu komai hannunshi, kurawa swollen and tired eyes dinta ido yayi yana kallon yanda tears ke rolling,

"Dan Allah..... Ciwona....ciwo gareni....kayi hakuri....." Tafada sounding so tired and afraid, idanuwanshi ne suka ciko da tears, ahankali ya fara girgiza mata kai,

"Khadija.... Kiyi hakuri...." Bai idaba tayi saurin daga Mashi kai tana kuka

"Abinda ya faru tsakanina dake kaddara ne....dan Allah ki yafe min....nayi maki alkawarin bazan cutar dake ba....bazan karayi maki abinda baki raayiba....duk abinda kikeso zanyi maki...." Duk maganar dayake babu abinda take sai daga Mashi kai cike da tsoronshi with her eyes closed, ahankali ya taka zuwa bakin gadon ya kwantar daita, bargon ya dauko ya rufa mata, zama yayi bakin gadon yana yana kallon ta, bayan kaman minti five ya mike yayi pecking goshinta sannan rage wutan dakin ya fita feeling so happy, cikin motanshi ya koma ya dauko dayan ledan ya kulle motan ya nufi part din mufida.


Ita kam mufida tana kwance amma ko kadan bacci baiyi gigin dauknta ba, kawai she's thinking ya akayi yazid ya Iya sex da khadija don ita yanzu wani irin haushin shi kawai take ji,

"Hmmm kawai kaga mutum..." Ta fada tana chanza position na kwanciya ta, tana jin stories na molestation na yara amma she can believe she's married to a child abuser, sallaman shi ya maidota mind dinta, dan daga kai tayi ta watsa Mashi wani irin kallon that tells the disgusting being is here tayi Mashi sannan ta amsa sallaman ciki2, murmushi kawai ya saki batare dayaji zafin kallon datayi Mashi ba. Ajiye leden yayi kan small dining sannan ya nufi bakin gadon yana balla buttons din riganshi, yana zama mufida ta kauda kanta gefe daya tare da bashi baya, hannunshi ya Dora kan bayanta tayi saurin bige Mashi hannu with all her strength,

"Baby nayi laifine?...." Ya tambayeta yana shafa inda ta bigeshi,

"Mtwssss....monster in disguise..." Ta fada under her breath, daure fuska yayi while taking in what she just said, yafi minti biyu bai ce komai ba, saida ya tabbatar temper dinshi ya dan sauka sannan yace

"Baby why this harsh words.... I thought kin bani hadin kai...ko wani laifi nayi kuma?..." Yafada kaman ranshi ba bace yake ba,

"Mtwssss.....sounding like angle...." Ta sake fada tana kara matsawa daga inda yake,

"Baby pls kibar yi min tsoki....it's a sign of immorality and disrespect....." Bai idaba ta mike zaune tana yi Mashi kallon haushi da takaici

"Look WHO is talking about immorality.... Wallahi you are a disgrace to all your kind....am ashamed to call myself your wife.... Child abuser kawai...." Yafada on top of her voice, face din yazid ya yi ja, he's feeling so hurt and angry inside amma yasan she's not far from the truth,

"What brought all this now?...." Yafada kaman bashi ba,

"Everything... Ganinta dazun makes me shed tears....kai mugu ne....I hope nemesis caught up with you...if you can upen such gals leg and sex then babu irin mugun abun da baka iyawa....dan iska....." Wani irin saukar mari ya dauke mata wuta,

"Don't you ever....ever....ever...in You entire life call me that again...." Ya fada sounding super furious, mufida na kuka hannunta kan cheek dinta tana cewa

"Naje na fada....dan iska...dan iska...dan iska...that's your real name...not yazid...." Ta fada cikin matsanacin kuka, banza yayi daita ya fita daga dakin while ita kuma ta zame kasa tana kuka hating him like never before.

Direct part dinshi ya wuce ko falo bai tsaya ba ya shiga bathroom, bai cire kayan jikinshi ba ya sakarwa kanshi shower wearing clothes, with in few seconds ya jike sharkaf, tsaida numfashin shi yayi for like 20 seconds sannan yayi breathing out loud tare da sakin kuka, he hate his life, only if mufida tasan how much he hate himself da batayi adding salt to the injury ba, yasan he have khadija now amma the guilt still hunts him, dafa tiles dake bango yayi tareda kara sakin sabon kuka.

Bayan minti talatin ya fito daure da towel, idanuwanshi sun chanza, zama yayi bakin gado tare da yin tagumi.

Nan ma yafi minti talatin zaune yana tuna halin daya bar mufida ciki, jiki ba kwari ya mike ya dauko short ya saka sannan ya saka white jallabiya Mara nauyi. Fita yayi yq kara komawa part din mufida, kasan tiles ya tardata sai kuka take har muryqnta bai fita, zama yayi nan kasan ya jawota jikinshi sai tirjewa take amma her power is nothing compared to his, danneta yayi kan broad chest dinshi yana shafa bayanta,

"Baby am sorry... You forced my hands... Kiyi hakuri..." Mufida na kokarin kwace kanta tana cewa

"Banyi....ka rabu dani....mugu kawai.... Ni ka kyalleni..." Tafada cikin kuka

"Naji ni mugu ne ...amma baby abinda ya sameni kaddarace Wanda bana fatan ko makiyina ya sama....wallahi khadija is the first gal danayiwa lustful look...itama don na ganta nude...kuma all this is a result of destiny...don Allah ki bar tado wannan maganar... Let's let the sleeping dog lay....pls..." Yafada cikin whisper, cikin kuka mufida tace

"Don ka ganta naked sai me?... Baka ganin yarintarta?.... Kawai don bata da gata?.... Ai nan gaba in har ta gane abinda kayi mata zaka gane kuranka...." Tafada tana tureshi, murmushi yayi yana kara manneta ga kirjinshi

"Kar ki damu...zan ajiye kaina cikin heart dinta yanda bazata taba jin haushi na ba... " yafada sounding very naughty, haushi ya kara bata

"Kuma ka kara rising hand dinka on me wallahi a bakin wannan auren...." Tafada tana kuka, dariya yayi

"To sorry ban karawa...amma don't insult me again.. Kinga ko ba aure ai ni yayarkine...tunda na girmeki." Ya fda in a funny way, daga kai tayi ta watsa Mashi harara shi kuma ya daga mata gira daya,

"Muje muci abinci...sai ki zo kan gado ki nunamin how angry you are..." Yafada yana dariya,

"Lallai ma...ai dakin amarya zaka kwana...kaida kara kwanciya inda nake sai nan da sati daya..  " tafada tana mikewa daga inda yake zaune, dariya ya kara yi

"Baby you are unbelievable... Just few minutes ago kina zagina kan nayi molesting yarinya...yanzu kuma you are sending me to her...me akyi kenan?..."

"Ai the deed have been done...so kaje chan Ku karasta...." Tafada ta shiga bathroom, dariya yayi yabi bayanta

"Hmmm baby kawai kishi ke dawainiya dake...don't worry I understand..." Ya fada yana hugging dinta ta baya. Banza tayi dashi ta tsaya ya cire kayan jikinta sai binta yake da kallon deep down he's greatful for having two youngsters at his beck and call, ruwa ta watsa yana kallon ta amma ko a jikinta, ta gamaya dauko towel ya mika mata ta amsa ta barshi nan tsaye, bedroom ta koma ya bi bayanta, kan dining ta zauna ta bude kaji da drinks, shima zama yayi feeling so hungry for her amma ko kallon shi batayi ta gama ci ta haye gado abinta ta rufe da blanket ta cire towel ta wurga masa ya shafke,

"Baby yanzu haka zakiyi min?...." Ya fada kaman zaiyi kuka,

"Hmmm gaskiya bazaa tauye mata hakki ba...it's her night..." Tafada tana kashe bedside lamp. Ahankali ya juya ya ajiye towel din cikin bathroom sannan ya dawo bakin gadon yayi pecking goshinta sannan yace

"Goodnight sugar...." Banza tayi dashi ya fita ya jawo mata kofa.

Haka ya Kama hanyan part dinshi yana tafiya kaman Kazan da kwai ta fashewa. Nan falon shiya kwanta har bacci yayi gabadashi.

The following day tun karfe biyar hayaniyan daake part din dija ya tada dukkan yan gidan. Mikewa yayi yana hamma alaman bacci bai isheshiba. Ahankali ya Mike ya shiga bathroom ya dauro alwallah ya tafi masjid, yana dawowa ya shiga part din mufida ya tardata zaune bakin gado tayi tagumi, gefenta ya zauna ya jawota jikinshi,

"baby how was your night ?" ya tambayeta yana shafa bayanta, Dan guntun tsoki taja Sannan Tace

"boring and hectic... Yan uwan amaryarka sun hanamu bacci.... "

"sorry love... Daga yau shikenan... Kinyi sallah? "

"no"

"then tashi kiyi...zanje in Kira a zomin da bus sai breakfast... " yafada yana mikewa. "me zaayi da bus? " ta tambayeshi tana hamma,

"Wanda zaa maidasu dashi..."

"OK...." janta yayi ta Mike tsaye, rike mata hannu yayi har bakin bathroom ya bude ya turata ciki yana cewa

"yi alwallah...zan dawo yanzu...." ya fada mata sannan ya fita. Part dinshi ya koma ya Kira Inda ya sayo abinci ya shaida masu yana bukatan abinci like forty plates sannan ya Kira dad ya fada mashi a taimaka mashi da family bus.

Dija kam duk fargaban da take bai Hana bacci mai nauyi daukanta ba saidai ta Dan firgita in ta tuna inda take. Itama hayaniyan daake ya tadata , ahankali tasauka daga kan gado ta shiga bathroom saida tayi abinda ya shigar daita ta fito ta zauna kasa tana tunanin rayuwan duniya cikin ranta adua take Allah yasa mafarki tayi jiya don ko a lahira batason zama da wannan mutumin, duk duniya babu Wanda ta tsana kaman shi, in son ranta ne a harbeshi ya mutu kowa ma ya huta don gani take abinda yake wa mutane yayi mata. Wata daga cikin matan da suka rakota ce ta shigo ahankali dija ta daga Kai ta kalleta da swollen eyes dinta, bakin gado matar ta zauna ta Fara cewa

"Alhamdulillah dija hakika kinyi saa... Allah ya mayarda da yaran mu danshinki... Don ba kowacce yarinya zataci saa dakika ci ba... Don haka ina fada maki kibi mijinki sau da kafa"

Dija daga Kai tayi ta Kalli matar dake yi mata magana, ji tayi inama zaa iya chanza mata wuri ta koma gidansu akawo wata madadinta don ta gwammace ta koma kan titi data zauna cikin gidan. Haka matar ta dinga bawa dija advice amma abinda take tunani daban don ko a mafarki bazataso yazid sake kusantarta ba, she's so scared.

Wajen karfe tara aka Fara shiga da abinci side din dija, abinci kala2 da drinks nan suka hau cin abinci, daya daga cikin matan ta kawowa dija abinci amma amsa kawai tayi ta ajiye don ko kadan bata iyaci.

Mufida hada breakfast tayi su biyu suna zaune a dining table suna cin abinci amma hankalin yazid nakan dija don he's sure bataci abinci ba. Karfe tara da rabi bus yazo da aiken da hajiya babba da hajiya karama sukayi na atampopi da yasa sai perfumes, dadi yazid yaji ya Kara da 100k ya bawa mufida takai masu don yagagara sutafi ko yaga yanda dija ta kwana.

Karfe goma da rabi suka tashi tafiya nan dija tace batasan zancen ba don ihu ta dingayi ta Kama the last woman dazata shiga motan ta rike gam saikwala ihu take on top of her voice, yazid na tsaye bakin window a part din mufida yana kallon duk abinda ke faruwa jiyake kaman yaje ya kamata amma that will be an act of disrespect, mufida dake zaune mikewa tayi ta zo bakin window Itama tana kallon yanda dija ke rike gam da mata while matar tana kokarin kwace kanta amma ta kasa.  Mufida barin dakin tayi ta fita waje zuwa inda dija ke ihu, ahankali takama mata hannu, cikin sauki dija ta saki zanin matar ta Kama hannun mufida tare da daga Kai tana kallon ta da wet face dinta, nan take mufida taji wani irin kaunar dija har cikin system dinta don she looks so innocent akan what's she's going through, batasan lokacin data rungumeta ba,  itama dija rungumeta tayi ta kaman her life depends on her. Yazid dake tsaye yana kallon duk abinda ke faruwa lumshe idanuwa yayi tare da dora Kai kan window.

[6/22, 6:02 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: 💙💚❤💛🧡NA CUCE TA ❤💙💙💜💛🧡

®zuwairat( ummumaryam)


 3⃣7⃣


 


 Ajiyan zuciya ya saki "Pls ya Allah let it be like this for ever.... "  ya fada yana kallon yanda mufida ya manna dija kan chest dinta tana shafa bayanta,  mufida daga Kan dija tayitana kallon how weak,  fragile and innocentshe looks, ahankali tadaga hannunta ta gogemata face tana cewa"ko daina kuka kinji?"  ahankali dija ta daga mata Kai, mufida mamaki take da bata jinhaushin dija for a bit instead tafi him haushin yazid."kinci abinci?.." ta tambayeta cikin sanyinmurya,  Kai dija ta girgiza mata, " to muje kici abinci.... " mufida tafada tana rike da hannunta while going into dijas apartment,  Dan tirjewa dija tayi sannan tace" nakoshi.... Gida... Nakeso... Su tafi... Dani.... " ta fada tana kallon bus daya fita daga cikin gidan,  "ai yanzu nan ne gidanki.... " da sauri dija ta girgiza mata Kai tana cewa " banso... " tafada tana fashewa da sabon kuka, "hmm ai dole kice bakiso... Don I understand what you went through in his hands...ni naji jiki balle ke? ". Mufida tafada cikin ranta, " bakison zama Dani? " mufida ta  tambayeta tana murmushi, cikin kuka dija tace"inaso... " "to kiyi hakuri mu zauna tare kinjiko? " dasauri dija ta gyada mata kai,  "to muje kici abinci... " inji mufida,  dijabata Kara cewa komai ba tabi bayanta hannunsu rike dajuna. Mufida Kara kallon Falon tayi for the second time tasan yazid ko family dinshi sukayi mata kayan. " kizauna  in je in dauko maki abinci... "inji mufida tafada tana zaunar daita kan kujera,"da akwai abinci Chan dakin... Bari in dauko wannan... " dija ta fada tana mikewa, Ahankali ta taka ta shiga bedroom dinta mufida tabi bayanta da kallo tana cewa "maza  basu da imani.... " ta fada kasan breath dinta. Dija dauko abinci da aka bata Dazun tayi ta fito dashi kanta kasa,  "gashi... " dija ta fada tana nuna mata abincin,  amsa mufida tayi ta bude taga it's rice and stew da few slices of plantain,"ki ajiye wannan... Bari in dauko maki wani... " mufida dake maida murfin takeaway din.  Amsa dija tayi while itakuma mufida ta Mike tafita daga cikin part din, ajiye abincin dija tayi ta koma tazauna kasa kamar ba matar gidan ba.  Mufida na shiga part dinta ta tarda yazid zaune yana ganinta yayi  saurin mikewa ya rungumeta,  harara ta watsawa bayanshi tana cewa "Wai meye? " Dariya yayi yana cewa "baby you're the best.... ""wato don na nunawa matarka so shine kakejin dadi ko?..  That shows that you care for her happiness more than mine.... " bata idaba ya tari numfashinta yana cewa "you know ba haka bane...kawai am happythat the love you have for me bai rufe maki ido ba.... I love you so much babyna....""naji... " ta fada tana tureshi gefe daya,  sakinta yayi ta shiga kitchen yabi bayanta wanting to know what she's up-to,  gani yayi tanazuba sauran pepper soup da sukayi breakfast dashi cikin food warmer,  "baby ina zaki Kai wannan Kuma? " ya tambayeta dukda yasan it's for dija,  banza mufida tayi dashi ta hada tea cikin mug ta ajiye kan tray, ta juyo ta kalleshi, "ka kaiwa matarka.... " ta fada mashi atakaice,  murmushi yayi"why not a kirata nan taci... Basai kin Kai mata ba.... " inji yazid,  " alright then... " mufida ta fada tana fito da abincin daga kitchen zuwa dining table,  kaman walkiya  yazid ya fita dagapart din mufida ya shiga part din dija dasallama ya shiga Wanda yasa dija muguwarzaune tare da shan jinin jikinta, bata daga Kai ba sannan bata da karfin halin amsa sallamanshi,  maimaitawa yayi amma still kanta kasa Kuma no response karawa yayi for the third time amma bata amsa ba, "khadija.... " da sauri ta daga kanta idanuwanta cike da kwalla don she's expecting her guidance angel not him, "baki amsa min sallamaba... " ya fada mata yana zama kan kujera dake kusa da inda take zaune Wanda yasa jikinshi Dan ta ba nata da sauri ta matsa gaba tana crawling Baisan lokacin da Dariyaya kufce mashi ba don she's acting like taga wani irinmonster,  "small baby baki amsa min sallamaba... Koin sake.... " ya tambayeta yana kallon yanda hannunta ke rawa,  da sauri ta girgiza mashi Kai alaman Kar ya sake, shuruyayi yana kallon ta,  he wants to hear hervoice ko once ne, " baki gaidani ba.... " yafada don yaji abinda zatace, shuru tayi bata daga Kai ba,  sai wasatake da crumbling fingers dintakaman ta gudu daga inda take zaune kawai take ji, "Pls baby kigaidani mana... Nifa mijinki ne.... " yafada yana marairaice murya kaman karamin yaro, "kaiba mijina bane... " tafada cikin rantanot knowing its out loud,  kallon ta yazid yayi full of surprise "nine na mijinki ba?... " da sauri dija ta girgiza Kai tana fashewa da kuka, shuru yayi yana kallon ta,  sai kuka take kamanan doketa, "tashi ki wanko fuskanki kizomuje kici abinci.... " ya fada mata atakaice,  da sauri ta Mike tsaye ta shiga bedroom dinta,straight bathroom ya shiga ta wanke face dinta ta fito tayi tsaye bakin kofan bedroom,  mikewa yayi "ki taho mana... " ahankali ta taka zuwainda yake tsaye,  "ya ciwonki... " ya tambayeta,  shuru tayi babu response kura mata ido yayi yanacewa"in bakison mu bata... Duk tambayan da nayi maki ki dinga bani amsa kinji ko? " daga mashi Kai tayi, Kama hannun ta yayi suka Kama hanyan waje,  har sun iso bakinkofaya Tsaya ya juyo kawai sai ya mannata ga kirjinshi,  nan take ta Fara kuka sosai wanda yasa yayi saurin sakinta "Wai an fada maki wani abu zanyi maki ne?...  Ba jiya na fada maki ban Kara yimaki abinda baki so ba?..." yafada sannanya fita daga dakin tana biyedashi sai goge face take da bayan hannunta.  Yazid ya shiga part din mufida ya sallamata amsa mashi kusa da ita ya je ya zauna sannan Itama dija ta shigo kanta kasa,  "zo kizauna nan.... " mufida ta fada mata tananuna mata kusa da yazid,  ahankali ta taka zuwa inda yake zaune amma sai ta zauna kasa"ki zauna kan kujera mana Dan Allah... Kawai sai ki kama zama kasa... " inji mufida,  ahankali ta Mike tazauna gefen yazid amma far from him. Yazid kallon dija yayisannan ya Kalli mufida "baby GA kanwar ki... Ai you have seen the way she is... To if you want her to be like this continuesly then take her close to yourself... Kar kibari wata ta shiga tsakaninku... Pls baby...take her as the sister you never had.... " ya fada yana rike da hannunta, "insha Allah... I will try my best... " tafada cikin sanyin murya,  kiss yazid yayiwa cheek dinta sannan ya juya ga dija Itama ya kama hannunta, he can feel her trembling amma basar, "small baby... Ya kirata.. Kinga wannan antynki ce... " ya nuna mata mufida sannan yacigaba dacewa "Kar in kuskura inji kinyi mata ba daidaiba... Kome tace kiyi shi zakiyi don nasan bazata sakaki hanya Mara kyau ba..Ki girmamata AI Kinga ba saarki bace don haka Kar inji ko in gani raini ya shiga tsakaninku... Kina jina? " yafada in a soft tune still rike da hannunsu,  da sauri ta daga mashi Kai hawaye na rolling "Wai kukan me kike Kuma? " yazid ya tambayeta,  da kaman Kar ta amsa amma sai ta tuna maganar daya fada mata sai cewa tayi"gida.... Mu..... Nakeso...  " tafadatana Ida fashewa da kuka,  da sauri mufidata Mike ya koma wurinta ta Kama mata hannu,  da sauri dija ta zare hannunta dagana yazid ta maida cikin na mufida,  hawayenta mufida ta goge sannan tace"bakinyi min alkawarin  zaki zauna Dani ba?... " "Eh.... " dija ta fada cikin kuka "to kibar cewa gida zaki... Ai nan ne gidanki yanzu kinji" nodding tayi"muje kici abinci kinji dear..." "...to... " tafada sannan ta Mike Damankaman tana zaune kan kaya takeji.  Kan dining suka zauna Su biyu while yazid yayi relaxing yana kallon mufida Kuma the more yana jin Sonta na ratsa heart dinshi "hmm inama mata Su gane wannan sirrin..." yafada cikin ranshi. Don abinda mufida keyikoda ba da gaske take ba it's OK by him don hakan na Karamashi sonta cikin ranshi Kuma he hopes it's real.  Pepper soup mufida ta bude tatura gaban dija nan ta Fara ci tana shessheka. Yazid mikewa yayi yazo kan dining ya dafashoulder din mufida sannan yace "baby Bari in je in kwanta... Kudinga shiryawa... Zamu wuce after lunch.... " ya fada da mata sannan ya bar Wajen,  Hakanya ya bawa dija Daman sakin jikinta taci Tasha ta koshi don she feels  free in tana tare da mufida.  Yazid na komawa ya Kira hajiya karama yana fada mata ta rokar mashi dad ya amince ya bar dija nan Kano nan hajiya karama tace bata San zancenba, Dan marairaice fuska yayi sannan yace " in barta wajenki mana... Ni wallahi Banason tafiya daita... Nafison hakan...""no... Ka tafi daita kawai shi yafi... "ta sake fada mashi, "yanzu inzo  dasu nan gidan kafin mu wuce?" ya tambayeta yana aduan Allah yasa tacekawai Su wuce"let me ask anty... I will get back to you "ta fada mashi sannan ta katse wayan.Load More Pages...

[6/22, 6:02 PM] ᴬᴮᵁᴮᴬᴷᴬᴿ ˢᴬᴸᴱᴴ: 🧡💛💚❤💙💜

NA CUCE TA

💜💙💚💛🧡❤


3⃣8⃣


Yana tuki suna hira da mufida while yana kallon dija ta mirror, dija ta kurawa waje daya ido tana tunani, ba komai take tunani ba illah daukan dataga yazid yayiwa mufida, abin ya mugun daure mata kai, tambayan da takewa kanta shine Bai taba yiwa mufida abinda yayi mata ba,

"Killan" ta fada cikin ranta don ta tabbayar da ya taba shayar da ita wannan azaban ko amafarki bazata  yarda ya rike mata hannu ba balle ya zagaya hannu ya dauketa kuma ta amince, Dan ajiyan zuciya ta saki tana sake direction din tunaninta zuwa inda zasu, kawai said ta fara aduan Allah yasa gida zai maidata don ko a lahira bata fatan zama 10km to him, kwata2 bata sonshi kusa da inda take, mufidace ta juyo ta kalleta tare da sakar mata murmushi ta sadda kanta kasa batare data maida mata martani ba don wani irin kallon mamaki kawai take mata.


Karfe 7 saura suka isa garin abuja, inda ya saba yi masu takeaway duk sanda sukaje outing da mufida ko duksan bayason ta sha wahalan dafa abinci yayi parking, rikewa mufida hannu yayi tare dayi mata kiss a hannun sannan yace 

"Sugar me zakici?..." Ya tambayeta dukda yasan her favourite,

"The usual..." Tafada tana dariya at the same time tana daga Mashi gira daya, dariya shima yayi yace

"Daman I know...kawai don in fita hakkinki yasa na tambayeki..." Yafada sounding very romantic, juyawa yayi wearing a lovly smile yana kallon dija da kanta ke kasa don tunda taga ya rike mata hannu ta sadda kanta kasa,

"Small baby me zakici?..." Ya tambayeta yana wishing ko zata daga kai sama su Dan hada ido amma ko daga kai bata yi ba balle ta amsa Mashi, kara maimaita tambayan yayi Amman no response, mufidace ta juyo daga inda take zaune tace

"Dear me kike shaawan ci?..." Ta tambayeta cikin natsuwa, ahankali ta daga kai tana kallon mufida tace

"Babu komai ..." Ta amsa mata in one word ta maida kanta kasa, kallon ta yazid yayi for almost ten seconds sannan ya fita daga cikin motan.


After like 25 minutes ya fito da ledas ya bude baya ya ajiye gefen  dija sannan ya sjiga suka kama hanyan CBN quarters. Suna shiga gate dija ta bude baki tana kallon new environment dinta don dukda dare ne tamkar rana don wurin kal da haske.  Parking lot yayi parking sannan ya fito mufida ta fito, dija kam tana zaune bata fito ba, saida ya bude booth ya dauko bag dinta sannan ya bude mata kofa tayi saurin fitiwa,attitude dinta is so funny and annoying to him and he knows the exact way to stop it. In Baku mance ba I once told you yazid yana da flat a CBN quarters which is four bedrooms and well furnished. To part dinshi ya shiga yana Jan bag dinta, mufida ma shiga tayi while dija na tafiya ahankali tana kalle2 sannan ta shiga ciki.  Yazid na rufe kofa ya ajiye bag din ya nufi inda mufida ke tsaye, wani irin hug yayi mata ya baya yana kissing wuyanta, da sauri mufida ta fara cewa 

"Pls baby stop...don't let your wife downgrade me...pls mana..." Tafada ahankali,

"She won't..." Ya amsa mata yana licking wuyanta,  dija ji tayi kaman tayi tsuntsu ta tashi saboda kunya Amman kuma hakan bai hanata kallon su kaman movie ba,

"Baby pls stop....am begging..." Inji mufida, 

"I miss your body baby... Pls give it to me tonight..." Yafada yana shafa belli dinta da two hands dinshi sannan yadan saci kallon dija ta wutsiyan ido sukayi ido hudu ya daga mata gira daya, da sauri ta dauke kanta,

"You know sauran six days..." Inji mufida dake kokarin balle hannun yazid daga jikinta, kfa ya fara bubbugawa kaman yaro

"Pls don't kill me...have mercy sugar...mutuwa zanyi...." Yafada kaman zaiyi kuka kuma loud Wanda yasa dija kara sakin baki. 

"Dear if you love Allah stop..." Inji mufida, da sauri ya balle hannun shi 

"Na bari madame...yanxu wane daki zan kai kanwarki?..."  Yafada yana rike da hannun ta, 

"Anyone apart from mine..." Ta amsa Mashi, kiss yayi wa goshinta, 

"You are the best... " ya fada mata sannan ya dauki bag din yana kama hannun dija, mufida relaxing kan wani buoyant sofa tayi tana mai jin dadi sannan tana godewa Allah da mijinta bai wani chanza mata bayan ya kara aure ba dukda tasan he loves dija so much Amman he's trying kar ya bata mata

"Ya rabbi kasa inci wannan jarabawan... " tafada cikin ranta while tana kallon yazid da dija sunyi wani corridor

 Dija na tafiya jikinta na rawa sabida yanda ya rike mata hannu sanban tana tuna yanda yayiwa mufida, daya daga cikin doors dake inda suke ya bude, taga hadadden daki da komai intact, ajiye bag din yayi yana kallon yanda take kallon dakin, bata ankaraba ya rungumeta, daman hawaye are not that far from her eyes sai kuka, da sauri  ya Dora hannu kan bakinshi yana cewa 

"Shush...." Nan take ta hadiye kukan, Dan daga kai yayi yana kallon full boobs dinta da suka fito by force as a result of haihuwan datayi, ahankali ya daga hannun shi daya ya Dora sama while dayan hannun shi na rike da waist dinta, aikam kasa hadiye kukan tayi ta fara kuka tanacewa

"Dan Allah...." Bata idaba ya kara Dora hannu kan bakinshi yana cewa

"I said shush...kiyimin shuru tunda baki Iya magana ba..." Yafada yana caressing boobs dinta, cikin kuka ta fara cewa

"Na...Iya...magana..." Dan saurarawa yayi yana cewa

"Ni ban shaida batunda in nayi maki magana baki amsa min..." Yafada yana kallon how wet and sexy her lips looks, 

"Na Iya..." 

"Shine nace ni ban San kin iyaba..." 

"Kayi...hakuri...." Tafada cikin kuka, ko kadan bai son ganin tears dinta don it hurts him like hell dongani yake she have cried enough, ahankali ya zare hannun shi daga inda ya ajiye su ya rike shoulder dinta

"Ki kalleni..." Ya umarceta da sauri ta daga kai ta zura Mashi ido,

"Kimason inyi maki abinda nayi maki a gidanmu?...." Bai idaba ta kara fashewa da kuka tana girgiza Mashi kai

"Kina so?..." Kara girgiza Mashi kai tayi

"To dga yau duk ranarda nayi maki magana baki amsa min ba...to ki tabbatar said nayi maki sau biyar...kina jina?..." Da sauri ta gyada Mashi kai

"Nafison ki dinga bani amsa da baki bada kai ba..." 

"To..." Tafada tana trembling saboda tsoro. 

"Kuma duk ranar dana ce kiyi  abu kika ki yi to ki Sani babu mai hanani yi maki sau biyar... Kinji ko?..." Da sauri race 

"Eh..." 

"Good...yanzu kiyi sauri ki shiga wanka ki sake kaya ki fito waje muci abinci..." Bai idabatace

"To..." Tana juyawa, bayanta yabi da kallo dariya na Neman kufce mashi.

 Sai da ta shiga bathroom ya fita, dakinsu da mufida ya shiga bayan ya umarci mufida ta tashi tayi sallah. Wanka ya shiga ya rama sallolin da ake binshi likewise itama mufida bayan sun idar  mufida ta mike ta bude wardrobe ta fara fiddo kayan yazid dake cikin wardrobe din. Adua ya shafa ya kalleta yana cewa

"Baby INA zaki kai kayana?..." 

"Your room...." Ta amsa Mashi atakaice, 

"To ba nan bane dakina ?"

"No...kasan yanzu dole mu raba dakin...we are two now..." Tafada tana ida kwaso sauran, 

"But pls baby da kin bar kayan nan...remember you yourself kinyi complain akan karantan yarinyan nan...so ko kadan ba zaman mata da miji zamuyi ba...it will take sometime kafin wani abun ya kara shiga tsakanin mu... So please don't send me away..." Ya fada kaman zaiyi mata kuka, Dan murmushi tayi tana cewa

"Baby is not as if am sending you away.... Kawai am doing the right thing..kasan babu ruwan Islam da reasons dinka...nidai raba kwana zaayi..." Tafada tana zipping bag data tura kayanshi ciki, Dan hada kai da gwaiwa yayi for few second sannan ya daga kai  yace

"To naji...na raba one one day...ke kwana daya ita daya..." Yafada kaman baison raba days din, 

"Hmmm dear daya baiyi kadan ba?..." Bata idaba ya katseta dacewa

"Aa...haka nakeso...kuma about cooking ya zamuyi kenan?... Nasani kuma kema kin San babu abinda zata Iya....ko in sa su mom su samo mai aiki?..." Ya tambayeta, Dan murmushi ta karayi sannan tace

"Don't worry about that...kawai zamu dinga shiga kitchen tare ina nuna mata what to do..." Ta fada calmly, lumshe idanuwa yazid  yayi yana cewa

"Baby  you will do that for me?..." Ahankali ta daga Mashi kai tana cewa

"Yes dear..." Da sauri ya mike ya rungume feeling so happy and excited, 

"Baby there's no one like you... Baby you are the best...baby I love you so much...baby you are making me the happiest man on earth...Allah yayi maki albarka...indai aljannan yana kafata na daga maki ki shige kawai...." Yafda sounding very excited,

"Hmmm baby jin dadin na kyautawa matar Kane ko?..." Da sauri ya rufe bakinta da nashi yana kissing dinta in a passionate way, sai da yayi mai isanshi sannan yace

"Baby it's not like that... Kawai kina surprising dina ne....kina nunamin the real you... Maza da dama basu gane irin halin matan da suka aura sai sadda kaddara ta fada masu...yanzu na kara sanin ko ke wacece...and I love you more because of... Allah ya saki farin ciki fiye da yanda kika Sani...I love you..." Magana ya dingayi har saida  mufida ta rufe Mashi baki, daukanta yayi sukayi falo inda suka tarda dija tsaye sanye da blue Arabian gown kaman wacce zata unguwa, bai dire mufida koina ba sai kan dining, dija dake tsaye yazo itama ya dauketa aikam tayi tsuru2 saboda fargaba.

 Ajiyeta yayi kan dining yana dariya cikin ranshi yana cewa 

"Wata rana da kanki zakice in daukeki..." Mufida mikewa tyi don ta jera masu abinci yace 

"Sweetheart just sit and be my guest..." Ya fada mata sannan ya shiga kitchen ya dauko plate, dija dai kanta kasa ko daga kai batayi ba har ya dawo ya jerawa kowa abinci a gabanshi shima ya zuba nashi ya zauna suka fara ci amma dija bata fara ci ba saida suka hada ido ya daga mata gira daya sannan ta maida hankali ta cinye tas ya zuba mata drink tasha. Itama mufida tana gamawa ta mike ta shiga bedroom dinta ta fito da bag da kayan yazid ke ciki ta shiga dashi cikin daya daga cikin bedroom ta jera mashi sannan ta fito ta tarda yazid ya kwace plates yana wankewa, kitchen ta shiga ta rungumeshi ta baya tana cewa 

"Baby good night..."  Juyowa yayi ya kalleta yana goge wet hands dinshi da jean dake jikinshi yana cewa 

"Wane good night babu ke kusa dani?..." Dariya kawai tayi ta fito ta barshi har lokacin dija na zaune kan dining waiting ace mata ta mike, wurinta mufida taje ta dafa shoulder dinta sannan tace.

"Dear sai da safe..." Ahankali dija ta mike tana cewa

"Anty...wurinki...zan kwanta...." Dariya mufida tayi tana cewa

"Ina fa...ai dakinki zaki kwanta..." Da Sauri ta girgiza kai hawaye na taruwa tana cewa

"Dan Allah...wajenki....zan kwanta....tsoro nakeji..." Tafada hawaye da suka taru suna zubowa, kujeran kusa daita mufida ta zauna tana cewa

"Dear kefa yanzu matar aurece....dole zaki zauna dakinki kuma kibi umarnin mijinki..." Kai dija ta dinga girgizawa kaman agama lizard tana cewa

"Aa Dan Allah...ni banso....binki zanyi..." Tafada tana fashewa da kuka,

"Ki bar kuka kinji...tashi kije ki kwanta ..." Aikam dija tirjewa tayi tana cewa

"Ni wurinki zan kwana..." Mufida mikewa tayi itama dija ta mike tana kuka, mufida na tafiya dija na biye daita mufida juyowa tayi ta fashe da dariya itakuma dija said kara volume din kukanta kawai take, yazid ne ya fito yana goge hands dinshi da wani karamin towel, tsayawa yayi yana kallon su, da Sauri dija ta goge face dinta ita kuma mufida ta shige dakinta. Yazid ne ya karasa inda take tsaye ya sa hannu ya daga jaw dinta, kura mata ido yayi for a moment sannan ya rike mata hannu suka koma falo, zama yayi ya zaunar daita kan kafanshi, sabon hawaye ta fara amma babu sauti, hand dinshi yasa ya goge mata face yana cewa

" meke damunki?..." Ya tambayeta cikin whisper, da Sauri tace

"Babu ...komai..." Shuru yayi for a moment sannan ya daga mata face ta fuskance shi,

"Khadija...." Ya kirata kaman baison magana sannan yana lumshe eyes, 

"Naam..." Ta amsa mashi muryanta na cracking

"Ki fadamin abinda kikeso inyi maki... Wanda zaisaki farin ciki ki bar zubda hawaye...kome kika fada yanzu nayi maki alkawarin zanyi maki..." Yafada mata sounding very calm, kaman tana jira tace

"Gida....zan koma..." Bata idaba yace mata

"Banda wannan...ki fadi wani abun..."  still da Sauri tace

"Boko..." Tafada kaman ana fixgan maganar daga bakinta, shuru yayi yana sauraron abinda tace, few seconds later yace

"Boko kikeso?..." Da Sauri tace 

"Eh..." Kallonta yayi yana cewa

"Baby kin taba zuwa makaranta ne?..." 

"Aa..." Ta amsa mashi without delay don his warning bai bar yawo a kunnenta ba, yazid tunani ya farayi yana kallon yanda  girmanta yake especially yanzu data taba haihuwa, ajiyan zuciya ya saki 

"To shikenan Khadija... Zakiyi karatu har sai kince ya isheki kinjiko?..." 

"To..."  

"Kiyi min alkawarin duk abinda aka koya maki zaki maida hankali ki koya..." 

"Zan.... koya..." Ta amsa mashi da kyar,

"To shikenan...." Yafada yana mikewa daita a hannunshi, kofar dakinta ya bude ya direta kan gado, kwantar daita yayi ya tofa mata adua kaman wata yarshi sannan ya jamata blanket ya rage wutan dakin yayi mata kiss a for head ya fita daga dakin missing her like crazy.


Dakin mufida ya koma ya tardata kwance lullube da blanket, zama yayi bakin gadon tare da dora hannunshi kan hands dinta dake kan cikinta, ahankali ta bude ido, murmushi suka sakarwa juna

"Sleeping already?..." Ya tambayeta in whisper, tana lumshe idanuwa ta daga mashi  kai sannan tace

"You should do the same...gobe zaka aiki...." Tafada tana hamma, kura mata ido yayi for a moment sannan yace

"OK...I wanted us to discuss something... Amma sleep gobe in na dawo daga aiki sai muyi maganar...." Yafada yana kokarin mikewa, ahankaki ta kama mashi hannu tana komawa zaune inda sexy nighty dake jikinta ya bayyana, 

"Tell me mana...am all ears..." Tafada mashi amma ko ji baiyi saboda ya kurawa half naked boobs dinta ido, Dan rufe wurin tayi tare da pinching hannunshi, 

"You were saying?..." Yafada kaman baison magana, dariya tayi tana cewa

"I said am listening..." Ahankali ya maida legs dinshi kan gadon tare da rufesu da same blanket kaman yanda na mufida ke cikin blanket, 

"Baby I want to make love to you...if you refuses me am definitely not gonna make it till morning... So pls accept me..." Yafada idanuwanshi na kara kankancewa,

"Baby we are through with this...sauran five days...pls kayi hakuri...besides you said da akwai abinda zaka fadamin..."

"That can wait....kawai all I want right now is you sugar in my tea...in da zunubi zan roki Allah ya yafe mana...nidai kinsan I can't do this anymore.. Pls...pls... Pls...pls...." Yafada yana matseta a jikinshi, zata bude baki tayi magana ya Dora hannunshi kan bakinta yace

"Shush...pls...pls...pls...plssssssss....gobe zan kaiki shopping...." Dariya mufida tayi saboda yanda yake magna. Bata kara cewa komai ba ta bashi haddin kai.


The following morning sukayi wanka da sallah. Mikewa mufida tayi don  shiga kitchen ya rike mata hannu  yana cewa

"Don't worry.. Ki kwanta ki huta...later kuyi abinda zakuci...ni zanyi breakfast a office..." Yafada yana gyara tie dake wuyanshi, 

"OK..." Ta amsa mashi sounding exhausted, gaban mirror ya tsaya yana kallon gray suit dake jikinshi, shi kanshi knows he looks gorgeously breathtaking. Bayan ya gama shiryawa ya je inda mufida tayi relaxing kan gado tana binshi da eyes yayi mata kiss a baki tare da cewa

"Thanks for yesterday..." Sannan ya fita, dakin dija ya shiga har lokacin bata tashiba amma yana shiga ta bude ido saboda kamshin turarenshi. Bakin gado ya zauna tayi saurin mikewa zaune tare da cewa

"Ina kwana...." Wani irin dadi yaji don yasan it's a progress,

"Lafiya lau my little angel...kin tashi lafiya?..."

"Eh..." Kawai tace atakaice, 

"Ya jikinki?..." 

"Da sauki..." 

"Zan tafi aiki...kiyimin adua...." Shuru tayi batace komai ba cikin ranta tana aduan Allah ysa kar ya dawo da rai

"Kiyimin adua mana...kice indawo lafiya.. "

"Ka dawo lafiya..." Ta fada atakaice, murmushin jin dadi ya saki, mikewa yayi don kar yayi late, kiss yayi mata a goshi sannan yace

"Me kikeso in kawo maki?..."  

"Ba komai..." 

"In kunyi breakfast ki kaiwa antynki maganinki ta balla maki ki sha kinji ko?./."

"Eh..." Wayanshi ya fiddo ya kanga face dinshi kusa da Nata yayi masu selfie, duk I lahirin eyes dinta waje tana kallon kanta cikin wyan ya dauki hoton which makes her look so astonishing.

[6/20, 10:29] zuwairat nuhu: Fita yayi ya bar dakin yana saka waya a aljihunshi, duk wanda ya ganshi yasan he's happy.

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *